0% found this document useful (0 votes)
431 views194 pages

WARE BAIKO by Asma Baffa CMPLT

Uploaded by

rabiahshariff92
Copyright
© © All Rights Reserved
We take content rights seriously. If you suspect this is your content, claim it here.
Available Formats
Download as TXT, PDF, TXT or read online on Scribd
0% found this document useful (0 votes)
431 views194 pages

WARE BAIKO by Asma Baffa CMPLT

Uploaded by

rabiahshariff92
Copyright
© © All Rights Reserved
We take content rights seriously. If you suspect this is your content, claim it here.
Available Formats
Download as TXT, PDF, TXT or read online on Scribd
You are on page 1/ 194

[6/28, 1:46 PM] Sis Asma: BISMILLAH

🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮

1
1️⃣ 1

Official

By
AsmaBaffa
Copy By Zainab Butalawa

Littafan Dana rubuta

GASKIYA CE
MARAICIN RAHMA
MA'AIKACIYAR GOMNATI
CIRANIN AMANA
DUK INDA TA FADI
KAMARSU CE DAYA
KASUWANCI NA
JIN DADI SABO
ME MAGANI
TUBABBIYA
HADIN KAI
RASHIN SA'A
YAR KWANGILA
ADDUAR KAWA
TA GYARU
GIDAN GWAURO/DAN NAZIA
DANGIN RABI
DUNIYATA AMNA
MAFARKIN FARIDA
WARE BAIKO.....

INA GODIYA GA ALLAH DA YA BANI IKON FARA SABON NOVEL DINA KAMAR YANDA MUKA FARA
LAFIYA ALLAH YASA MU GAMA LAFIYA TARE DA NI DA KU FANS ALLAH YA BAMU LAFIYA DA
TSAWON RAI MAI AMFANI.

WANNAN NOVEL BANA KUDI BANE DAN NISHADINKU FANS ALLAH YA BAR KAUNA

DAN ALLAH A DINGA ZUBA SHARHI MUNA RAKASHEWA KAMAR YANDA AKA SABA🤣

WANDA SUKE GROUPS DINA DA WANDA NAKE GROUPS DINSU DA MA WANDA BAMA GROUP DAYA
DUKKAN MASOYA NOVELS DINA INA MIKO GAISUWA INA DANNO MUKU GODIYA ME TARIN YAWA.

WANDA NA BATAWA RAI A YAFE MIN NIMA DUK DA NASAN AN FITAR MIN DA NOVEL DIN KUDI NA
YAFEWA KOWA 🤣

WARE BAIKO KACOKAN SADAURKARWA NE GA KAWATA 'YAR ARBARKA


🌹AIDA MAMAN TASNIM🌹

Page Dinku ne manya manya


UMMI DEEJAT
AUTA
BESTYNBEELAT
MAMAN SAMHA
UMMUN SADDEEQ
MOMCY
MAMAN SADIQ
FANCY HONEY
RAHMA

Gudu take Yaya Sulaiman na binta da katuwar bulala Yana tsula Mata,ihu take
tana gudu cikin masifa Sulaiman yace wallahi kinji na rantse sai kinje
makaranta,Yar iskar yarinya kullum sai da duka za a raka ki school,Bata fasa gudun
ba shima Bai fasa binta Yana duka ba tana haki Hadi da ihu Tace wallahi bazan je ba
nace muku bana son makaranta bana so amma baza ku saurareni ba,Ni da Makaranta bama
mutunci ba kawaye bane bana sonta.

Zanci ubanki cewar Sulaiman mutane suna ta kallonsu wurin 10am lokacin da a ake
rakata da bulala makaranta in da sabo mutane sun Saba gani sabo da basa ganin
budurwar a mai hankali shi yasa bata Shiga safgar kowa itama ba a kulata.

Shaffff....Sulaiman ya shabda Mata bulala again a Haka ya rakata har School,tana


wallahi bazan Gane komai ba,na fada muku bani da kwakwalwar karatu ko wanne iri
ne,ni karatu baya shiga kwakwalwata bazan Gane ba tana fadan Haka har ta shiga
aji,Malam Yana ciki ko kulashi Bata Yi ba ta fada ciki da kalar tafiyarta wata iri
ta saki jiki wani shakwaf sannan ta rankwafa gashi ko Ina jefa kafarta take haka
take tafiya ita ba tafiyar maza ba kuma baza ace tafiyar mata take yi ba babu Wani
gwalli ko yanga.

wuri ta samu ta zauna Jakarta tana saman cikinta hijab din ya karkace gefe,a jikin
window ta zauna ta bude tare da zura kanta waje tana kallon compound,Malaman sun
rigada sun Saba da halinta ba Wanda ke kulata Haka Malam ya gama darasinsa na
mathematics

Zai fita ta juyo ta zabga Tsaki tace Sannu sai kaje ka Nemo X din da kanka,kullum
kuce 2a-2b = 2ab find x waye zai nemo muku x din ita x din gidan wa take tafiya?
Kullum a,b,s suna aji suna hutawa a saman allo ita x da kullum ake cewa a nemota
Ina take tafiya ko yawon banza ita take tafiya? Idan mutuniyar arziki ce tayi
zamanta a aji mana mu dinga kallonta,Malamin Takaici yasa ko kulata baiyi ba ya
fice abinsa,Yan aji suna ta Dariya Amma ko kallo Basu isheta ba sabo da bata da
kawa a makarantar,A babban kauyen nasu ma kawarta Daya ce Sakina Shekarunsu Daya
Amma Sakina ita bata tsaya Wasa ba da wuri ta gama karatun secondary tuni ta Kama
sana'a,ita Kuwa Har yanzu a Ss3 take nna ta Mata repeating har takai shekara
21years yanzu a haka,sabo da garinsu babban Gari ne na gaske sai dai Kawai local
government din nasu ba a cikin birni take ba a wajen garin Adamawa take shi yasa
gaskiya da wayewarsu da ci gabansu sosai kamar ba Yan Kauye ba banbancinsu babu
yawa Dana cikin birni.

Yarinya ce karama Yar Fara kyakyawa a kalla zata Kai 6yrs,saman bene ta hauro
da gudu sanye da Yar gown iya gwiwa me siririn Hannu pink cikin kyakyawan gidan
take tafiya da gudu har ta shige wani lafiyayyen bedroom Wanda ya gaji da
tsaruwa,tana Shiga tayi Sallama tare da cewa Yaya Nabeel Wai me ya sameka?
kyakyawan Matashin Wanda aka Kira da Nabeel Amma kowa yafi saninsa da Lele sabo da
Haka Iyayensa ke kiransa, juyi yayi a saman makeken bed dinsa ya sake kankame
pillow tare da lumshe Ido ya bude tarrr saman Yar Yarinyar nan da alama kanwarsa ce
Yace Fadila Jeki ki fadawa Mimi da Affa ki basu shawara kice ayi min aure na
girma,na Gama degree Ina da aikinyi me Zan jira Kuma, Yar yarinya Bata ganewa ta
kyalkyale da dariya tace Yawwa Yaya Nima daga Nan sai a hada da nawa, muyi tafiyar
mu tare ko,wanda aka Kira da Yaya ya hade rai yace nine na girma ke yanzu me Kika
sani,kunya nake ji kije ki fadawa Affa da Mimi karki sake kice Ni na turo ki
shawara Kawai Zaki basu,kice ya kamata a Fadawa su Kawu tunda Kinga sune Yan Uwan
Affa sune zasu wuce gaba sai kice a fada musu su wuce gaba ayi auren Nawa,Dariya
Yarinyar Fadila tayi cikin maganarta da ba Wani fita take ba sabo da yarinya ce
sosai tace Yaya Yar karama ce fa Ni ai Mimi baza su yarda ba

Bazan sake kulaki ba Indai Baki je kin fada ba,Yarinyar Haka ta kwashe da gudu
harda faduwa tana cewa Zan fada Yaya,part din Affa tayi ta Iske Mimi a can tana
Shiga tace Affa Wai ayiwa Yaya Nabeel aure amma Ni dai bazan fada muku shi yace
ba,gaskiya ba shine Yace ba,Dariya ta basu Affa Kuwa Nan take ya hade rai yace
shine ya turo ki,na rasa me yake damun Yaron Nan Ina so yayi Ilimi me zurfi amma
shi ba yaso shi yasa nace Yan Uwana su Kara maida shi kasar waje karatu Ya koma
yayi Masters

an waye yanzu bai Isa ba a sati biyu Inshaallah zai bar kasar Nan Zan samu yan
Uwan nawa,har yaushe Nabeel ya girma,har yaushe ya San wani aure me ya sani yaro
ayi Masa aure Dan Kawai yaga Allah ya hore mana,a banza Muka Tara kudin yasan
wahalar da Muka Sha,Ina laifin ma idan ya Kai matakin masters ya gama a yaso aure
da wuri yace ayi Masa amma ko Degree biyu babu comon degree da kowa Yana da shi..

Ka bi a hankali dan Allah ai ba haramun bane Kuma Nabeel ai ya Isa aure akan a
barshi Haka ayi Masa Mana ai karatu baya Hana aure,29yrs fa Tunda kaga Yana Haka
akwai dalili cewar Mimi,Affa da Bala'i ya tasowa wa Mimi ai dama ke kike lalata shi
to wlh ko me zaiyi bai Isa na janye maganata ba karatu zaiyi Likita nake so ya
zama,Taya za a kaishi waje a kashe kudi akan ya Zama likita Dan iskan yaron Nan sai
yaje ya karanta Engineering ya dawo, Kuma nace Kar ya fara sana'a sabo da Matukar
Yana Kama kudi bazai ilimin ba amma karshe sai gani nayi ya hada gwiya da turawa ya
kawo motocin aikin titin kwalta gashi Nan yanzu yaje Yana ta faman tara kudi baya
Jin magana ta,sai kyale kyale da Hawa motoci Yana Wasa da kudi ga Kanina can Yana
Gina Masa tankasheshen asibiti,to idan ba nan ce hanyar cin Abincinsa bafa Haba
Affan Fadila ku dinga rage wannan yahudancin Kar ya halakar da ku,Tsaki Yaja tare
da furta sai Naga Wanda ya Isa nace ae yace a'a ya fice abinsa.

A bakin kofar Palon ya Iske Lele ya Sha wata kafirar shadda milk ga Uwar suma
taci kudi,Baffa ya kalle shi ya tabe baki yace Lele kalleka a haka Kamar wayayye
Kamar Dan boko Kalar Ilimi, zubin Doctor Allah ya maka Amma ka Raina baiwarka ka
zabi aure ka Isa kasa nayi abinda banyi Niyyar ba,ko da kudinka zakayi wallahi baka
Isa ba bare ace Ni Zan maka dole, karatu zakayi kayi shiri Us zaka tafi verysoon
bani da arzikin fitar da Kai waje nasan kana da kudi kaima Nabeel Allah ya baka
amma Yan Uwana zasu yi,matsa ka bani waje shashasha ba abinda kuka sani sai aure
kuyi ta yiwa Mata ciki kuna sakinsu to ba a gidana ba,yaro da Kai 29years kace
Aure.

Nabeel har Affa ya Gama Bai ce komai ba har ya tafi ya shiga shirgegiyar
motarsa driver Yaja,Nabeel ciki ya Shiga wajen Mimi dinsa.
Nabeel lele Yana shiga wajen Mimi kunya ta lullube shi sabo da Yana da kunya
shi kam,Lele meke damunka haka?Kamar zai narke yace Mimi wlh aure nake so ki Masa
magana please ni ko da wace ayi min tunda bani da budurwa,

Fadila ya cafka yace haka nace kice ba shawara nace ki basu ba ya zuba Mata
rankwashi ta saki ihu ya tashi ya fice abinsa cikin Fushi da zuciya shima wata
damfareriyar mota ya Shiga wacce tafi ta Affa tsada da kyau gata Fara driver ya
tukashi ya fita sabo da Yana da meeting,a gidan motoci ne sunfi shida Guda hudu na
Nabeel ne,Daya ta Mimi,biyu na Affa.
Sai dare Bayan Affan Nabeel Lele ya dawo ya huta yaci Abinci Mimi ta samu mijin
nata cike da kwantar da Murya take Masa Nasiha tace Dan Allah Affan Fadila kayi
Hakuri a fara yiwa Yaron Nan auren Nan tunda Yana so Kuma Allah ya hore mana tunda
kaga ya matsa wlh akwai dalili Kar mu Bari ta sanadiyar Haka tun Yana Hakuri ya
Gaza ya fada wani shashancin daban kasan dama fa ya koyo Shan giya a turai Yana Sha
sama sama,yaran zamanin Nan sai Allah,Affa yace bashi da hankali Dan ubansa yayi
iskancin Mana ai duniya ce,a'a kayi tunani a duba abin Nan fa,a Haka ta dinga
lallaba Affa har ya Amince akan Nabeel ya Fadi wace yake so zai aura masa,ranar
Nabeel murna kamar sai dai Kash bashi da wacce yaji Yana so a duniya Kuma babu
macen da suke shiri da ita sai Basma Yar gidan Kanin Babansa sun danfi mutunci
tunda Haka ne shi ba Wai auren soyayya zaiyi ba auren rage zafin sha'awa zai dinga
manage da ita kafin Nan gaba ya samu nutsuwa ya Nemo wacce yake so a sake daura
Masa aure ya rike Mata biyu,Nan take Kawai yace ai Basma yake so,Affa yaji Dadi
Haka da ya sanarwa Kaninsa da Yan uwa sunyi murna

Bayan kwanaki aka Kai kudi tare da yin baikwo...


Nabeel sai murna yake zaiyi aure,Basma Kuwa ta Dade tana kaunar Nabeel tunaninta
bazai so ta ba shi yasa tayi Shuru yanzu Kuwa ji take tafi ko wacce mace sa'a a
duniya,sabo da samun Miji irin Nabeel sai yarinya me yawan azumi da Sallar
dare,Haka Nabeel Kam yake nishadinsa Amma Bai damu da wata Amarya ba a Haka gani
yake wani mugun so ne ya kamashi.

Yana gida abokinsa Ammar ya shigo yace Wai da gaske auren za ayi maka? Maganar
da na fada maka a waya baka yarda ba kenan? No Lele yanzu dama soyayya kake? Baka
da hankali ammar baka San love ba,Kuma Nifa kasan Sha'awa ce dani,lafiya tayi min
yawa badan ma Ina mafarkin na dan rage ba ai da tuni sai ta Allah,ayi min auren
yafi tun kafin na Fara barbare Yaran wasu.

Wai Affa Kuma a kaini turai kasan Allah bazan iya tsallakewa ba Ina ganin turawa
da Mata kyawawa wallahi sai na Yi wannan Karon,Dariya sukayi Ammar yace tun baka
San hanyar wajen ba kenan Ina ga ka dandana,Lele yace uban waye yace Zan kasa Gane
Hanya,gashi Nan muna ganin jarirai Mata ba Kaya idan ana musu wanka nasan hanya Ina
zuwa nasan inda Zan bi.

Ammar Yana ta Dariya yace Ni Kuwa kyankyamin Mata nake idan na tuna ta Nan suke
jinin haila sai naji Takaici,Dariya Nabeel Lele yayi kyawawan hakoransa Suka
bayanna,ya shafa dogon hancinsa tare da motsa Dan madaidaicin lips dinsa jajaye
dasu abinka da fari yace Ni bana kyankyami wlh,Nifa jinin ma birgeni Ni yake
musamman idan na tuna ta hanyar da yake Fitowa sai Naga shi Kam jinin yafi kowa
sa'a a duniya duk wata zai ta sintiri a wajen,Da nine ai ba Haka ba,Ni so nake ma
naji mace tanayin period sai naji wani kaunarta Naga tana wani birgeni har wani
kyau suke karawa,Ammar ya dinga dariya harda buga kafa,inda Nabeel yayi sa'a akwai
addini da tsoron Allah kowa yasan wannan duk maganarsa a wajen abokinsa yake Masa
Wasa amma Mata ma basu isheshi kallo ba.

Ammar yace mamaki kake bani Nabeel yanda kake da tsananin kyau ga class jibi
yanda Mata ke son alaka da Kai,Kai da zaka ji Mata Basu dameka ba sai kafi kowa son
Mata Kuma ka bani kunya,Nifa ba wali bane Dan uwarka Ammar ni Kawai Ina so a min
aure idan ba Haka ba wlh na Fara bin mata Ina da kudi ka sani,Allah ya tsare cewar
Ammar, Yar hirar da sukayi da Ammar shi Nabeel tuni ya fada wani yanayi,suna Haka
sai ga Yar school din su Nabeel tazo Meena,Tare sukayi secondary da su Nabeel tana
mugun kaunar Nabeel,Meena kyakyawa ce baka da ita Masha Allah,tana zuwa wurin Mimi
ta wuce Suka gaisa sannan ta fake da gaisar da Mimi tazo amma a zahiri wajen Lele
take zuwa.

Sai da Mimi tace Bari a Kira Miki shi,Meena tace da kin barshi ma,Haba ai ko
gaisawa sai kuyi a waya ta Kira Lele kazo ga Meena tazo,Takaici ya lullube Nabeel
Haka Kawai shi baya son Ana Shiga harkarsa Matukar ba shine ya shiga taka ba,Tsaki
Yaja tare da mikewa Yana gyara wandonsa Jean Dake Shirin faduwa kasa sabo da
gayu,Ammar yace ba sai kaje ba ku gaisa ko Dan Kugunta ta goga maka ka samu yau ka
samu bacci,Allah ya kiyaye ance ma Dan Iska ne Ni Dan Ina son Abu sai na lalata
kaina,Haka yaje suka gaisa da Meena ba sakin Fuska ko kadan.

Daga lecture ta fito a birnin Abuja,Mota ce tazo ta dauketa me kyau, har taje
gidansu Ranta a bace yake,cike take da Jin haushin Dan class dinsu Nabeel Wanda
yanzu Haka da shi suke zana final year exam,ta kulle a Ranta yau sai taci Masa
mutunci,Dan Kawai tace Yana Dan birgeta shine zai zageta a wajen kawayenta shi yasa
Tace to wlh yau dole na nuna Masa ni waken suya ce na gagari kwari,Wayarta me tsada
ta jawo tare zagawa bayan garden inda babu Wanda zai ji me zata ce,a zuciye ta
shiga Neman Number Nabeel Amma bata samu ba,Nan take ta Kira kawarta bata jira me
zata ce ba tace Turo min number Nabeel please,Maryam tace Allah yasa nima Ina da
ita,ai Kuwa idan duk Kano Zaki zage sai kin Nemo number Nabeel a garin Nan..

Dariya tayi tare da kashe wayar tasan Halin kawarta Kawai data tashi turo mata
number Nabeel sai ta canja number karshe ta turo mata da wrong number, bata sani ba
kawai ta Danna Kira sai da ta Kira sau biyu Bai daga ba kafin daga bisani aka kashe
Kiran aka kira ta back,Tsaki taja tace karyar banza wai su masu kudi.

Gabanta ne ya yanke ya Fadi Jin wata Murya me Dadi da taushi Sam ba irin muryar
Nabeel din Data sani ba,Tsaki taja cike da ruwan masifa tace Malam ka Bude Murya
aikin banza Dan Iyayi Kai har ka kana da damar da zageni waye Kai,Hey pls who are
you? Basma ce dan iyayenka,Dan kaga Family Dinku masu kudi ne Kai kana da damar
kace Wai kaga Alama sonka nakeyi,me zanyi da Kai samari Nawa ne ke bi na,daga
yabonka sai kace sonka nakeyi harda cewa me zaka ci Dani talakawa ai shi yasa Naga
Kai Ubanka da arziki aka haife shi,waye pls aka sake cewa ta waya,cike da bala'i
tace nace Basma ce,what? Na cikin Wayar ya furta shima,shima yace Basma Ni Nabeel
kike zagi Haka? Ita ma Basma bata gane ba Nabeel din da take Nema bane, tace ae an
zageka Kai din banza akan na yabe ka sai aka ce sonka nakeyi Kai ka Isa na soka
waye Kai,yaro da Kai me zaka tsinana min mutumin da ko tsaiwar minti goma baka
iyawa jiki duk a lankwashe Kamar Dan daudu banza gara ajawo kit ta kashe Wayarta.

Nabeel ransa ya baci shi Basma zata zaga sabo da Yace zai aure ta ai Kuwa ko
sama da kasa zata hade ya fasa wlh,Fitowa yayi a fusace sai dakin Affansa Yana zuwa
yace Affa na fasa auren bana kaunar Basma yanzu ko kadan Kawai a ware baikon da aka
Yi wlh ko Zan mutu bazan auri Basma ba,Affa dama dan Nabeel ya nace ne Amma shi Bai
son auren ga Basma Yar Kaninsa ce sai yace,Kai kace kana so ka sani bazan iya
tunkarar Yan Uwana da Maganar ba kaje ka samu shi Kawunku da kanka ka fada Masa
dalilinka ba ruwana
Nabeel yace ai Kuwa zanje yau sai an ware baiko

Tunda Basma ta Kira classmate Dinta Nabeel taci mutuncinsa sai washe gari tana
zuwa makaranta suka ga Nabeel shi da abokansa su Uku suna hira,tare suke da friends
Dinta Yana ganinta ya yatsina kyakyawar bakar fuskarsa Nabeel din Basma na school
wankan tarwada ne kyakyawa,Kawarta Maryam ce ta Masa magana Malam Nabeel Baki ya
washe tare da furta Yan Mata sai kace wani Babban mutum haushi ya bawa Basma ta
Masa wani kallon banza sai Kuwa yace Basma ba magana? Ko kallonsu Bata Yi ba,su
Nabeel suna tafiya ta kalli kawayenta tace shege ai yaci zagi na Gama da shi nayi
Masa fata fata,mamaki sukeyi yanda take da shariya ba komai take tsayawa ta saurara
ba amma akan Nabeel ta zauna tana masifa.

Maryam ta kalleta da zolaya tace Kuma Nabeel din shine Wanda Kika Kir....kafin
ta rufe Baki tace shine Mana harda wani makale murya Yana min yanga Ni Kuwa na Masa
gaja gaja na kashe wayata Wai harda tambaya what...Basma ni Nabeel kike zagi? Ni
Kuwa zagi ta Uwa ta uba na Masa shine fa Kika ga ya tsorata yanzu Yana washe min
Baki,kin San ni ban iya Fushi,Maryam tana ta mamaki sabo da ita tasan tabbas ta
canja number Daya a number din Nabeel amma gashi Basma ta tabbatar ta samu Nabeel a
waya, tunanin ko dai data ji Wrong number ne ta nemo wajen wasu Haka Maryam ta bawa
kanta amsa.
Basma tace ai Nabeel ya shiga Uku Dani ya tsokano tsuliyar dodo yanzu Bari na
kirashi da Daya layin Nawa na Raina Masa wayo,Wayarta ta zaro tare da Nemo number
data Kira jiya,sai data Yi bugu biyu kafin a dauka sai taji an kashe an Kirata
back,muryar Nan me Dadi ta sake dukanta Tace Nabeel ka daina wannan Iyayin kasanni
na Sanka Ni ba birgeni kakeyi da wannan muryar ba ka fito min a mutum,Nabeel ya
Gane muryarta Kawai Yaja Tsaki tare da kashe wayarsa lokacin Yana tare da
ma'aikatansa Yana musu bayani akan wani aiki, Engineer kenan.

Adamawa state matashiyar budurwar ce ta sake fitowa sanye da uniform maroon and
white wow kyakyawa da ita karshe,skin dinta chocolate me haske baza kace Fara Kar
ba Kuma baza kace da ita baka ba,yanayin dirinta gwanin birgewa Haka fuskarta da
komai nata me kyau ne, da kuka ta fito daga Dan kyakyawan gidansu na bulon
siminti,kaf kauyen ba gida me kyan nasu gidansu na bulon siminti a sumulmule yasha
paint green, ciki harda tiles zata Kai 19yrs wuyan Hijab dinta ya karkace Bari
daya,jakar makarantar nata ta ratayota ta Gaban Dan guntun hijab din nata,tana gudu
tana kuka matashin yayanta Yana binta da bulala suna ta gudu a Gari ana kallonsu.
Tana gudu tana magana wallahi bazan je makaranta ba,nace muku bana son
makaranta Ni,ai ba Dole bane,ko dole sai anyi karatu ake samun ci gaba,Wanda yake
binta da bulala yace wallahi dole sai kinje makaranta Dan ubanki,Ni bazan je ba wlh
ka rabu Dani bana son makaranta Ni Kuma ko ka kaini sai na gudo,saurayin Allah ya
bashi sa'a ya cafketa ya dinga tsula Mata bulala tana ihu amma tana kuka tana cewa
bazan je makaranta ba Ni bana son makarantar ta sake kwashewa da gudu ya bita Ana
ta kallonsu dama an Saba ganinsu kullum da safe sai ya rakota da gudu suyi ta gudu
Amma baza taje ba,sai da ya Rakata har makaranta da bulala suna gudu tana ihu
sannan ya dawo gida Yana masifa.

Wani dattijo da matarsa suna zaune a tsakar gida Yana bala'i Papa wannan
Yarinyar
dole sai an dau mataki a kanta,ka duba girmanta mate dinta duk wasu sun Gama
secondary da 3yrs Amma ita 21yrs har yanzu tana ss3 sabo da rashin zuwa makaranta
gashi har yanzu Bata iya karatu da rubutu ba ko sunanta Bata iya rubutawa ba.

Sai lokacin Wanda aka Kira da Papa yayi magana yace Abita a hankali Dan Allah
kaga bani na haifeta ba Yar Dan Uwa na ce marainiya ce Bata da Uwa da uba nine
komai nata bana so ta kalle mu a wasu marasa Imani a kanta,a bita a hankali,Matar
Papa Kuwa tana gefe Baki ta tabe Tace ai Indai Hamida ce zaku gaji wannan Yarinyar
karshe ta lalace Matukar Baku bi shawarar Dana Baku ba to wallahi zaku Yi kuka,ku
samu wani dattijo ku aurawa shegiya.

Tsawa Papa ya daka Mata Haba Mero yanzu idan yarki ce Zaki so Haka ta faru? to
saurara kiji Hamida amana ce a wajena Kuma na dauka sai na sauke amana,dama ke kike
gida ke ya Dace ki kula da tarbiyyarta amma bakya Yi,baki Mero ta tabe tace to
shike Nan zamu gani ai,Tsaki Yaja ya fice abinsa da takaicin mero sabo da Sam ba
ruwanta da Hamida tsakaninsu sai dai ta kallo duk da cewa bata takura mata.

Hamida Kuwa ko taje makarantar bata saurarar komai a makaranta kawarta guda
Daya ce Sakina Kuma Sakina ita tuni ta gama secondary babarta take rakawa kasuwa
tallan Masara dafaffiya.

Washe Gari da safe Haka Dan gidan papa Kanin baban Hamida kenan Wanda ke
dukanta sai taje makaranta Sulaiman ya sake rakota da bulala suna gudu tana gudu
tana bana son makaranta Ni bana son makaranta bazan je ba bana so,Yana dukanta tana
gudu a Haka ya Rakata makaranta,Amma dukan ko a jikin Hamida,duk Sanda aka tashe su
daga makaranta sai dai ta tsaya a Hanya tayi ta Wasa kafin tazo gida lokacin
Islamiyya yayi Haka Islamiyya ma Sai ansha fama ake rakata da bulala itama ba
abinda ta sani,Bata Jin magana.

Yau ba school Sunday Hamida ta shigo sanye da Riga da skert na shadda sun Mata
kadan ma amma haka take sa abinta tana tafiya a hankali ta daga kai sama hannayenta
suna harde a bayanta tana kalle kalle tana wani taku na gadara,Daga gidan ubanwa
kike? Wacce suke Kira da Ummi ta tambaya,ko gazau Hamida bata Yi ba Kuma bata fasa
kalle kallenta ba,dake nake Hamida daga Ina kike? Har gaban Ummi Hamida ta karaso
tare da furta Ummi akwai Kuwa abinci,harara Ummi ta zuba Mata tare da furta ba
abinda Kika sani sai yawon banza da tsayawa Kika Yi Kika koyi karatu da rubutu ya
fiye Miki amma even ordinary Hami baki iya rubutawa ba bare a kai ga kin rubuta
Hamida,daurin zaninta Ummi ta gyara tace ya kamata kiwa kanki fada,Hamida kisan me
kike duk garin Nan a mahaukaciya suke kallonki ba a Miki kallon me hankali.

Dan baki Hamida ta turo tace Wai me Kika dafa ne Aunty dake ita in taga Dama Aunty
take Kiran Ummi shi Kuma Papa tace uncle,Tsaki Ummi taja tayi tafiyarta abinta.
Kitchen Hamida ta wuce tare da eban abinci taci ta cika cikinta sannan ta kalli
Ummi dake tace gasarar Koko tace ni Yar kasuwa nake so na Zama bana son boko bana
kaunarsa ki fadawa mijinki,ko kulata Ummi Bata Yi ba itama Hamida ficewa tayi tana
fito fiii fiiiii...sai kace tantiran maza.

Papa Yana shigowa Ummi ta kalli inda yake Jin Yana tambayar Ina Hamida ta
Shiga,Baki Ummi ta bude tace wallahi kaine farkon lalata Hamida kana tunanin hakan
gata kake Mata sabo da Kar ka takura mata bata da Iyaye sun rasu sannan Yar dan
uwanka ce,abinda take so shi takeyi,abincin da take so shi take ci,gaba dayanmu
koko muke Sha Amma Hamida shayi lafiyayye kake siya Mata kullum,Bata San babu
ba,sutura me tsada ita kadai kake siya mata,duk yaranka na cikinka makarantar
Gomnati sukayi amma Hamida makarantar kudi takeyi me tsada,bata cin tuwo sai abinda
take so,Ni ban taba ganin dan an mutu an barwa mutum ya ba Yana Haka sai a
kanka,kowa bai iya tarbiya ba sai Kai ai shike Nan gaka ga Hamida nan.
Tsaki Papa ya ja tare da furta kayan sawar Hamida kala Nawa ne kwata kwata?
Sannan atamfar dubu uku sune masu tsada,ke da kike mace uwa kece me Basu tarbiyya
ai yaranki kadai Kika sani,Hamida bakya sa Ido akanta ke wanne kokari Kika Yi sai
burinki na aurawa ko tsoho ne Hamida,ko wanne Hali ta shiga ba ruwanki,yo me ya
ruwana tunda Yarinyar mahaukaciya ce bata san ciwon kanta ba cewar Ummi,Tsaki Papa
Yaja ya wuce ciki Kawai sabo da Yana da sanyin hali.

Ayi Hakuri da typing Error Basma ya kano ce na manta nasa Abuja bazan iya komawa
baya ba fans.

AsmaBaffa
[6/28, 1:46 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮

Official

By
AsmaBaffa

Sadaukarwa ne ga
AIDA MAMAN TASNIM
Page naku ne

ASMAU SANI
LATEEPHA
RUKEY MUAZ
NICE GIRL
HAJIYA ABOU
KHADIJA DANDUME
KHADIJA A HAMZA
HADIZA MUKHTAR

Basma Hamza Kabir shine cikakken sunan Basma,Yan asalin maiduguri ne kanuri,su
biyu iyayenta Suka Haifa babbar yayarta Aunty Maryam sai ita, bayan sun taso cikin
rufin asiri domin babansu babban likita ne sunyi karatun Boko sosai Yan Boko ne na
gaske Aunty Maryam tana Gama degree ta samu mijinta Salisu,Salisu shima ya Gama
degree baida burin aikin Gomnati ya samu Aiki a company na MTN Kano sabo da burinsa
siyasa Kuma a cikinta yake Allah ya hada su da Maryam lokacin Maryam ta samu Aiki a
ministry of health sannan aka musu aure.

Ana auren Maryam ba dadewa babansu ya rasu,bayan ya rasu da wata Daya Mamansu
ciwon zuciya ya kamata itama ta bishi ya Zama sai Basma Kawai ganin Haka Yan Uwa
suna son daukan Basma Salisu yace ta tattaro ta dawo kano gidansa zai hada ya rike
ta zauna a hannun yayarta Maryam.

A Haka Basma tana zaune har ta Gama secondary school ta shiga University lokacin
Maryam tana da yaranta maza biyu mace Daya,a yanzu Basma tana final year a
University zasu zana final exam.
Basma abinda taga Dama shi takeyi Bata da takura ko wani Abu tana da ilimin
addini sosai,Bata da wani Hali na banza sai son Wanda ya waye sannan me kudi,Bata
da burin da wuce ta samu saurayi matashi kyakyawa me kudi Dan gayu me ilimin
Boko,tana da kyankyamin Wanda Bai waye ba,ko baka da kudi Matukar ka waye to Basma
zata je da kai.

Basma kyakyawace Fara tas Yar gata da mugun tsayi da kaurinta,tana da jsauray
dai ita ba laifi sosai ta hadu ga iya daukan wanka ko a school maza na gasar kula
Basma,Bata da kunyar zagin mutum duk girmansa Amma sai ka shiga gonarta.

Bangaren samarin Basma Kuwa duk Wanda yace Yana sonta Matukar Yana da Mata sai ta
Masa karya zata aure shi Amma sai ya saki matarsa ta gida,wasu shashashun sai su
Saki kuma sai Taki aurensu,akwai mazan da yawa an musu baiko wasu an sa Rana Amma
Indai Basma ta sani Kuma suna alaka da Angon sai tayi amfani da kyawunta wajen wasu
Wanda Basu da hankali tasa an fasa auren sun dawo suna Sonta karshe ta Kori mutum.
Gashi Kamar tsafi kowa Sonta yake Yi akanta sai mutum ya fasa auren budurwarsa
sai ya sheka yaga ba kwaya,Basma Kenan.

Nabeel number da Basma ke kiransa tana zaginsa ya duba a Whatsapp yaga


dalleliyar budurwa Yar gayu ita ma Basma sunanta sai dai ita tasa Real Basma,ita
Kuma Basma Yar uwarsa Basma luv tasa Kawai,Takaici da nadama ta Kama Nabeel yanda
anyi magana zai auri Yar uwarsa ba bincike ba komai yace ya fasa,Tsaki Yaja yasan
da kunya ya koma yace ga Matsalar iyayensu zafi ne dasu gaba daya,Magana yayiwa
Basma ta Whatsapp dama tayi saving number tana Hawa Online taga wani hadadden guy
ta zaci wani ruwa biyu ne ko Dan wani Kasa ne,Nan take ta fara kaunarsa taga mijin
da take mafarkin samu fadawa tayi a saman bed ta fara birgimar murna.

Aji ta ja sosai Bata kula Nabeel a time din ba,Lele uaga Shuru sai shima ya
share da kanta ta dawo ta Masa magana Suka Fara chat Nan ta Gane tabbas ba Nabeel
din school dinsu bane ,a hankali a hankali Suka Fara mutunci Suka fada soyayya da
gaske takanas yaje har kano wajen Basma ta gama tafiya da Nabeel,zuwa Daya biyu
yace za a kawo kudin aure,Haka ya dawo ya tasa Affa a gaba sai da aka Kai kudin
aure ana bincike sai aka gano ashe ma Maman su Basma data rasu kawar Mimi ce sosai
sun Sha zuwa Makkah tare a can Suka hadu, Nan aka Sa rana aka yanke biki Nan da
wata tara Basma ta zarma da yawa sai love duk ta zake hakan yasa duk ta fatattaki
samarinta sai iya Nabeel Wanda zata aura Kawai suna ta soyayya,Mimi suna ta zumunci
da Dangin Basma,Wannan yasa Basma har gidan su Nabeel take zuwa ta danyi sati daya
sabo da Mimi ke tursasata sai tazo,suna zuba love Nabeel ya samu babbar kwangilar
aikin titi a Adamawa state a kalla sai ya kwashe wata hudu a can idan aikin Bai
gamu ba sai ya Kai 5mnths.

Mimi ya samu a part dinsa yace Mimi banji dadin saka ranar auren Nawa har Nan da
wata tara ba kusan 1year fa Mimi su Affa sunki ganewa sabo da bai so nayi auren sai
karatu,Mimi danta ta kalla tace Nabeel ka rufawa kanka asiri ka rufa min kaga a
hakan ma da kyar ya amince kayi auren to kayi Hakuri a haka 9mnths kamar yau ne
fa,ko wata Matsalar ce? Kunya yaji yace ba komai to Mimi Allah ya kaimu,yanda kake
addininka ka dage na Sanka ba Wasa,alcohol naga ka daina Sha ko? Mimi sai fa nayi
wata uku ma ban Sha ba sabo da tana sawa Ina son aure Kuma Kinga Affa ba Yi min
zaiyi ba shi yasa na hakura da Sha sai jefi jefi shima Inshaallah Zan daina gaba
daya,yawwa Lele ai nasanka kana da tsoron Allah to ka Kara akan na da, Inshaallah
Mimi ya furta tare da gyara kwanciyarsa saman kujera Yana latsa wayarsa.

Affa ne ya shigo tare da gallawa Nabeel harara yace kayi asara wallahi yaushe
zaka tafi Adamawan? Gobe Inshaallah cewar Lele,baki Affa ya tabe yace Saura ka gano
wata a can kace a fasa da wannan Dan iskan yaro marar Jin magana,Mimi tace wallahi
ka daina iskance min yaro akan yaki komawa turai karatu so kake wani bala'in ya
fada Masa kullum kana zaginsa kana ce Masa Dan Iska,Tsaki Affa ya ja tare da
haurawa sama ya bar Mimi rai bace,Fadila ce ta dawo daga school da gudu ta Fado
palon tare da fadawa jikin Nabeel Yana Mata oyoyo tayi wajen Nanny ta barsu ko Mimi
bata kula ba.

Nabeel uban wanka ya hada komai tsab da sabuwar motarsa fara ya tafi wacce ya
siyeta da kudinsa duk da cewa motarsa ba Daya ba,a wani Hotel karami kusa da kauyen
yayi masauki,Yana can suna ta Aiki a wani babban titi Wanda ya ratsa ta wani kauye
wannan titin yakewa Aiki da motocinsa yaransa ma'aikata suna ta fama shi Kuwa Yana
mota Yana Shan ac,Sam Nabeel baison wahala ko kadan kana ganinsa kasan Yana hutawa.

Fitowa yayi daga motar hannunsa dauke da ruwan roba yasha farar shadda Yar
ubansu yayi mugun kyau abinka da me kyau ya Gama hadewa kana ganinsa ba sai an fada
ma ba kasan shine ogan,Hamida ce da gudu ta fito misalin 10am da uniform dinta
hijab din ya karkace gefe tana gudu har kullum Sulaiman Yana binta da bulala Yana
dukanta Yana dole makaranta tana wlh Ni baza Ni ba kome za ayi nace muku bana son
karatu Ana ta kallonsu ta ci birki a Gaban motocin aikin Nabeel Tace wallahi sai
dai kashe shi Ni ba inda Zan Dara daga Nan tana kumbura baki da sangarta,Sulaiman
yana hankadata amma Taki tafiya,Nabeel Yana kallon ikon Allah baiyi Niyyar magana
ba sabo da gadararsa,da kyar dai ya daga musu Hannu yace hey...hey Mene ne?
Sulaiman da huci yace kana gani bawan Allah Wai Kamar wannan ta kusa shekara
ashirin da daya amma baza taje makaranta ba har yanzu tana ta maimaita ss3 mate
dinta duk sunyi nisa a university wasu sunyi aure to wallahi billahillahillazi la
Ila ha illahuwa kaji rantsuwar musulmi sai taje school dole bazan taba bari ta
lalace ba,Yar iskar yarinya Sulaiman ya sake tsulawa Hamida bulala ta saki Kara
sannan ta daka yatsa sama tana girgigaza da kirji Tace to Ni Kuma na rantse da
ubangin alarshi bazan je ba,Haka Kawai nace Ni bazanyi boko ba bana so bana so dole
ne bazanje ba ni kam.
Sulaiman zuciya ta hangulo Masa ya fara dukan Hamida,Nabeel ne da muryarsa me
dadin sauraro yace ya Isa tare da rike Sulaiman yace ai ba a duka,duka ai baya
gyara mutum lallabata zakuyi,kafin ya rufe Baki Sulaiman yace wannan Yar iskar ce
zata ji lallaba? Calm down karka sake dukanta Ni Zan Mata magana zata je school,
Sulaiman yace ka tabbata? Nabeel yace yes of course,Zan gani ya koma gefe
can,Nabeel ya danyi murmushinsa me Kayatarwa tare da kallon Sulaiman ya Dan daga
murya yandazai ji shi ya furta don't worry I will talk to her.

Sulaiman a ransa yace kayi ma gani,Nabeel a nutse Yana birnancinsa yace me yasa
bakya son zuwa school? Hamida tana Wasa da Hijab dinta cike da tabara tace wallahi
Ni bana son makaranta,Allah bai sa min Sonta ba,ba kawaye bane ni da Makaranta na
tsani karatu,ka ganni dakikiya ce bana ganewa ,ko an koya min bana ganewa,idan naje
aji wannan Malam yace kaza wancan ma yace kaza sai na ji kaina Yana juyawa yuuuuuu
ta fara juya kanta a baban Nabeel.

Yace to makaranta tana da amfani...kafin ya rufe baki tace ni nace Bata da


amfani a kaina kaga ta turowa Nabeel kanta tare da fige hijab dinta da dankwalinta,
gashi baki wuluk me tsayi da santsi ya bayyana tace daki kaji tana bubbuga kanta da
Hannu Tace kaji Kara to Haka yake Kamar dutse baya jin komai a kulle yake ba fili
ko daya a ciki da har Zan Gane ta furta tana maida hijab dinta.

Ka tambayi dan Uwa na wallahi na fada masa bana so,Wait wait Nabeel ya dakatar
da ita yace ilimi Yana da amfani yanzu idan banyi ilimi ba Zaki ganni a wannan
matakin? Amma kalleni kalli motata Ina da wasu da yawa a gida Kinga duk karatu ya
bani sabo da Haka kije makaranta,Yana Magana ko kallonsa bata Yi wasanta ma takeyi
tana kalle kalle sai da ya Gama tace Ni nasan kaina Allah bazan iya komai ba bana
ganewa bazan iya ba ni gaskiya so nake na Zama Yar kasuwa anfi saurin samun
kudi,gaka kaima kana ta business,No..no Ni ba kasuwanci nake ba ilimi ya kaini
cewar Nabeel,duk yayi yanda Hamida zata fahimce shi Amma Taki sai cika masa kunne
ma da tayi da surutu sabo da bata magana a hankali,sai yace it's okay na Miki
alkawari ni Kuma Indai kinje school Zan Baki dubu Daya kullum,duk ranar da kika je
school to kizo Zan Baki dubu Daya cikin sauki ba tare da kin Sha wuya ba.

Zabura tayi da sauri ta juya ta kalle shi Suka hada Ido ta washe Baki tare da
cewa Dan Allah da gaske kake?, Idan kina ganin karya nake Bari a fara Nan take ya
zaro rafar Yan dubu dubu yace ga kudi kin gani,1k ya zaro ya mika mata yace mu Fara
daga yau,a Nan nake Aiki kullum Ina wannan titin naku,Dubu Daya ta karba Hannu na
rawa da karfi tace ka tabbata kayi alkawari? Yace ae ai ban Miki Kama da Yan karya
ba,idan ka karya alkawari Al'quran sai na karya Nawa zanje dai school Amma sabo da
kudi,Kuma tsakani da Allah bazan rufe ka ba bazanyi karatun ba bazan gane ba,duk
Nabeel ya gaji da cecekuce yace naji Kawai kije school ki zauna a class har a tashi
kizo ki karba 1k fine,Dariya ta kyalkyale da ita ta Kara wani kyau sosai dama gata
me shegen kyau Kalar skin dinta me kyau baza ace Mata baka ba Amma Kuma baza a
kirata Fara tar ba,Yar cif cif da ita sura me kyau komai nata dai dai Allah ya Mata
Kira.

Da sauri tace da Dan uwanta Kai Sulaiman kake ko Sule na tafi school Allah ya
taimakeka,ta tsani Sulaiman sabo da yanda yake dukanta sai taje makaranta dubunta
Guda ta Bude tana tafiya tana kallonta Dan bakinta a washe da gudu ta kwashe har
zuwa school.

Haka a class tunda ta shiga aji ta bude window gefenta ta kurawa waje Ido Haka
malamai Suka barta sukayi darasinsu aka tashe su sabo da Hamida sun gaji da halinta
Bata tsoron uban kowa ba kunyar kowa take ji ba bata Jin magana,Bata da rufa rufa
komai ke ranta Kawai fada zata yi ko Mene,ko a gidansu an yarda ita bata karya.

Washe Gari ana tashinsu Nabeel ya manta da ita da gudu ya ganta ta taho
wajensa hijab din a hannunta da takalminta Sandal duk a Hannu sai dai fes
take ,Yana nunawa masu Aiki a motoci yanda zasuyi sai gata tazo da gudu tana dariya
tace yawwa an taso mu a bani na tafi, Rana ta dameshi ya gaji yau sanye yake da
kana Nan Kaya yayi kyau kallo Daya ya Mata ya zaro dubu Daya ya Mika Mata Tace na
gode Allah ya biya ta sake arcewa da gudu da kallo Kawai ya bita tare da girgiza
Kai yace Kauye kenan yaci gaba da uzurinsa Yana Gamawa ya tuka motarsa zuwa
masaukinsa Hotel karami Dake kusa da kauyen,yana shiga room dinsa yayi order abinci
sannan ya fada saman bed Yana huce gajiya,wanka yayi tare da Sallar la'asar ya
kunna kallo Yana kallon ball har aka kawo Masa abincinsa yaci ya kwanta bacci ya
kwashe shi.

Basma zaune take a dakinta me kyau tare da kawayenta suna ta zuba Hira tana Basu
labarin Nabeel dinta abin kaunarta,cikinsu Amal tace Basma Angon naki yayi tafiya
Wai kin shiryu ne an daina cutar samari,Basma tana Dan yanga ta manyan Yara tace
wallahi Allah ya shiryeki duk Wanda na yaudara na Basu Hakuri sun yafe min yanzu
Haka Ahmad ne Kawai Wanda ya Soni da gaskiya ai Kun San yayi aure wlh matarsa
wajen nakuda ta rasu yanzu ya koma Dubai Karo karatu na rasa contact dinsa bare na
Nemi yafiya yanzu Ni abinda ya dameni rashin Nabeel Kun San so kana so ka dinga
ganin masoyinka a kusa,tafawa sukayi shegiya ko dai Kuna Dan romance ne? Basma ta
yatsina fuska tace duk samarin da nayi da Ahmad Kawai nasan Yana min abubuwa masu
sweet Amma yanzu na tuba sai dai da Nabeel zaiyi min Dana ji Dadi Kun San Body no
be firewood,wlh Nabeel ko Hannu bai taba rike min ba sai kace Dan Kauye, gashi dai
kyau karshe ga wayewa da komai ya hada Amma wallahi ko hannuna Bai taba rikewa
ba,kunsan ko jikina na Dan matsa sai ya janye jikinsa gashi a Baki Yana ta nuna min
kauna amma ba komai Allah ya kaimu ayi aure sai ya min Amma har ga Allah da kyar
nake kaiwa Dariya sukayi suna tafawa.

Basma Tace ai Ni Ina son Namiji me class irin Nabeel,ga addini,ga tsoron Allah
ba ruwansa da Mata sai Ni kadai,ai Yana bala'in so na,Kun San na yarda da kaina
nice fa ware Baiko idan na rabi namiji ko Saura sati bikinsa a Rana Daya Ina rusa
auren bare Kuma na tuba,nice fa da kaina nake sonsa ai ya shiga Uku ya Gama
yawo,Nabeel na Gama sa Masa takunkumi ba wacce ta Isa shima bai Isa ba,inda Allah
ya taimaka ma ban damu ba Kauye ya tafi aikin,wallahi tausayi yake bani Kamar
Nabeel Dina a Kauye ga yanda yake bani labarin garin titin da yabi ta garin abin ba
dadin ji,da ace birni ya tafi ai da na shiga uku sai Allah yasa Kauye ne ba wacce
zai gani ta birge shi, Allah dai ya kaimu bikin yace in munyi aure ko Ina zaije
kafata kafarsa.
Shewa sukayi Suka tafa suna ta Shan labarin Basma.

Tunda Nabeel yayiwa Hamida Alkawari kullum sai ya cika Kuma Bata kashe ko
kwandala Tara kudin take ta Yi zata kafa jari ita dole sai ta Zama Yar kasuwa,Papa
da Ummi da sauran Yan gidan suna mamakin yanda Suka ga Hamida kafin kowa ya tashi
ta tashi tayi shara da wanke wanke da aikinta tayi Shirin school ta tafi Basu San
ana Bata kudi ba sai mamaki suke Sulaiman yace ban yarda da yarinyar Nan ba Sam
Ummi sai naje na duba makarantar,Itama Karima kanwar Sulaiman wacce ta Gama Degree
an kusa bikinta ma tace makaranta take zuwa Allah yasa hakan ya Dore,Ummi Kuwa tabe
Baki tayi Kawai Tace ummm sabo da Bata dauki Hamida a yarta ba,da yaranta Kawai
take kula duk abinda Hamida zatayi tayi ba abinda ya shafeta ita Kuma Bata Mata
mugunta Kawai dai Bata sa Ido akan tarbiyar Hamida sai ta yaranta,Wanda ya damu da
inganta rayuwar Hamida Papa ne da Sulaiman babban Dan Papa.

Bangaren Hamida Kuwa da Nabeel sosai take Jin dadin kyautar Nabeel gashi
kyawunsa Yana birgeta sai tayi ta kallonsa tana Jin Dadi,Ana taso su ta taho yau
Kuma wata tafiya take Kamar Namiji ba ruwanta da wani ita macece,tayi sa'a lokaci
motarsa ta yanko yau Bai Zo da wuri ba,Ganin motarsa fyalleliya da gudu ta bi bayan
motar ta tana tura motar Dake tuki yake da slow zaiyi parking,Yana parking ya fito
yaci uban kana Nan Kaya yasha kyau harda glass hadadde,Hamida ta kalle shi tana ta
faman Dariya Kamar zararriya Tace Sannu da zuwa kyakyawan Dan Uwa,kasan ka Zama Dan
uwana,Kyakyawan Oga Bari na goge maka motar kaga Nan ka shiga chabi Nan take ta
zare hijab dinta tana goge Masa mota da sauri yace no...no Bari Zan kaita car
wash,ai da ka Bari na goge maka Kyakyawa tana ta faman washe Baki yace no barshi a
gabansa ta dawo ta tsaya tana wulwula hannaye tare da Sosa wuyanta yace Ahmm...mene
ma sunanki?

Baki ta bangale Tace sunana na gaskiya Hamida amma da hausa Ana ce min
Hamidatuwa,sunana na turanci Kuma Hamdy Amma zaka iya kirana da Hamida Hamdy Baby
ae kwarai ehe yawwa,kallonta yayi Karo na biyu yanda take magana ba ko Jan numfashi
ga sangarta da shagwaba Haka take magana,Hamida yace Naga dai kina zuwa school
yanda nace yau harda bonus Zan Baki gashi karbi ya Mika Mata har 3k,ta kalleshi ta
kalli kudin tace yau fa Weekend ba school gaisheka nazo Kawai Amma ka bani har dubu
uku,yace ae Baki nayi ai kina yin abinda nace yanzu idan Naga kina kokari kina
fahimtar abinda ake koya Miki Zan Baki kyauta Babba wacce tafi wannan,Me nace Dake
Rannan? Tace kace idan nayi kokari Ina karatu zaka bani kyauta babba,Good ya furta
tafi gida karki tsaya wasa,ta Kura Masa Ido yace I said Go, Tace Okay Sankiyu sir
Wai Thank you take nufi,Fuska ya Bata yace ba Sankiyu ake cewa ba thank you Fadi
naji,ta sake cewa sanki...kafin ta karasa yace no kalli lips Dina thank you,thank
thank thank you,ta kasa ta sak cewa sanki..no,thank,Tace sank again ya gaji yaga
dakikiyace ta karshe yace abeg go home tafi I'm tired.

Tana kallonsa Tace in tafi kace? Yace ae Yana yatsina fuska zata Kara Masa
surutu ya daka Mata tsawa,Ta juya da sauri ta kalli ma'aikatansa Tace Kai kunci
kwalabar gyatiminku dukan ku nasan ba a son ranku oganku yake bani kudi ba sai dai
ku mutu wooooo....Kunga an bani dubu uku kwana Nan Zan iya siye kawunanku,Daya a
ciki ya dura Mata mahaukaciya Tace wullu wullu tana ta musu gwalo ta arce da gudun
tsiya..

Gidansu ta shiga suna zaune a tsakar gida Sulaiman Yana ta game shi da kanwarsa
Tace mutum kullum yace a tafi makaranta Wai a Haka anyi makaranta ana gida
kullum,ko Zama batayi ba ta sake Fitowa ta fice da sauri Kamar Namiji wajen kawarta
ta tafi ta iske sun dawo daga kasuwa Suka zauna suna Hira, Tace yawwa Sakina na
manta ban fada Miki ba Ina Yaya Sulaiman kin San yanda yake dukana sai naje
makaranta? Sakina Tace ae Kamar yanda kuka Saba,yawwa Rannan ya biyo Ni Yana ta
duka na Sai naje school sai muka bi ta wajen sabon titin da akeyi inda katafila
suke? Sakina Tace na Gane

Ogansu na wajen ya dinga yiwa Yaya Sule fada yace a'a ba Haka ake ba karka
sake dukanta Nan Ogan Nan ya dinga fada min kalami me dadiiiiiiiiii ta wani ja
sanna taci gaba amma duk na manta abinda yace abinda na rike kawai a kaina yace
kullum in naje school zai bani dubu Daya,Sakina Tace ke ki Bari Dan dan Allah?
Wallahi Kuma Yana ta bani yau ma harda bonus,Sakina ta mikawa Hamida dafaffiyar
Masara suna ci Sakina Tace dubu Daya a wata Kinga dubu talatin kenan,ai ihu Hamida
ta kwala tace na Zama Hajiya kinga sai na Fado kasuwarku Nima Ina Saro Masara a
gona Ina kaiwa kasuwa,tafawa sukayi harda shewa,ai ko Papa baya samun kudi haka
gashi

yana da kirki gashi kyakyawa na sosai fari Kar da shi,Kin San fa Yaya Sulaiman duk
dukana da yake nasan baici exam ba shima,ya akayi Kika sani? Sakina ta tambaya,
Tace ke idan yaci jarabawa Zaki gashi ganshi a zaune a gida bashi da Aiki sai game
babu aikinyi,ba Wani ilimi da yayi in ma yayi ban yarda ba,yanzu Baki ga kyakyawan
Yaya yake ba Yana Dan lallaba Ni ba irin yanda ko a Gari ake min kallon marar
hankali ba,Dariya Sakina tayi Tace ko dai son kyakyawan Yayan naki kike yi? Ba Wani
so Kawai dai Yana da kyau ai nafi son dubu dubu dai Dariya sukayi suka dinga
hirarsu sannan ta tafi.

Kamar kullum yau tazo sanye da Uniform an taso su da gudu ta karaso hannunta ya
fara hangowa an manne shi da bandage bai ce komai ba Hamida tace Yaya Kyakyawa kaga
hannu na kofar Hannu ce ta datse min yatsa,eyya sorry ya furta tare da zaro kudi ya
Mika mata dubu daya yaci gaba da magana da ma'aikatansa sai taji yace hotel Zan
koma Zan Yi wanka.
kusan kullum Hamida tazo sai taji yace wanka zai je yayi,Yana bata mamaki ko sau
nawa yake wanka a rana oho, ta juya zata tafi sai ta juyo tare da kwala masa kira
Yaya Kyakyawa agwagwa tana gaishe ka,Bai gane nufinta ba ya zaci shirmenta ne ba
tare da ya dago ba yace kice Ina amsawa na gode,Dariya ta kyalkyale da ita bai sake
ko juyowa ba itama haka ta tafi da sauri gida tana tuntsira dariya.

Littafin Nan ba a farko za a Sha Dariya ba sai gaba


Fans

AsmaBaffa
[6/28, 1:46 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮

Official

By
AsmaBaffa

Ware Baiko Sadaukarwa ne ga


AIDA MAMAN TASNIM

page naku ne

BASMAM GLAMOUR
MOM ABDALLAH
NAFEE
UMMU LATEEPHA
SA'ADATU TIJJANI
MMN UMMEE

Yau Monday yazo wajen leburorinsa sanye yake cikin shadda sky dinkin cif
cif shi Yana jikin mota ya Kara waya a kunnensa Yana waya da Basmansa suna zuba
love Hamida ta taso daga makaranta ta lallaba ta bayansa Wai zata bashi tsoro tayi
Masa Cakulkuli da sauri ya juyo fuskara a murtuke Kamar an Aiko Masa da mutuwa nan
take ta Shiga hankalinta taji tsoronsa sosai,waya yake Yana daga Mata hannu alamun
tayi Shuru amma dariya Kawai take kamar itace take wayar,ta koma surutu tana to
kayi hakuri Yaya kyakyawa bazan sake ba,Basma ta cikin waya Tace wace wannan? Yace
no cikin yarana nane akwai wani me zubin Yan daudu to shi ya yazo,Basma taja tsaki
tare da furta Allah ya wadaran halinsa, Hamida bada ita ake ba Amma sai dariya take
haka Kawai.

Da sauri yace idan na koma hotel Zan kiraki ya datse wayar,Yana gamawa ya daure
Fuska kamar an aiko Masa da mutuwa ya kalli Hamida Nan take ta nutsu yace yaushe
kika Raina ni? Yaushe muka fara Haka da ke?Zaki zo ki taba min baya sa'anki ne Ni
shashasha,Baki ta kumbura cike da shagwaba tace kayi Hakuri bazan sake ba,ka yafe
min,Nan take yace ya wuce tare da zaro dubu Daya yace oya take jeki,Tace ya Naga
kamar baka hakura ba ta furta da agwagwaba,yace na hakura karki sake Tace to,tafi
to tace Zan tafi ai kaje dani Naga gidan da kake Zama dan Allah.

Bafa a gida nake ba a hotel nake Zama Aiki ya kawo Ni na kusa tafiya ma,Ina zaka
tafi? yace can state dinmu Nan ba state dinmu bane Aiki ya kawoni Kuma aikin ma
nayi tunanin zai dade Amma gashi mun kusa na kusatafiya gida,Kuka Hamida ta kece da
shi ta Fadi a kasa ta fara birgima da burburwa tana Shure Shure ganin zata tara
masa mutane

Yace ke..ke..ke tashi mene? no ..no..no.. stop crying ai ba yanzu Zan tafi ba da
sauran kwanaki Kuma ko na tafi zandinga Aiko Miki da kudinki okay, sai lokacin tayi
Shuru ta Mike tana share hawaye ta juya jiki a sanyaye tafi gida,yau Rai a bace
tana kuka ta Shiga gida,Ummi ta samu da Papa ga Yar Ummi itama suna ta Bude kayan
auren Karima ana gani Suka ga Hamida ta shigo da kuka,Sulaiman yace ke Kuma lfy?
tana shesheka tace ba..ba..ba..Yaya kyakyawa ne yace zai tafi garinsu ba wallahi
bana so ya tafi,Karima ce ta Mike ta dakko ghana must go ta kayan Hamida ta fito da
ita ta bude kudi Yan dubu dubu da take Tarawa suka bayyana kowa ya saki salati

Wajen kayan Hamida ta karasa ta kwashe kudinta tas a hannunta,Papa a nutse yace
Hamida a Ina Kika samo wannan kudi Haka? Ba tare da shakkar komai ba tace kawu wani
ne ogan masu aikin titi yace Indai Ina zuwa makaranta kullum zai bani dubu daya har
bonus ma yake Kara min da yaga Ina yin abinda yace kuma baka ganshi ba kyakyawa
wallahi Kamar balarabe,ai kudin ma basu kenan ba akwai ragowa so nake na Tara na
kafa sana'a mu Zama masu kudi bari na dakko wancen kudin na tuna da gudu ta nufi
hanyar daki Tace ku matsa daga hanya Kar na kade ku,ganinta da gudu yasa Karima da
Sulaiman Suka watse daga saitin Hanya ta wuce ciki sai gata ta Kuma Fitowa da dubu
biyu da dari biyu,Tace wannan na jiya ne ya bani dubu uku,to Nan ya Naga dubu biyu
da dari biyu Papa ya tambaya, Tace Yi Hakuri na manta na bawa Sakina a ciki Zan
siya Masa kayan marmarni na Kai Masa sabo da mutuncin da yake min.

Kirji Ummi ta dafe Tace papa Ina tsoro karfa Yarinyar Nan ace Dangerous part
dinta yake tabawa Yana Bata kudi ka tsawatar kar a samu matsala,da sauri Hamida ta
girgiza Kai tace a'a..a'a wallahi ba abinda yake tabawa nawa Dangerous part Dina
suna Nan lafiya ba abinda ya dame su,papa yace ki dai kula na fada miki, ai nasan
Papa duk gidan Nan Kai kadai kake kaunata bari na kwashe kudina Kar ma a sace min
barayi sun San kansu ehe ta furta tana kallon Ummi, ta kwashe kudinta tare da
zubawa a wata karamar jaka tace yace ya kusa komawa garinsu ma Kuma bana so ya
tafi.

Baki Suka tabe suna binta da kallo tana fita wajen Sakina ta wuce ta Bata
labari Yaya Kyakyawa yace ya kusa tafiya ta fada da Kalar tausayi ta zuba uban
tagumi tace zanyi kewar sa,Sakina tayi Dariya Tace kewarsa ko ta kudi? Tace ta Yan
dubu dubu gaskiya nafi son kudin sai suka kwashe da dariya,Hamida tasa hannu a baki
tana Murmushi, fita sukayi kasuwa ta siyo Masa abarba da Ayaba,sannan Suka je gona
tare da tsinko masa lafiyayyun mangoro da yawa tace a hada Masa da goruba da
giginya,Sakina tace na shigai Yan birni basa ci bare Namiji tace a dai hada da su
na Kai Masa kafin ya bar gari Nima nayi Masa abin kirki yanda shima yake kyautata
min yana bani kudi kullum ba irin Sulaiman ba da yake dukana kullum.

Haka Suka cika wata leda Viva da kayan marmari Suka tafi yau da Sakina za a aje
ta Kai gaisuwa wajen Yaya kyakyawa.

Ai Kuwa Yana jikin mota a tsaye Yana latsa katuwar wayarsa Yamma tayi ya gaji
sosai,da gudu Suka fyallo kayan Yana Kan Hamida suna zuwa Sakina tunda tayi arba
dashi ta rikice sabo da mugun kyansa da iya wanka ga kwarjini ita bata taba kawowa
haka Yaya kyakyawa yake ba ta zaci shirmen Hamida ne,Hamida ta kalli Sakina tace
Kinga Yaya kyakyawa durkusa sosai ki gaisa shi Mana,Sakina duk ta rude ta durkusa
har kasa tare da furta Ina yini,Nabeel yace ahh na zaci sister dinki ce lafiya
Alhmdllh Kawai yace,Hamida da leda a kanta tana haki tace kaganta itace sakinan
Dana ke ta baka labarinta kalleta sosai kawata ce ke Sakina juya ya kalleki sosai
Sakina ta juya baya ta sake juyowa Shi dai Nabeel ko kallon wata Sakina baiyi ba
yace Hamida lafiya yau ba school na ganki da yamman Nan Kuma ma ai na baki
kudinki,ledar ta sauke da kyar tana Nishi Tace gashi kayan marmari na kawo maka
kasan a kauyen Nan muna da kayan marmari da yawa shine na siyo maka wasu Kuma muka
samo a gonarmu kayi Hakuri ba yawa,Ledar ya Dan buda ya gani dariya ta kamashi a
ransa harda goruba da giginya yace Ina Kika samu kudi har kike wahalar da kanki
wajen siya min Abu,Dariya ta kyalkyale Tace ai kadan ne ba yawa kana kyautata min
shine Nima nace bari a cikin kudin da kake bani na siya maka dan wannan,Murmushi
yayi tare da kallonta yace na gode kina da kirki Ashe? da sauri tace ei wallahi
Allah ya bamu,shi dai ya saka cikin mota ya tafi itama ta juya taga ba Sakina Ashe
tuni Sakina tsoron kyawun Yaya kyakyawa da kwarjininsa ta gudu ta buya a bayan
wata bishiya sai da ta tabbatar ya tafi sannan ta fito Suka tafi gida suna
surutunsu.

Washe gari da sassafe Bata je school ba wajen aikin Nabeel ta wuce sanye da
Uniform dinta yasha wanki da guga tasan da safe yake Fitowa tana zuwa ta ganshi da
wani littafi Yana nunawa maaikatansa tace Ina kwana Yaya kyakyawa, Bai San da
zuwanta ba daga sama yaji gaisuwa Kawai, Alhmdllh lfy sauri nakeyi jiya banyi bacci
ba Ina Aiki komawa zanyi hotel na kwanta,Nan take Hamida tace Dan Allah ka tafi
Dani na gani yace no....akwai school faduwa to tayi ta zube a kasa tana burburwa da
Shure Shure tana kuka ta cika wajen zata Tara Masa mutane,yace ahh... see me see
trouble, okay fine kije school ki dawo sai kizo,wani sabon kukan ta saki tare da
cukwikwiye hijab dinta da kyar ya lallabata yace muje amma alkawari Muna zuwa idan
Kinga masaukina Zaki wuce school da sauri tace ae na yarda,

Mota ya bude Mata ta Shige da sauri wani kamshi da sanyi ya ratsata ta dinga
kalle kallen cikin motar tana kyalkyala dariyar farin ciki Yana tuki tana ta shafa
kujerun mota tana cewa yeee dadi ta saki ihun da ya tsorata shi,Oh God ya furta
Yana ta kallon shirmenta ta glass dinsa,sai da sukayi tafiya me nisa Kamar zasu
shiga birni sannan Suka Isa hotel din.

A wajen dan birni yasan hotel din ba na kirki bane sai manage,room dinsa Suka
shiga ita a wajen Hamida Aljannar duniya take gani ,Yana Bude kofa ta Riga shi
Shiga ciki sai kallon dakin take tana washe baki ta fada saman bed tana wash
Dadi,Nabeel ya shigo daga baya tare da Zama a gefenta hannunsa a saman cinyarsa
yace tashi to ki tafi school da sauri tace Ni yau bazanje school ba Nan ce school
Dina a Nan Zan zauna tare da Kai,da sauri yace a'a ba kyau mace da Namiji su kebe
kin sani Kuma alkawari Kika min gani Kawai zakiyi ki tafi school,da sauri tana
girgiza kafada tace a'a Ni bazanje ba ta kwabe fuska da karfi ta saki kuka,yace
okay okay naji Ni bacci zanyi ki nutsu karki har gitsa min room,Baki ta washe tace
to,komawa tayi saman drower ta bed din da Jakarta a rataye ta cikinta ta zauna,sai
ta cire school bag din ta taka bed din da takalminta ta Mike tsaye wani kallo da ya
watsa Mata ba shiri ta koma ta zauna inda ta tashi ta nutsu.

Tace Yaya kyakyawa kalli mudubinka Kamar na Mata ai gwara da kacewa ma'aikatan
hotel Ni kanwarka ce kaga duk Sanda Naga dama Sai na dinka kawo ma ziyara,ki min
Shuru ko Yana Mata shouting tace to nayi Shuru,sai ta sake cewa na kwanta a bed din
dan Allah? Hade rai yayi Kawai yasa ta nutsu.

Toilet ya shiga tare da watsa ruwa ya fito sanye da jallabiya fara yayi kyau
sosai da sosai sai binsa take da kallo,tana gani yayi Sallar nafeela da adduoi
sannan ya haura saman bed sai bacci ya manta ma Hamida na Nan,ganin yayi bacci ta
lallaba ta Gama tabe tabenta na kayansa sannan ta dawo gabansa ta durkusa a kasan
bed ta kafe shi da Ido tana ta faman kallonsa Kamar mayya a ranta tana ayyana
kyawunsa har ta gaji tana haka ta kwashe wasu Hours Bata sani ba har wurin 2pm
gashi tana Jin yunwa sai lokacin ya farka tana ganin Haka ta koma inda take zaune
saman Drower da gudu ta zauna ta wani nutsu ya rigada ya kamata,Yana tashi order ya
Mata take away a hotel din da muryar bacci yace lokacin tashinku yayi tashi ki tafi
gida,Ni bazan tafi ba a Nan Zan zauna da Kai na dawo Nan da Zama,tsawa ya buga Mata
tashi nace ba shiri ta Mike a zabure Tace dan Allah ko Awa biyu ka karamin na zauna
da Kai Ni nafi sonka,Tsaki Yaja yace kalleni ta Kura Masa Ido yace nace No..a'a da
babban baki Ina jakar makarantar ki? ya dakko ya bata tare da Mika Mata dubu biyu
ta tsaya galala

Tace Naga banje school ba me yasa ka bani kudin Kuma har da yawa?kudin napep ai
kin San gida tashi ki tafi ki shiga Napep aiki zanyi a computer kina takura
min,karba tayi Tace na gode ta dauki take away dinta ta fita tun kafin ta Isa titi
ta Bude abincin jullof rice da Rabin kaza ga lemo ga ruwan roba, ai a hanya ta fara
ci tana tafiya tana ci a haka ta tare napep Suka koma kauyen tana napep tana ci har
ta Gama ta shanye ruwanta da lemo ta jefar da tarkacen tana ta bawa me napep
labarin Yaya Kyakyawa har ya sauketa a gida,tunda taga masaukinsa kusan kullum idan
aka tashi daga school da Yamma likis Bayan tasan ya koma masauki sai taje can tayi
ta surutu ya Bata abinci taci ta koshi ta dawo gida, masu hotel duk sun zata da
gaske kanwarsa ce sun ganta itama kyakyawar gaske.

Yau Sunday da sassafe ko tashi baiyi daga bacci ba ta shirya ta tafi da kayan
gida sanye take da Atamfa maroon Riga da skert harda Dan hijab dinta Yana kwance da
Yamma saman bed dinsa Yana chat da Basma sabo da biki Yana ta matsowa har Saura
wata Uku sannan Saura sati Daya Kuma ya koma state dinsa ya Gama kwangilarsa duk da
cewa Yana Dan zuwa weekend Watarana,bugun kofa yaji Kamar za a ballata yace waye?
Dan Kar ya hanata shiga tayi Shuru Haka Yaja Tsaki ya Mike sanye da kayan baccinsa
Riga da wando ruwan Toka wasu silk yayi kyau Yana budewa ta Fado ciki da gudu tana
tsalle tana dariya,harara ya watsa Mata yasan rigimarta bai son surutu yace daga
Ina?

Ko karyawa banyi ba na taho wajenka,me Zaki iya ci? Tace komai ma zanci ai sai yasa
aka kawo Mata jullof din taliya taji Naman kaza ga ruwa da lemo,shi Kuma yace a
kawo Masa kwai da slice bread sai tea da kwai,Tace inye Yan gayu Breadi me yanka
yanka San min,Murmushi yayi kadan tace yau kayi Dariya kayi kyau,shareta yayi ta
baje a tsakiyar bed ta Mike kafafu abincinta Yana tsakiyar cinyoyinta ga cokali me
yatsu duk ta kasa eban taliyar da shi abinka da ba a Saba ba,yaga ta hada zufa ta
gigice tayi tayi ta ebo taliya da fork ta kasa Yana ta kallonta da mamaki ganin
zata Bata Masa bed yace Hamida taji wani sunanta me Dadi yafi kowa iya fada yace ba
Haka ake cin abinci da fork ba Bari na koya Miki karbar fork din yayi Yana nannado
taliya a jiki tana kallonsa yace Haka akeyi fa kin gani Haka jikinsa Kamar zai hade
da nata kamshinsa ya Gama cikata har Bata so ya matsa.

Ta gwada tayi tayi ta kasa yace akan ki Bata min bed kawo spoon din ya karbe ya
ebo ya nufi bakinta ya fara bata a Bakita idan ya bata sai dai ta zuki taliya ta
cuno Baki gaba tace tsaya Yaya kyakyawa kaga Ni kalla ta zuka zuuu...tana Dariya
kalla Kamar na hadiyi miciji,yace na gani ba a hadiyar miciji tace to,sauri kici
karki sa tea Dina yayi sanyi Yana Bata da sauri amma sai ta tsaya tayi Wasa da
taliyar kafin taci,ya Kuma ebowa ya Kai bakinta ta sunkuyo da kanta ta kansa spoon
din sannan ta figi taliya guda biyu ta zuka zuuuu tare da cuno lips wani kyau
takeyi Yana kallonta a Haka ta Gama ci ya karya shima sannan yace Aiki zaiyi a
system ta tashi ta tafi gida hakan ma Sai da ya Bata Rai sannan ta tafi,yace ki
tabbatar kinyi Sallah a gida Tace ai dama.

Tana tafiya yace Alhmdllh sai na huta Haba yarinya sai sangarta da tabara Nan ya
huta,duk garin ko Papa ba Wanda ya Isa ya fadawa Hamida taji sai Yaya
kyakyawa,Nabeel duk abinda yace zata ji Amma banda kowa Bata tsoron kowa.

Ummi ce ta samu Papa sabo da Papa akwai sanyin Hali ba takura tace ya kamata ka
sa Ido akan Hamida Kar ta dakko Mana magana yanda Yarinyar Nan take gantali ba a
San fa Ina take zuwa ba,suna Haka sai ga Sulaiman shima ya tsinci zancen yace Papa
yanda kake kyale Yarinyar Nan tana abinda taga dama bai Dace ba,Kar ta shiga wani
hali Papa bana son Hamida ta lalace,Papa yace nasan Hamida baza ta aikata wani Abu
da ya sabawa musulunci ba,duk da bata da ilimin addini amma dai dai gwargwado tana
kokari, na yarda da yanda Hamida bata Wasa da sallah ga adduoi Inshaallah ba abinda
zai faru Ina Mata kyakyawan zato a bita a hankali yarinya ce,Ummi wata Sallar kirki
Hamida ta iya hmmm ayi ma gani,Sulaiman yace Ummi ki dinga fadan Alkhairi akan
Hamida duk da bake Kika haife ta ba a gidan nan ta taso Kuma hakki ne a
kanmu,Karima Dake wanke wanke Tace hakane wallahi ga bikina Saura kwana Uku amma
Hamida ba Wanda ta gayyata Harkar gabanta take Hamida ba hankali ko Ina take yawan
zuwa yanzu oho haka suna kallo ta shigo ta wuce su ba Wanda ta kula sai Papa Tace
Sannu Papa me kaunata ta Kara gaba.

Bayan kwana Uku Haka aka gama bikin Karima ko daya Hamida bata Zama tana can
tana zuwa wajen Nabeel taci ta koshi ya bata kudi ta dawo Haka sabo da dubu Daya
ana biki bata fasa zuwa makaranta ba har mamaki ake duk da cewa Bata gane komai.

Ana gobe Nabeel zai koma garinsu Kaduna Hamida tazo room dinsa da Yamma sanye
da doguwar Riga da gani Yar kanti ce dark blue me kyau ta dameta daga sama kasa ta
bude ta fito da kirarta sosai kirjin Nan a cike fam ga hips tayi kyau,ko mayafi
Bata yafa ba sabo da rashin hankali,shi Nabeel Bai dauketa a wata me hankali ba shi
yasa yake kyaleta,tana shigowa ta ganshi da Riga t-shirt sai 3qrt,yace Hamida kece
da yamman Nan,tana dariya irin ta wawaye Tace ae Ina wuni yace lafiya Yana gefen
bed Yana Danna waya Tace na hau gadon? Yace ke da kike har bacci sai yanzu Zaki
tambayeni,me Zaki Sha bani da drinks yau a fridge Hamida Tace komai ma Zan Sha,yace
tab bani da komai sai giya Tace laaaa dama kana Shan giya?

Yace ae kadan ba bana Sha da yawa Ni a kasar waje na koya tace bani Nima Zan
sha,yace kin taba Sha ne? Tace ae to ban dai taba Sha ba amma duk abinda kake Sha
ko wuta ce Zan Sha Nima,Baki ya tabe ya dakko kwalabar giya a fridge dinsa tare da
tsiyaya Mata Yar kadan a kasan glass cup Wanda kurba Daya ce yace iya Yar wannan
Zan baki,ta karba Tace Yar wannan dan Allah Kara min yace bazan Kara ba so kike ki
bugu iya wannan Isa maza shanye ki bani cup Dina,tunani ya lula ko me ya tuna oho
sai ya fisge cup din yace ba kyau na tuna Nima so nake na daina, shi kuwa cup guda
ya cika da ita ya zauna a gefen bed Yana korawa,,Hamida Kamar walkiya ta dauke
wacce ya kwace ya dora a saman mudubi.

Dan kadan ta zuga ta zaro harshe waje tace ahhhhhhhshs.. shiiiiiiii.... da


karfi Tace zafi da daci wani abu ne ciki Yake Yama yama yama, Murmushi yayi yanda
take wani Dan zuka tana zaro harshe,yace nace karki Sha bakya Jin magana Zan daina
kulaki,Yi Hakuri ta furta da kalar tausayi.

Kallonta yayi yace nace karki Sha ko, Mene haka Wai ko baki da hankali ne
Tace da hankalinta Yasin,Murmushi ya saki yanda take magana da wawanci Kuma da
karfi,a Haka tana Wasa ta shanye abarta,Nan take taji kanta na juyawa,shi kuwa ogan
Yana Gama Sha yaji sha'awa ta kamashi Kamar zaici babu sabo da sha'awarsa ya rage
Shan giya Amma yau ya Dan Sha ga mace a kusa sai ya Mike sosai Kamar Abu zai fasa
wando ya fito,Ita Kuwa Hamida kanta sai juyawa yake ta kwanta ta baje a saman
bed,kallonta yake da sha'awa Bai taba Zina a duniya ba Kuma baya ko kawo abin a
Kansa Amma yau Kam yaji bazai daure ba gwara ya samu ya rage zafi a jikin Hamida
bazai lalata ta Mata rayuwa ba amma zai romancing nata ko zai ji sauki.

Shi Kansa Nabeel baya hayyacinsa yace na ce da Affa ya min aure da na huta sai
na koma gida a yau Zan bi flight wannan boko ya cuceni,Hamida Kuwa Kai sai juyawa
yake Tace wayyo Yaya kyakyawa wayyo duniyar zata kife mun shiga Uku muma Allah ya
Aiko mala'ika gashi Nan za a kife duniya,shike Nan gashi Nasha giya na Shiga Uku
wuta Zan wuce babu gargada, yau Zan Sha almudun bakin karfe,sama ta kalla wayyooo
Allah na Shiga Uku ashhadu Allah Ila ha illallah wa Anna muhammadan
rasulillah,Allah na tuba...Allah na tuba...Yaya muyi kalmar shahada ko zamu cika da
Imani idan yaso in mun je can a tittike mu daga baya dai ma shiga Aljana,Ina ta sa
Rai Zan zauna a GRA a Aljanna Ashe kauyenta zanje.

Innalillahi Yaya kyakyawa rikeni shike Nan,Hamida tana ta surutu amma ba ta ita
yake ba ta kansa yake saman bed din ya haura a hankali ya Kama hannunta Yana Dan
murza yatsunta Hamida tana feeling abu amma ta kasa magana itama a hankali ya fara
murza wuyanta a nutse cike da sha'awa,tana kwance ta kalli sama ya koma Samanta ya
Mata runfa gaba daya kamshi da abinda yake Mata yasa tayi luf a nutse ya sauke lips
dinsa a nata ya shiga tsotsa da salo Yana bin jikinta da Hannu Yana shafawa wani
irin dadi yake ji marar misaltuwa abinda bai taba Yi ba a rayuwarsa.

Hamida ma dadi ta fara ji baza ta iya hasala komai ba,a hankali ya zare Mata
Riga wow Albarkatun kirjinta Suka bayyana manya gasu a tsaye sumul sumul masu haske
da kyau Nan take ya Kara haukace Mata sai data tsorata yanda yake Sha Yana murza su
son ransa Kamar ya bada sadaki,hankalinsa gushewa yayi itama Hamida tana Jin Dadi
ya fara karanta Mata wasikar jaki Yana sambatu Yana Mata tambayoyi da gani kasan
baya hayyacinsa,mutum me aji da kula da addini irin Nabeel amma ya kasa,yace kina
Jin dadi? Hamida tace ae cikin kunya,da kyar ta jawo bed sheet ta danne iya
fuskarta sabo kunya,Amma Nabeel yace ki budemin Naga idanunki kinyi kyau,Hamida ta
mato ta sake boye Fuska Yana ci gaba da murzata a haukace kamar zaki,kafin kace me
Hamida ta jike sharkaf da ni'ima,hakan ya sake tunzura Nabeel Hamida ita kanta dadi
ya tafi da ita sai Nishi take Tace kaji Ina ta Nishi Ni na rasa dalili,banza ya
Mata sai da duka hankalinsu ya gushe sannan ya nemi Hanya Hamida ba hankali ba wayo
sannan ba tunatar da ita ko wani abu ba Kawai ba zato taji Yana kokarin shigarta
ita bata ma gane me yake kokarin Yi ba sabo da Bata San komai ba babu Uwa me nusar
da ita,da kyar da wahala ya samu ya Buda ya shigi Hamida yaji ta a matse gam gam
virgin.

Yayi mamaki sabo da ganin ta saki jiki ya zaci tunda mahaukaciya ce tana bin
maza ko wasu mazan sun lalata tunda ya ganta Kamar dabba sai yaga ba haka ba,ita
Kuma tana Jin radadi sai dai tace wayyo wallahi zafi zanyi kuka na shiga Uku
na,wayyo Papa ka bari,Yaya kyakyawa Mene ka sa min haka Zan mutu wayyo Ummi wayyo
Yaya Sulaiman,Wai mene wannan kake min,Ina baya jinta sai wasikar jaki da ya shiga
karanta Mata,ganinta da gaske yake yana ta faman furta mata I love you,Ina
sonki,Zan daukeki mu tafi birni Zan dawo na tafi dake Ina sonki,Dausayinki da Dadi
my love,you are so sweet,Hamida zafi yasa giya ta saketa tuni,ai Kuwa sai da ya
kawo ya juyewa Hamida komai a ciki sannan ya zare jikinsa ya kifa Kansa a saman
bed,duk da Zina yayi amma ya tsinci Kansa a farin cikin da bai taba ji ba a
duniya,tsoron Allah ne ya kamasa,ya kwanta ruf da ciki Yana hutawa muryarsa na rawa
ya Shiga tuba ga Allah Yana Astagafirilla.. Astagafirilla wa atubu ilaih,
Innalillahi wa Innalillahi rajun,oh my God me na aikata Allah na tuba idan ya fada
sai Hamida ta amsa itama ta fada,duk abinda yake fada na tuba ga Allah sai itama ta
fada kamar me Waka da amshi suna ta yin haka,ya dago ya kalli Hamida ya sauka kasa
da sauri yayi Zaman dirshan tare da Dora Hannu a jikin bed din yace kin jawo min
masifa ba a so Namiji da mace su kebe na ukunsu shedan ne,nace bana so kizo bana so
Kika ki ji kike zuwa wajena ko yaushe gashi nayi abinda ba naso yanzu me Zan cewa
Allah,nayi Zina da kaina ya dafe goshinsa sai ga hawaye na bin kumatun Nabeel.

Hamida ta yunkura zata tashi tana lullube da towel ta kasa tashi a hankali ta
jawo rigarta wacce duk ta yamutse ta lallaba ta saka, sannan tayi magana a nutse
sabo da tayi laushi ya Bata wahala,a hankali Tace badai wannan abin da ka min ba
kyau ba? Wani haushi ta bawa Nabeel ya kalleta Kawai tunda ita ta ja Masa,yanzu
Yaya Kar dai ace wannan ce Zinar da nake ji ana fada a Islamiyya Watarana idan an
korani makaranta? Ka fada min na sani Wai babu kyau Allah ya Hana? Kar dai duk
bala'in da naji ana yiwa mazinaci a lahira shine zai hau kanmu? Illar jalhilci
kenan ga abinda akecewa kije makaranta amma kinki yarda ga irinta,da kina da
hankali ai ko a kawayenki Zaki ji a class.

Hamida ta zaro Ido yanda yake Mata masifa,yace idan Allah ya yafe Mana ke nake
ji yanda na lalata Miki rayuwa ashe baki taba Yi ba,Hamida hankalinta kwance tace
Indai dan ta nine Yaya kyakyawa karka damu wallahi na yafe maka ko mene ba komai
karka damu ko Mene ba matsala,da sauri ya kalleta ya zaci zata tsane shi sai yaji
akasin Haka Kuma ko a jikinta,sai ya danji sanyi kadan,a hankali shima yace kin iya
wankan tsarki? Tace na Iya Karima ta koya min wata uku dana Fara period Kawai
taimaka min na tashi nayi wanka na tafi gida Kar dare yayi Sulaiman sai ya min
duka.

Mikar da ita yayi tace wayyo wallahi Dausayina zafi Dariya ta bashi ya danne
wato ta rike Sanda ya fada Mata lokacin baya hayyacinsa a hankali tana takawa Yana
ce Mata sorry...sannu har toilet tana wayyo dausayi tana wani dangwala kafa yace da
ruwan zafi Zaki gasa ya koya Mata tace Yaya wato shi dausayi abin kadan sai ya
kwararrabe Wai Ni Yaya kunya wallahi inafa kallon tsaraicinka na shiga Uku walakiri
zai ci uwar mu Yasin,Yace dan Allah istigifari kullum kinji Tace to ai dole amma
karka damu fa ba matsala ya wuce ai Kaine Yaya kyakyawana,yasan ba hankali gareta
ba ya gwada Mata yanda zata gasa jikinta ta shiga tare da rufe kofa,saman bed din
ya kalla duk jini.

Tsoron Allah ya sake kamashi Yana mamakin Kansa daga ranar yace Allah nayi
Alkawari bazan sake Shan giya ba har abada,Hamida haka tayi yanda yace sannan tayi
wanka da sabulu ta fito,Ya ganta ta maida rigarta tayi fresh yace,phone Number
dinsa ya rubuta Mata yace gashi idan da wata matsala kina kirana a waya,ya zaro
kudi dubu goma ya bata yace gashi Kya siyi wani abin,kin karba tayi tace Wanda
kake bani kullum Ma Yaya sun isheni karkace Dan kayi wannan zaka ba Ni wani kudi na
yafe ma wallahi a raina ba komai sai dai mu tuba ga Allah Kawai sannan muji da
yanda walakiri zai narke mu da sanduna,daga Haka ta bude kofa ta tafi gida tana
tafiya Kamar Yar kaciya kafafu a tale da kyar take takawa,shi kuwa wanka yayi ya
dauro alwala ya fara nafeela Yana tuba kamar ba gobe.

Hamida da tafiyar a gwagwa ta shiga gida ba ko sallama ta iske Sulaiman da Papa


suna Maganar Ina ta shiga Suka ga shigo talau talau da kyar take tafiya tana
gwalewa,Sulaiman yace Ina Kika je dan ubanki da sauri tace ba inda naje amm..daga
gidan Sakina,Bata Saba karya ba shi yasa ta daburce,yace Papa yanda Yarinyar Nan
take magana ban yarda da ita ba,Papa yace na yarda dake Hamida amma banda yau,me ya
sameki kike tafiya haka? Tace faduwa nayi na bige kafata Nan take Papa yace to za a
siyo magani kinji Sannu Amma duk da Haka Bai yarda ba.

Sulaiman zaiyi magana yace kyaleta a dinga binta a Sannu yarinya ce Yar Dan
uwana ce bana son na ci Amana wajen gallazawa jininsa Inshaallah ba abinda zai faru
da Hamida,Sulaiman ba yanda ya iya Haka zance ya wuce.
Nabeel Kuwa a ransa ya tabbatar shi da wannan kauyen har abada bazai sake zuwa
ba ko wanne kwangila ce bazai karba ba Indai a Kauyen ne,baya fata ya sake haduwa
da Hamida, da sassafe ya hada nasa ya nasa yabi flight sai Kaduna motar ma driver
ya Kira yazo ya daukar Masa ita,Yana dawowa Basma tazo gidan zatayi sati Uku sabo
da zata Fi ganinsa kullum ta sake sace zuciyarsa ta karasa dasa kaunarta a wajen
Nabeel sannan zasu Fi Shan love,Nabeel yasan da zuwanta kafin ya dawo tana
gidan,shima yasan yayi missing dinta ita yake da burin gani ya manta ma da wata
Hamida a duniya.

Sharhi Dan Allah fans

AsmaBaffa
[6/28, 1:46 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮

Official
By
AsmaBaffa

Ware Baiko Sadaukarwa ne ga


AIDA MAMAN TASNIM

Page naku ne

MOM ANEESA
MBELLO
COOL LIFE HAUWANCY
S Y SAGAGI
MRS MUKHTAR
MRS SURAJ
MAMAN DR
NANA KHADIJA MUHAMMAD
PHATTMAH
NAFEESAT UMAR MUHAMMAD
DIDI
SALMA

Tunda ya dawo ya manta da wata Hamida da abinda ya faru garesu sunan garin
ma baya son ji,Kawai ya koma office dinsa da aiki sai kuma soyayyarsu da suke
zubawa shi da matar da zai aura wacce an kusa bikinsu Saura wata hudu,yau Weekend
ba inda Nabeel ya fita Mami ta basu waje a Palo shi da Basma suna Hira,Basma tana
yanga tana Masa fari da iyayi tace Baby baka bani labarin Kauye ba like ya kauyen
yake mutane da kake hangout with etc,hmm Kawai Nabeel yace ni ba ma abocin magana
bane,da shagwaba Tace please,yayi Shuru common Beb,Yana Dan Murmushi yace garin ba
Dadi,bana kaunarsa ban son komawa har abada,Baki ga Hotel din da nake manage ba
babu Dadi ga nisa,sannan banyi aboki ko Daya ba bani da kowa a can ni kadai nayi
rayuwata sai Yara na Kuma mun dawo dasu,Basma tana dariya Tace ai shi yasa na tsani
Kauye da mutanen Kauye Sam basuyi ba,sorry naji tausayinka Baby kasha wahala, Affa
baya son auren da Nabeel zaiyi yafi so ya tafi Karin karatu amma tunda yaga Basma
Yar Boko ce harda degree ya danji sanyi shi baya son hada alaka da marar ilimi
Wanda baiyi degree ba,son samu dansa ya auri me PhD ko masters ya Raina degree yace
na kowa ne gama gari,Abba ne ya shigo Yana waya da babban abokinsa Prof yace karka
sake kayi Mata aure ba tare da degree ko masters ba an waye ai mazajen sunfi rike
yaran Mata da daraja,Prof ta waya yace ta kulle kanta sai kuka take,Affa yace ka
kyaleta duk kukan soyayyar banza take zata daina kayi kokari ka tura Yar banza
Russia inda Nabeel yayi karatu sanyi ma ya isheta,Suka Yi Dariya ta manyan Yan
boko, Affaa Yana gama waya ya kalli su Nabeel yace tunda Kai ka zabi soyayya a Kan
Ilimi wallahi ka sake turancin daka iya ma Sai ka manta ya kamata na nema maka
lecturing sabo da ka dinga Kara ilimi,Zama baka buda kwakwalwa ba kyau,Nabeel yace
nifa Aiki na ya ishe Ni dan Allah Affa,yace ai sai kayi ta Yi dan banzan yaro Kai
sai aure dan Degree ma da kyar ka Gama to sai na siyo ma littafan turanci kana
karatu sabo da shi yare idan ba a Yi mantawa ake,to Kawai Nabeel yace a ransa yace
duk turancin da nake ji sai na damu kaina,Amma Haka Affa ya ebo Masa manyan
littafan darusan turanci manyan grammar Wands yake koyawa dalibai sunfi goma wasu
duma duma masu uban girma yace ka dinga bita Kuma Zan dinga maka Exam na gani kana
karantawa ko a'a,Basma tana ta dariyar Affa tace yawwa Affaa kaga ya dinga koya min
Nima Affa yace hakan yayi kyau karki biye Masa ki Tara ilimi ko kina dakin miji
Tace to Affa,sama ya haura part dinsa ya barsu.

Hamida tunda Nabeel ya tafi ta fara tunaninsa tana tuna yanda ya dinga kula da
ita da,idan ta tuna abinda ya Mata na love sai Murna dafarin ciki su kamata,duk
yawanta da rashin tunanin Yaya kyakyawa ya hanata sukuni duk yan gidansu mamaki
suke,Hamida Nan ta Gane ba Yan dubu dubun Nabeel take so ba shi take kauna
sosai,idan ta tuna cikin sambatunsa yace Yana sonta zai kaita birni sai farin ciki
ya mamayeta,wajen Sakina taje tace Sakina wallahi son Yaya kyakyawa nake na Gane ba
kudinsa nake so ba,Sakina Tace yau mun boni Anya Hamida zai so ki Kuwa? Hamida Tace
zanje na Kira wayarsa ai Sanda Yana min wannan abin Dana Baki labari yace Yana so
na zai kaini gidansa,Sakina tace ahhhh to da gaske yake kije wajen Kira na kudi a
kauyen Nan yanda ba Wanda zai San Kuna waya ki nemeshi.

Hamida da shagwaba cikin muryar kuka tace wallahi Ina sonsa Sakina kewarsa
nake,tunaninsa Yana azalzalata a Raina dole naje daga Nan ta kwashe da gudu sai
business center Dake kauyen,Ashe Nabeel number tsohuwar Telephone dake palonsu ya
Bata Wanda yanzu ma ba a kulata,Don baya so ko a waya ya sake Jin Hamida,yasan idan
zata Kira sau dubu Mimi zata samu ta daga telephone din shi baya kusa,Ita kanta
Mami Bata fiye kula Wayar ba,wajen Zaharaddeen ta karasa Wanda suke cewa Deeni me
waya.

Notumber ta bashi a takarda tace ungo Deeni Kira min number Nan sauri na matsu
naji muryar Yaya kyakyawa,Deeni yace ah Hamida yau Kuma waye Haka Tace ba ruwanka
karka bata min lokaci sauri nake naji shi,Deeni ya Danna number tana ta ringing ba
a daga ba lokaci ba kowa ma a palon,ko masu Aiki suna kitchen,yace tana ringing ba
a dagawa Hamida Tace dan Allah sake Kira kayi ta Kira nasan zai daga idan ya gani
yasan nice Hamida nake Kira,Deeni ya bude baki yace bazai gane kece ba tunda bada
number dinki Kika Kira ba number ta zai gani,Hamida tace karya ne bai Sanka ba ni
ya sani Yaya kyakyawa Nawa ne ni kadai, ni kana Kira yasan nice Hamida nake Kira
zai daga,Deeni yace baki gane ba tunda a wayata aka sa number aka Kira number ta
zai gani,Hamida bata ganewa Sam tace karya ne na rantse da Allah ya san nice zaka
kwace min Yaya Kyakyawa ta fashe da kuka, iya yanda Deeni yaso ya ganar da ita ta
kasa fahimta ita tunda ta Kira dole yasan itace.

Deeni yayi Dialing number yafi sau ashirin ba a daga ba,Har gajiya yayi ya idan
ya Danna waya sai ya Bata ta Kara a kunne taji wayam ba a daga ba,Tace sauri ka
sake dannawa zai daga nice fa Hamida ya Sanni,wasu sunzo zasuyi Kira Hamida ta Hana
kowa ga Wayar ba a dagawa,Deeni ya hayayyako Mata da masifa ki jira sai wasu sunyi
Kira baza ki kashe min ciniki ba,Hamida Tace bari Zan jiraka ta koma gefe ana uwar
Rana amma ta zauna a kasa tana jira har sai da Suka hama sannan ya Kuma trying yafi
sau goma ba a daga ba yace kije gobe ki dawo a gwada ko zai daga,Hamida ta fashe da
kuka ta durkusa a kasa tana rokon Deeni tana magiya dan Allah Deeni ka taimaka min
Dan Allah ta rushe da kuka,Deeni ya lallabata akan zai gwada idan an daga zai kawo
Mata Wayar sai lokacin ta hakura tana zubawa Deeni godiya ta tafi gida.

Deeni yace jaraba wannan waye take son magana da shi Haka,washe gari tayi Shirin
makaranta da Uniform sabo da tasan yace ko ya tafi ta dinga zuwa makaranta Kuma ta
dinga karatu ta cika alkawari makaranta Akan lokaci boko da Islamiyya sabo da
Nabeel ne yace.
Ana taso su daga makaranta da uban Rana direct ta zarce wajen Deeni Nan ma ya
gwada yafi sau dari tana ta ringing ba a dagawa,tana ta jin yunwa amma Haka tun
tana iya tsaiwa har ta samu ta zauna,Deeni yaga ta bashi tausayi lemonsa na kwalba
ya Bata ta shanye yaci gaba da gwada Mata har wajen magriba Haka ta koma gida jiki
a sanyaye,washe Gari da kuka ta tafi gidan su Sakina,Sakina Tace lafiya? Tace Yaya
kyakyawa ne ta sake rushewa da kuka Tace Ina ta gwada wayarsa yaki dagawa,yasan
bazai daga ba ya bani number,Wallahi Sakina Ina sonsa na rantse da Allah bani da
sukuni sai tunaninsa,Sakina taji tausayin kawarta sai Fara lallashinta Tace watakil
Aiki ne ya Masa yawa zai daga ne kinji kije a Kara gwadawa Tace to ta koma wajen
deeni da Yamma sanye da uniform na Islamiyya,Nan ma an gwada ba a daga ba,lokaci
Mimi Wayar ta isheta da Kara sai ta duba taga kullum Kira Kamar hauka Kuma ikon
Allah sai bata nan ake Kira ko masu Aiki basa wajen ake kira shi yasa ba a dagawa
tunda ita ko yaushe tana fita wajen aiki,Tace ko waye oho Haka ta ajiye waya bata
Kira back ba.

Nabeel Kuwa ya manta da wata Hamida ma a duniya,Deeni dama yayi Saving number
cikin dare 12am ya gwada Kira lokacin Kuma Nabeel ya dakko ruwa kenan zai haura
sama yaji waya tana ta ringing yace waye Kuma Haka cikin dare sai yaje ya daga,Suka
gaisa yace dama Hamida ce take zuwa Kiran number dinka Muna ta Kira kullum ba a
dagawa yanzu karfe Nawa za a dame mu da Kira sai Kuma yace ohhhh Hamida ta kauyen
Hamdala Adamawa? Deeni yace ae,yace Fine ya take? Deeni yace lafiya Lau take yace
okay karfe Daya ka Kira lokacin na dawo daga office,Deeni yace to Zan fada Mata na
gode ya kashe,Nabeel ya kalli Wayar Yace Hamida rigima dama Bata manta Dani ba Baki
ya tabe tare da haurawa sama.

Hamida Kuwa tun tana zuwa har an kwashe sati ba a dagawa har ta hakura ma da
kira,an tasosu daga makaranta Deeni ya hangota tana ta Wasa a hanya tana
shirme,Kira ya kwala mata Hamida Zo,ai tana ganin Deeni ta famfaro da uban gudu
tana zuwa yace jiya Wanda kike Nema ya daga na gwada Kira da dare yace karfe Dayan
Rana ki Kira gashi har karfe biyu tayi Ina ta nemanki Ina makaranta,Ai wata uwar
raruma da cafka ta kaiwa Wayar Deeni,yace ki nutsu tsaya a Kira ai ban Danna number
din ba,Tace kayi sauri Deeni ya Danna number Kiran duniya tana ringing ba a daga
ba,Hamida harda karbar Wayar ta Kara a kunne da wani style ta zauna a jikin bishiya
har ta katse Karo na bakwai ba a daga ba,A fusace ta Mike Tace wallahi na hakura
nayi zuciya har abada bazan sake kiransa ba,ta juya ta tafi tare da yin ball da
kujerar Deeni ta Zama Yana tsaye ta hankade shi ta wuce tace dakai da Wayar Allah
ya tsine muku shegu asararu har ta bace tana dannawa Deeni da Wayar zagi kala
kala,shidai da kallo ya bita Kawai.

Yaya kyakyawa Yana ranta Amma ta dauki alkawarin har abada baza ta sake gwada
number dinsa ba,Kuma taci gaba da zuwa makaranta, Assignment aka basu na maths ta
fito tsakar gidansu tana so tayi Amma ta kasa Bata iya ba,Tace na rasa wannan
jaraba ta X kullum a aji ace 2a,2s,2d su kullum a aji suna Nan 2a is i kwantu (=)
kaza Amma jaraba x kullum sai ace a Nemo x,find x ta daki littafin da masifa Tace
Wai gidan ubanwa x take zuwa ne,x Ina Kika tafi gantali ki dawo na saki a rubu a
ganki shegiya munafukar banza ke kullum a munafunci kike gidan ubanwa kike zuwa ne
xxxxxxxxx ta furta da karfi,Sulaiman ne ya fito yaga shirmen da take.

Yace Mene?Tace kaga Assignment aka Bamu kullum a aji sai kaga 2a,2s da sauransu
suna ta hutawarsu a a class a Kan Allo Amma kullum sai ace a Nemo x,find x gidan
ubanwa take zuwa Dan Allah Sulaiman Ina take zuwa ne? Rankwashi Sulaiman ya zuba
Mata yace banza kawo na koya Miki simple Abu,ance 5a-2a= me Kika rubuta a gaba ban
Gane ba Nan kince find x baki copying dai dai ba Tace ai 3 ne Nan,yace to sunce
find x Tace ai shine nake nemanta Ina take zuwa ita? Ko wani garin Zan je na
nemota? Wai baza ki saurara na koya Miki ba,Shuru tayi tare da kurawa littafin ido
Nan Sulaiman ya koya Mata da kyar ta gane Tace abin ne Ni kaina juyawa yake bana
fahimta amma ya zanyi tunda Yaya Kyakyawa yace nayi ai dole nayi, Haka dai take ta
zuwa school sabo da son Nabeel karshe ma ta gaji amma dai tana zuwa abinta Haka
rayuwa ta kasancewa Hamida.

Nabeel Kam soyayyarsa da Basma kullum sai gaba take biki na matsowa a Haka aka
kwashe wata hudu biki Saura Yan satikai,lokacin Kuma Hamida tayi wani fari tayi
kyau sai Yawan bacci da ci Kamar gara yanzu zata ci abinci yanzu zata ji yunwa,ga
cikinta da taga Yana ta kumbura bata San dalili ba gajiya tayi da kumburar da yake
ta samu Sulaiman Yana buga Game a waya tace Yaya Sule,yace Mene ne Fadi tace
wallahi kaga cikina kullum kumbura yake na rasa dalili tunani na ko Kashi ne a ciki
Amma Kuma banga canji ba Amma kullum wallahi kumbura yake ko wata cutar ce tana
magana tana bubbuga cikinta,Karima lokacin tazo yinin gida daga birni ba Wanda ya
kawo komai, Sulaiman yace kina cin uban abinci Haka Kamar jaka ba Dole cikinki ya
kumbura ba karki raina min hankali.

Hamida Tace abin Nan wallahi bana lafiya bane ta tafi wajen Karima Tace sister
bani da lafiya Kinga cikina kumbura yake,Karima taji tausayinta Tace karki damu sis
Zaki warke kinji Tace to ta wuce daki a sanyaye,bayan ta tafi Karima tace anya Kuwa
ba ayar tambaya a wajen Hamida Yaya? Sulaiman yace ke ku rabu dani ke shirmen
Hamida ne baki sani ba,Shuru Karima tayi ta share itama,Hamida Kuwa kullum bubbuga
cikinta take tana tabawa taji yayi tauri ya kumbura,wajen Sakina taje tana zuwa
tace Sakina Fara kawo min abinci da yawa,Sakina tasan yanzu kawar ci take da yawa a
tire ta zubo Mata shinkafa da Miya Hamida ta fara ci ko spoon a gefe ta ajiye shi
Kamar wani zai kwace haka take ci,ta cika naki da shinkafa Tace Sakina kin San
yanzu cikina kumbura yake kullum na rasa dalili ga uban ci,ga bacci na fada a gida
ba Wanda ya saurareni,Sakina Tace kodai Yaya Kyakyawa kike kewa? Cikin Fushi Hamida
tace dan Allah na rokeki Kar ki sake zancen Yaya kyakyawa a gaba na bana so,Indai
kina so mu shirya bana son zancensa mutumin da in an Kira bazai daga ba ya manta
dani,Nima so nake nayi rayuwata karki sake min zancensa.

Sakina Tace kiyi hakuri,Hamida taci gaba da cin abincinta tana danne son Nabeel
Amma Ina sai hawaye zirrrrrrr....zuciyarta ta karye sosai sai kuka wiwi Wanda
Sakina bata ji dadin hakan ba,kwantar Mata hankali tayi sannan tayi Shuru tana cin
abinci tana ajiyar zuciya tace me danwake ta fito Kuwa Zan biya na siya,baki bude
Sakina tace baki gama da wannan ba kina tambayar abinci Anya lafiya Kuwa,Hamida
Tace nace bani da lafiya kullum ci nake karawa ga cikina na girma ba Wanda yake
saurarata bare a kaini asibiti yanzu ma fa na Fara Jin kamar Abu na motsi Sakina
tayi Dariya,Sakina ki saurara wallahi ba Wasa nake ba,Sakina Tace ko micijin cikine
ke damunki? Tace watakil Haka Suka gama ta biya ta siyi danwakenta duk cikin kudin
data tara Wanda yake bata.

Kafin ta shigo gida sai da ta siyo lemon kwalba da bread kafin a Gama girkin
dare,Ummi tana ta mamakin abin bmma bata kula ba ko kadan,abu kullum chi gaba yake
abin na damun Hamida,ta gaji ta iske Ummi tana wanke wanke Tace Ummi,da masifa ta
juyo mene Kuma? Tace Kinga wallahi kullum cikina girma yake karawa Kuma sai naji
ana motsi a ciki Kamar ana fada sai naji rududu ana fada a ciki sai naji dam daram
sai naji dam dam,daram,sai naji Usha usha,Ummi ta firgita ta Mike tsaye tare da
furta duk a cikinki ake wannan hargitsin,Hamida da sauri tace uhm... Ummi Tace bude
cikin dan ubanki na gani,da sauri ta Bude Mata ta Kare Mata kallo sannan ta Danna
marar Hamida na take ta saki ihu,Ummi sai ta Dora Hannu aka tace mun shiga Uku
Hamida....Dan ubanki Hamida Ciki ne Dake,Hamida ta Lula tunani Tace Yaya kyakyawa
ne na tunaaaaaaaa,Ummi ta kurma ihu Tace Shike Nan kin tozarta mu a idon duniya.

Hamida ba Wani shakka ko kunya tace lokacin da naje hotel wajensa ne ban taba ce
muku Ina zuwa ba sabo da idan na fada nasan Zaku hanani shi yasa nake zuwa a
boye,Amma sau daya Yaya kyakyawa yayi min nidai ya fara tattaba min dangerous part
Ina Jin Dadi na biye Masa baki gani ba Ummi ya dinga taba min Nono wallahi Dadi
tunba ya fara shansu ba Ni Kuma sai na kasa hanawa har ya samu ya sa min wani Abu
me zafi ya fara Haka kingani ta dinga gwadawa Ummi Tace Ina Jin zafi Ina Jin Dadi
Dadi,nace Yaya kyakyawa ka daina yace da Dadi,Kuma yace Yana so na zai Zo ya
daukeni mu tafi birni, har ma yace Ina da dadi, Takaici da kunya ya kashe Ummi tace
yaushe yace Yana sonki tace Sanda Yana yin abin ya fada min ta furta ko a jikinta
Kamar cikin sunna har wani Murmushi take.

Ummi sai ta Nemo Napep ba Wanda ta gayawa tasa Hamida a gaba har asibitin Dake
birni akayiwa Hamida test har sau Uku an tabbatar ciki ne na wata hudu,suna dawowo
ta Kira Karima Tace tazo gobe da meeting lallai,Sannan ta sanarwa su papa tare da
bashi result ya gani,washe Gari da safe Karima tazo sai Suilaman, Papa da Ummi,Papa
yace Hamida duk naji komai,Hamida Tace kayi hakuri Papa mun tuba ban San Haka ake
cikin ba,Ummi tace dabbar Ina ce Baki San ko ya aka samu matsala ba ciki Zaki dauka
mahaukaciya dabba,karamar yarinya ce ke a'a tunda yarinya ce ke mahaukaciya Zo kici
gaba da Shan Nonon uwarki.

Sulaiman yace yanzu ta Bamu number a kirashi Kuma dan Allah mu binne zancen Nan
iya mu Kar wani ya fidda Maganar nan ta bazu a Gari abin kunya ne, Karima har da
kuka ta tashi Kawai ta koma birni gidan mijinta,Yaya Sulaiman shima dakinsa ya
shige ya rage Saura Papa da Ummi,Ummi tace munafuka kullum ki damemu da Yaya
kyakyawa Yan Yan Yan.... Ashe abinda kike kenan.

Papa yace Dan Allah Abu ya Riga ya faru kema Hadiza kinfi kowa laifi bakya sa
Ido a kanta na fita Ina Nema Ni Zan zauna na lura da gida,mace itace jigon
tarbiyyar Yara,da ace kin Mata tarbiyyar da haka baza ta faru ba,Amma kin watsi da
ita ta taso Bata San komai ba a zamanin Nan ace Hamida kamarta Bata San Mene Zina
ba,Ummi Tace ohhhh yanzu wato ta kwabe zaka dora min laifi sanda nace a lura kar ta
dakko masifa me kace Nan Papa da Ummi suka Fara fada,Hamida da sauri tace duk kowa
yayi Shuru Dan Allah ta dafa kafadar Ummi da Papa tace karku yi fada akan abinda
nayi,Ummi kiyi hakuri ba fada ku zauna lafiya kamar yanda na sani na dauki
laifi,zanji da komai kuyi Hakuri na dauki kaddara magana ta Kare ba abin damuwa
bane,Papa yace bani number da ya baki,Hamida ta dakko number tace gata Tsautsayi ne
Papa wallahi Yaya kyakyawa ba fan Iska bane Kawai tattaba Ni ya Fara na Fara Jin
dadi daga Nan ya as min Abu.. Papa ne ya make Mata Baki tayi shuru,Ummi Tace kaji
da kunnenka fitsarar da take iya fada ku karke na barku Kai da ita Ummi ma ta fada
dakinta tabar Papa da Hamida suna kokarin kiran number Hamida tana cewa nasan kana
so na Papa ka yarda dani zaka yarda da zance na wallahi sau Daya mukayi,shima cewa
yayi Ina da Dadi...Papa ya sake bige Mata Baki Amma bata hakura ba Tace Naga
duwawunsa ma fari tasssssss Papa tana dariya,yace Zan tattakaki ,sannan tayi Shuru.

Lokacin Basma an fito Palo ana kallo Kamar gidan ubanta ko kunya kullum ana
gidan Saurayi Dan Kawai ana da dangantakar da abota da maman saurayi,waya tana
Ringing ta Mike ta daga yace hello da iyayi,Ai Kuwa Hamida Tace aloo...aloo...Yaya
kyakyawa nice Hamida ta kauyen Hamdala dake Adamawa samu ciki,cikin gaske sabo da
abin Nan da ka min a hotel...aloooo Yaya kyakyawa Ina da cikinka tana fada tana
wani Jin Dadi tana farin ciki taci gaba Ina da cikinka na wata hudu abin Nan daka
min a hotel to ciki ya shiga na samu cikinka na gaske gashi danka Yana ta motsi
yace a gaisheka...Basma tasan sunan garin da yaje aiki tabbas wannan ba karya sai
ta sandare a Nan.

Papa ne ya kwace wayar yace nine Baban Hamida na kauyen Hamdala Adamawa ki
fadawa dan uwanki 'yata tana da cikinsa ki isar Masa da sako,Basma sakin wayar tayi
jiki na rawa hawaye na bin fuskarta mami tazo ta sameta,Tace lafiya? Nan Basma tana
uban kuka ta zayyanewa Mimi komai itama Mimi sai kuka,Affa na shigowa Mimi ta sanar
Masa komai.

Yace bari a Kira Nabeel Affa ko a jikinsa, Nabeel Yana Office bai San me ake ba
ya dawo yayi parking ya shigo Basma ba Hakuri Nan take tarbeshi tana kuka Tace
mayaudari azzalumi,mazinaci to ka sani Hamida ta kauyen Hamdala Adamawa tana Nan da
cikinka na wata hudu,azzalumi macuci,mayaudari,mazinaci,bani ba Kai na fasa
aurenka,Shima Nabeel Yana ji ya tabbatar akwai matsala hankalinsa ya tashi karya ta
kare palon ya Koma ya samu Mimi Na sheka Kuka,Affa yayi tagumi.

A gabansu ya durkusa Mimi tace kayi mamaki ne marar tarbiyya, yanzu tarbiyyar
kenan duk addinin naka to sun bugo waya,Affa ya dagawa Mimi hannu tare da cewa
dakata,Nabeel ya Kira sunansa ya amsa a hankali yace tambaya Zan maka tsakani da
Allah fyade kayi ma yarinya ko Kuwa dama itama tanso kuka aikata? Nabeel cike da
kunya yace ba fyade bane tana so,Affa ya saki ajiyar zuciya tare da furta Alhmdllh
wannan to da love za a kirashi,mu a matsayin mu na masu ilimi Love da ace fyade
kayi da an samu matsala amma tunda tana so ya Zama love yaro ya Zama jikina,Kuma
Ina sonsa.

Mimi tace haba Affan Fadila sai kace ba musulmi ba,yaro ya aikata laifi Babba
kace love ne, Affaa yace sai ya shirya Aurenta in ta Haihu,Kuma zamu dakkota a gobe
Matukar kayi aure a gidanka zata zauna har sai ta Haihu ka aureta muma baza ta
zauna a gabanmu ba sabo da gidana na mutane ne akwai tonon asiri a gidan aurenka
zata zauna da ku tana haihuwa dole ka aureta.

Nabeel ya zaro Ido hankalinsa ya tashi yace Ni gaskiya bazan iya auren matar da
bana so ba,gata Yar Kauye,Bata waye ba,gaja da ita,Kuma ga rashin ilimi,kasan da
hakan ka kwanta da ita ka Mata ciki,ai tun kafin ka yara da ita ya kamata ka tuna
wannan Affa ya furta,karyar banza yake cewar Mimi kasan da Haka ka kulata
algungumi,Ni dai Dan Allah a dakkota na yarda ta Haihu amma babu batun aure idan ta
Haihu sai ta samu Wanda take so ta aura,Nima ba Sona take ba,Affa yace tunda kace
haka shike Nan zamuje da Kai a rufawa iyayenta asiri mu dakkota Amma wallahi baza
ta zauna a Gaban mu ba sai dai ku zauna gida Daya da Kai da ita da Basma.

Basma tayi zuciya amma haka ya dinga bata hakuri har ta hakura zata aureshi a
Hakasu zauna tare da Hamida kafin ta Haihu ta koma Gidan Affa,ranta Kuma ta kulle
cin uban Hamida idan tazo.

Basma washe Gari ta koma garinsu,ranar Kuma Affa da Mimi sai Nabeel suka tafi
dakko Hamida tunda sun Kira Papa sunyi magana sosai shima yaji badi baya son ya
tozarta a Kauye.

Abin Mamaki Nabeel sai kace Bai San Hamida ba Haka ta fito sanye da katon Hijab
har kasa ta tsuguna ta gyaida su ta zaci Nabeel ne na da tace Yaya kyakyawa Ina
yini ka tafi ka barni tun Sanda kamin abin Nan ka tuna? Papa ne ya galla Mata
harara sannan ya shigar da su Nabeel Palo aka sauke su da ruwa da abinci Hamida ta
kawo musu tana rawar jiki sai Mimi da Affaa ta birge su yanda duk akan dansu take
haka bayan abinda ya mata maimakon su ganta cikin damuwa sai Suka ga gidan ba Wanda
ya nuna ko a Fuska sun dauki kaddara,Hamida kusa da Nabeel taje Yana Kan kujera ta
zauna a saman hannun kujerarsa sabo da ta Saba da shi Su Affa suna magana da Papa
da Ummi,Hamida tace Yaya kyakyawa cikinka ya girma Yaya kyakyawa in Bude kaji
kamshin danka,Nabeel kunya ta sake rufe shi sai kunyatashi take zancen ma baya so
na cikin amma ta dame shi da Iskanci a gaban Iyayensa.

Mami taga alamar Yarinyar tarbiyya ce na Uwa bata samu ba shi yasa ta Zama wata
kamar bata da Kan gado,Nabeel ne ya harareta tayi Shuru Wai,Tace to nayi Shuru bari
na baka labari na Bayan tafiyarka yo ba sai cikina ya dinga girma ba kullum
kullum,nace a'a Mene Haka ciki ka koma Amma yaki ji girma yake kullum gashi in ta
cinye abinci yo ba sai motsi ba naji Ana hargitsi da yamutsi a cikin kina,Su Suna
jinta dariya ta basu tace yo Kuma abu yaci tura naji Kura na tashi Ana Kai ruwana
Ana wata walankeluwa a ciki,sai aka koma sufa a suuuuuu sai daram dam dam,Nabeel
dariya ta kamashi ya danne da kyar su Mimi sai dariya suke su Kam,Hamida Tace
Wallahi sai na Fara bacci na me dadi sai a farkar dani naji Ana birgima da alkafira
a ciki,Mimi tace to munji dakko kayanki mu tafi a can birni Zaki haihu,Dama Papa ya
fada Mata komai Murna fal ranta,Papa yace Kar ta dauki komai a can za a siya Miki
duk abinda kike so ai Kuwa tace to,taje ta canja sabon doguwar rigar Lace dinta da
Papa ya dinka Mata a birni,dinkin buba ne bazai takura Mata ba sai ta sa hijab
dinta har kasa ta fito Tace na shirya,Dama nayi wanka Papa ya fada min komai,Mimi
tace bakya shafa ko powder kenan?Ummi yace wannan shashashar ce zata Yi ai bata
taba ko shafa man lebe ba,wanka Kawai take tasa kaya,Sulaiman yace gayu ai ya ma
Kare dama ba Yi take ba bare yanzu data Zama bazawarar dole,kiyi a hankali dai can
birni ne,Sule sule Sulele yayiwa Sulaiman Waka tasan ya tsani ace Masa Sule shine
take tsokanarsa,Har mota suka rakasu,Baya ta shiga Nabeel ma ya shiga baya gefenta
Mimi tana gaba Suka dauki hanya,Nabeel yace yanzu a mota zamu koma gaskiya Ni jirgi
zanbi,Papa yace mu a mota zamu dawo Muna tafiya Muna kallon Gari ko 'yata,Hamida
tafi so tabi Nabeel amma ya daure Fuska sai Kawai Tace ae, airport suka sauke
Nabeel yabi flight sure kuma Suka tafi a mota,Hamida sai labarin Kauye take basu
tana kalle kalle a mota,tana ta Bawa su Affa Dariya.
Ko ya akayi tafiya sai an siya Mata abinci ciye ciye take a mota kafin suje
Kaduna Nabeel ya koma gida har yayi wanka yaci abinci yana hutawa sai dare Suka Iso
gida Hamida duk ta gigice tana kalle kalle,taga hadadden gida sai kallo bata taba
ganin gida me kyau Haka ba sai yau,Nabeel Bai fito ba bacci ma yake abinsa.

Sharhi fans

AsmaBaffa
[6/28, 1:46 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮

Official

By
AsmaBaffa

Ware Baiko Sadaukarwa ne ga


AIDA MAMAN TASNIM

Page naku ne

NO LOVE
THUWAIBATUL ASALAMIYYA
RUKYALY
SHAHRY
AYUSHER UMAR YARO
FATIMAMUHAMMADINUWA
MADAME LAMINE
AYEESHART
MMN MEENAT
MAMAN AHMAD
UMMU KHALEEL
SAFEEYAT
MAMAN YUSRAH

Hamida Tace kallo sai gobe da safe tana Shiga ciki ta daga Kai sama tana
ta juye juye baki bude haka tayi sai da Mami ta jata Sama part dinsu tace kin fiye
kallo muje kiyi wanka kici abinci ki huta.
Haka ta kaita wani bedroom tace wannan ne dakinki ta nuna Mata toilet a ciki
tare da gwada Mata komai sannan ta barta ta tafi nata dakin,Wanka tayi ta maida
kayan jikinta ta fito,Mami ce ta kawo Mata wasu Abaya har kala Uku sababbi tace
cire kayan Nan kisa wannan sabuwa ce tsaraba nazo dasu naga zasu miki,karba tayi
Tace na gode Allah ya saka,Ni Guda ukun ma sun isheni bana son wani Kaya a Bari sai
na Haihu a siya min naci bikin suna da sababbi,Mami tace to tunda jaka kike bukata
ai ba matsala,Yar Aiki tasa ta kaiwa Hamida abinci har daki,Hamida ta kalli Yar
aikin tace ke iceko Kun rage min abinci cikin dare nakan tashi cin abinci,me aiki
tayi Dariya Tace akwai a flask Mimi tace a ajiye miki tace yawwa ta zauna ta fara
dura abinci ta cinye tas.

Ta fito tace bazan lamunci wannan dan plate ba ke me Aiki ta kwala Kira Me Aiki
ta fito yace Wai ya sunanki ne? Matar tace Asabe,Hamida Tace Sannu Asabetutuwayye,
Asabe tayi Dariya sabo matashiyar budurwa ce,Hamida tace Karo min abinci Yar
Asaballiye ,Asabe ta sake shako Mata plate,a Palo ta zauna tv nayi tana kallo tana
ci ta zauna a kasa ta Mike kafafu kwanon a tsakiyar cinyarta tana ci,Nabeel ne ya
dauro Alwala zai fita Sallar Isha Hamida ta kalle shi yanda ya zuba kyau cikin dark
blue jallabiya kamshi na tashi,Bai ko San da zamanta ba ya sakko kasa,Hamida tace
Yaya kyakyawa yaushe Zan Fara zuwa awo kaga ya kamata musan me zamu Haifa a fara
siyayyar kayan yara Kuma Dan Allah ka siyo Masa gado me lilo,ita ko kunyar cikin
shege bata ji sai kace wacce ta girma a kudu garin arna,wato son cikin ma take haka
ya furta a ransa ko kallonta baiyi ba ya bar palon.

Hamida ta turo lips gaba tana gama cin abinci jaririn cikinta ya hau motsi tace
jaba dan babansa ka dinga tausaya min kaji,yaro Yana motsi abu ya ishi Hamida
haushi taji da masifa ta shafa cikin Tace wanne irin Iskanci ne wannan Dan
wulakanci da rashin mutunci sai ka dinga hanani sakewa kaci Babanka Yaya kyakyawa,
nace ubanka Yaya Kyakyawa,Yaro Yana ta motsi yaki ji,Nabeel ya shigo Palo yaji tace
Kai Dan maye dan giya dole kayi ai giya muka Sha aka sameka dole ka dinga tambele
na gane ka bugu da giya shi yasa,to dan uwarka Ni Hamida makwalwa Daya na Sha
Babanka shine yasha cikin cup ta Nan ma gado tambele da maye.

Wani zunkuli taji ta saki Kara tace wannan shine hukuncin Allah ya sauka a
kaina fushin Allah ne ya jarabceni da yaro Dan Giya ba komai Allah na tuba,sai da
Nabeel ya hama Jin haukar Hamida ta bashi Dariya sai gashi ya shigo Fuska ba Rahma
ya zauna a kujera shima, tana sani tace yawwa Alhmdllh ga babanka ya shigo Yaya
kyakyawa ta Kwabe Fuska zata Masa kuka tace wallahi giyar da Muka Sha tabi jinin
yaron Nan tambele yake Kawai Yana tayi Marisa a ciki na,Tayi Marisa ta Sha Kafso
Kawai yake, dariyarsa ya danne shima haka Kawai yaji Yana son dansa,yace tashi ki
dan jijjiga shi,Mami ta fito kenan taji me Nabeel yace jijjiga yaro a ciki lallai
Nabeel,Mami labewa tayi taji yace Yi Masa Waka,Hamida ta fara Dan tsalle tana
baaaabanka Yaya kyakyawa yaci Dadi yaci bala'i,Nayi cikin shege a garinmu nayi
cikin shege... a garinmu tana Waka harda tafi,Mimi yau ta tabbata wannan Yarinyar
bata da hankali,Nabeel ta kalla tace taso muyi Enter Yaya,Harara ya galla Mata ko a
jikinta tace Yaya ka tuna abin Nan da mukayi a hotel Ina cewa zafi tunda na samu
ciki shi nake so a Kara min Kullum da kyar nake bacci,Ai zumbur Nabeel ya Mike ya
rufe Ido da bala'i yace idan ke dabba ce jahila Ni Ina da hankali da dinma
tsautsayi ne na tuba ga Allah,sannan baki da ajin da Zan saurareki dakikiya jahila
bagidajiya,Kinga Nayi kala Dake ko na Dace da ke? To na kusa aure ki sani ba Ni ba
ke karki sake min magana in ba dole ba, Fasika marar tarbiyya,Hamida bata taba
sanin haka yake ba sai yau sai tsoronsa ya shigeta Amma sabo da Bata ji kallonsa
tayi ta Masa signa da Ido tana kashe Masa Ido Daya tare da daga Masa gira.

Palon ya Bari fuuuu cikin Fushi Mimi taji Dadi sabo da bata son komai ya sake
faruwa tunda taga Hamida bata da hankali tabbas ba lafiyayya bace kwakwalwarta da
motsi Tace Allah yasa ki Haihu sai mu maida ke garinku ki karata a fili Mimi Fitowa
tayi ta ga alamar taji zafin kalaman Yaya kyakyawa tace je ki kwanta,Ranar Hamida
bata Yi baccin kirki ba tana tuna maganganun Nabeel da ya yaba mata,tunda take a
rayuwa yau ne karon farko da aka yaba Mata magana taji zafi har ta kasa baccin
kirki.

Washe gari Mimi tace kaje ka Kai Hamida awo ya kamata ta fara ganin likita,to
Kawai yace zai fita Office ya dau mayen wanka Hamida ta kalle shi kadan a ranta
tace ashe acan ba Wani gayu yake ba a Nan yake gayun,Hamida tasha abayarta ta tsala
kyau sai ciki ya girma ya fito das dashi,Ko data gaisa shi ko amsawa baiyi ba Haka
ta fuske da fara'a Tace muje kayi kyau,wani uban Tsaki ya buga Mata yayi waje tabi
bayansa tana Siiiiiiiii minti Daya gaye siii...sii....Yana juyowa ya kwasheta da
Mari ya nunata da yatsa yace wallahi duk ranar da kika sake kulani sai na kasheki
na fada Miki last warning masu Aiki suna kallo,Yana zuwa mota ya Bude ya ebo kudi
ya Watso Mata dauki ki tafi a kafa Kika fadawa Mimi bani na kaiki ba sai na
yankaki, a kafa Zaki tafi har sai kinfita daga estate dinnan sannan kije ki Sami
taxi stupid girl ya shiga labebiyar motarsa ya Kara gaba,Hamida tayi Dariya ta
kwashi kudin ta samu me gadi yace dan Allah muje ka rakani asibiti Zan fara ganin
likita.

Me gadi Musa ya bita Suka tafi babu Wanda yasan zancen a gidan sai iya su Mimi
amma Hamida suna tafiya da Musa dake matashi ne suna ta Hira a kafa tace Kai Musa
cikin shege aka min fa a kauyen mu Musa ya kwala ihu tare da dora Hannu a Kai yace
Ashe ke Yar Iska Ce Yar uwar su Mimi ce dole a kawo ki birni Ashe abin kunya Kika
tafka yanzu sai Kika bude Masa cinyoyi wanne shegen ne wannan? Tace Yaya Kyakyawa
ne,Oganku Nabeel,Musa ya sake kurma ihu yace shege karamin Alhaji ashe Kawai harka
yake bajewa,yanzu ke in Banda shashasha ce sai ki bude Masa ai gashi Nan ya cuceki
kece a ruwa Musa ya dinga tir Yana tsinewa Nabeel,yace nima da Zaki bani sai na Dan
wake.
Da sauri ta daure Fuska Tace koma gida bana so ka rakani zanje da kaina,Ashe
kaima Dan iskan ne wallahi Zan durawa iyayenka zagi koma gida ka barni,Musa ya
tsaya cak ita Kuwa turtsi turtsi taci gaba da tafiya ga Rana ga nisa ta hada zufa
Musa yace to kardai ki hadu da wani Yaya kyakyawan ya Kara Miki ciki na biyu ki
dawo Mana da double ciki,Tace sai dai ayiwa uwarka ba dai Ni ba,Musa Yana ji ta
fara danno Masa zagi ya juya sai gida ita Kuma da tambaya take har asibitin Gomnati
aka Mata duk abinda ya Dace ta dawo gida duk ta jikata haka napep ya ajiyeta ta
bashi kudi ta dawo da takardunta da magunguna,Mami ganin da Nabeel Suka fita ko
duba takardun bata Yi ba tace ya cikin naki tace komai lafiya ga magunguna an bani
sunce duk laraba na dinga zuwa sai Nan gaba zayi min sauran test,Mimi tace a kula
da Shan magani a ka'ida Tace to,Sai da taci abinci ta watsa ruwa sannan ta fita
kallon gidan tana jinjina kyan gidan.

Tunda Haka ta faru,Basma ta raina Nabeel Affa Yana Office din Nabeel suna
tattaunawa sai ga Basma fuuuu ta Fado a gaban Affa har office taje taci kwalar
Nabeel tace saura idan munyi aure ka dinga zagawa wajen karuwarka a boye ta zuba
Masa maruka biyu tana zaginsa,Shi kuma sabo da yasan yayi laifi sai ya kyaleta.

Affa yace baka haifu ba Lele mace tun baka aure ta ba tana cin kwalarka ta
mareka,Nan take Affa yace wallahi baza ka aure ta ba na soke komai gwara ka koma
wajen Basman kawunka Yar uwarka ta jini wacce zamu Haka mu rufe,Basma tace tafi
nono fari ta kalli Nabeel tare da nuna shi da yatsa tace you fool sai na dau fansa
zaka gani daga Haka ta juya fuu tayi waje..

Affa takaici yasa Kawai a daurawa Nabeel aure da Basma Yar dan uwansa tunda an gama
kera Masa gida,Haka Affa ya sake rushe auren waccen Basma ya dawo da Basma Yar dan
Uwa,da Yan Uwansa aka shirya komai,Suka rufe zance ko matansu ba Wanda Suka fadawa
Haka Basma ta dinga murna dama tana son Dan uwanta duk da an fada Mata a sirri tare
zasu tare da Hamida,Suka ce kaddara ce tunda tana sonsa tayi Hakuri ayi auren tunda
an Gama komai,Haka aka daurawa Nabeel aure ba shiri Wanda shi Kansa a cikin nishadi
yake zai auri Yar uwarsa dama suna shiri da Basma sabo da shi gani yake ai farko
duk soyayya take da Basma Yar uwarsa da daya Basman,Dan ya rasa Daya ciki ba abinda
ya dame shi

Ana daura aure aka Kai Masa Amarya Affa yace tsuntsun da Yaja ruwa shi ruwa Kan
duka Nan da sati Daya za a kawo Hamida ta zauna a gidanka Kai da ka Mata ciki ku
zauna tare ka kula da Yar mutane har ta haihu,Bashi da zabi yasan yayi kuskure haka
yayi Shuru shi yaji Dadi ma da aka ce ba sai ya auri Hamida ba.
Basma tana mararin Ango shima Haka Bayan sun gabatar da Nafeela Suka ci abinci
sannan sukayi Shirin bacci Amarya ansha kyau cikin kayan bacci gaba Daya Nabeel
baya Jin wani sha'awar matarsa ya rasa dalili,Sam Sam baida feeling a kanta Haka ya
tsinci Kansa,Haka abar tasa ma taki tashi tayi kwanciyarta lakaf abinta,mamaki da
tsoro ya kamashi, Haka yayi wayo yace hutu zasuyi su baza suyi gaggawa ba Romancing
Basma yayi sosai sai da ta gamsu Amma shi komai baiji na Sha'awa ba,abinda Ya
daurewa Basma Kai kenan amma dake budurwa ce sai ta hakura,Haka suka kwashe sati
guda sai dai romancing ya kasa komai Nan ya tabbatar baida lafiya,Basma ya fadawa
gaskiya tace bari su Fara Neman magani yace to,Basma tace maybe Yar kauyen Nan ce
Suka maka asiri,Nabeel yace oho Ni ban sani ba.

Sati na cika Mimi da Affa da kansu Suka kawo Hamida gidan Nabeel sai Murna take
ko banza zata dinga ganin abin sonta, Suka yiwa Basma da Nabeel Nasiha Haka Hamida
ma,Basma sai kuka take Nabeel Yana Bata Hakuri yace karki damu na dan lokaci ne
tana haihuwa zata koma garinsu ba sonta nake ba ke nake so haka ya lallaba Basma
tace ba komai ai tana da amfani a gidan Nan ta Zama Yar Aiki na ba ruwana da cikin
dake jikinta,Nabeel a ransa bai so Haka ba Amma ya zaiyi da matarsa baya son rabuwa
da ita akan wata banza Hamida.

Hamida tana jinsu ita ko a gyalenta Dariya ma take ta kalli Basma yanda taci
kwalliya ta zuba kyau tana kamshi da gudu ta fada jikin Basma bayan su Mimi sun
tafi,Ai Basma wani ihu da tsalle ta buga tare da komawa gefe tace oh my God Baby
kana gani wannan kazamar ta taba min jiki,Ni ajikinki ce Dan uwarki nayi Kama da
sa'ar ubanki,Nabeel yace ke me yasa jahila ce kalleki kazama ki hada jiki da matata
kalleta fa,Hamida ta washe Baki Tace Naga tayi kyau ne gata kyakyawa ta H
hadu shi yasa na rungumeta kina da kyau Aunty kin iya wanka,wata uwar tsawa ya daka
Mata ke dalla rufe Mana baki,Basma tace Kinga kazama shiga kitchen gashi can akwai
wanke wanke ki fara,in kin Gama kizo ki share ko Ina ki goge maza Kuma ki tabbatar
yayi kyau,da Murna tana tsalle Hamida ta fada kitchen ta fara abinda akace dama ta
iya tana Yi a gidan Mimi,tana gamawa Basma tace bazan iya cin abincinki ba Ina da
me aiki,Hamida tayi Kamar zatayi kuka tace Dan Allah Zan dinga Miki girkin wallahi
na iya a gida Ina Yi tace to ki gwada yau idan yayi Dadi sai na sallami me girki ta
koma gidan Mimi dama daka can aka kawota..
Basma badai iya wanka da tsafta ba akwai Kam tasan makamar tsafta da gayu,ita dai
Hamida tana son Basma birgeta takeyi

Haka tayi girki sabo da Ummi tana sata girki a gida,Karima tana koya Mata na
zamani,jullof din shinkafa ta dafa musu da nama ta shirya a dining,da sukaci Basma
tasan yayi dadi amma sai tace bana son girki baki iya ba kwashe ki zuba a
shara,Nabeel Yana gefe yace kema Honey Kya sa wannan girki,Hamida tace Wallahi
karya kike na iya kawai hassada ce kafin ta rufe Baki Basma ta hankadeta ta Fadi ga
ciki turus kuka ta fashe da shi,Nabeel har ransa Bai so ba amma Basma bata laifi
sabo da shi Wai sonta yayi Mai yawa ne.

Tsawa yayiwa Hamida dalla tashi mahaukaciyar banza,Hamida tana kuka da kyar ta
iya tashi tace wallahi Ni ba mahaukaciya bace da hankali na kanta yayi zai mareta
ta gudu dakinta,yau cikin dare Hamida ta fito ta nufi dakin auren Nabeel ta Fara
buga kofa kamar zata ballata Yana rungume da Basma Yaja Tsaki tare da mikewa ya
bude sai yaga Hamida tayi daura kirji a saman wata t-shirt,lafiya mene Kuma ya
furta da bacin Rai,Basma ta leko tace ke Mene cikin tsakar dare?Hamida bata kula
Basma ba Tace ahm Yaya kyakyawa wannan gadon ne yayi min Fadi Ni daya kaga fili
fetal Haka nake birgima In gangara wannan corner na sake juyawa wannan corner me
zai Hana kazo muje ka cike gurbin wajen Wallahi wani Abu ne yake min scrating a
Dausayi na, Wai scratching take nufi,Ji yake kamar ya Mata dukan tsiya,yace Wai ke
wacce irin mahaukaciyar jahila ce ne? Ni da ke min Dace? Da sauri Tace ae Mana abin
da kamin wannan Zinar da mukayi wannan iskancin wallahi shi nake tunawa Ina Jin
Dadi tunda na samu ciki abinda ka min nake so yanzu,Wani uban Tsaki Yaja Basma ta
hankadeta baya ta Fadi sosai ta fashe da kuka,Nabeel Yana bala'i jahilar banza ya
rufe kofs da sauri Basma tace come to me Baby I need you sabo da Nabeel Yana ta
Shan maganin sha'awa Aiki tuni yake gwangwaje Basma da love kullum sai sun buga
harka,Basma tana shafa sajensa da gemunsa Dan cut ,shi Haka Kawai baya sha'awar
Basma sai ta bashi magani sannan,tace nasan kwana Nan Zan samu ciki sabo da Naga
Kai gwarzo ne duka dauka kake ai yanzu Ina da ciki ma na sani Nabeel ya koma suka
shiga farantawa juna rai abinsu.
Hamida bata kukan bakin ciki bata tunani sai da aka kawota gidan Nabeel,cikin
Daren ta fito wajen me gadi Sale suna tare da me sharar compound Inuwa sun Fara
bacci Suka ga Hamida ta samu wuri ta zauna tana kuka sosai,Inuwa yace Allah sarki
Matar Oga tana gallazawa Yarinyar Nan tausayi take bani,Sale Suma basu San wace
Hamida ba,Inuwa yace ke Hamida lafiya kike kuka a wannan tsohon daren? Cikin kuka
tace wai akan naji sha'awar Yaya kyakyawa shine naje nace abinda ya min na samu
ciki ya sake min abin Yana damuna shine ya ci min mutunci ya zazzageni Yana min
tsawa harda ce min Jahila,wannan mummunar matar tasa ta hankadeni na Fadi,Inuwa
yace ban gane ba Nabeel ne ya Miki cikin?Hamida Tace ae tana kuka tace Kuma yanzu
idan na tuna dadin abin nake ji shi nake so ya sake min Inuwa ya hangame baki duk
da Bai Gama ganewa ba amma mamaki ya rufe shi haba biri yayi Kama da mutum,yace
kiyi Hakuri Allah zai saka Miki koma ciki ki kwanta,ki dinga yawan Nafeela da
karatun Qurani Zaki rage Jin sha'awar kinji?to tace tana sharbar kuka ta koma ciki
takwanta tayi lamo a saman gado.

Inuwa ne ya koma wajen Sale shugaban munafunci ya bashi labarin abinda yaji
Hamida tace,Sale yace ai Kuwa gobe sai na gano gaskiya,Inuwa yace Sale Ni dai ba
ruwana,Washe Gari Wednesday Hamida zata je awo da safe ta fito sanye da abayarta
ciki Kato a gaba a Palo ta iske Nabeel Yana cike ciken takardu Basma tana saman
cinyarsa, Hamida ta fito ya Dan kalleta Kamar ba itace jiya take kuka ba har ta
manta da fara'a ta tsuguna a gabansa tace Yaya Kyakyawa Ina kwana? Lfy Kawai yace
Tace yau ance...a'a likita jiya ta tambayeni tace Ina mijinki nace kana gida tace
gobe kuzo ayi Miki scanning da antanital tace nazo da kudi ko na taho da Miji na
nace bari na fada maka,Dama Hamida tuni ta fita harkar Basma bata ko Mata
magana,Kura Mata Ido yayi har ta Gama yace okay ya zaro kudi masu yawa ya bata.

Ta gaji da tafiya a kasa ga nisa kafin ta bar Estate din har ta hau main road
sai da ta bari lokacin da Nabeel yayi Shirin fita Office Basma ma ta fito yau da
ita zai fita zai ajiyeta a gidan Mimi idan ya tashi ya dakko ta,Suna Fitowa Hamida
ta fito ba magana itama ta bude gidan baya zata shiga,Wata uwar tsawa Basma ta buga
Mata Amma ko a jikinta har tasa kafa Daya Basma Tace sa'arki ce Ni da Zan hada mota
dake Dalla malama fita ko so kike na Miki duka a Nan,Nabeel baiyi magana ba shi
yasa Hamida ta koma zata Kuma shiga Basma ta hankadeta da uban karfi ta Fadi Nan ma
ta saki kuka,Nabeel nan ya hau bala'i wa yace ki Shiga mota ki tashi malama ki tafi
a kasa ki dinga Exercise yafi dacewa da lafiyarki ya furta ransa bai so ba, Ya
shiga zai tuka mota Hamida bata hakura ba ta Mike zata sake Shiga ya fito a fusace
ta arce cikin daki,sannan ya shiga Yaja mota Suka bar gidan,Ita Kuma ta fito ta
fice a kafa har taje titi ta shiga Napep.

Yau da Yamma likis su Nabeel suna ciki ta fito wajen masu gadi sale ne kawai
Inuwa ya fita,Sale ya fara zolayarta Wai daga Ina kike ne?lokacin Nabeel yazo zai
fito yaji Hamida tace daga Kauye aka kawo Ni Nan kasan Yaya kyakyawa ne ya min
cikin shege a can shine akace idan nazo birni na Haihu sai na koma Kauye,Ai cikin
shege ya min giya ya bani na Sha shima yasha Amma wallahi da Dadi kullum so nake a
Kara,Kuma Yana Yi Yana Jin Dadi sai Naga ya kawo da wuri,Sale yace shege Oga Ashe
baya tsoron Mata Kawai sha'aninsa yake Sha,Kai kalleki abinci me kyau Amma ta oga
ce shi Kuma Yana wulakantaki abincin wani gubar wani,da Ni na sameki aurenki zanyi
kalleki kyau iya kyau wallahi kinfi Aunty kyau da komai,Allah ya Miki Kira idan kin
Haihu zanzo ayi Dani,Hamida tace wallahi ka rainani in banda Yaya Kyakyawa ya zubar
min da mutunci wallahi Kai baka isa ka fada min Haka ba da tuni Kaine yaron gidana
yanzu Amma ba komar rayuwa ce,Nabeel ne ya fito a fusace yace ke me kike fada Masa
munafukai Kuna gulmata da gudu Hamida da sale Suka Ruga bayan katanga yasan Basu
tafi ba ya leko yaji Hamida tace Kuma Naga Duwawun Oganku fari tassssssss ,wata
ashar Nabeel ya duro musu Nan take Sale Ya fada bangarensu Hamida tabi ta kofar
baya tayi garden da turtsetsen cikinta.

Ko Sakina bata San me ya faru ba ance dai Yan Uwan Hamida sun tafi da ita
birni,su kuma su Sulaiman suna Kiran Mimi da Affa suji lafiyar Hamida,Haka rayuwar
Hamida ta kasance kullum cikin bakin ciki har cikinta ya shiga Wata takwas ya Girma
sosai,kawayen Basma ne Suka Zo biki Kaduna Suka biyo ta gidanta su Uku suna ta Hira
suna shewa duk Yan gayu,Sai ga Hamida sanye da t-shirt da zanin Atamfa ciki Kato a
gaba ta fito ta tsaya akan kawaye Basma ta dinga bin kowacce da kallo tana daga
musu gira Bata ce komai ba Kawai Ido Daya take kashe musu tana ta faman daga musu
gira,Wannan ko itace me cikin mijin naki? Basma ta fesawa kawayenta Ashe tace Yana
dawainiya da ita kaddara Haka nake zaman hakur....kafin ta karasa Hamida tace ai
Yaya kyakyawa shine ya min ciki muka kwanta Yana shashafa Ni Yana ce min Ina da
Dadi Yana so na zai aureni,har nono ya Yana
taba.....Wata uwar tsawa Basma ta buga are you stupid Ina magana kina magana a
Gaban kawayena lemon Dake glass cup ta watsa Mata a Fuska ta saki Ihu ta juya tayi
hanyar dakinta,Basma tace Yarinyar Nan zata kashe Ni,Inteesar tace Haka kike fama
da me cikin shege wacce cikin Mijinki ne Kuma kuke zaune gida Daya?Hamida zata
shiga dakinta tace ai dai shine ya saka min abinsa me zafi Yana ta min
Zina...Zina..Zina..Muna ta yinta sai Yaya kyakyawa ruwa ya taho sai Naga ya langabe
ya gaji yayi shakaf,Ai Basma rarumar takalmi tayi tare da wulla mata, Hamida ta
fada dakinta tuni.

Inteesar Tace Wai kina gani za a Haifar Miki Dan shege wallahi to idan ta Haifa
ta tafi kece za a barwa rainon Dan shege,Kuma yanzu Kuna gida Daya dama ya Saba da
ita to wlh yanzu Yana lallabawa baki sani ba,Basma ki dau mataki karki Bari a haifi
dannan. ga kwaya Nan da Zaki Bata yaron ya mutu a cikinta ta haifo shi matacce ko a
Mata Aiki Kinga ba abinda ya hadata da mijinki sai ta koma kauyensu can lafiya kin
huta.

Halima tace kuma fa Haka ne Suka tafa gaba Dayansu dama Inteesar likita ce Nan
take ta rubuta Mata wasu kwayoyi Tace wallahi Indai kin sa Mata a lemo ko kunu ta
Sha Dan zai mutu a cikinta sai ta kusa mutuwa ma sannan ta haifo shi matacce,Tace
dama mayyar kunu ce kullum sai ta Sha,to ki sa Mata ki dau mataki mu zamu tafi maji
labari a waya jirgi zamu zuwa Abj time ya kusa,Drivern Nabeel tasa ya kaisu Airport
a sabuwar motarta me tsada da Nabeel ya siya Mata,direct ta wuce chemist ta siyo
kwayar da aka rubuta Mata,a Daren ta dama kunu lafiyayye Nabeel Aiki yasha Kansa
baida time din kansa kullum da turawa suke meeting aikin Nasa kullum bunkasa
yake,sai da kunun yayi sanyi sannan ta zuba kwayar a wani cikin juck ta iske Hamida
tana zaune tana magana da danta na ciki tana Dan Yaya Kyakyawa Dan Allah ka daina
naushin uwarka giyar Nan kadan kasha ka daina wannan mayen naka Haba Dan Daddy
kullum baka Jin magana ka Bari Tam baka ji ko zaka Zo duniya ne sai na zaneka Kai
wato baka da tarbiyya ko? Basma da yatsina Tace ga kunu can me Aiki tayi idan Zaki
Sha in bakya Sha na zubar,Hamida ta washe Baki Tace Watarana kina da kirki Na gode
Aunty ta Mike taje kitchen ta dakko juck din guda ta zauna a Palo tana Sha tana
lumshe Ido Tace Baby Yana son kunu Basma tana ta Murna tana kallon Hamida tana ta
bankar kunu,tace Aunty garin kunun ya fara lalacewa naji Kamar wari warin kwayar
magani a ciki,Basma Tace Nima Haka naji Wai garin ta Bari a leda ta manta,Ahhhh
Hamida ta furta tana Shan kunu ba ji ba gani Har taji kamshin Nabeel alamar ya
fito, gaba daya ta rage kulashi sabo da wulakancin da yake mata,Kuma Idan Mimi ta
tambayi lafiyarta sai tace lafiya suke zaune bata taba fadar aibun Nabeel sai dai
ma ta yabe shi.

Yana kallonta Bata kulashi ba,Basma Tace to Sai a tashi a koma daki mijina ya
fito Kar kwadayi ya motsa karuwa,Nabeel sai yaji haushin Basma Amma baice komai
ba,baya so ta dinga zagin Hamida sai yace ke tashi ki koma ciki ana Miki magana
kinaji,bai so zageta ita Kuma ga naci Yana magana ta Mike da kyar ta koma dakinta
sabo da duk abinda Nabeel yace Sai tayi duk duniya maganarsa kadai takeji Amma ko
waye Bai Isa ya Sata tayi abinda bata Yi niyya ba sai Nabeel.

Wanka tayi ta kwanta bacci bata farka ba sai da asuba tun jiya Bata sake Jin
jaririnta yayi motsi ba,sai ta Shiga damuwa haka tayi Sallah da Addua ,tunda Gari
yayi haske ta Fara Jin ciwon Mara har abin yafi karfinta ta fito gashi Nabeel ya
fita itama Basma tana sani ta Nemi zuwa unguwa ta bar gidan dan Kar ma ta taimakawa
Hamida idan ma ta mutu ba matsala Haka tafi so.

Hamida Hijab tasa da kyar ta fito tana ihun kuka wayyo marata wayyo ba kowa a
gidan sai Inuwa mutumin kirki matashi Ga Unguwarsu ta masu kudi ce ba kowa ba samun
abin Hawa na haya sai an fita daga layin, Inuwa ya taho da gudu Yana subhannallahi
duk yagigice tace ka kaini asibiti Inuwa Zan mutu,Inuwa ya kamata ya riketa sosai
Suka fice daga gidan Haka ta rirrike Inuwa tana kuka tana zabgawa Inuwa duka tana
kaci uwarka Inuwa,Ubanka Inuwa,ka rike min kuguna zai balle Inuwa ya tallafi kugu
suna tafiya a kafa ciki a gaba tana ihu tana narkawa Inuwa duka tana zagin Inuwa a
Haka sai ga wani matashi Baki kyakyawa ya gangaro da motarsa me kyau tausayi ya
kamashi ya tsaya da sauri yace wannan haihuwa ce ku Shiga mu tafi asibitina likita
ne ni,Duk Halin da Hamida take ciki Tace ance duk Yan birni Yan yankan kaine,Wayyo
Inuwa uwarka....uwarka Inuwa...tsinanne Inuwa,ta kalli me motar tana Kaima kaima
ubankaaaaaa......Haka aka sata cikin mota sai ta koma Kan me Mota,me Mota
uwarkaaaaaaa....wayyoooo.....cikin shege nayi....na jawa kaina...Yaya Kyakyawa
Uwarka Mimi...tsinanne Kaine kace da Dadi ka sa min Abu a cikin Dausayi na,Naga ta
kaina... Innalillahi har Kauye yaje ya saka min ciki...nice nake zuwa Hotel
wajensa....wallahi sau Daya mukayi.. zan mutu,Allah ka taimakeni Kar walakiri ya
jibgeni,Tausayinta ya Kama matashin me Mota ya kaisu rantsatsen asibitinsa
private,lokacin Inuwa ya samu ya sanar da Mimi,Nabeel kuwa Mimi ce ta fada Masa ai
Yana ji yasa driver yayi Hospital da shi.

Mimi tana ciki tana zuba kuka ta tari Nabeel tace ance kwayoyi tasha yaron ya
mutu a cikinta Kuma kwayar har kisa take yanzu yarinya tana Nan likita yace sai
Addua da kyar in zatayi rai gashi can ta haifo yaron matacce duk ya kusa narkewa a
cikinta,sunyi iya yinsu amma taki farfadowa baka gani ba jini ne Kawai ke malala na
karaya da Yarinyar Nan ance jini ake bukata da gaggawa,Hankalin Nabeel ya tashi
gashi an hanashi shiga nan take ya haukace ya Kira Sale da Inuwa da ma'aikatansa
gaba Daya maza Suka Zo gwajin jini harda shi Kansa Oga an gwada jini baizo Daya
ba,Ana gwada jinin Sale yazo iri Daya Dana Hamida,Nabeel sai yayi tsalle ya dire
yace Sam ba a Isa an sa mata jinin Sale ba,Sale yace ceton Rai nefa,Nabeel yace Kai
Dan Iska ne Sale Dan duniya ne bazan yarda ta hada jini da Kai ba Zan sake Nemo
mutanen kirki ba Kai ba da kake lalatacce dama Naga alama Sonta kake wallahi sai na
koreka daga aiki,Nan Nabeel ya Kira wasu aka gwada aka samu mutane biyu,likita yace
an sa Mata Daya yanzu a Nemo wani sai Tasha leda biyar,Nabeel yace ba dai na sale
aka sa Mata ba ko? Wani likita ya bude baki yace Wai kishinka ne haka abin yayi
yawa,Nabeel ya Bata Rai yace kanwata ce,Haka Ammar yazo shima ana gwadawa yayi dai
dai da nata,Nabeela yace baza a sa naka ba kaima abokina nane Wai Ni me yasa Nawa
baizo Daya da nata ba,a sake gwadani sai da suka gwada Nabeel sau Uku baiyi daya ba
sai Mimice taci ubansa ya hakura aka ja na Ammar duk aka hada leda biyar ana ta
sawa Hamida amma Bata farfado ba likita yace Inshaallah zata tashi abin yazo da
Sauki.

Sai lokaci Nabeel ya saki ajiyar zuciya Yana Addua,Inuwa da Abbas suna
gefensa,Inuwa ya koma wajen Mimi Yana bata labarin yanda ya taimakawa Hamida zuwa
asibiti yace Naci duka da zagi haka na tallafeta tana tallafe min kuguna Inuwa na
rude kamar mace na koma na rirriketa na rike Kugunta Muna tafiy da..... Kawai Mari
Inuwa yaji dama da haku ta ko Ina Nabeel Yana wallahi na koreku ku koma inda na
dakko ku gidan Mimi Kar na sake ganinku a gidana lalatattu Yan Iska Zan dauki
sababbin ma'aikata,Kana hauka ne Nabeel meye haka daga taimako,kina ji fa Kugunta
ya rike Mimi, ya rirrekata ya hama taba Mata jiki wallahi ku koma gidan Mimi can
kuci gaba da Aiki ba dai gidana ba,Baki bude ake kallon Nabeel,Mimi tace Allah ya
shiryeka Inuwa ku dawo gidana dama can kuka Saba Suka ce to,Nabeel Yana huci ya
fice daga asibitin jira Kawai yake Hamida ta warke yaci ubanta akan kashe Masa yaro
data yi,Yana dan ba Dan sunna bane sai a kashe min yaro wallahi sai na dau mataki
ya bude yaron a kwali ya ganshi kyakyawan gaske hawaye ya zubo Masa yace na
kwallafa Raina akanka Baby an kashe min Kai wallahi ko waye sai Naga gatansa,Ammar
ne ya karba aka sallaci yaro aka kaishi kabarinsa .
Nabeel Yana komawa gida Basma tana baccinta hankali kwance abin ya bashi
haushi,ransa a bace yayi wanka da Sallah ya zura jallabiya fara ya fito ya sake
sawa driver ya fige shi sai gidansu Ya karbowa Mimi abinci ya Kai asibiti,Yana
shiga Affa shima ya duba ta ya fita yace Mimi Bata farfado ba?

Mimi tace har yanzu suna zaune har magriba ruwa da jini Kawai ake karawa
Hamida,Nabeel da Mimi a asibitin suka kwana bata farfado ba har Mimi tayi wanka ta
dawo shima Nabeel yayi wanka ya dawo an dai gyara Hamida fes tare da shiryata aka
canja Mata sutura aka kaita dakin Hutu,Can Nabeel ya zauna ba kyafta Ido Yana kallo
ko zata farka,Mimi ma Haka,jini da ruwa tare da allurai sun ratsa Hamida warkar ta
Bude Ido a hankali gata da juriya ba komai ke damunta ba,a hankali ta Mike zaune ta
kalli Nabeel da ya mike zunbur sabo da murna harda sakin Murmushi ba tare da ya
shirya ba.

Mimi tace Sannu Hamida ya jikin Tace lafiya kalau naji Ni Mimi Ina Dan Nawa ta
tambaya a hankali cikin kunya? Mimi tace Allah ya Masa rasuwa bai Zo da Rai
ba,tunanunsu Hamida zata Yi Murna ba bu Dan shege sai ta barke da kuka wayyo Dan
Yaya Kyakyawa,Dana da Muka Sha wahalar samu yanda Nasha zafi da bacin Rai ga
wahalar ciki yanzu shike Nan na tashi zero zikau shike Nan,Wallahi na shaku da Dana
Ina son abina,Mimi da Affaa Kuwa sunyi murnar mutuwar yaron duk da basu San dalili
ba,Mimi tace maimakon ki Murna Allah Yana sonki ya karbi abinsa yau kwananki biyu
da haihuwa ya mutu an binne shi tun a ranar,Hamida ta rushe da kuka,Nabeel ma ya
tuna yaronsa ya daura Kansa saman cinyar Mimi Yana hawayen rashin dansa,yace Mimi
Dana kyakyawa ya mutu na Gama kwallafa Raina da yanda Zan Raine shi,Mimi ta saki
salati,Hamida tace ba Kaine da kuka ba nice da kuka Ni nafi Shan wahala Dana ne,
Nabeel ya dago da sauri yace Sanda aka Yi cikin ba kuka Kika Yi ba sai yanzu,Salati
Hamida ta saki tace yaushe akayi Haka Ni dama tun farko Ina son Dana wallahi ban
taba Fushi da shi ba,Ka manta a Hotel wallahi kuka ka Fara zaka ce ka fini
sonsa,wallahi na fiki sonsa ke da kika Sha kwayoyi Kika kashe shi,Hamida tace
wallahi Allah ban Sha komai ba ta fashe da kuka.

Mimi tace yau na shiga Uku karshen duniya akan Dan shege ake wannan wayyo Ni
Wayyo bala'in duniya ya fada gidanmu,Shuru sukayi da musun likitan da ya dakko
Hamida tana nakuda shi Kam kaunar Hamida ta kamashi ya tausaya Mata gata me abin
Dariya ga Uwa uba kyau shi Kam Nan gaba zaije Neman Aurenta ya Kara Mata ta biyu,
satin Hamida Daya jiki yayi kyau
Shi ya rubuta musu sallama Suka yo gidan mimi direct zata kula da yarinyar
mutane,dama likita yace zata Sha wahalar haihuwa sabo da sau Daya akayi amfani da
ita gashi karshe sai Aiki aka Yi mata aka Ciro yaron.
Likitan da Kansa yake zuwa gidan Mimi Yana duba Hamida lokacin Nabeel ya Kai
sati biyu Bai sake zuwa duba Hamida ba,ga Hamida har ta warware sai abinda ba a
rasa ba na Wanda aka yiwa Aiki.

Yau Sunday Doctor yazo duba Hamida zai tafi yace ko sunana Baki sani ba,tana
Murmushi ta rakashi mota da katon Hijab dinta tana dariya Tace to ya sunanka me
kirki? Yace Dr Ahmad sunana ya fito da katuwar Leda ta kayan makulashe ya Mika Mata
kenan Nabeel ya shigo da mota driver ya fito ya Bude Masa kofa,Yana Fitowa tun
kafin ya karaso ya dakawa Hamida tsawa tana Jin kamshinsa tasan shine Yace malam
lafiya ke wuce ciki ko na tattaka ki,Hamida tana tsoro Tace abokina ne me kirki ai
fusata yayi ya fatalar da ledar dake hannunta su ice cream Suka tarwatse ta kwashe
da gudu gida,Ya kalli Dr yace karka sake zuwa wajenta,idan dubi ne ka gani ta warke
bar Mana gida ko nasa a min waje da Kai,yace me yayi zafi Malam Yaja mota ya bar
gidan shi kanshi Dr Ahmad kwarjinin Nabeel ya Masa yawa ko Namiji yasan Nabeel ya
hadu.

A fusace ya shiga ciki ga Mimi bata Nan a Palo ya iske Hamida ya fara bala'i
Dan Iskanci har kin Fara bin samari,uban wa Kika sani a garin Nan da har Zaki Fara
tara samari,so kike a Miki ciki ko,oh dama ai kina bukatar Namiji tunda kin fada
min shine yanzu Zaki Fara ko? Amma kasan ba Yar Iska bace ni wallahi na rantse da
Allah da Kai kadai nayi Kaine kadai ba Wanda na taba kulawa,to in ba so kike ki
Kuma ba kin taba Yi shine Zaki dinga kula maza so kike wani ya sake canja Miki
tunani? Eh.... ya furta da karaji Yana huci,Hamida Tace a'a da sauri sai kuka ta
fara yace wa ya sani Sanda Zaki je Watarana dama ai sau Nawa kina fada min kina so
a Kara Miki kina sha'awa kullum yanzu kin Haihu Naga Dan iskan da Zaki kula Ana
Miki tarbiyya bakya ji,Tace yace zai sani a makaranta Nima Ina so inyi ilimi kutmar
ilimi ya dura ashar,Naga ya Nemo Miki school wallahi sai na karya ki Kika sake wani
gardi ya kawo Miki form Zaki ga abinda Zan miki,Hamida tace wallahi sai na karba
Mari ya kifa Mata uban wa zai barki kije school wani ya sake Miki wani Abu ko
wallahi Kika sake sai na maida ke kauye, Kuka ta fashe dashi ta Fadi a kasa yau
iskancinta ya motsa ta dinga burbuwa tana kuka,Wayar charger ya fisgo ta Mike ta
zura dakinta da gudu ta tsaya bakin kofa tace na dai ga Duwawunka ,Dariya ta bashi
da kunya ya danne yace Zan kamaki,Ya juya zai fita tace Yaya Kyakyawa Dan Duwawunka
fari,Dawowa yayi yace ba kyau fa batsa ki daina fadawa mutane kina zubar min da
mutunci wajen masu Aiki tace oho,ta sake cewa me farar takashi....

AsmaBaffa
[6/28, 1:46 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮

Official

By
AsmaBaffa

Ware Baiko Sadaukarwa ne ga


AIDA MAMAN TASNIM

Page naku ne

Rukayya
Ummi H
Roukayya
Ruky

Barin gidan yayi gaba Daya,gida ya koma Basma tana Palo tasha wasu arnayen
kananan Kaya wani dan guntun wando da Yar ficikar Riga ta zuba kyau ko Ina Yana
kamshi amma ko a jikinsa,tasowa tayi tare da rungume shi Murmushi yayi Kawai yace
kinyi kyau,Sannu da zuwa Baby,Kiss ya manna Mata a kumatunta Kawai ya haura
sama,Basma ta bishi da kallo tana lura da shi tun gaf da Hamida zata Haihu
walwalarsa ta ragu sannan sam baya damuwa da ita irin da,Haka ta bishi sama,Abinci
ya ci ya kwanta Yana hutawa,jikinsa ta Fado tana murza shi tana Masa wasanni Ina
shi Indai ba maganin tada sha'awa yasha ba Sam ko me Basma zata masa baya ji baida
feeling a kanta Kuma bata birge shi ko me zata Yi ya rasa dalili har gwara daya
Basma din ma.

Basma maganin Sha'awa ta dakko zata bashi yace bazan Sha ba so kike na cutu ki
kyaleni,shagwaba ta fara please Baby kaji tsaki Yaja ya mike ya fito da wankin da
me wanki Bai Zo ya dauka ba yace yau da kaina zanyi zanyi wanki,Basma tace ga
washing machine ka bari me wanki zai zo ya mana, yace no ni da Kaina Kawai zanyi da
Hannu na motsa jiki,dan Kar Basma ta dame shi sai sunyi sex shi yasa ya kirkiri
wanki,Haushi Basma taji tace Allah yasa Aljanu su Karo maka nasu ka kwana kana
Yi,Dariya ta bashi ya danyi Dariya ya kwashi wanki ya shiga toilet.
Abinda bai taba Yi ba ya raba dare yaki dawowa bedroom har Basma ta gaji tayi bacci
Yana can Yana facaka da ruwa.

Washe gari Hamida taje gaisar da Affa ta durkusa yace no Ni ba sai an wani
durkusa min ba ko a tsaye Zaki iya gaisar dani idan ta Kama ma Ni sai na gaisheki
shine tsarin wayewa,Hamida ba hankali tace to Affa an gama Ina kwana yace kice an
tashi lafiya Kawai Mene wani Ina kwana Bata da meaning ki kimin sallama itace me
ma'ana ,Hamida Tace salamu'alaykummmmm....harda rerawa da Waka Affaa ya amsa ta
kyalkyale da dariya tace Allah Affa tamu tazo daya,Affaa ya murmusa yace a gidan
nan Ina da tsari Indai mutum ya wuce sati a gidana to dole sai na saka shi a
makarantar boko da Islamiyya idan bazai Yi ba sai dai yaro ya koma gidan ubansa ko
yabi duniya ba ruwana,Sabo da haka ke Kinga na Miki Uzuri kin warke sai na saki a
makarantar kudi Zan dau nauyi in ma karshen boko Zaki gani Indai Ina raye Zan tsaya
Miki,Nima da kike gani kwana Nan Zan koma Uk Karin karatu,Hamida tace to Affa kafin
na Fara a kaini Kauye mu gaisa da dangi,A'a sai kin waye Zaki koma sabo da aga
kinci gaba a rayuwa Kinga ba me kawo Miki shirme Hamida tace to Affa na gode amma
su papa sun sani? yes of course sun sani da yardarsu

Mimi ce ta shigo zata fita Office Affa yace Kinga wannan uwar taku nayi nayi taje
tayi PHD taki Wai sai ta Shiga Islamiyya Karin ilimi shima dai ba laifi yafi Zama
haka,Mimi tace kayi ka gama Ni na wuce Hamida ki kula da gida,Affaa yace tsaya Nima
yau Ina da lecture da Zan dauki wasu muje ki saukeni in kin tashi ki biya ki dauke
Ni, Haka Hamida ta rakasu har mota,da sauri ta Budewa Mimi ta shiga mazaunin driver
itama ta zaga ta sake budewa Affa ya shiga tana musu a dawo lafiya ta rufe tace
tunda na Haihu a dakko Fadila daga gidan kawu na ganta,Mimi tace uwar surutu ai ke
kinfi Fadila surutu tunda kin gama tonawa kanki asiri.

Hamida Kuwa hankalinta Yana kan fitilar mota ta zuba Mata Ido tana ta kallo,gaba
daya bata jin me Mimi take fada har ta zaga wajen fitalar tare da sa yatsa ta laso
ta dandana a bakinta,Tace ba Zaki a Haka kamar alawa,Affa da Mimi dariya ta kamasu
suka ja mota Suka tafi suna fita ta kwashe da gudu tayi cikin gida tana uban gudu
ita bata tafiya normal sai ta hada da gudu,Masu aikin gidan suyi ta dariya.

Yayan Kanin Affa dana yayan Affaa ne Suka Zo mota guda Mata uku maza biyu
samari kamar Nabeel,Wata arniyar mota ce ta shigo gidan wata budurwa ita take
driving Ihsan Kenan
Hamida tana Palo sanye da Abaya tun Wanda Mimi ta bata su basu San anzo da me
cikin shege ba ko Nabeel yayiwa wata ciki sabo da Iyayen sun binne zancen,basu San
ma Mimi da wata a gidanta ba tunda Allah baisa sunzo ba,sun San ma su Mimi basa
gida Kawai dai zamansu zasuyi har su dawo,Suna shiga Suka ga Hamida tana kwance a
kasan tiles tana wakokin Kauye su sun zaci ma sabuwar Yar aiki Mimi tayi,sallama
sukayi kamshi Kawai ke tashi Hamida ta kallesu kyawawa suna yanayi da Nabeel da
Affa amma Nabeel ya Fi kowa kyau da haduwa a family din kaf, Mikewa tayi tsaye ta
washe baki tare da cewa Yan gayu sannunku da zuwa ku shigo ku zauna sannunmu
sannunmu Yan gayu barkanku da zuwa marhabin lale...Marhabin...maharbin lale...lale.

Basu ji komai ba sabo da sun Saba da Yan aiki daga kauye,suna Zama ba gaisuwa
ba komai sabo da ita bata Saba ba da wannan a Kauye ba sangartacciya ce,Kitchen ta
Shiga ta kawo musu lemo da ruwa harda kunu tace ku Sha nice na dama dazu da zafinsa
akwai dadi, Murmushi sukayi Kawai suka Sha abinda zasu iya,Hamida tace da a Kauye
kuke da yanzu Kuna gindin bishiya Kun baje sabo da zafi ko Kuma kun Zama kamar
kadangaru kuyi ta bin bango Neman Ininuwa,Suka ce Hmm suna ta danna waya,ta sake
cewa gaku Rida Rida Haka wasu zagada zagada duk kunyi zagadede ku Kuwa wanne laifi
kuka yiwa Allah bakuyi aure ba? Baki Suka bude Ihsan tace ke daga Ina kike ne Wai?
daga Kauye aka kawo Ni Nan na Haihu cikin shege nayi.

Suka kalli juna Allah ya kaddara bata ambaci Nabeel ba,Anwar yace a kauyen? Da
sauri tace ei daga birni yazo yayi min amma sau daya Muka Yi abin,baka ga yanda na
haifi zallelen yaro ba sai jiya na daina kukan mutuwarsa Kun San ban haife shi da
Rai b ...kafin ta rufe baki kamshin Nabeel ya mamaye palon,Shuru tayi sakamakon
wata mugun kallo da ya Mata,Wayarta me kyau da Mimi ta siya Mata itace ta fara Kara
dubawa tayi da kyar ta take hada sunan ta fara kokarin karantawa a fili
da...ak....ta...Ah...Ah....Ahamad... shine ya rubuta Mata sunan da kansa tasan
bazai wuce Dr Ahmad ba,mikewa tayi ta koma kitchen da sauri tana magana kasa
kasa,Nabeel Wanda yaji wa ta ambata hankalinsa Yana Kai har ya gaisa da su Ihsan
Kawai bai yarda da Wayar Hamida ba,kitchen din ya shiga ya iske tana cewa soyayya
Kuma Ni ban iya b....Wayar Kawai taji an fisge ya bugata da bango ta tarwatse,Anwar
ya zaci glass cup ne ya fashe,Wayar ya dauka a farfashe ya bude tare da zare layin
ciki Yana huci,Tsoro ya Kama Hamida baki na rawar tace wallahi ka fasa min wayata
sai ka biyani,wuyanta ya shake ta fara kakari idonta ya zazzaro cikin muryarsa me
dadi yace wallahi Matukar na ganki ko najiki da wani a garin Nan sai na ballaki
pieces,sakinta yayi ya tureta baya yace sai son mazan bala'i na gane so kike a sake
Miki ko maza Zaki bi ko? to ko kinyi aure sakinki za ayi babu me aurenki a haka
Yana sex dake zai San kina bin maza sai ya sakeki.

Haka Zan zauna to bazan kula kowa ba bare nayi aure wallahi to ba a kaina aka
fara ba karuwai ma suna Nan lafiyarsu kalau bare Ni akan nayi ciki bisa tsautsayi
Kuma kaji in fada maka Affaa school zai sakani,Indai Ina garin Nan baki Isa kin
fita karatu ba sabo da ki tafi wajen maza ko,Oho koma mene dai yau za a kawo form
na waec da Neco na zana sannan ka sani a University can ta matse maka a matsematsin
farar abarka ,Dariya ta bashi ya murmusa yace Affa ne yace zai saki da gaske? Kai
ta daga masa tare da ficewa kitchen din ta barshi,fisgo rigarta yayi ya dawo da ita
ciki ta fisge rigarta tace karka sake min wani cikin taja baya ta rakube a
tsorace,Dariya ta bashi a ransa yace taji wahala

Fita yayi abinsa ya zauna suna labarinsu na dangi,Nabeel yace muhseen din ne ya
koma shaye shaye? sai Hamida ta fito tasa baki zaraf tace ai Kuwa bazai ga
muhammada rasulillahi ba yayiwa Kansa wanne tambadadde ne wannan?

yace baki da kunya fa ke, guduwa tayi dakinta,yace Yarinyar Nan ta rainani ya
furta a ransa tare da ficewa gaba daya daga gidan,su Kuma Su Ihsan suna zamansu
suna kallo da latsa waya har Nabeel ya dawo da Yamma,Ya gansu duk sun samu daki ko
wanne ya kwanta Yana bacci.
Hamida tana bedroom dinta,bedroom din ya Bude a hankali ya ganta kwance kasan
tiles tana sheka bacci kofar ya rufe mata.

Mimi sai 5pm ta dawo tare da Affa suka ga baki duk Fitowa sukayi Suka taru a
Palo aka gaisa,Mimi tace abinci fa? Anwar yace ai wata yarinya da tace an Mata
cikin shege ta Haihu itace ta dinga kawo Mana girki har sai da muka gaji da
ci,Murmushi Mimi tayi tace Hamida kenan ba ciki aka Mata ba shirmenta ne ai cuta ce
a cikinta wani Kari ne ya fito a cikinta aka kawota anan aka cire shine fa take
cewa ciki ne,Dariya sukayi gaba daya,lokacin da Mimi ta fada Hamida ta tashi daga
bacci ta fito kenan taji,sai ta fito Palo
ta tsaya a kansu Mimi tace Bari na watsa ruwa nazo suka ce to dama Affa da Nabeel
sunyi part dinsa.

Tana gani sun tafi ta kalli su Anwar tace na rantse da Allah ba Haka bane ciki
aka min wallahi Allah, Kai Naga fa har takashinsa ta fada da rada Kar Wai su Mimi
suji,Anwar suka kwashe da dariya Hamida tace ei Yasin Al'quran duwawunsa ma fari
ne,ba ruwansa da bakar takashi,Motsi taji taji kamshin Nabeel tasan shine tayi
Shuru ta zauna a gabansu ta wayayence tace ai Sakina kawata Bata San an kawo Ni
birni ba tana can kanta duk ya side da tallan Masara dafaffiya,Yaya Nabeel ne ya
harareta ta sadda Kai kasa tana soshe soshe na rashin gaskiya tace jiya da zanyi
wanka na fasa sanyin na'ura ma isheni Dan anan akwai abinci me kyau ne Ina ci Ina
koshi Amma wannan raba ta gidan Nan idan ba abinci ai kasheka sanyin zaiyi.

Nabeel ne ya harareta ba musu ta Mike ta koma karshen palon ta zauna tayi


shuru,Basma ce ta shigo taji Yan uwanta sun Zo shine tazo su Sha Hira,tana sallama
taga Hamida amma ko kallonta bata Yi ba,a gefen mijinta Nabeel ta zauna tana Masa
wani fari da kwarkwasa.

Hamida ganin haka ta Suri plate ta bugawa Basma a goshi Nan take ya fashe jini
ya fara fita, Nabeel a fusace yace ubanki ta Miki baki da hankali,Baki ta turo tace
kana gani tana maka karuwanci kai in baka gani ba ai mu mun gani,Ihsan ta rike
Basma da goshi ke fitar da jini tace ke Baki da hankali fari fa tayiwa mijinta
kwarkwasa da kisisina ce ta mata,Hamida ta langwabe Kai tace ohhh ai ban sani ba
dama shine farin soyayya ai wallahi Naga abin karuwai ke Yi a bariki, Basma tace
wallahi sai na rama ta Mike a fusace Nabeel sai ya riketa gam fafur yaki bari ma ta
kwace bare tayi wani abu.

A kunne yace kiyi Hakuri Zan rama miki Yana wani shafa bayan Basma har ta
hakura, Hamida ta kallesu sai taji kishi sai ta tuna ita ciki ya Mata yake
wulakantata,wannan matarsa ce sai lallabata yake a ranta tasan ya cuceta ita,a
hankali ta Zo jikin Basma wuf tayi ta Mintsini Basma ta gudu dakinta,Basma ta sake
kwalla ihu tana narkewa a jikin Nabeel tace wallahi Lele ka Rama min in ba haka ba
sai na ji Mata ciwo ko ba yau ba,dressing raunin ya Mata sai dare suka tafi gida su
Ihsan a gidan Suka kwana.

Washe gari Affa ya kawo form na waec da Neco Mimi tace ka fara gwada ilimin
Yarinyar Nan wallahi ko karatun hausa Bata wani iya ba,Affa ya kira Hamida yace
maza ki rubuto min tatsuniya me Dadi a paper,Haka ta rubuta haukarta ta kawo ba
abinda ya gane a ciki yace dole sai dai na dokko Miki malami ya dinga koya Miki a
gidan kafin ki zana wa'ec da neco.
A ranar ya Kira Malamin su Fadeela na IRK Wanda zai koya Mata Arabic da
Boko,Shehu wanka aka dakko,Shehu badai iya wanka ba shi duk hirarsa ta Harkar wanka
da gayu ce,Hamida tana wajensa yace a cikin darasina harda koya wanka yanda Zaki
dinga kula da kanki wajen daukan wanka,Baki Hamida ta tabe duk abinda taga Nabeel
yana yiwa Basma ya tsaya Mata ita sai dai hararara tsakaninsu duk sai tayi
surrender.

Shehu yace sai gobe zamu fara karatu Hamida tace Allah ya kaimu,Shehu Yana
tafiya sai ga Basma wacce aka warware aurenta ta da Nabeel itama ta gama hadewa
Hamida tabi motarta da kallo Kawai fitilun motar take kallo gani take kamar Alawa
so take ta sake lasa taji,ga Basma ta tafi da imaninta,Basma ta cokalo shegen
takalmi Tasha fariin lace white and silver Kawai sheki take da kamshi,Hamida tana
bin jikin flowers na gidan a hankali har ta tsaya a kusa da motar Basma,Ita Basma
ma bata kula da ita ba,a kasan motar Hamida ta tsuguna ta lallaba ta samu fitilar
motar ta laso da harshenta tace aikin banza ba Zaki ma a Haka itama tata kamar
alawa sai ta fito Bata San wannan Basman ba matar Nabeel ta sani,Basma tana kulle
mota Hamida ta daga Mata hannu tana washe baki tace hey,Sai lokacin Basma ta juyo
ta kalleta up and down ta yatsina fuska sannan tace Mimi sabuwar Yar aiki ta dakko
kenan,irin wannan kyawawan ai sai ku kwace mata Affan Fadila da zata bani dama Dana
Yi sama da yarinyar Nan nayi waje da ita Basma ta furta a ranta,a fili ta kalli
Hamida tare da Mika Mata hand bag dinta me tsada nufinta Hamida ta Kai Mata ciki,ai
sai Hamida ta durkusa ta fara zuba godiya tace na gode na gode Aunty Allah ya saka
da Alkhairi wallahi kina da kirki jaka irin wannan taku ta Yan gayu Kika bani
kyauta daga gani na Hamida ta furta tare da dagawa Basma gira tana murmurmushi tana
Wal Wal da girarta.

Basma tace ke shashashar Kauye baki ga tayi Kalar takalmi da kayana ba ke ba Yar
aiki bace muje ki shigar min da jagata ciki nake nufi idiot...Hamida ta kankame
jaka tace na rantse da Allah bazan Baki ba ai baki ce ciki Zan Kai Miki ba ce min
Kika Yi kyauta Ni dama Ina so,ciki ta zuge taga kudi Yan dari biyar biyar tace
harda tsintuwa nayi ta kwaso jambaki da powder ta mikawa Basma tace ungo Abinki
Sabuwar Aunty ko na hada da su? Basma tayi galala tana kallon Hamida,Hamida ta
maida cikin jakar tace na gode du Ina so zata fece motar Lele ta shigo da Matarsa
Basma a gaban mota itama wannan Basman ta dau wanka kamar sun hada Baki ita ma
material ta Sako fari tas komai fari,Lele Kuma ya sako shadda silver ya diga ruwan
kyau, Hamida ta saki baki,Basma kishi ne ya mamaye mata zuciya Nan take ta kumbura
ganin Lele da matarsa,sun jero sun fito daga mota sai ta juyo kamar zata Yi kuka
tana kallonsu,Basma matar Lele itama ta gane Basma wacce tasa aka fasa Aurenta da
farko,Hamida Kuma Lele take kallo kawai dake ita ba ruwanta da kowa Lele ta sani da
shi take harka,Fuska ta kwabe zata Yi kuka ta taka a hankali kamar kwai ya fashe
mata a ciki tana murza ido da hannaye ta tsaya cak a gabansa bata ce komai ba,Basma
matarsa tace dalla matsa Mana daga gaba,do you want me to push you? Ko kulata
Hamida bata Yi ba shima Lele Bai ce komai ba ta gefenta ya bi zai wuce ta dawo ta
Kuma tare gabansa idan yayi Nan sai tayi Nan ta tare hanya ita kuma bata ce komai
ba sai murza ido takeyi,cikin tsawa ya furta Zan kwada Miki Mari wlh in baki bani
hanya ba,da sauri ta matsa gefe Yana wucewa ya juya baya ta riko rigarsa kadan a
hankali yanda bazai ji ba tana binsu,Basma ta make hannun Hamida,Hamida tace ba
ruwanki Dani ba ruwanki dani tam yanda kike gadara kina ganin duwawunsa kullum Ni
na rigaki gani har tabo ne da shi a daya barin duwawunsa na bangaren dama, Yaya
kyakyawa ko kurji kayi kana yaro? Maruru ne ya fito ma a wajen kana yaro? Naga
tabon katoto ne,wani Takaici ya Kama Nabeel ya juyo a fusace zai mareta tayi baya
da sauri tace wa yace ka hada harka da kwaila ai ka Shiga Uku wallahi baza ka shuma
ruwa ba sai na dinga fadan sirrinka ai akwai wani ma dana gani na rantse da Allah
har su Mimi sai sunji,Yasan da gaske take ba hankali ne da ita ba,juyowa yayi ya
zaro chocolate masu tsada Guda biyar a Aljihunsa ya ce Zo ki karba,Tace zazzabi
nake ji wlh yace Zo muji ya zafin jikin naki da sauri ta tafi ya sa Hannu a
kumatunta kamar zai taba Kawai sai saukar Mari taji zata Yi kuka yace wallahi if
you dear....kasa karasawa yayi ya tako inda take tana jiran taji duka sai taji
alawowin ya watsa Mata a jikinta yace ki daina lasar danger mota,tayi mamaki taya
ya sani tunda bata taba Yi a gabansa ba.

Basma tuni tayi ciki,ita Kuma daya Basma ware Baiko Nan take ta gane Hamida ce
wacce ya yiwa ciki wacce itace tayi sanadin da aka ware Aurenta da shi ya dawo ya
auri daya Basman wacce itace sanadin rushe baikon waccen,Nan take tace nayi asarar
Wanda na taba so a duniya wallahi duk wacce ta auri Nabeel baza ta zauna lafiya ba
itama sai na kashe Mata aure,Dan wulakanci Nabeel ko kallonta baiyi ba sabo da Yana
tare da matarsa.

Wajen Hamida ta karaso wacce ta rataya Jakarta tana ta Shan alawarta,Basma tace
bani handbag Dina,idan na baki in shiga wuta bal bal ai wallahi bazan baki ba
kyauta Kika Miko min ta Zama tawa,kokawa Suka Fara Basma zata kwace jaka Hamida ta
Hana karshe ficewa tayi daga gidan gaba Daya tayi zamanta a kofar gida wajen masu
gadi su Inuwa da Sale wannan Karon alawa ta dauke Mata hankali bata musu surutu ko
Daya ba.

Inuwa ne yace Sale mu kiyayi Yarinyar Nan wallahi Oga ya shigo gidan Nan kasan
Allah idan ya ganta a nan ba ruwanta mu zai ci uba,Hamida ta cika baki da Alawa
gashi bata magana a hankali tace kuyi zamanku Yana da kirki bazai koreku ba Yaya
kyakyawa Yana da kirki,Sale yace ke dai anyi shashasha wallahi Wai mutum ya lalata
Miki rayuwa ya dinga wulakanta ki ya daukeki mahaukaciya Yar Kauye bagidajiya amma
kullum sai ki dinga Kare shi kina yabonsa,Inuwa yace Ina ruwanka sale Yarinyar Nan
Haka Muka tsince ta a gidan Nan Mene naka a ciki,Sale yace wallahi wallahi da zai
yarda Ni sai na aureki a Haka duk da ana kallinki a Haka ba kowa ne yake da zuciya
me kyau irin taki ba,yanzu da wata ce da yanzu ta Hana kanta sakewa,ta tsaneshi
tana aibata shi ke Kuwa ko a jikinki kin karbi kaddara.

Hamida tana side yatsunta kyawawa tace uncle Sale Ni na dauki kaddara na fahimci
Yaya kyakyawa ba halinsa bane,sai yanzu dana Zo birni na waye na gane cewar Indai
kaga anwa mace uhmmm...uhm...ya ma sunan sa? Sale yace Iskanci Zina,yawwa Dan gari
Indai kaga ana yiwa mace Zina to laifinta yafi yawa,Ni Hamida kwarankwatsa dubu
tana nuna kanta da yatsa duk ta hada zufa ta gigice duk akan zata ba da labari sabo
da ita dama a hargitse take ba nutsuwa tace babu laifin Yaya kyakyawa nice naje da
kaina, Kuma giya ita muka Sha,Sale yace wait wait dakikiyar Ina ce ke Baki San Shan
giya ba kyau ba,Hamida tace Ina Zan sani Kar ka dame Ni Sale shi yasa nafi son
Uncle Inuwa na daina fada maka uncle Hamida an waye har an San Uncle cewar Sale.
Alawa ta bare ta sake jefawa a baki tace Sale kaja girmanka idan ban dura ma
ashar ba shegiya uwata ta haife ni kasan halina,wallahi in Banda Ina tausayinka
tuni Zan hada ma sharri a koreka daga aiki kabi duniya ka shiga Uku.

Inuwa yace Sale ka bari karka zubar da girmanka Mana yarinya tana ganin
girmanmu.
Uncle Inuwa kazo kauyenmu ka nemi aure cikin sauki a baka budurwa zukekiya
kyakyawa Fara a dubu hamsim komai da komai dubu hamsim zaka kashe a kawo ma Amarya
har gida Ni Zan ma Hanya in ka tashi aure,Kawai ka samu gidan Zama da dubu hamsim
na rantse da Allah budurwa zukekiya za a kawo mak....kafin ta rufe baki Nabeel ya
leko ya ganta Shuru Shuru bata shigo ciki ba shi yasa ya leko,Sale da gudu ya fada
Bayan gate ta waje ya manne a jikin katanga,Inuwa Yana zaune a bench din Hamida
tana gefe,zumbur ta Mike itama ta kwashe da gudu tayi cikin layin shi Dariya ma
Suka bashi,Inuwa Kuwa a wajen ya sankame .

Basma da Basma suna palon Mimi suna kallo kowacce tana hararar Yar uwarta sai
Tsaki da tsaki gashi Mimi Tace musu tana hanya ta kusa karasowa,Hamida tana waige
tana gudu gudu sauri sauri ko mayafi babu a jikinta shine takaicin Nabeel,Yana ta
faman daga mata Hannu ta dawo ita Kuma tunaninta dukanta zaiyi sai ta Kara
sauri,Inuwa ya tasa yace ka tabbatar ka lallabo ta ta dawo gida mutanen banza Kawai
ya juya ciki.

Inuwa ne ya lallabo Hamida da kyar ta dawo gida da jakar Basma a rataye a


kafadarta da ta kwace ta karfi,tana Shiga Palo ta iske Nabeel a 3seater Basma
matarsa tana gefe itama Daya Basma ware baiko ta koma gefensa daya ta zauna tana
muzurai sun sashi a tsakiya sun takura Masa,Hamida tace au abin gasa kuke kunji
kunya, ta tugewa Basma matar Nabeel dankwali Hular gashin data kifa kanta sai ga
Dan guntun gashin Basma da wani tsohon kitsonta goshi dum a gaba,Hamida tace ashe
dama kina da goshi abinki Cass ,Nabeel ta kalla ya Naga idonka Yana wani blinki
blinki mikewa yayi Fuska ba Rahma ya bar gidan gaba daya,sai lokacin Basma ta Mike
ta rufe Hamida da duka,itama ware baiko haushin Hamida taji ta fisu kyau ta rufar
Mata gaba Daya Suka nada Mata shegen duka harda ji Mata targade Suka fasa Mata
gefen baki Hamida ta dinga kuka ta kasa tashi gashi ta Hana jaka ta boye, Basma
tayi tayi ta dakko Mata jaka amma an nemi jakar an rasa ta boye ta tun kafin ta
shigo palo.

Mimi ce ta dawo ta iske Hamida tana ta kuka a tsakiyar Palo kuma taki tashi ta
tafi,Mimi tace lafiya Matar Lele tace Iskanci da hauka zata Mana Muka Tarawa
shegiya jini,Baku kyauta ba cewar Mimi itama ta share Kawai ta zauna suna gaisawa
tasa aka kawo musu abinci iri iri Basma Ware Baiko tace dama zuwa nayi mu
gaisa,Mimi ta dinga godiya ko kallon Hamida bata sake Yi ba itama Mimi Bata damu da
wata Hamida ba sabo da in aka rainaka a waje ka gama yawo,Affa ne ya shigo yaga
Hamida na kuka ba Wanda ya kulata a wajen,ya dinga fada kuwa ya Mika Mata leda
katuwa shake da kayan makulashe Hamida ta dinga godiya tace Affa naji targade yace
Sannu karki damu Zan Kira me gyara,da rarrafe ta koma gefe Mimi ta tabe baki suka
hada Ido da Basma matar Lele suka wani Yi zinden Hamida suna tabe baki.
Ware baiko ganin Mimi da Basma bakin su Daya sai ta Mike tace ni Zan wuce,Affa
Kuwa ko kallonta baiyi ba sabo da yanda a gabansa taci kwalar dansa ta kifa Masa
maruka ta yiwa Affa rashin kunya.

Basma ware baiko tana tafiya Basman Lele da Mimi suka dasa gulmarta,Mimi tace
tayi ta Gama ganin kwaf tazo Kuma Nabeel ya Mata nisa,Basma tace bar shegiya Ni
kadai ma na isheta tunaninta zai koma ya aurota ta cuci kanta,Hamida tana jinsu
bata ko bi ta kansu ba ice cream dinta take Sha.
Sai gab da magrib Nabeel ya dawo gidan ya iske me gyaran targade ya saita kafar
Hamida zai Kama kenan Lele yace Malam lfy? Yace gyaran targade aka kirani nayi,a'a
dakata fada min karatun targaden Ni na Kama Mata,Me gyara yace gado Iyayennmu Suka
bar mana akan me Zan baka sai dai in baka so na tafi,yace jeka mun gode,Mimi tace
Lele Ina ruwanka Wai Kai me yake damunka ne baza ka kula da matarka ba sai
shishishigi,Bai cewa Mimi komai ba ya fita,Chemist ya wuce sai da ya Nemo Mata
cream na shafawa targade sannan ya kawo ya iske tana dakinta tayi bacci ma,Bai sani
ba Yana fita Mimi tasa me gyaran targade ya gyarawa Hamida,tana kallo ya Shiga room
din da Hamida take,bacci ya iske tana nan sanye da abayarta dama har yanzu kayanta
kala Uku ne Mimi Taki ta siya Mata wasu itama Hamida bata Nema a siya Mata ba
kullum ta cire sai ta wanke ta goge sai ta sa dayar Haka take rayuwa da Kaya kala
Uku rak,bra dinta Guda daya ce duk ta tale ta lalace Haka take manage, panties
dinta uku kacal Suma Kamar zasu Fado sabo da sun bude har sun fara yagewa ma, Mimi
kuma tana kallo,Affa Bai sani ba tunda shi gani yayi Mimi farko tana son Hamida
yasan zata kula da ita.
Nabeel ne ya ware wasu kudade masu ciwo Nan gaba zai gwangwaje ta da Kaya.

Cream din ya ajiye Mata a gefen bed din ya bar Mata short note ki dinga shafawa
a rauninki kullum.
Ko da ta farka ta gani bata iya karantawa ba gashi ta fuskanci kamar Mimi bata
sonta yanzu sai tace bari na ajiye idan me lesson yazo ya karanta min.
Sai washe gari da me lesson yazo tace Malam karanta min wannan takardar,karba
yayi ya karanta Mata sannan tace na gode duk jikinta yayi sanyi sabo da yanda Mimi
yanzu har harararta take Yi ta rasa dalili.

Haka ta zauna dirshan Shehu ya koya Mata karatu da rubutu ta dawo ciki,Mimi ce
ta kalleta ta harareta da sauri Hamida ta sadda Kai kasa ta koma Gaban Mimi ta
durkusa tace Mimi ko na Miki wani laifi ne? Ki yafe min idan wani abin nayi miki ta
kwabe fuska kamar zata Yi kuka,Mimi tace bana so ki dinga Shiga Harkar zuria ta
tunda kece Kika bata min yaro har yaje Yana abinda bai dace ba kuma ya rasa da
wacce zaiyi sai da ke watsatsiya wa ya sani ko iyayenki ne tun a sali suka Yi Haka
ko ma ke ba Yar sunna bace Bamu sani ba ance Mana marainiya ce ke,daga gani biri
yayi Kama da mutum rashin kamun kanki ya nuna da alama ke ba Yar sunna bace,Hamida
gaba daya hawaye ya wanke mata fuska ranta bai taba baci ba irin yau,a duniya yauce
rana ta farko da zata Fara tsinewa kanta,Mimi tace Allah ya gani dama can Ni
dannewa nakeyi wa ya sani ma ko yawon bin maza kike ba cikin dana bane Kika lakaba
Masa gashi Ni an jajibo min ke dama can yawon karuwancinki kikeyi Ni ban yarda
cikin dana bane Allah ya rufa Mana asiri yaron baizo da Rai ba,can ke Kika San inda
Kika samo cikin danki.

Abinda Yan iskan leburori ne suke muku ciki,Ina yaro na Ina ke ki kalli Nabeel
one in town muma munyi shirme da kuka fada ba bincike ba komai Muka dakko ki
zuriyarmu Zaki yada Mana mugun iri,Kuma Ni gidana Zaki bar... tsawar Affa ce ta
katse Mimi kukan Hamida ne kawai ke tashi,Affa yace karya kike wanne irin rashin
adalci ne wannan da son Kai ai dazu duk naji zancen da kuke da matar Lele wato Kun
hada baki to wallahi son zuciya shike cutarmu ita ba ya bace,ko Wanda aka haifo Dan
shege lefinsa ne yazo a Haka? Gidana nane ba gidanki ba wallahi Hamida tana gidan
Nan Inshaallah sai na tsaya Mata na bata ilimi Kuma Nan gaba Indai tace tana son
Lele sai na aurarta ga shi ko Yana so ko baya so,yaro ya amsa shine da Kansa ya
lalata yarinya sannan ki rufe Ido ki take gaskiya kiri kiri sabo son zuciya.
Ki sani munyi da marikanta Hamida ta dawo hannuna nine Zan kula da ita na bata
ilimi sannan na aurar da ita ga Wanda take so,duk waye ya jawo wannan in ba Kai ba
tun yaushe Yaro yake so ka Masa aure kaki Kaine ka jawo,da naki Yi Masa aure sai
nace yaje ya lalata Yar wani cewar Affa,to Ni Kuma wallahi Matukar kace zaka aurawa
Lele ita sai na bar gidanka karshen zamana a gidanka kenan,to ki bari ta samu ilimi
ta goge tasan fari da baki Inshaallah Ni Kuma in har tace Lele take so sai na aura
Mata shi.

Affa ne yace taso Hamida daina kuka,Hamida tana shesheka ta mike tace wallahi
Allah Affa shine ya min ciki babu abinda Bai taba min ba duka dangerous part dina
ko Ina ba inda ya bari na rantse da wallahi tallahi Affa sai da yayi Murmushi
rantsuwa ta sake rantsewa da rantsuwa,a dakko Qurani Zan dafa Ni kuma shima Yaya
kyakyawa yazo ya dafa.

Duk abinda akeyi Nabeel Yana ji yazo gaida Iyayensa kenan yaji Mimi tana cin
zarafin Hamida sai ta bashi tausayi,fasa Shiga yayi ya juya zai tafi abinsa sai ya
fasa ya dawo ya sake tsayawa a bakin kofar palon Yana Jin komai ,ita kam Mimi Tsaki
taja ta haura sama,Hamida tace a maida Ni kauyenmu nasan su baza su fada min haka
ba suna kauna ta na fasa karatun a maida ni wajen Yaya Sulaiman dina,Affa yace
karki sake ki bar gidan Nan kina tafiya za a San Kuma me za a sake lakaba Miki
kinji ko, to tsakani da Allah na fada Affa bana so a dinga sani biyayyar dole
alhalin Ina da gidan uba,Kar azo a dinga zagin iyayena nazo na gaza hakuri a sake
ce min karuwa abinda yasa bana son Zama a gidan wani kenan duk tsiya gwara naka Yan
Uwana sune dole na,babu yanda za ayi a zaunar dani Kuma azo kullum a zageni ba ni
wallahi bana son wannan,idan dan su Basma ne zasu zageni ko a jikina amma Mimi fa
haba Affa idan auren Lele nake duk tsiya Zan hakura ko me za a min biyayyar aure
ce Kuma Kun Zama iyaye na amma haka Kawai bazai yuwu yazo ya dirkeni da ciki ba azo
Kuma ace min karuwa, ba ai min adalci ba wallahi zan iya Kai Kara human right ta bi
min hakki na,Affa yace kwantar da hankakinki nine human right dinki Hamida duk
abinda aka Miki ba daidai ba ki fada min.

Ai komai sai nayi adalci idan aka min ba daidai ba Zan fada ma idan aka faranta
min Zan fada maka shine adalci ta sale yace anyi balancing kenan,Affa yayi dariya
yace good,Hamida bata riko kamar ba ita ba ta kyalkyale dariya tace Ina da hankali
fa Kawai kallon mutane nake ai inda tayi siriri Nan take tsinkewa ko ya kace Affa?
Affa ya sake sakin Dariya yace ja'ira da iya hausa tace ai gaskiya ne Affa ai
gwara in fadi gaskiya kaga yanzu na San nayi wai makaho ya taka kashinsa yace yanzu
nasan nayi Nabeel Yana daga bakin kofa ya dinga dariya, Affa Yana ta janta haka
suna Hira Nabeel yayi mamakin Hamida a ransa yace Ashe tana da hankali.

Tace Affa muma fa Yan duniya ne wallahi Yasin kaji kwarankwatsa dubu duk iya
shege ba Wanda bamu iya ba ni ko da waye Zan ja tun daga kauyenmu har zuwa
majalisar dinkin duniya za aje dani akan rigima,Ni bana Jin kaina tana magana tana
nuna kanta da yatsa tace duk in kaga anyi fada dani akan gaskiya ne Kuma har fadar
shugaban kasa Zan ja da mutum,shima Lelen da kake gani Affa duk na gama tara shi
Ina Nan da shi a cikin makokon makwallaton hanji na,badan ma Yaya kyakyawa bane
Allah na tuba Nawa yake a wajena,in kaga an raina Ni to Ni na so amma Zan bada kala
a gidan Nan Ina ma a Kano ne yau da a hukumar hisba Zan kwana bazan dawo ba sai an
dauki mataki bawan Allah yazo hhar kauye wallahi ban taba sanin Yaya kyakyawa bai
da Imani ba sai yanzu yanda muke da shi da yanda na bashi Amana a lokacin idan ya
fada wuta Ina ganin Zan iya binsa amma ya min haka Affa ba kusan abinda Suka min da
matarsa ba ne, lebe ta cije tace amma tunda Yaya Kyakyawa ne ba komai ya wuce na
yafe masa a amma matarsa bazan taba yafe Mata ba,ta dukeni ta hantareni,ta nuna min
kiyayya sannasannan watsa min ruwa ba abinda Bata min ba ta maida Ni Yar aikinta
nasan me nake amma na hakura na maida kaina banza Kuma wallahi duk sabo da Yaya
kyakyawa nayi amma baya gani Yana kallona a banz....kuka ne ya kwacewa Basma ta
Mike Kawai ta Shige dakinta.
Jikin Nabeel ne yayi sanyi Kamar baiji komai ba ya shigo da sallama,Affa ya
kalle shi kawai ya mike ya haura sama,Nabeel Kuwa direct bedroom din Hamida ya
nufa.

Yana bude kofa ta dago Kai tana saman bed ta wani daure Fuska,Zama yayi a hankali
gefen bed dinta Yana nuku nuku,gefe can
ta matsa ta sake hade rai kamar ba ita ba shi kanshi yayi mamaki,ya tsura Mata Ido
da masifa tace lafiya?yace ahm....Hamida....yayi Shuru tace Malam kayi magana ko ka
fitar min a daki da sauri ya kalleta cike da mamaki,tana share hawaye tace ae duk
da gidanku ne Nan dakina nane in baka da abin cewa fitar min a daki,Kansa ya nuna
yace ni kike kora Hamida,nine fa Yaya kyakyawanki,Ni Kuwa nasan Kaine Nabeel ba
wani Yaya kyakyawa fitar min a daki ,okay naji Zan fita amma ki saurareni dan Allah
ya furta tare da marairaice Fuska tace ka matsa daga kusa dani,Matsawa yayi kusa da
ita kafadarsu tana gugan juna tana cewa ka matsa wallahi ko na maka rashin mutunci
gashi ba wajen da zata matsa ta manne da jikin banko hannunsa yasa tare da tallafe
habarta ya matsa a hankali da Niyyar ya kissing nata,da karfi ta fisge ranta a bace
tace ai kayi na farko har abada baza ka sake ba fitar min a daki bani ba Kai har
abada karka sake ka sake nuna ka sanni, Dan Allah Hamida ki tsaya ki saurareni naji
bazan tabaki ba amma ki tsaya ki saurareni Dan Allah ki yafe min abinda na
miki,Tsaki taja ta jawo hand bag din da ta kwacewa Basma ta kwada masa a bayansa
tace fita bazan yafe ba wallahi Zan fadawa Affa,yanda ta nuna bata sanshi ba shi ya
bashi mamaki ba shiri ya fice daga dakin ya bar gidan gaba Daya.

AsmaBaffa
[6/28, 1:47 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮

Official

By
AsmaBaffa

Ware Baiko Sadaukarwa ne ga ga


AIDA MAMAN TASNIM

Page naku ne

Mum Khad
Maman Maheer
D-Gurl

Da wannan takaicin ya koma gidansa ko gama parking driver baiyi ba ya fice


daga motar Yana shiga Basma ta taso taci wanka tana oyoyo wani Takaici ne ya
kamashi a ransa ji yake kamar ma ya Zane ta,Tsaki yaja yace matsa I'm so tired ya
wuce tare da haurawa sama ya shige bedroom dinsa ya fada saman bed tare da yin ruf
da ciki,Kawai tunanin Hamida yakeyi,Basma ce ta shigo bata kula da yanayinsa ba ta
fada Kansa ta makaleshi,Hannu yasa ya yakiceta daga jikinsa yace dan Allah karki
dameni bana son kowa kusa dani tashi ki fita,Shagwaba ta fara Baby..a fusace ya
juyo ta Mike ba shiri ta bar room din.
Ranar bai iya bacci ba,in Banda tunanin Hamida ba abinda yake da irin halaccin da
ta Masa,sai bayan Sallar asuba sannan bacci ya kwashe shi,Yana tashi 11am Fitowa
yayi yace Basma ki shirya a week din Nan Zaki tafi Umrah,Basma gani takeyi tsabar
soyayya ce tasa ta dinga murna tana zuba Masa godiya duk da Makkah ba bakuwarta
bace amma ace Nabeel da Kansa ya biya Mata ai ta musamman ce,da Yamma Yana gida
abin duniya ya Masa zafi Basma tazo tare da kwanciya a jikinsa tace honey yau na
kusa 1month baka min sex ba wallahi Hakuri nake,yace kiyi Hakuri ki min Uzuri ke
kanki kin San bani da lafiya,Basma bata rai tayi tace amma ka iya yiwa karuwar
kauye ciki Ni ka kasa na gano ma kafi sonta da ni,ko can kake zagawa ne naga
alama,Dama a sama yake Nan ba jira ya huce a kanta ya hau zuba Mata mari ta ko
Ina,sai guduwa tayi tana kuka.

A daren tazo ta dinga bashi hakuri kamar me Yana cewa ya hakura tace to sex din
fa dan Allah,Haka ya lallabata baida feeling a kanta Sam,washe gari da safe Haka
sake hanashi sakewa,Yana Palo tazo ta fara cire Masa riga da sauri ya tashi yace
masu share yanar nan basu iya ba bari nayi da kaina sun bar gida duk Yana ya mike
yayi waje ya dauki abin sharar Yana ya fara Yi ba uwar da yake cirewa amma akan
Basma ya bawa Kansa aiki da kunya yace bai da feeling a kanta,daga sharar Yana sai
jin tashin mota tayi Kawai ya figa ya fice.

Gidansu ya tafi direct Hamida ya fara hangowa Shehu wanka Yana ta koya Mata
karatu ta maida hankalinta,tasan da zuwansa amma ko inda yake bata kalla ba bare
yasa rai ta ganshi,har wajen shehu ya tako tana ganin haka taci gaba da
rubutunta,tana ji suka gaisa da shehu,yazo ya tsaya a kanta yaga ko kallonsa bata
Yi ba,fuskarta ya leka tasa pencil ta tsokane Masa ido,da sauri ya matsa baya Kuma
bata kalle shi ba tace Malam ja muje mu gama English muyi Hausa karshe kayi min
darasin daukan wanka sabo da sabon saurayina,Nabeel har ya juya ya tafi ya dawo ya
kalli Shehu yace Kai karka sake naga wannan iskancin a gidannan Kaine ma zaka Mata
darasin wanka waye ya saka? Kai har wani wanka ka iya kalleka fa,Shehu yace wallahi
Oga idan na nuna Mata sa janbaki ko Rihanna uwar dabbara jambaki ta gani sai ta
yaba bare Namiji kalleta kyakyawa ai maza layi zasu dinga Yi,Nabeel ya hade girar
sama data kasa yace wallahi ka koya Mata cin abincinka yazo karshe,Hamida tace dan
Allah Malam kayi sauri bako zanyi,Shehu yaci gaba aka bar Nabeel a tsaye yaja kwafa
ya shiga ciki ya gaida Mimi ya tambayi Affa tace Affa baya gida.

Tana gama karatu tazo ta wuce Nabeel Yana kwance yayi matashi da cinyar
Mimi,Bata ce komai ba tace Sannu da hutawa Mimi ta wuce bedroom dinta ta fesa wanka
sai gata ta fito Palo sanye da sabuwar Riga da skert na Atamfa sun kamata daf ta
zuba uban kyau ba wata kwalliya tayi ba powder Kawai ta shafa sai eyeliner da
maroon jambaki,gashinta ta gyara kawai ta Masa acuci ta yafa siririn mayafinta sky
Kalar atamfar takalminta me dan tudu sabo Kalar kayan duk cikin darasin Shehu
ne,tace Mimi nayi bako,Nabeel ya zaci da wasa take Mimi Kuma murna take tayi ta
samu miji tayi aure can su huta,Baki Mimi ta washe tace Allah ya hada kanku yasa
mijin aure ne,Hamida tace Ameen,Nabeel ya kalleta kamar zai kurma ihu, tana fita
yace Mimi Zan wuce tace ka gaida matarka,Dan Allah ka rike ta amana yace Inshaallah
tace ka biya Mata Umrah Allah hada kawunanku a ransa yace ba amin ba a fili yace
Ameen ya fice.

Duk compound har garden ya duba ba Hamida ba labarinta motarsa ya shiga ya tuka
da Kansa yayi waje Yana fita ya ganta a jikin motar doctor suna ta hira tana dariya
har wani nutsuwa tayi duk haukar Nan bata Yi,kasa hakuri yayi ya fito cike da
bala'i yace Malam I'm warning you for the last time don't cross my line a gain...
don't ever in your entire life cross my line again,ka daina zuwa gidanmu ka daina
kula min Mata,Na maka warning leave my wife alone yanda ya rufe Ido Yana masifa
yaba Hamida tsoro amma ta maze,yace ke Kuma ki tuna yanzu ba yarinya bace ki Zama
uwa da badan yaron ya mutu ba da yanzu raino kike,koma gida wallahi ko na farfasa
Miki jiki yanda ya yo kanta da bala'i da gudu ta shigo gida,ya karewa doctor Ahmad
kallo yace ka kiyayi kanka da Shiga gonata Zan maka abinda baka zato na fada
maka,Ahmad yace Ina sonta ai Kai ba mijinta bane sabo da haka tace tana so na dole
naci gaba da neman aure kuma bazan fasa ba,mu zuba Ni da Kai cewar Nabeel ya fasa
tafiya ya koma cikin gidan.

A tsakar gidan yaga Hamida tana latsa sabuwar Wayarta kamar zai Mata kuka a
nutse ba hayaniya yace Hamida me kike kika maida kanki why Zaki dinga haka? Me
nayi? Yanzu ki duba yanda Kika fita ko kunya komai ana gani na surarki yanzu haka
dai dai ne,da danmu Yana raye da yanzu fa ke uwa ce shayarwa kike yi,Ina sonsa Kuma
aurena zaiyi Kai mene naka a ciki sabo da me kake so na daina kulashi? kasa cewa
komai yayi haka ya sake hasala Hamida ta yarda baya sonta juyawa tayi ta tafi
abinta.

Yau Nabeel ma tunda ya koma gida bai iya baccin kirki ba sabo da tunanin
Hamida,washe gari da sassafe jallabiya Kawai ya zura ya taho gidan Mimi,ya iske
Affa da Mimi sun fita ma wurin aiki, dakin Hamida ya kwankwasa bata zaci shi bane
ta bude ya Shiga ciki baki ya bude ganin kayan sawa sababbi na alfarma iri iri tana
shiryawa wardrobe,ya kalli kayan ya kalleta yace Hamida Indai akan kaya kike sonsa
ki maida Masa Dan Allah Ni zan siya Miki ko mene,Ko kallonshi bata Yi ba taci gaba
da shirya kayanta,Hamida I'm sorry na rokeki ki yafe min,na dade da yafe maka ka
rabu dani kaje kayi rayuwarka nayi tawa,dan Allah ni Jahila wacce ba class dinka ba
kaje wajen dai dai da ajinka Bai kamata ka zauna Kamar ni Yar Kauye kana kulani ba
kamarka kana bani hakuri.

Fita yayi da sauri sabo da ji yake kamar zai mutu gaba daya ya rasa Jin dadin
duniya tunda ya hadu da Hamida duniya ta daina masa dadi gaba Daya Kawai ya rasa me
yasa yake jinta a ransa.
Haka Nabeel ya kasance kullum sai yaje wajen Hamida Yana rokonta ta saurare shi
ma taki ko saurararsa tsakaninta da shi bakar magana.

Sati na cika Basma ta shilla kasa Mai tsarki Nabeel kamar an Masa bushara da
Aljanna,so yake ya fito yanzu gadan gadan ya nemi auren Hamida shine Kawai
kwanciyar hankalinsa,doctor Ahmad ba bata lokaci shi biyan kudi yayi ma aka zanawa
Hamida waec da Neco,kuskuren Hamida ba Wanda ta fadawa a gidan ba ruwanta Harkar
gabanta takeyi ita kuma Mimi dama ta daina shiga harkarta Affa ne Kawai ke kulawa
shima Aiki duk ya musu yawa gashi Yana Shirin tafiya Uk Karo karatu.

Wani eatery Nabeel da Ammar suka shiga Lele sanye yake cikin kana Nan Kaya yaje
zai Yi take away shi da friend dinsa Ammar,Ammar yace Lele kalli can kamar Yarinyar
gidan ku ce da wannan doctor din,da sauri Nabeel ya kalli wajen yaga Hamida an
kashe dauri cikin wani shegen lace harda maka tafkeken glass na Yan gayu tayi
Matukar haduwa sai kace daga kasar waje ta sauka,Shi Nabeel mamakin wayewarta yake
lokaci daya,Bai San dama tana ta kallon me akeyi a birni ba,a fusace ya nufi wajen
Ammar Yana rike shi Yana Lele banda fada yasan zuciyar Nabeel,da karaji yace ba
nace karka sake kula min Mata ba Kai wanne dakiki ne,Ahmad ya mike tsaye yace kai
kullum ba abinda ka iya sai masifa,ai Mata lallashinsu akeyi a haka zata aureka ko
iya kyau Mata suke so?,me ka Mata a rayuwa in Banda kaje kauyensu ka Mata ciki,nine
na taimaketa Ni na maida ta mutum kalli kayan jikinta komai Ni na siya mata Kai me
kayi Mata na inganta rayuwarta,ka kalleta duk kayanta da take sawa ko iyayenka basu
iya siya Mata ba komai nine na Mata Kuma Ina Kan Yi mata,komai Ni na Mata,Nabeel
Takaici ya kamashi yace kin gani kinji Kuma ji gori yake miki wannan ya isheki ki
gane mutumin kirki ne ko kuwa,

Ahmad yace Kaine mutumin banza tunda Kai karuwa ka maidata,Hamida sai ta fashe
da kuka tana nadamar surutunta da bata fada ba da ba Wanda ya sani,Nabeel yace
wallahi ka sake ka Kara kiranta karuwa sai nayi maganinka,Ahmad yace oho ko
karuwancin take haka Zan aureta Kai Kayi tunanin aurenta ne banza dabb.....kafin ya
rufe baki Hamida ta kifa masa mari tace na daina sonka kazo ka kwashi tarkacenka,ta
fige gyalenta ta jefa Masa da glass din tace ko wanne Dan iskan Namiji sai rashin
mutunci duk na kirki sun Kare sai yan iska marasa mutunci,Nabeel Kamar ya taka
rawar disco ya dauki mayafin yabi Hamida yace yi hakuri my love a rufe min jikin
nawa ya yafa Mata ko kulashi shima bata yi ba ta Kara gaba tare da shigwewa taxi.

Tana shiga cikin gida ta zauna a palon Mimi ita kadai Nabeel ya tsaya a jikin
kofa ya wani labe Yana kallonta tace na tsinewa kaina kafin kowa ya tsine min Ni
Hamida Kabir Tahir na tsinewa kaina sau Uku,Dan ubana Wai ni dabba ce bazan hankali
ba,wannan tun ba ayi nisa ba ya Kama gori,shi wannan Dan iskan Nabeel din Ni ya
zanyi da su,jakantata ce Ni na jawa kaina yanzu da na nutsu nayi hankali ban fada
an min ciki ba ai da na zauna lafiya to da yake ni awon igiya ce sai na fada, dole
na gyara kuskurena ba ruwana bazan sake cewa Naga duwawunsa ba ko wani farar
takashinsa ya karata can da abarsa yaje uwar Basma ma tayi ta kalla karewa,amma
tsakani da Allah banyi abin kirki ba haka Kawai na dinga ta'adin baki Ina fadawa
duniya naga duwaiwai to dana gani sai akai me in banda haukata shima da halinsa dan
duwaiwan burar .....ta narkawa Nabeel ashar Yana jinta yayi Dariya a cikinsa kamar
me,mikewa tayi tsaye tace tashi Yar Iska gantalalliya tunda bani da me min fada na
dinga yiwa kaina kowa ya huta,Kuma Nabeel alfarmar Annabi na barshi.

Ido ya zaro waje ya Fado palon yace dan Allah Hamida karki min Haka,da wallahi
kina so na kina girmamani yanzu me nayi Miki tunda dan iskan doctor din Nan ya
shigo shike Nan ya canja kulaki,Harara ta watsa Masa tace sai kaga ana biki ma
wallahi,gwiwowinsa ya zube a kasa ya kwantar da murya kamar zaiyi kuka yace Hamida
please ya hade hannayensa biyu yace na gano sonki nake Hamida ban taba son wata ba
a duniya sai ke,da ban gane ba sai yanzu na tabbatar Ina sonki Hamida fiye da
kowa,kece farin cikina,bazan iya jure ganinki da wani ba,Tsaki taja ta Shige
dakinta tare da rufe kofarta.

Haka ya gaji da jira ya fita jiki a sanyaye,Wasa Wasa Nabeel ya kasa cin abinci
sai dai Abu me ruwa,Mimi taga duk ya canja kullum sai taga ya zauna Yana ta tunani
abinci baya ci,duk ya rame sosai,Tayi tunanin rashin Basma ne ta tafi Makkah,Bmbata
San me akeyi ba,Ya samu kwangila me tsoka amma ya kasa zuwa ayi aikin kudi zai samu
miliyoyi na kirki,daga lokacin idan yayi ya Zama hamshakin gaske amma tunanin
Hamida yasa Office dinma ya daina zuwa,idan yaje gidan Mimi ta daina Fitowa yana
ganinta Sam dakinta take kullewa idan har yaga Hamida to Doctor dinta ne yazo ta
fita kofar gida tayi zance tun Yana masifa har ya dawo ya gaza,ya zaci abinda
doctor ya Mata na gori zata daina kulashi amma sai yaga ya lallabata sun koma sun
jone.

Mimi ce ta tasa shi a gaba Nabeel Wai meke damunka mene ne ka fada min? Baka da
lafiya kake boye min ko wata cutar ce ta kamaka,abinci ka daina ci nasan dai
matarka Bata nan dole a nan zaka ci abinci me ya faru? Ya rasa inda zai sa Kansa in
banda Ammar ba Wanda yasan zancen yasan Yana fadawa Mimi za a samu matsala,Affa
Kuma yace sai in Nabeela ta yarda sannan zai aura Masa ita, ko me zaiyi Matukar
Hamida bata sonsa bazai same ta ba,shi Kam rayuwa babu Hamida gwara ya mutu ma da
yaga bakin ciki,Shuru yayiwa Mimi, Hamida tana jinsu tana kitchen kin Fitowa
tayi,Mimi tace dan ubanka baza ka fada min meke damunka ba gashi Nan sai tunani
kake Yi,Nabeel ya wayance tare da sakin murmushin yake yace ba komai fa Mimi a
wajen aiki ne wata kwangila nayi asara,to ba Allah ne ke badawa ba Mene na damuwa
haka,idan baka da jari ga gida na Nan na Kano nasan zai Kai Million hamsim yanzu
tunda a g.r.a yake Kuma babban gidane sai ka siyar,wancan ma dana siya kwana nan
duk ka siyar ka hada na bar maka,Ko a dawo da Fadila ta dinga tayaka Hira?
Murmushin karfin hali yayi yace no ba sai an siyar ba,to kayi Hakuri ka fawwalawa
Allah,Nabeel ya kalli Mimi yace hmm Kawai,rabon ma da yaga Hamida har ya manta sai
dai ya hange ta a wajen Doctor,wucewa tayi da plate din Indomie tana waya da
Saurayinta tace gashi na dafa Indomie zanci ka daina damuwa,Nabeel kamar ya kurma
ihu haka yaji ta shige bedroom ta kulle,Mimi tana ta Murna tace Hamida doctor har
ya siya Mata form din School of nursing yace kafin ayi biki zata Fara zuwa
makaranta in anyi aurensu taci gaba a can kaga mun huta da Kaya,Affa Kuma ya amince
ta nuna Masa komai da yardar sa akayi komai sun kusa kawo kudi ma,Bari naje na
dakko ma form din ka gani Mimi ta tashi tana rawar kafa ta haura sama,Nabeel bai
San Yana hawaye ba sai da yaji laima sannan ya shafa fuskarsa kafin Mimi ta dawo ya
Shiga kitchen yayi sauri ya wanke fuskarsa ya dakko ruwan sanyi Yana Sha kamar bai
damu ba.

A hannun Mimi ya gani ko karbar form din bai iya Yi ba,hankalinsa ya tashi da
yaji za a kawo kudi,yace Mimi Kuma iyayenta sun sani? Tace yaro har yaje kauyen ya
gaishe su da danginsa da komai Kai abinfa ba na Wasa ba ne wallahi yaje can itama
Hamidan ana kawo kudi zata tafi can, Nabeel mikewa yayi yace bari na karbi number
dinsa ma dinga gaisawa Mimi tace ya kamata,ya nufi dakin Hamida, Yana knocking
gabanta ya Fadi ta bude kofa tace mene ne? Yace magana za muyi,Fadi a Nan,Hamida Ni
kike fadawa haka? Kallon tara Saura quarter ta Masa tace da kasan yanda na
tsan....kasa karasawa tayi kallmar ta Mata nauyi, daurewa tayi tace Malam ka fita
Ni ba Yar Iska ba ce irinka,mashayin giya mazinaci ka cuceni ta fashe da kuka,a
zahiri Hamida fakewa take da kukan an cuceceta amma har ranta kukan son Nabeel
takeyi ta kasa cire shi a ranta tayi tayi ta kasa kullum kaunarsa karuwa take a
ranta Kuma kullum son ganinsa take tana son kasancewa da shi amma dole ta hakura ta
tursasa zuciyarta.

Durkusawa yayi har kasa a gabanta tana kuka,hawaye kamar ya zubowa Nabeel yace
please Hamida kome kike so a duniya Zan Miki,matarka fa in ta dawo me zaka ce? Mufa
musulmai ne Allah ya halatta min Mata Hudu,ya narkewa Hamida tace ka rike matarka
Ni wallahi bazan.....bakinsa taji cikin nata Ido ta lumshe ta sa karfi ta ture shi
tare da shigewa toilet ta kulle kofa barshi a Nan durkushe ya kifa Kansa a saman
bed dinta,a toilet din ta durkeshi tana rusa uban kuka kasa kasa yanda bazai ji ba
Kuma tayi ma kanta alkawari baza ta auri Nabeel ba duk son da take Masa, sai da
Nabeel ya gaji da Zama sannan ya mike ya bar dakin ko Mimi baiwa sallama ba ya wuce
gida direct.

Shigarsa gida ke da wuya ya fada saman bed dinsa ya kifa cikinsa da kyar ya iya
tashi yayi Sallar Isha ya kwanta bacci ya gagari idonsa,In banda Hamida ba abinda
yake tunani,da komai nata shi yake tunawa,Mimi a cikin dare ta Kira Ammar akan yaje
yaji abinda ke damun abokinsa,Ammar yasan komai amma Kawai yace to,Bai je wajen
Nabeel ba sai da safe ya iske Nabeel Yana kwance zazzabi ya rufe shi ko motsi bai
iyawa tsoro ne ya kamashi,Bargo ya lulluba Masa.
Da sauri ya Kira doctor aka Masa gwaje gwaje hawan jini ya kamashi da karfi,an
bashi magunguna da allurai an Masa Karin ruwa amma Nabeel babu sauki a abin
nasa,Ammar duk iya kokarinsa yayi kasa hakura yayi yace mu tafi asibiti Kawai
Nabeel yace bazai je ba,Lele so kake ka kashe kanka Kar ka manta Hamida yanzu Bata
sonka gwara ka kyaleta ka fuskanci gaskiya ka rabu da ita sai kace Yar gwal,Nabeel
baya iya Maganar kirki,Ammar yace to gaskiya Zan Kira Mimi,Nabeel ya girgiza Masa
kai hawaye Kawai ya fara sakkowa Nabeel,tausayi ya bawa Ammar yace Kai Hamida kake
so? Ya daga Masa Kai Wai ae,yace to tsaya naje na lallabota Allah yasa tazo ta kula
da Kai,Ammar gidan Mimi yaje da sauri ya iske kamar kullum duk suna wayen Aiki sai
Hamida,hankali tashe yace Hamida ga Nabeel can zai mutu sai abinda Hali yayi yace
kije gidansa zai bar Miki wasiyya,Gaban Hamida ya fadi ta dora Hannu aka tace na
shiga uku me ya sameshi yace ciwon zuciya,nayi nayi muje asibiti yaki yanzu ma
kamar kakin jini ya fara Mimi ma ta tafi can kiyi sauri,Hamida tsalle tayi ta saki
kuka ta fara tumami tana birgima Ammar ya saki baki Yana kallon ikon Allah yace ba
kuka zakiyi ba kije ki bashi agaji idan Yana da sauran rayuwa to idan ya mutu duk
munyi Rashi,Hamida ta daga hannaye sama tace bazai mutu ba...bazai mutu ba...in
Allah ya yarda bazai mutu....bakin ka sari motar tantan ...bakinka ya sari tsohuwar
tifa,tana kuka tace muje ka kaini,Ammar yace ni asibiti zanje karbo magani,mayafi
ta figa ta Dora saman silk doguwar rigarta dark blue,ta fice da gudu takalman ma a
Hannu ta eba,Tana Fitowa taga Doctor Ahmad dama sunyi zaizo ya fito da sauri ya
ganta a hargitse.

Yace Honey lafiya? Da bala'i tace karka isheni dan Allah zanyi rashi,Ya sake cewa
Hamida...karka dameni Malam ka tafi sai na kiraka a waya,Ahmad yaji haushi ya figi
motarsa a ransa yace ki gama wulakancin wallahi Kika shigo sai na Rama Zaki Gane
kurenki baki San waye Ni ba dama kwadayi ne ya kawo ni in aura na gurjeki.

Hamida Kuwa taxi ta shiga ta Masa kwatance kudi ta Mika Masa dubu Daya,yace
Hajiya canjin tace na bar maka ta fyalla da gudu cikin gidan, dama tasan har room
dinsa Kawai Shiga tayi lokacin ma duk ya jigata bai ma San me yake ba,Hamida tana
hawaye kasa kasa ta ganshi cikin bargo,gefen fuskarsa dake waje ta taba taji mugun
zafi Yana ta rawar sanyi,kumatunsa ta tallafe da Hannu biyu tace Yaya kyakyawa,tana
fadan haka sai da yasan itace yaji wani sanyi a ransa duk da jikin da yake ji,yace
sanyi nake ji kimin wani abin,Hamida tace ban San me Zan maka ba,Yana numfarfashi
yace dumin jikinki dan Allah tace tab ba ruwana bamu da aure ai nayi hankali nida
Namiji haihata haihata,wallahi... ba.. abinda Zan Miki kinji na rantse,Ya sake
narkewa Kamar ransa zai fita harda tari, Hamida tsoro ya kamata,taji yace Hajiya
Bilki me kosai tana bina bashin naira dari idan Allah yayi min rasuwa kije ki
Bata,Ido ta zaro ta saki kuka,ya sake cewa sannan....Jamilu me dinki shima Yana
bina dari hudu da hamsim ki bashi cikin abinda Allah ya hore min,...ya sake yin
tari...muryarsa na rawa kamar zai sheka lahira yace Lawan kwalli me aski na shima
Yana bina dari uku ,akwai wasu maza biyu ban San inda Zan same su ba amma idan na
rasu a dauka cikin abinda Allah ya hore min ayi musu sadaka ta naira dari dari
bazai wuce haka ba,Kimin Addua Allah ya min Rahma kinji..

Kafin ya rufe baki Hamida ta shide barkosa jikinta na rawa tana lallashinsa tana
baza ka mutu ba Inshaallah baza ka mutu ka barni ba, Nabeel ya sake lumewa a jikin
Hamida ya maida Kansa saman kirjinta yayi wani lamo Yana sake shigewa
jikinta,gashinsa ta shafa da yake birgeta tace abinci Zan maka ai da sauri yace ban
warke ba ya sake narkewa,yace Ammar ma Yana bina dubu uku nasan zai yafe min amma a
bashi dai,,Hamida a ranta tace wannan shine final next week Ahmad zai kawo kudin
aure dole ma ka hakura da ni,Nabeel a ransa murna yake Hamida ashe tana dan sonsa
Allah yasa ta aure shi haka yake fata, ya wani makalkaleta

Sharhi pls

AsmaBaffa
[6/28, 1:47 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮

Official

By
AsmaBaffa

Ware Baiko Sadaukarwa ne ga


AIDA MAMAN TASNIM

Page naku ne Yan albarka

KHADIJA DEEY
GIMBIYW DIYAR KATIBI
HAUWA J
MAMAN AHMAD
OUM NU'AIMA
M DEWU
MRS NAZIR
XARA
UMMY MANGA
HABEEBAH HIBBAT
MMN SADEEQ
MUMMY NEEMRAH

Tunawa tayi da abinda ya mata a farko tuni ta fisge jikinta ta dirgo kasa tace
bari na ma girki ka lallaba ka tashi kayi wanka,Ido ya zura mata kawai amma hakan
ma yaji sauki sosai ya samu nutsuwa,da farko yace bazai iya tashi ba sai gashi ya
mike ya shige toilet wanka yayi ya sake yin brush ya fito sanye da jallabiya blue
mayen turare duk cuta yake amma komai nasa kamshi ko me ya taba sai yayi kamshinsa
me sa nutsuwa.

Kitchen ya bi Hamida ya tsaya tare da zura mata Ido kamar tsohon maye,juyowa
tayi ta ganshi a tsaye a kofar kitchen ya harde hannaye a gaban kirjinsa bata ce
komai ba kunya ma yake bata ta dan dafa Masa dankali da miyar kwai kamar ba shine
ranga ranga ba,ba ruwanta tana gama Masa girkin ta ajiye a dining sannan ta hau
gyara Masa gidan sai binta yake da kallo duk inda ta matsa idonsa Yana kanta,ko
kallonsa Hamida bata Yi aikinta take Yi har bedroom dinsa sai data gyara ko Ina fes
sannan ta gyara jikinta ta yafa mayafinta sosai ta fito.

A Palo ta iske shi kwance a saman kujera duk ya Zama abin tausayi,nesa da shi ta
durkusa a nutse tace abincin fa? Shi Kam mamaki take bashi kamar aljana har ta
canja Masa gaba daya lokaci guda,idonsa ya lumshe tare da cije pink lips dinsa na
kasa, hannunsa daya ya daura saman goshinsa ya dafe sabo da yanda Kansa ke Sara
Masa,satar kallonsa takeyi Jin bai magana ba,ta mike jikinta a sanyaye ta zubo Masa
abincin a plate ta ajiye a gabansa,komawa tayi kitchen ta dakko Masa fresh milk da
ruwa ta tsiyaya Masa milk din a glass cup,tace abincin fa kaci dan Allah,Hannu ya
daga mata da kyar yace dakko min magunguna sauri kaina,da sauri ta mike ta haura
sama sai gata ta dawo da magungunan ta bude Masa ledar ya balla Wanda zai iya Sha
ya Sha,ta tsura Masa Ido a tsorace.

Wayarta ta zaro ta mike ta Shige kitchen,da kallo ya bita ji yake kamar


zuciyarsa ta fashe,tunani yake ta wacce hanyar zai shawo Kan Hamida yasan ma
Doctor Ahmad ne ya Kirata kishinsa Ahmad ma Yana da kudi Kuma gashi matashi duk da
Nabeel yasan ya fishi komai amma yasan shima bashi da makusa.

Hamida Kuwa number Ammar ta Kira wacce ta karba yace idan da matsala ta neme
shi,Yana dagawa tace Hamida ce,yace ya ake ciki? kazo ka kwana da shi da dare
gaskiya baiji sauki ba ya kamata ma a kaishi asibiti idan baza ka kaishi ba ni sai
na kaishi da kaina,maralafiya haka an barshi a gida ta furta Kamar zata Yi
kuka,Ammar yana sani yace aiki ya min yawa kuje asibitin zanzo anjima amma karki
Kira su Mimi ya Mata kwatancen asibitin da zata kaishi yace amma karki biya
kwandala za a biya,Hamida tace to ta kashe wayar, fitowa tayi Yana Palo tace na
tafi Allah Kara sauki,Yana kiranta ko juyowa bata Yi ba ta wuce abinta tana Fitowa
taga Doctor Ahmad Yana kallonta a tsaye jikin mota a ransa yace taje ya gama eban
banza wannan Yarinyar sai na kure mata karshen malejin jarabarta ashe tana
lallabawa,Hamida ta kalle shi ya kalleta.

Ya kalleta shekeke yace me ya kaiki gidan Namiji bayan matarsa bata Nan? ran
Hamida ya baci tace ka daina bin kwakwafi na kana zargina Kai din wani na kirki ne
ko Kai baka wa Allah laifi zaka fada min magana,tana gama fadan haka tayi maza ta
karasa mainroad idonta cike da hawaye tana tafiya tana magana ita kadai tace na
cuci kaina dana tonawa kaina asiri yanzu wa zai yarda Dani?a zuciyarta tace Allah
shi Yana gani tace hakane Allah shi yasan namijin hankaka..

Me taxi ta Nemo tunda Bata iya tuka mota ba sannan Kuma taga Nabeel baison a
San baida lafiya,a gate me taxi ya tsaya ta shiga abin Mamaki Ahmad Yana cikin mota
yayi parking daga baya yanda Hamida baza ta ganshi ba.

Hamida tana shiga ta iske Nabeel idonsa yayi jajir Kamar Wanda yayi
kuka,Hankalin Hamida idan yayi dubu to ya tashi ta kalle shi zata Yi kuka Fuska a
kwabe ta riko hannunsa tace tashi mu tafi asibiti tunda baka so kowa ya sani,Kai ya
girgiza mata shi bazai je ba,Hannunsa ta Kama ta dinga jijjiga shi tana rokonsa ka
tashi muje dan Allah,ganin yaki tashi tasa karfinta wai zata daga shi kamar me Jan
akuya,ganin baida niyya gashi ta kasa dagashi tace haba Leleluwa,Dan Leleluwan
Mimi... Lelen gayu... Lelen kamshi...ko ba Lelen kamshi bane? Kallonta yayi ta
bashi dariya ya girgiza Kai Wai ba Lelen kamshi bane shi,Tace to Lelen mene? Ko
Lelen Kashi ne? Fuska ya daure tace ahhh shagwalliya to Lelen mene? da shagwaba
kamar yaro yace naki, da sauri tace Lelen Pipi Hamida,kallonta yayi Jin sabon suna
wai Pipi,tace Malam Shehu ne yace sunan gayu ne Nick name Pipi,Murmushi yayi tace
taso to Hannu ya Mika Mata ta tallafa Masa ya mike hannunsa ta riko ta rufe ko Ina
na gidan Suka fito,Ahmad Yana kallo takaici ya kamashi yace sai na dau mataki duk
ya gama kwashe Mata albarkatu Ni Kuma sai dai na auri kankaren kanzo Yaja kwafa ya
fisgi motarsa ya bar wajen.

Hamida da sauri ta bude Masa mota ya Shiga baya itama ta shiga ta zauna
gefensa,ta yiwa me taxi kwatacen asibitin suna zuwa Ammar yazo shima shi ya tsaya
aka yiwa Nabeel duk abinda ya kamata sannan akace ba sai an bashi gado ba.

A gidan Mimi Ammar ya sauke Hamida yaja shi da Nabeel Suka tafi tana shiga ciki
ta iske Mimi da Affa suna dining ta gaida su,Affa yace Ina Kika je ne? tace wani
shago naje Zan Nemo wani littafi da Malam yace na siyo ban samo ba amma na bawa
Uncle Inuwa ya siyo min,Okay that's good cewar Affa, Mimi Murmushi Kawai tayi tace
ai Hamida ta fara hankali Naga sai gogewa take kullum gashi ta Kara haske sosai
tayi kyau da kiba,Hamida harda rufe Fuska taji kunya ta juya ta Shige bedroom
dinta.
Alwala tayi lokacin magriba tayi ta gabatar da Sallah a nutse Shehu duk Yana
koya Mata yanzu ta iya abubuwa dai dai gwargwado.

Bayan kwana Uku Nabeel yaji sauki sosai har ma yazo gaida Mimi amma bai samu
ganin Hamida ba ta kulle ma kofarta da key suna ta waya da Doctor Ahmad akan
maganar turo kudin aure sabo da Ahmad ya danne duk abinda ya gani sai Hamida ta
shiga hannunsa sannan zata gane shayi ruwa ne,Lele har ya tafi bai ga Hamida ba
yasan shine bata son gani haka ya shiga motarsa ya koma gida.

Da dare bayan ya dawo daga masallaci Basma ce a harabar masallacin dakin ka'aba
ta gaji yau satinta kusan uku kenan a Makkah idan tace zata dawo Lele yace ta Kara
kwanaki ta Masa addua,Wayar Nabeel ta Kira Suka gaisa tace Honey gobe Zan dawo
fa,Nabeel Yana kwance ya mike zaune yace no akwai adduoin da nake so ki min a dakin
ka'abah dawafi bakwai sau bakwai kullum har kwana bakwai kice abinda Nabeel mijina
ke so a ransa Allah ka bashi Allah ka cikawa Nabeel mijina burinsa haka Zaki dinga
fada a dawafi kinji my wife.
Basma tace wallahi bazan zauna ba na gaji haka kawai ka turoni Makkah Umrah ba
watan Ramadan ba ba komai ba,Addua kana ta sani Ina maka kala kala kullum kace
abinda kake so a ranka Allah ya baka Wai me kake so ne haka,Nabeel a ransa yace
Hamida a fili yace calm down Ni da akwai Hali ma dan Allah ki zauna ki min aikin
hajji,Wallahi bazan zauna ba kwana Nan fa aka Yi karamar Sallah ni ba takari ba ba
komai ba Haka Kawai daga Nan Kawai na zauna nayi takarci mana to wallahi gobe i
yanzu Ina gida kazo airport ka daukeni 5pm na gaji,Nabeel yace ke kullum idan
zakiyi magana bakya taba cewa Inshaallah sai dai Kawai ki fada direct,Yo me zai
hanani dawowa gobe bazan zauna ba wallahi,Wayarsa ya datse sabo da zai iya fusata.
Nabeel ya fara murmurewa tunaninsa Hamida zata so shi tunda yaga ta damu Sanda
baida lafiya,5pm ya manta ma Basma zata dawo sai Wayarta yaji tace Ina airport kazo
ne? Yace au yau dama fa Zaki dawo na tuna,Basma tace bazan jiraka ba ni gani Nan na
shigo airport car...kafin ta karasa ya datse Kiran sabo da ta fiye fadar magana
yanda taga Dama sabo da ta taso cikin kudi,15mnt sai ga Basma ta dawo Yana kallon
ball ta shigo kallonta Kawai yayi ya dauke Kai sabo da yaga tana ganin damarsa.
Itama ganin haka ko kulashi bata Yi ba ta haura sama da kayanta.

Key din mota ya dauka ya fice zuwa gidan su Ammar estate din su Ammar ba kowa
haka yayi parking a bakin gate ya fito yasha kyau Yana taku dai dai kawai Yan daba
ya gani sun zagayeshi da makamai,abin ya bashi mamaki dole mutum ya furgita,Nan
take Suka ce koma cikin mota ba musu ya koma ba tare da ya nuna ya razana ba,mutum
uku ne suka Shiga motar biyu a baya Daya a gaba sauran Yan daban ma suka shiga
motarsu daya suka tafi da gudun tsiya,Daya daga ciki yace tuka muje,Nabeel ya fara
driving suna zuwa inda ba gidaje ba ababen Hawa suka ce wait Nan take ya tsaya da
mota yayi parking Yana ta karanta adduoi a ransa abinda suke nufinsa da shi Kar ya
same shi,yana parking mazan biyu suka shake Nabeel ta baya ta yanda ba zai iya
motsi ba,Wanda yake gaban motar Kawai Hajiya babbar Nabeel ya damka ya kafta Mata
Sara da wuka Nan take jini ya balle ta gaban Nabeel,ya saki wata azababbiyar
kara,su Kuwa da gudu Suka fice daga motar suka shiga tasu Suka bar layin a tsiyace.

Nabeel kukan ma ya gagareshi sabo da tsananin bala'in da yake ciki, Affa Yana
can tare da Papan Hamida sun karbi kudin auren Hamida,Ahmad ya Kai kudin aure Saura
a sa rana ya rage,har ya shiga social media shafukansa ko Ina ya rubuta got Engaged
ana ta Masa fatan Alkhairi,Hamida haka kawai ta fara nadama da tace a kawo kudi
amma ya ta iya.

Affa Yana zaune ya raka Papa ya hau mota kenan zai wa motarsa key yaga Kiran
Nabeel,dagawa yayi kukan Nabeel yaji Kawai da Nishi Kamar ana zare Masa rai, Affa
yace Lele lafiya Kai Lele,da kyar Nabeel yace Affa kazo Zan mutu,Affa mutuwa zanyi
wallahi wasu Yan daba ne Suka yanke min Naja'atuta,Affa yace wacce Naja'atun? ta
gidan su Muhseen? Yana Nishi jikinsa na rawa yace Affa..Affa...Ya Allah...Affa...
Naja'atu fa Affa Naja ta,Affa duk ya rude yace kana Ina yanzu? Da kyar ya Masa
kwatance nan Affa ya Kira Ammar da Mimi duk kafin kace me sunje wajen,Affa motar ya
leka yaga gaban Nabeel jini yayi faca faca da farar rigarsa,Ido Affa ya rufe ya
juya baya sai hawaye,Ammar Kuwa kuka wiwi take,Mimi zubewa tayi a kasa Kawai,Affa
Yan Uwansa ya Kira Alhaji Ubaid da Alhaji Abbas,kafin kace me sojoji sun cika wajen
su Alhaji Ubaid sun iso ba bata lokaci suka tafi katafaren hospital kafin su Isa
asibitin Nabeel tuni ya sume tuni,Suna shiga hospital din taimakon gaggawa aka
bashi likitoci sun dade suna aikinsu kafin babban likitan ya fito,Affa suka Yi
Kansa yace Alhmdllh rabi Suka yanka Allah ya tsare basu raba jijijiyar jiki
ba,yanzu zuwa gobe ku shirya komai Zan hada ku da likita a paris a kaishi can sun
kware a wannan fannin idan ba Haka ba za a iya samun matsala ko ya warke yazo ya
kasa haihuwa ko ya kasa biyawa matarsa bukata kuyi sauri kuje can amma gaskiya
wallahi ko sun Masa Aiki sai ya dade Yana jinya zai kwashe watanni ko shekara ma
dick dinsa bai dawo normal ba amma Inshaallah zai warke abin da sauki.

Sai lokacin su Affa Suka danji dama dama,Sanata Alhaji Abbas ya Kira yaronsa
yace a Fara musu Shirin tafiya paris,Hamida Bata San me ake ba tana kwance taga
Affa ya shigo da sauri cikin tashin hankali ya fito da wasu takardu da
international passport hankalinsa a tashe Hamida hijab dinta ta gyara ta fito har
kasa ta durkusa tace Affa lafiya Kuwa?

Affa yace Ina lafiya Hamida Nabeel wasu Yan daba sun yanke Masa Wai Naja'atunsa
Affa shima bai San yanda zai fadawa Hamida ba kunyar fadar sunan abin yake a gaban
yarinya,da Mamaki sai yaga Hamida ta gane Yana Fada ta dafe kirji tace Naja'atu?
Affa yace ita,Hamida sai ta kwalla uban Kara sai kace wacce junnu Suka shigeta ta
dinga wayyo Allah na Shiga Uku na lalace ta Fadi a kasa tayi birgima tayi burburwa
Affa ba ta ita yake ba tuni ya bazama ya koma asibiti,Hamida ihu take da kururuwa
kamar ance mutuwa yayi ta fito da gudu ta nufi wajen su Sale su dama sunji labari
duk sunyi tsumu tsumu,Jama'a ku ceceni Ni yau Ina Zan sa kaina....ta wuce su Sale
ta fice kofar gida,wani Almajiri yace Hajiya a taimaka min da sadakar yaji da Mai
zanci kanzo mm,Hamida tana kuka ta cakumi Almajiri ta kifa Masa mari ya juya da
sauri zai cika rigarsa da Iska ta tallafe Masa keya sai da ya kusa faduwa,ko me ta
tuna oho gida ta shiga da gudu duk Yan aiki sunyi cirko cirko ta dakko waya ta Kira
Ammar tana shesheka ta tambaya Kuna Ina? Ammar yace ba sai kinzo ba da Sauki,Ni ka
fada min ta sake tambaya cikin kuka me ratsa zuciya,Kawai asibitin ya fada mata,ta
fice ko wacce mota tarewa takeyi ba sai taxi ko napep ba,Wani me napep ya tsaya ta
fada ciki Yana jinta tana ta zunduma kuka, kafin ta fita ma ta bashi kudinsa Yana
kaita ta Shiga asibitin da gudu,Ammar ne ya hangota hijab dinta duk ya jike da
hawaye,tana ganin Ammar ta sake rasgewa da kuka,yace kinyi sa'a doctors sunce za a
iya Shiga a ganshi su Mimi suna ciki amma Indai kuka zakiyi baza su bari ki Shiga
ba,tana shesheka hawaye Yana bulbula sabo dal tace na daina harda rufe bakinta da
tafin hannunta.

Ciki ta shiga a hankali,taga Mimi a gefe tayi tagumi idonta yayi jajir,Alhaji
Abbas da Ubaid suna Nan a zaune,su basu San Hamida a Fuska ba har kasa ta tsuguna
ta gaida su hawaye Yana bin kumatunta,Affa ya kalli yayansa Ubaid yace itace
Hamidan fa Yaya,yace Allah sarki Sannu,Alhaji Abbas yayi dan Murmushi yace Kinga
mutumin naki Yana numfashi,Hamida tana Jin kunyarsu sabo da sun Mata kwarjini,Sabon
hawaye na bin kumatunta ta dan leka kirjin Nabeel da kyar muryarta ke fita sabo da
kuka tace Mimi Yana numfashi Kuwa? Mimi tace yanayi Hamida zai tashi
Inshaallah,Hamida so take ta taba kirjinsa taji amma tana kunyar mutanen
wajen,likita ne ya shigo yace ku bamu waje za muyi Masa wani Aiki,dukka suka mike
suka fita banda Hamida taki tashi tana ta hawaye ba ji ba gani.

Doctor yace Madam zamuyi Masa aiki,Hamida tace bis..bis.. Bismillah kuyi
abinku... ba abinda...zaku boye...boye min abinda bakwa so na gani na sanshi,likita
yace matarsa ce ke kenan Hamida an Fara girma tace ae...yace to koma waje bama
aiki a gaban kowa Hamida ta kwabe fuska tana hawaye ta fara doka kafafu a
kasa,Likita yace to mijin naki baya ganin shagwabar taki ai,Mimi ce ta shigo ta
jawo hannu Hamida suna tafiya amma fuskar Hamida tana baya tana kallon Nabeel.
Likitoci tunda Suka Shiga sai dare Suka fito,Hamida, Affa,Mimi da Ammar duk a Nan
Suka kwana wajen Nabeel kowannen su bai iya cin komai ba.

Basma tun ranar aka sanar mata amma sai washe gari da Rana 2pm tazo itama tayi
Dan kukanta,Hamida Sallah Kawai take iyayi ba abinda take iya ci sai malt ko milk
shikenan,har fada Mimi take Mata taje gida tayi wanka ta dawo taki tafiya sai da
Affa ya bata rai sannan ta Mike ta shiga Napep ta tafi gida,ko nisa Mai Napep baiyi
ba ta bugowa Mimi waya Mimi ya me jikin? Yana da Sauki? Mimi tace ae ta kashe
Wayar.
Kafin me napep ya karasa gida Hamida ta sake Kiran Affa Yana dagawa tace Affa ya
farka? Ya me jikin?har Murmushi tasa Affa yace da Sauki,tana zuwa gida zata Shiga
wanka ta sake Kiran Ammar shima ya daga tace Yaya Ammar kana cikin dakin? Ya yake?
Yayi ko dan motsi Ammar yace yanzu ya motsa yatsansa baki gani ba wallahi,wayyo
Dadi kasheni dan Allah? Ammar Dariya ta bashi yace Allah tace bari nayi sauri na
dawo ta kashe Wayar.

Affa ne ya kalli Ammar yace Hamida ce ko? Mimi sai taji duk duniya bata da Kamar
Hamida ta damu da danta matuka,Basma Kuwa karfe uku na Yi tace Mimi Naga an kawo
abinci yunwa nake ji ta koma wajen kayan abinci ta ebi abinda ranta ke so taci ta
shake cikinta,Mimi Kamar ta mareta haka taji,kafin magrib Hamida tuni ta dawo
lokacin Kuma an gama komai na tafiya da Nabeel Paris,Affa,Mimi,Ammar da Alhaji
Abbas sune zasu tafi,Hamida ganin an fito da Nabeel kamar an dauki gawa ta fashe da
kuka tace wallahi mutum ba komai bane a wajen Allah dan Allah a tafi dani,Affa ya
lallasheta yace ko sati baza muyi ba Inshaallah a gida zamuyi jinyarsa karki damu
kije gida,Basma gidansu ma ta wuce abinta,Hamida ta koma gida ta tsaya a wajen su
Inuwa suna jimami tace la'ila ha illallah Uncle Inuwa muji tsoron Allah mutum ba
komai bane Hamida bata San Sanda tace Nabeel Dina sak gawa tana hawaye tayi cikin
part dinsu ta fada bedroom dinta tare da fashewa da kuka ta kifa kanta a saman
bed,su Affa Kuwa tuni sunbi jirgin Abuja daga can suka wuce kasar Paris

AsmaBaffa
[6/28, 1:47 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮

Official
By
AsmaBaffa

Ware Baiko Sadaukarwa ne ga


AIDA MAMAN TASNIM

Page naku ne

Mom Aneesat
Tajrah
Ummeealgusawi
Alhamdulillah
J Jad kitchen
Aysher kabara
Asli Smasher
Anty Nurse Zaria
Real Maman Waleeda

Suna zuwa hospital suka wuce direct dama an San da zuwansu babu bata lokaci
likitoci Suka karbeshi,Suna gama komai su Affa Suka wuce hotel gaba dayansu,Mimi da
Affa room daya,Alhaji Abbas da Ammar ko wanne dakinsa daban,wanka sukayi tare da
cin abinci sannan suka gama komai Suka koma hospital din ba dadewa Suka yiwa Nabeel
aikin gaggawa aka gama cikin kankanin lokaci Already sun sa Masa robar fitsari,
Bayan sun gama Suka canja Masa Yar farar rigar hospital din sannan Suka maida shi
dakin Hutu sannan likita ya nemi ganin su Affa a Office dinsa.

Tsohon baturen tukuf su Affa ansha boko an koshi turanci Kawai ake watsowa ta ko
Ina,Doctor din tsoho ne tukuf cikin harshen turanci yace Aiki yayi kyau ba wata
matsala zuwa Nan da 14days za a sallameku amma sai yabi dokoki Indai baya so wata
Matsalar ta faru,akwai wani liquid zamu baku kullum zai zuba a cikin ruwan dumi ya
zauna a ciki kullum sau daya har tsawon 3mnths,banda sex sai After 5-6 mnths,ba
fita sabo da ba a so yayi yawo ko driving ko motsa jiki daga kwanciya sai Zama sai
ko Shiga toilet da ya Zama dole,bayan wannan ba wani abu da zaiyi,Kar abari yayi
wani abu Wanda gabbansa zasu Sha wahala,Mimi har rubuta dokokin a jotter Kar ma a
samu matsala,Bayan sun fito Suka Shiga inda Nabeel yake,aikin da aka Masa yasha
wahala matuka duk ya fita a hayyacinsa kowa yaga Lele sai ya tausaya Masa,Alhaji
Abbas ne ya kalli Mimi yace Fadila fa ta gaji kuka takeyi a kawota hutu wajen
Mimi,kyaleta tukun sai Nabeel yaji sauki sai na maka waya a kawo min ita
hutu,Alhaji Abbas yace ba matsala dama sabo da kullum ta ganni sai tace kawu Mimita
a kaini wajen Yaya Nabeel,Murmushi Suka yi Kawai Jin Nabeel ya farka Yana kuka sabo
da zafin da yake ji Yana Kiran Mimi dinsa,Mimi da sauri ta karasa Kansa tare da
rike hannunsa tana cewa Nabeel dina gani,Ammar yana kansa shima ya rike
hannunsa,Allurai Suka Masa ya koma bacci,Affa yace ah da Sauki ai in kaji mutum
Yana iya kuka ma da Sauki,Sanda abin ya faru ai ko kukan bai iyawa,Alhaji Abbas
yace duk Sanda aka Kama Wanda yayi abin Nan wallahi gidan sojoji za a fara kaishi
duk azabar duniya sai an gana Masa kafin karshe a kaisu prison ko Yan Sanda bazan
sa Yan Sanda ba a case din sabo da Kar su barsu a banza.

Ammar yace duk Wanda Suka Masa wlh sai an musu abinda Suka ma Nabeel,suna ta
tattaunawa,Hamida tana gida ta rasa sukuni gashi har yanzu basu Kira ba bare ta
samu number ko Ammar ne,wanka tayi tare da gabatar da Sallar nafeela ta daga hannu
sama tana yiwa Nabeel Adduar samun lfy,Ranar Shehu ma cewa tayi ya bari sai an dawo
da Nabeel taga lafiyarsa sannan za a ci gaba da karatu,tunda Suka tafi Bata da aiki
sai nafeela,karatun Qurani,tasbihi tana Addua Allah ya bawa Nabeel lafiya.

Hamida Papa ta Kira Suka gaisa ta sanar musu halin da ake ciki,Yaya Sulaiman
yace sai su Affa sun dawo zasu Zo dubiya..
Su Mimi kwanan su biyu a can Nabeel ya dawo hayaccinsa daga bacci ya farka Mimi
ce kadai kusa da shi ya kalleta yace zanyi brush,da sauri ta kawo Masa wani bowl a
ciki yayi sannan yace wanka,Mimi tace zasu zo su maka kasan Wanda ake maka daban
Kuma nurses ke maka,kafin ta gama magana nurses maza sunzo Nan Suka saki wani
labila suka masa wankan tare da canja Masa wata Yar Riga ta Hospital din fara dama
simunce ba sa wando har watanni biyu haka,Alwala Mimi ta Masa a kwance yayi
sallalolinsa sabo da ba damar tashi ko Zama bazai iya ba sai Nan da sati biyu
lokacin da za a sallamesu,Abinci Mimi ta bashi yaci Kuwa da yawa yasha magungunansa
sannan ya kalli Mimi yace Ina Pipi fa? Mene wani Pipi? Hamdy fa nace,Dariya ya bawa
Mimi tace hmm Wai Hamidan ce Pipi Kuma? Wannan sunan Ina kuka samo shi? ko a Kira
maka ita a waya? Kai ya daga Mata,Wayarta ta dauka ta Kira number Hamida,Lokacin
Hamida tana kwance saman gadonta tana ta tunanin Nabeel,Ahmad sai kiranta yake taki
dagawa,gajiya tayi da nacinsa ta daga da masifa yace dan wulakanci Ina Kira tun
jiya kina shareni sabo da Farkan naki an yanke Masa abar,ai kamata yayi ma ku gane
cewar Allah ne ya Nuna masa ishara,Tsaki Hamida taja tace Banda lokacinka ta kashe
wayarta a ranta ta furta shi tunaninsa ai ya kawo kudi shike nan ya gama me wahalar
zanyi maganinsa da kaina wannan ba mijin aure bane.
Kiran Mimi ne ya shigo da number Paris,tana ganin number kasar waje da sauri ta
daga

Sallama tayi a nutse ta tsinci Muryar Mimi ce da ladabi ta gaisa ta sannan tace
Mimi ya me jiki a sanyaye hawaye ya cika Mata Ido Nan take kuka ya kwacewa
Hamida,ita Kam Mimi mamakin Hamida takeyi yanda ta fisu damuwa ma abin daure Mata
Kai yakeyi,tun kafin a mikowa Nabeel waya tuni ya Miko Hannu a bashi ita
Mimi tace Lele ne fa yace a bashi ku gaisa ta Mika Masa Wayar ta mike ta bar
Masa room din sai shi kadai

Hamida tana kuka tace Hello...Muryarsa taji tsab ba alamar Yana Jin jiki yace,
Hamidatuwa Pipin Kyau,tana hawaye tayi dariya ba shiri tare da furta Ina Yini,Wai
yaune Karon farko da Hamida ta gaida shi lallai an Fara hankali,tunaninsa ta katse
Masa da cewa naji kayi Shuru ko jikin ne? Ya jikin da Sauki? Nabeel yace da Sauki
sosai ba a taho da ke ba ga ranar ganin Duwawu a banza,ba shiri tayi dariya tace ba
ruwana bazan sake kallo ba,Dan Allah ki ganta farar takashi gata a Nan ana barinta
a banza,Baruwana ni dai dan Allah ka daina tuna min kunya nakeji ni,tunda kaji
sauki Alhmdllh,Marairaicewa yayi yace me yasa Kika sa Ahmad ya kawo kudin aure?
Mutumin da tun yanzu ya fara Miki gori shi kike so? Share zancen tayi tace yaushe
za a sallameku? Nabeel yace Nan da 2weeks Inshaallah bakya son a Miki zancen Ahmad
dinki ko? Yanzu kinfi son bakin duwawu akan Fari? Hamida tace ni dai dan Allah ka
daina fadan harkar nan kunya kake bani,Jin tafi son Ahmad ya kashe Kiran kawai.

Hamida Kuwa Jin Nabeel tar akwai sauki sosai sai Murna tayi tsalle ta fada saman
gadonta tana wani farin ciki ta mike ta fito ta ebo abinci a kitchen da yawa ta
zauna ta ci ta koshi tare da korawa da ruwa.
Hijab dinta brown ta saka sannan ta fita wajen su Inuwa tace uncle Inuwa Lele
yaji sauki sosai yanzu mukayi waya da shi har Wasa da Dariya muka yi,su Inuwa Suka
dinka murna haka ta koma part din Mata Yan aiki ta iske su suna hutawa Hamida tace
bayin Allah to ku tayamu godiya ga Allah Lele ya fara warkewa,gaba Daya Suka hada
baki Alhmdllh,ficewa tayi ta koma bedroom dinta ta dauki Wayarta ta Kira su Papa ta
fada musu Suma sunyi farin ciki, Doctor Ahmad ta Kira sabo da murna,ya zaci wani
kudi ta samu yanda yaji tana Fara'a da murna Hadi da nishadi,yasan Kuma sunyi waya
dazu sunyi fada,Hamida tace Yaya kyakyawa ya samu sauki sosai yanzu ya kirani har
Wasa da Dariya mukayi,Nan take ran Ahmad ya baci Kamar zai cinyeta yace to shine
abin murna haka ni na zaci ma wasu Kan kudi Kika danne tsaki Yaja tare da kashe
wayarsa..

Tunda Hamida ta samu Number din Mimi kullum sai ta neme su an hada da Nabeel
taji ya jikin har Suka kwashi 2weeks sai Shirin dawowa,Hamida ta zaci a gidan Mimi
za a bar shi ta sa masu Aiki Suka gyara ko Ina na gidan neat,ranar Kuwa data kama
zasu dawo bayan sun gama gyara gidan wanka tayi tasa sabuwar Abaya Arsh color tana
jiran dawowarsu,Yamma likis sukaa sauka a Nigeria,a airport din Suka yi Sallah
sannan Suka. Karaso gida Driver ya dakko su,Hamida tana Jin karar mota ta leka ta
window na sama ta hango Nabeel shi ya fara Fitowa sanye da jallabiyya fara,Hamida
ta Bude baki ganin yayi wani kiba ya Kara harske da kyau,Bedroom dinta ta koma ta
boye a ciki,Sai da su Mimi suka Yi wanka ma tare da hutawa sannan suka zauna a
dinning suna cin abincin da su Hamida sukayi me dadin gaske,Nabeel Yana ta zuba Ido
Ina zai ganta sai kallon hanyar room dinta yake,sai ga Hamida an fesa kyau an
fito,tunda yake bai taba sanin haka take da tsayi da kyau ba sai yau,Durkusawa tayi
tana gaida Mimi da Affa suka amsa da fara'a Mimi tace Hamida wannan wanka Haka ko
angon ne zai zo? Nan take annurin fuskar Nabeel ya dauke,Murmushi Kawai Hamida tayi
tace Ina yini Yaya Kyakyawa da kyar ya amsa ya daure fuska,tace ya jikin da Sauki
Kawai yace ya juya yaci gaba da cin abincinsa, bedroom ta koma abinta.

Alhaji Abbas Kuwa Yana komawa Abuja Basma ya rufe da fada kamar zai duketa yace
mijinki na can kin San halin da yake ciki ko ki Kira kiyi Masa Sannu mahaukaciyar
Ina ce ke dan uwanki mijinki kowa Yana Kiran waya yaji ya me jiki amma banda ke,
Maman Basma tace to wallah Alhaji Nan su Anwar Suka ganta da wani Namiji Wai tsohon
saurayinta ne ya kaita shopping suna yawon shakatawa da Aurenta gata nan,Alhaji
Abbas yace hada kayanki ki koma dakin mijinki yanzu maza kibi flight,ba shiri ta
tattara ta taho Kaduna ta tare da tare taxi ta shiga tana shiga taga mutum wani
murjejen kato baki wuluk kusa da ita ta firgita sosai sai dai ta fuske tana yiwa
driver kwatance yayi parking a kofar gidan Affa,gabanta ne ya yanke ya fadi ganin
wuka fyalleliya a hannunsa kafin tayi magana ya soka Mata wukar a kirji ya zare ya
sake soka Mata har sau Uku sannan Suka bude mota Suka jefo ta kofar gidan da
kayanta gaba Daya.

Tana ta kakari bakinta kafin kace me ya cika da jini ihu tayi da karfi Sale ya
jiyo ihun da sauri ya Bude kofa yaga Basma ce ihu ya kurma Yana Kiran mutane ya
fada ciki da gudu su Affa,Hamida,Mimi da Nabeel duk Suka taho,Nabeel sai daga baya
ya karaso sabo da an hanashi tafiya da sauri sai a hankalin idan ya warke,sabo da
baya sa wando ma Sai jallabiya baya fita ko ina,kowa yaga Basma ce ai mata tuni sun
rude da kuka Basma ta kalli Nabeel tace wasu ne a taxi ban San su waye ba....ka
yafe min nayi ma abubuwa nice..nice..na sawa Hamida kwaya lokacin tana da ciki sabo
da Kar...karrrrrrr....ta haifo yaron da rai kuci gaba da alaka,sa...sa..ta fara
tari tace nice...nayi hayar Yan daba nasa su yanke maka gabanka sabo da na gane
bani kake so ba baka sha'awata shine bana sooooooo.....wata ta samu itama....ka
yafee....min...kishi ne yasa,Hamida kuka Nabeel Hawaye ya cika Masa Ido yace na
yafe Hamida ma ta yafe,Hamida tana kuka tace a kaita asibiti waye marar Imani zai
kasheta bata biyani dana ba,Ni ban yafe ba Dandana ta kashe min kowa yayi mamakin
Hamida ba Imani haka,Hamida tace ni wallahi zuciya ce Allah Bai sa min ba amma ni
idan nayi fushi bana sauka da wuri,sai da Kika Zo mutuwa Zaki ce a yafe miki Allah
fa baya karbar tuban Wanda sai da mutuwa ta riske shi yaga mutuwa karara sannan
zai ce zai tuba,sai kin tashi kin biyani dana da fadar dani da kika dinga yi Ina da
ciki a kaita asibiti dan Allah karta mutu ta tashi a bi Mana hakkin mu,Kuma Yaya
kyakyawa sai ya sakeki ko a lahira baza ki Zama matarsa ba Kar ma kizo Allah ya
yafe Miki ki shiga Aljana a sake bashi ke a Aljanna munafuka wallahi walakiri sunfi
karfin ki suna Nan taron dangi zasu Miki Matukar Kika je lahira hakkin Lele ma ya
isheki.

Hamida ta juya tana Basma kinji kunya yanzu Naja'atun ma Sai a hada da ita a
wajen kishi me tayi miki ku kaita asibiti Dan Allah Kar ta mutu sai ta biya mu
hakkinmu Yasin bazan yafe ba bazan ji wani tausayinki ba,Affa yarsa ce ba yanda
zaiyi haka Suka sunkuci Basma zuwa asibiti Nabeel ba halin ya bisu jinya
yake,Hamida ta ganshi ya kurawa motar su Affa Ido tace muje ciki ko binta zaka yi?
Kai har abada baza ka
Zama gwarzo ba,Nabeel shi kanshi ji yake bazai iya yafewa Basma ba.

Suna komawa Palo Hamida ta zauna tare da zuba tagumi tace oh ina ganin duniya
bala'i,Yaya Mu hada kanmu Kar mu yafe kaji ko ance mun yafe muce bamu yafe
ba,Nabeel ya kalleta yace Yar uwata ce fa jinina,ban sanki da Haka ba Hamida yaushe
kika Zama marar yafiya? Ni sanda kina Kauye kinfi birgeni kina so na sai abinda
nace amma yanzu gaba daya kin canja sai dai ki tafi wajen Dan iskan bakin
saurayinki zance Nima kin kasa yafe min kince ke sai me bakar takashi kike so me na
Miki dan Allah?
Hamida kwallace ta cika Mata Ido ta mike tare da shigewa dakinta saman bed ta
fada ta fashe da kuka sosai bata son Dr Ahmad bata San ya zata yi ba gashi an karbi
kudin auren sa.

Basma Kuwa tana can Rai a hannun Allah,ko da Affa ya Kira Yan Uwansa Bai fada
musu me Basma tayi ba amma gaba daya da Yamma maza da Mata sun cika asibitin,anyi
kokarin ceto ran Basma amma abin yaki sai cewa take a Kira Mata Dady da Mummy,Nan
aka basu dama Suka shiga ciki Basma tana kakarin mutuwa ta fadawa iyayenta abinda
ta aikata karshe tace dan Allah ku yafe min ku rokar min Nabeel da Hamida kafin a
sakani a makwanci su yafe min,Alhaji Abbas da Mummy sai hawaye suke suna cewa baza
ki mutu ba Inshaallah,Basma ta fara salatin annabi kafin ma ta Kai karshe rai yayi
halinsa,masu kuka da kuka na yi Ana ta sanarwa dangi janaza,ko su waye oho, tunda
yamma tayi baza a bari ta kwana ba,Haka aka karbi gawa sukayi gidan Affa gaba Daya
dangi suna ta sauka a gidan Affa maza da Mata sai mutananen unguwar.

Sabo da Zaman tare Nabeel sai da yayi kuka amma Yana daki ba yanda za ayi ya
iya fita,Yana kuka yace na yafe Miki Basma duniya da lahira,Mimi ce ta iske Hamida
a Palo cikin Mata dangi tana ta kuka ita ma tana Allah sarki Basma Allah ka gafarta
mata gata da kirki Wanda suke palo suna Allahu Akbar,Hamida tana shesheka tace
munyi zaman mutunci Indai ba Ni na tsokaneta ba bata min komai,tsakanina da ita
matar nan sai Alkhairi ,Bamu taba sa'insa ba da baiwar Allah nan,Muna zaune lafiya
da ita baza ka taba Jin bakinta ba Wai Basma tace wani Abu a kanka Ina Sam badai
Basma ba baza kaji ba,baiwar Allah ga hakuri, mace Yar gayu irin Basma,Dangi ana ta
ai Basma ba ruwanta mutuniyar kirki ce duk gidansu ba me hankalinta basu San
shegantakar data to afka ba,dama haka Mata suke Yi sai an Gama tsiya kala kala da
mutum idan ya mutu sai ace ba a taba fada ba,ana yabon mutum,Ihsan ce ta shigo da
katon Hijab da carbi,Hamida tace oh Yar uwa munyi Rashi Allah yaji Kan Basma
mutuniyar arziki,Ihsan taji inda ake yabon Yar uwarta dama tasan Hamida sai ta
fashe da kuka da fada jikin Hamida ta rungumeta,Hamida tana la'ilahaillahu kuyi
hakuri Yar uwa munyi Rashi,Ihsan tana kuka tace Ina Yaya Nabeel?
Wallahi shi nafi Jin tausayi wayyo Nabeel shine abin tausayi rasa matar aure ba
karamin firgici bane ga Namiji cewar Hamida Yan dakin Suka ce Allah sarki Allah ya
bashi ta kirki wacce zata maye Masa gurbi,Hamida Bayan kujera ta zura kanta a
hankali tace Inshaallah nice, nice ma dani za ayi in ta kallon Lele me Kyau ga
runtumemiyar Naja'at Cass abinmu sai ta fito da kanta tana goge ido,matar Yayan
Affa tace Yar Nan ya akayi kikan San Basma haka ne da Alama Kun shaku? Hamida tana
goge Ido da Jan majina tace Aiki aka dakko Ni daga Kauye a can gidanta na zauna da
Affa yaga Ina da hankali shine ya 'yanta Ni na koma 'yarsa na dawo gidansa da Zama
Ina karatu na,Ta kusa basu Dariya Wai aka 'yantata sai kace zamanin da ake bayi.

Mimi ce ta Kira Hamida bedroom,tana zuwa tace zauna Mana,a kasa ta zauna da
labadi,Mimi tace ki yafewa Basma dan Allah,Hamida tace haba Mimi sai kace nice
kanwar fir'auna ai wallahi tun kafin a tafi da ita asibiti na yafe Mata komai Allah
ya yafe Mana,Ni me tayi min ma Yar hantara ce da dan tsawa wannan ai ba wani Abu
bane na yafe har ga Allah,Mimi tace Alhmdllh yanzu jeki dakin Lele ki kula da shi
lallai yasha magani kinji,Hamida tayi dan damm sabo da gaba Daya yanzu tsoron
kebewa take da namiji amma haka tace to bari naje,ki bashi abinci in yaci yasha
magani,to Hamida ta sake cewa tace amma da kunya na ebo abinci a gaban mutane na
wuce,akwai kitchen a sashensa kin manta ba abinda babu ki dafa Masa a can,Hamida ta
sake cewa Mimi kukan mutuwar fa Kar a karasa Dani? Mimi tace Naga dai ranar da zaki
hankali au dama duk uban kukan Nan da kike ba na Allah bane? Mimi ni fa Indai Kika
ga nayi kuka to Allah akan yaya Nabeel ne ko wani abu da ya dameni a Rai na,amma
zuciyata a bushe take ni kafin kiga abinda zai sani kuka sai ko In Lelenki ne.
Sabo da ban taso da iyaye na ba ban sansu ba ma Ni ko kalarsu ban taba gani ba ko
yayeni ance ba ayi ba iyayena Suka rasu,Mimi sai taji tausayinta tace sorry dole ki
Shiga wani hali ki hada Masa ruwan dumi Wanda zai iya Zama a ciki kin San maganin
da ake zubawa ai a ciki sai ya shiga ya zauna a ciki Hamida tace irin na me Jego?
Mimi tace ae,tace to ficewa tayi ta nufi sashen Nabeel.

Nabeel yayi zuru Yana tunani yaga Hamida ta shigo,sai data ga Lele Yana cikin
damuwa sannan zuciyarta ta karye tayi kukan gaskiya da gaskiya ita aduniya in ana
so aga Hamida a wani Hali to ace Lele ne ya samu matsala,a kasan bed din ta durkusa
tana goge hawayenta ta kalli Nabeel tace Leluwan Kamshi...Nabeel ya harareta yace
tunda bakya so na ki fitar min a room,Hamida tace mutuwa akayi Babba Addua zamuyi
Mata,kin yafe Mata ne? Kai ta daga masa kawai,tace kasha maganin naka? Kai ya
girgiza mata,Yana kallon Hamida sai yaji damuwarsa ta yaye wani farin ciki Yake
tsintar Kansa in tana kusa da shi,sai da ta juya zata shiga kitchen tace Yaya
Danyen jegon da Sauki? tana fada ta Shige kitchen bata jira amsarsa ba,tana Jin
muryarsa yace a'a ai ba tambaya zakiyi ba kice a bude Miki ki gani,Hamida daga
kitchen tace Kai Lele ko kunya.

Hada Basma akayi tsaf aka kaita makwancinta gaba daya gidan Affa ba masaka
tsinke,ba Wanda yasan me Basma tayi ko a dangi sai iya iyaye ne Suka sani Suka rufe
zance tunda an yafe,sai dare Hamida ta gama Masa girkin tuwon danyar shinkafa tayi
miyar danyar kubewa ta Sha kifi, ta hadawa Nabeel ruwan maganin a toilet tana ta
zirga zirga Yana binta da Ido ta fito tace na hada ruwan zafin me jego,kallonta
yayi ya murmusa Kawai ya wuce toilet,ganin Ana ta cin abinci a gidan ta zuba tuwon
a flask ta kawowa Mimi har dakinta ta iske Yan Uwan Mimi Mata makil a dakin ta
gaishe su sannan ta Kira Mimi gefe ta bata harda rada Mata tuwo nayi karki bari a
cinye Miki suje suci shinkafa ta kullum kullum,Mimi tace to Kai dakin Affa,Hamida
ta kai dakin Affa ba kowa duk suna kofar gida a Nan ta ajiye ta koma dakin Nabeel
taga har ya shirya cikin brown jallabiyya ya dauki gajeren wando zai saka Wai sai
yaje wajen zaman makoki , Hamida tasan a dokokin likita Banda sa wando,tace karka
sa wallahi baza ka bi doka ba dan Allah karka sa,tsayawa yayi Yana kallonta ta Masa
kyau bai ma San kyanta ya Kai haka ba,yace sai na sa tunda Ahmad kike so bata da
amfani a wajena,Hamida cikin dakewa tace please Yaya karka karya doka ka Mata Addua
a daki Dan Allah ba sai kaje ba,nasan zuwa zaka Yi,duk duniya ko Mimi bata gane
abinda ke damunsa sai Hamida tun kafin ta fara hankali ko kallo ya Mata tasan me
yake nufi Yana tunani ta kwace wandon ta maida ma'ajiya tace Jego fa kake zata Yi
waje ta tsinci muryarsa yace abincin fa, dawowa tayi ta fara serving dinsa yace
harda yin wani tuwo? Me jego ai sai da tuwo ta furta ba tare da ta kalle shi ba
muryarsa taji yace dan Allah karki auri Ahmad,mikewa tayi ta fice abinta ya bita da
kallo Kawai.

Tana fita wanka taje tayi ta canja kaya tayi Sallar Isha sannan ta take cikinta
da shinkafa da Miya harda salat ta sake sabon hijab ta fito cikin Yan makoki a
palo,tayi jugum tana jan carbi, ana ta fadar halayen Basma na kirki Hamida tana
cikin su Ihsan ka rantse dama a gidansu ta taso,Fatima kanwar Basma ce ta Dora
hannunta a cinyar Hamida tace naji su Daddy suna cewa idan mutuwa ta lafa ranar
arba'in din Basma za a daurawa Nabeel aure da Ihsan ko Ni wai,Hamida bata San Sanda
tace Innalillahi wa inna ilayhirrajun ba,Mene ne Yar uwa? Hamida ta wayance tace
Basma ce ke Fado min sai naji gabana ya yanke ya fadi,wata tsohuwa dake kusa da su
tace Yar Nan haka mutuwa take mutum Yana Fado ma zaka ji gabanka ya Fadi sai hakuri
duk mu na hakane kowa jiranta yakeyi,Hamida kuka ya kwace Mata za a aure Mata
Lelenta kuka na sosai takeyi ana ta bata Hakuri ana yar Nan haka mutuwa take sai
hakuri,Hamida Sam bata mutuwa take ba ta Lele takeyi tashi tayi ta koma bedroom
dinta,Yan Uwan Basma dattijai Suka ce wannan Yarinya ta shaku da wannan baiwar
Allah.

Hamida saman bed dinta ta fada tana kuka sai ga Kiran Doctor Ahmad tsaki taja
sannan ta daga yace ya Hakuri? Tace Alhmdllh,Allah yasa ba Murna kike ba ta mutu ta
bar Miki mijinta,Takaici ya Kama Hamida dama kadan take jira tace na fasa aurenka
kai zo ka karbi kudin aurenka wallahi bazan aureka ba ko sama da kasa zata hade ka
turo a karbar ma kudinka,Hakuri ya fara bawa Hamida tace bazan hakura ba na gaji da
zarginka kazo ka karbi kudinka wallahi ko na rotse ma kai banza Jaki,Dr yana gadara
shi llikita ne yace da ilimi na da wayewata da kudina babu Yar da zata zageni na
aureta ko wacece wallahi na barki har abada Ni da Zan rufa Miki asiri fa zaki
zageni, gobe zanzo da kaina na karbi kudina,Hamida waya takashe tace maza zo ka
karba dan me bakar takashi na huta da Kaya.

Washe gari Ahmad ba mutunci ba kunya ana zaman makoki Affa ya zaci gaisuwa ma
yazo amma ba Wanda ya gaisar Yana zuwa yace kudin aure na za a bani dana kawo na
fasa yarinya bata da tarbiyya Wanda ya Mata cikin shege yaje ya aureta,su Papa da
Sulaiman sunzo suna wajen,Ummi tana ciki wajen Mimi,Affa ya mike tare da rike
hannun Ahmad yace muje gefe Ahmad ya fisge hannunsa ya fatalar da hannun Affa gefe
yace dalla sakeni cikin dubban mutane yace kaje ka aurawa danka Wanda ya Mata cikin
shege ta Haihu a bani kudina na fasa,mutane aka fara gunaguni,Alhaji Ubaid yayan
Affa shi ya mike tare da kwashe Ahmad da mahaukacin mari Ahmad ya daga hannu zai
rama Sulaiman ya tashi ya Masa wani mugun naushi a Fuska Nan take jini ta hanci ta
bakin Ahmad,Su Anwar yayan Kanin Affa Dana yayan Affa Suka Mike zaratan maza sunkai
su goma Suka yiwa Ahmad laga laga sai da kyar aka kwace shi,Muhseen shi ya zaro
kudi masu yawa yace Nawa ne kudin Affa? Affa yace dubu hamsim ne,Muhseen yace kacal
wannan ai kudin Yar budurwar akuya ce,Nan ya irgo kudi ya sawa Ahmad a Aljihu tare
da tankada shi gaba gaba Daya family din tsabar hadin Kai Shuru sukayi Suka fuske
Suka nuna Basu San ma zancen ba aka ci gaba da zaman makoki.

A Haka sai da labari ya Isa wajen matan cikin gida Mata Basu San Kan zancen ba
Suka dinga tsinewa Ahmad,Nabeel zai je dakin Affa kenan ya tsinci zance Nan take
farin ciki da murna Suka cika Masa zuciya Kamar ba matarsa ce ta mutu ba,Wanda Suka
ganshi ranar cewa sukayi yaron Nan da tawakali yake,yaro yayi tawakali.

Anwar duk kwanakin da suke a hannun Hamida suke karbar Abinci duk sun santa ba
Wanda bai santa ba,dama Anwar shi ya Santa yayi mamakin ganin wayewarta da
hankalinta sai yaji kaunarta tana shigarsa shi Kam ya samu matar aure,Kowa in ya
shigo sai dai kaji ana Ina Hamida bata Zama sai hidimar dangi takeyi dama gata ba
kuya ai ta sata girke girke tayi suna ta Zama wata star Mata da maza Hamida
Kawai,Muhseen ne shima fa yaji kaunar Hamida tana Neman kamashi birge shi take ga
abin dariya,Ihsan ya Nemo yace Ina Hamida kice ta dafa min Indomie da kwai,Ihsan
tace to ta Fara Neman Hamida,Yayinda Hamida ke dakin Nabeel tana hada Masa
tea,Ihsan dakin tayi knocking, Nabeel yace come in, ta shiga tace Sannu Yaya Nabeel
tace Hamida kizo inji Muhseen ki dafa Masa indomie,mugun tsoron Nabeel suke sabo da
baya Wasa da kowa baya sabgar kowa,muryarsa taji yace get out baza ta dafa ba kowa
Hamida, a girki zata Kare da aiki ku dama baku iya samun waje ba,Ihsan ta fice ba
shiri,Hamida ta Mike zata fita yace wallahi kina fita zaki ga true color dina koma
ki zauna yau ba inda Zaki,shike Nan kowa ya saki aiki ga masu aiki Nan,Shuru Hamida
tayi ta dauki tea din ta Mika Masa ta koma gefe ta kwanta a kasan tiles,mikewa yayi
ya koma saman resting chair yace hau bed din ki kwanta Kuma kiyi bacci,Fuska ta
kwabe yace ba abinda Zan Miki Ni kin San Banda lafiya,tunawa tayi sai ta haura
saman bed din ta kwanta ba Bata lokaci bacci ya kwashe ta,Shi Kuwa Yana gama Shan
tea din ya fice tare da sa key ta waje ya kulleta gam ya koma dakin Affa ya kwanta
a saman bed.

Sharhi pls

AsmaBaffa
[6/28, 1:47 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮

10-15

Official
By
AsmaBaffa

Ware Baiko Sadaukarwa ne ga


AIDA MAMAN TASNIM

Page naku ne Yan kirki

Safiyya Nabebe
Ummulkhair
Maman Alamin
Habeebah Heebat
Maryam T Baliya
Maryam

Ba Wanda bai nemi Hamida ba an rasa Ina take,dare har la'ar tayi Sallah Kawai
tayi ta koma baccinta sai magrib ta tashi ta nufi kofa tare da murda handle taji
gam gam,komawa tayi ciki tayi Alwala tare da yin Sallar magriba har Isha tayi ta
mike tayi lokacin Anwar Yana so ya ganta su danyi Hira ya samu ya yada Manufa amma
Nabeel ya boyeta, Muhseen ma ya nemeta Shuru ba a ganta ba har sai da sukayi bacci
11pm sannan Nabeel yasa key tare da Bude dakinsa tana gani ya bude tayi sauri zata
fita ya riko hannunta ta fisge tare da karawa gaba.

Washe gari sadakar Uku Allah yasa duk mutane sun watse sai iya dangi, matasa su
Anwar suna zaune Kawai
Sai ga Ahmad tare da kannensa su biyar matasa sun tsaya akan mutane yace zuwa nayi
a bani dukkan kayan sawar da na siya Mata,Hamida sai ranar taji me ya faru
tsaf ,wata ce ta shigo tace gashi can mutumin jiya ya dawo za ayi fada again, kofar
gidan Hamida ta fito ta kalli Dr Ahmad,

Mata sun fita suna ta kallo,Ahmad Yana ganin Hamida yace yawwa rigar ma dake
jikinki tawa ce a hado min kayan Dana siya Miki akwai dubu biyar biyar dana baki
sau hudu,Banda su ice cream da snacks duk Ina son kudina,Hamida ganin ba wasu
mutane duk su Affa basa wajen ma Sai yaransu,tace zakkar Soyayya ka fitar nayi
tunanin ma cikon kudin ka kawo min ai baka gama biyana ba Nike binka bashi ma,ba
Kaine a zuciyata ba in ba kirana kayi ba ko tunawa da Kai banayi,kudi da Kaya Kuma
Allah ne ya rubuta Kaine zaka siya min Kuma ka bani kudi Nasha Alawa,kudinka Alawa
ma Nasha da su kaga basu da Albarka ya zaka Yi Allah ya rubuta.

Ahmad yace tonon asiri ai ya Kare Miki ke da kikai cikin shege,Hamida tace danayi
cikin ubanka ne ya min ta daga hannu biyu ta zageshi tace sharri zaka min sabo da
zaka fasa aure kace nayi ciki Kuma tunda ka min kazafi sai na dakko ma Yan Sanda
sai munyi Sharia da kai kayi min kazafin ciki, Hamida a ranta tace yo ko banza ai
na kafa tarihi a dangina nice na Fara cikin shege Kuma banji kunya ba,? ke malama a
hado min kayana,Hamida ta girgiza kai tace bani da lokacin ka dan tukunyar babarka
kullum ka dakko bakar Fuska kazo duk a banza Zan fito.
mu a jikin maza Allah ke fitar Mana da arzikinmu Kuma Allah ya baka har da kaso na
a jikinka dole ka bani sabo ba yanda za kayi rabona na ci hakkina nane Allah ya
baka ajiya,shawarmar ma na zaci wani dan faten yakuwa ne haka,da nasan ba fate bane
Zan bika ba ai ni na zaci faten yakuwa ne, ficika baza a baka ba iya kudin aure ne
an baka Kuma kayanka wallah akan na baka gwara na yayyafa musu fetir na kone su.

wannan har wani kudi ka kashe,ni Murmushi million Nawa nayi har ce min kake na
iya murmushi idan nayi sai kace Murmushi na Kai kosar da Kai yake kaji ba sai kaci
abinci ba karka dauka ban San karya kake ba kana tafiya zaka narki abinci.

Lele da ace ya warke da tuni ba sai buzunka ba,Kuma wallahi kana magana Zan sa
ko wacce mace a gidan makokin Nan sai ta lakace ma tabilallen hancinka,Su Anwar
suna ta dariya Hamida tayi Masa tas Kuma yayi shuru,kannensa matasan samari sunga
Yan hutu masu kudi Shuru sukayi,Ahmad yace kuyi Mata dukan kudina suka ce mudai
Yaya ba ruwanmu wallahi baza ka ja Mana ba daga Haka sukayi tafiyarsu,Muhseen ne ya
mike ganin haka Ahmad ya fada motarsa yace akwai magana a gaba sai na hanaki zaman
lafiya a duniya ai Zan ganki a hanya Watarana,Nabeel ne ya fito sanye da
jallabiyarsa dark blue,ya kalli Ahmad yace Indai haka kace to ka tanadi
likkafaninka,Muhseen kafin kyafta ido ya sace Masa tayar mota da wani karfe,Anwar
da Zain Suka fisgo Ahmad daga mota sai ya Shiga basu Hakuri,Muhseen dama dan kwaya
ne Kamar Allah ya aikoshi haka ya dinga jibgar Ahmad sai guduwa yayi a million ya
Sha kwana Ya bar motar a Nan.

Anwar yace wannan anyi jahili marar mutunci sai kace jahilin Kauye,Nabeel yace Wai
doctor ne,please karku sake wani ambatar doctor jahili dai cewar Anwar.

Nabeel ne ya nufi cikin dangi zai zauna a saman carpet din da suke,Hamida tasan
ba short a ciki sabo da lalurar, tace Yaya Nabeel matsowa yayi da kunnensa saitin
bakinta yace fadi a hankali ta rada masa Banda wawan Zama mutane na sintiri a layin
Nan ato,Murmushi yayi yace tafi gida kinzo kinwa your love masifa Ahmad dinki, gida
tayi tafiyarta,Anwar ya kalli Muhseen yace kai gaskiya sauri zanyi na fadawa
Yarinyar Nan Ina sonta,Muhseen takaicin Anwar ya kamashi yace ku duk bakuwa idan
kuka ganta sai kunce Kuna so to ance an Mata miji,Anwar yace ko kaima kana ciki ne?
Zain yace gaskiya beb din ta hadu Kan bala'i komai Excellent gata social ba ruwanta
da wani Jin kai,Anwar yace Ina kaunar hancinta da kalar lips dinta wow,gata doguwa
skin dinta me Jan hankali tana da Fara fara amma me dan duhu duhu haka,Anwar yace
sai kaga gashinta ma,Nabeel hade rai yayi Kamar yau ance Mimi ta mutu tunda yazo
wajen yaki magana hirar duniya Bai ce musu kala ba karshe ma tashi yayi ya koma
cikin gida.

Bayan an sallami baki Saura iya family din su Affa Yan Mata da maza da dare
sun cika palon damkam wasu a kasa wasu a saman kujera suna ta hira Hamida tana ciki
amma bata sa musu baki a hirarsu sai dai duk Wanda yayi magana ta kalleshi,Nabeel
Yana dining shi kadai Yana cin abinci,Mimi da Affa suna bedroom.

Sale ne yayi sallama tare da neman izini ya shigo palon daga kofa yace ance ana
sallama da Shakira,Kallon kallo aka fara wace Shakira Kuma a dangi ba wacce ta mike
sai aka ga Hamida ta mike tace Uncle Sale kace Ina zuwa aka kwashe da dariya gaba
daya palon har Nabeel ya dara yaushe ta koma Shakira basu da labari.
Ita kanta Hamida sai data ji kunya,Anwar yace Shakira a Ina aka samo sunan?
Hamida tace Nick name nayi sab...kafin ta rufe baki Nabeel yace sunan arniya ce fa
mawakiya,Hamida tace ni Ina son abina Malam Shehu ne yace idan na waigo Zan kalle
shi sai yaga kamar Shakira,su Ihsan dariya harda jefar da waya,Wanda yake kiranki
fa? Nabeel ya tambaya tace me voters card ne Wanda Affa yace naje nayi tana da
amfani shine yazo kawo min,tana fada ta fice ta tafi karbowa Yana kofar gida a Kan
lifan

Suna gaisawa ya bata voters card ta dawo gida,tana shigowa Nabeel yace mu
gani,Mika Masa tayi yaga ansa Shakira Kabir Tahir,Kai ya dafe yace Hamida Oh my God
yanzu dan kanki ya kwance Shakira Kika je Kika sa? Kowa ya fara dariya,Yace dole
sai an canja wata,Hamida tace Ni Allah bana so ni na canja suna na tashi daga
Hamida ta furta da shagwaba,Nabeel a ransa yace me hali baya fasawa dama yasan
Hamida kafin ta dawo normal sai ta shiga school dole yace dole na kaita school a
week din Nan.

Hannunta ya rike ya jata palon sama ya bar su Anwar suna ta dariya,paper ya


dauka ya Rubuta mata sunan bank U.B.A yace me ake cewa wannan a turanci yanda ake
ABCD kin tuna? tace ae yace to fada naji karanta maza,Hamida ta karbi takardar ta
gyara zamanta a kujera harda harde kafa tana karkada kafafu ta karanta abinta da
Hausa tace Uba Kamar baban mutum Uba amma ba Ubana ba gaskiya wannan ai wayon ka
zagi banana ne Yana kabari Kuma ta kwabe fuska,harara ya watsa mata yace bani
school Zan kaiki shehu baya aikinsa Kuma wlh a primary Zan saki cikin yara,Hamida
ta fashe da kuka yanda bata son makaranta za a maidata baya tace Allah Zan dage
Shehu ne Ni kwalliya yake koya min,Nabeel yace ai dama wannan ba malami bane
korarsa zanyi na kaiki school suyi ta zaneki a can.

Hamida tace ai ya bani assignment na mathematics bari na kawo ka koya min Dan
iskan maths din Nan ne me Find X wlh na gaji Ni bana iya nemota,Nabeel ma anyi
rashin sa'a a duniya bai iya maths ba a school da kyar yake tsallakewa,sai yayiwa
Hamida wayo yace tab Nemo x ai sai anje Taraba Hamida tace Allah dama acan take?
Yace a school can ake kaimu a motar makaranta idan Muka ganta a cikin yayanta sai
ta ba kowa daya shike Nan mun samo ta,Hamida tace dan Allah ka rakani,Ihsan tana da
ita kije ta nemota ta miki assignment din dama yasan Ihsan ta bala'in iya maths,
Hamida tace to gobe kafin su tafi zata min.

Hamida ta bar zancen Assignment ta Mike zata tafi


Yace ki zauna ki tayani hira tace a'a Ni dai bacci zanyi ,Kai ya jinjina yace Wai
me yasa yanzu Kika tsaneni ne kin rainani fa? Hamida tace ka manta Sanda ka dinga
wulakantani kana hantarata Kai da matarka ka mareni ka zageni duk sabo da kaga
Kalar Dausayina bani da daraja sai yanzu gwara na auri Wanda banga Kalar tasa ba
baiga tawa ba,ka je ka auri Virgin dinka ba ruwana,Nabeel yace haka Kika ce? tace
ae ta juya tayi tafiyarta,tagumi yayi Kawai tare da furta ya Allah ka kawo min
agaji Yarinyar Nan Bata San son da nake Mata ba tun farko Allah ka ganar da
ita,Allah ka shiryi Pipi

Fitowa yayi ya ganta zaune kusa da Anwar da wayarsa tana tura film Wai zata
kalla,Nabeel yaja kwafa ya wuce ciki shi duk ya matsu su tafi Abujansu ya huta,Har
ya kwanta ya sake Fitowa ya leko palon yace wai bakusan ku kwanta bane dare
yayi,Muhseen yace Kai Lele duk Nan fa Zain ne da mata kannenka mun girmeka amma sai
wani Raina Mana hankali kake yi,Tsaki Nabeel yaja ya koma bedroom Hamida bata ma
San me yake ba hankalinta na Kan waya amma tana jinsa,room din Mimi ya shiga ya
iske ta tana gyara Kaya yace Mimi kice Hamida taje ta kwanta tana can tana sakin
layi wajen su Anwar,Allah sarki Hamida bata yi surutun komai ba ma, Mimi tace me
Hali baya fasawa sai tayi tunanin gaske ne tace naga ta fara hankali fa Kai wannan
Yarinya Mimi ta sauka da sauri tace Hamida zo.

Hamida mikewa tayi tabi Mimi Sama,tana Shiga bedroom Mimi ta rufeta da fada Lele
yana zaune Yana murna,Mimi tace Zaki je kiyi zancen Duwawun da kika Saba ne wallahi
ki kiyaye Ni,Hamida tayi rau rau zata Yi kuka tace wallahi Allah bana fada tun
yaushe na daina tun Sanda Kika ce na daina kula Yaya Nabeel na daina fadan komai
Kuma Ina kiyayewa na gane gaskiya na gane ba mutunci na bane sai fa yau kadai Kuma
daga Ni sai Nabeel na fada Kuma ban ambaci takashi ba wallahi Kawai dai nace Naga
tasa yaga tawa Kuma ai shine Yace Yana s....Nabeel ne yayi sauri yace jeki Kawai
duk ya hana aji karshen zancen Hamida sabo da Mimi Kar ta ji,tana Jin yayi Shuru
taci gaba sai yace Yana so...da sauri ya dan bigi mudubin Mimi da Hannu ya saki
Kara,Mimi tace maganinka kenan gashi Nan kayi famu,Hamida ta rufe bakinta da tafin
Hannu sabo Dariya taci karfinta Wai yayi Famu kamar dan kaciya,Mimi ta kalleta tace
fita ja'ira duk abin fitsara kina ciki kaima fita munafuki,Hamida tana sauka daga
last steps ta juyo tana kallonsa shima Yana sakkowa a ranta tace sai na Rama,Tafi
ta shiga Yi Masa tana wakar da akewa Yan kaciya a kauyensu Wai Lele takwa
takwa....ah Lele takwa takwa...Yan Palo Suka kece da dariya kamar me,Nabeel shi
kanshi da kyar ya shanye dariyar sabo da Kar ta Raina shi da yawa,fisgota yayi tare
da murde hannunta ya kwace Wayarta ya wuce masallaci.

Washe gari da wuri duk Suka shirya Suka tafi har Anwar sun ga alama kamar
Nabeel son Hamida yake shi yasa Suka hakura Kawai,gidan ya dawo sai iya su ya su
Yan gidan sai Fadeela da aka kawota hutu,bayan komai ya lafa Nabeel ya samu Affa a
room dinsa yace Affa ka canjawa Hamida teacher wlh in Banda kwalliya ba abinda yake
koya Mata bata iya komai ba,Affa yace naga hakan nima Inshaallah gobe Zan kawo Mata
wata Zainab babbar mace ce me hankali in yaso sai a sata a Islamiyya bana so ta
shiga secondary ss3 bata San komai ba rainata student zasu yi a dinga wulakantata
Kai kasan Yan makaranta,yace hakane kam yace yawwa kaima ka dinga dan koya Mata
abubuwa,Nabeel ya sake cewa to amma Affa Ina son Nabeela dan Allah ka aura min
ita,Affa yayi Murmushi yace bayan ka gama wulakantata Lele,dama Ina sonta Affa
lokacin ban gane sonta nake ba tun farko,bazan baka ita ba kaje sai Zama yayi Zama
ka Fara Mata gori wani dan abokina Zan bawa ita.

Nabeel sai yaji haushi yace Affa kafi son bare da ni? Affa yace kwarai tunda
baka ganin darajarta ba ai gwara a bawa me hankali Kai ka hakura ka auri Yar uwarka
Fatima ko Ihsan munyi magana da su Yaya mun yanke hukunci Hamida Wanda ta zaba
zata aura,Nabeel yace Ni bana son su gaskiya da na auri Fatima ko wata gwara na
Kare rayuwata a haka,Affa yace Kai ka sani kuma,Nabeel ya sake cewa please
Affa,Affa yace karka dameni Lele tashi ka bani waje Hamida ko ta aure ka kana da
tabbacin zaka Haihu sannan ma idan baka warke ba fa ya zakayi da Yar mutane wajen
bukatar Aure? Nabeel yace Inshaallah ma Zan warke Nan da 5-6mnth Affa Ina da karfin
jini,gwara Yar uwarka inda zaka samu rufin asiri,Nabeel yace ita Basma da aka aura
min ita kalli fa abinda ta min Haba Affa,yace to dawo da daya Basma ka aura,Nabeel
yace Ni duk me Suna Basma bana kaunarta yanzu, to tashi ka bani waje Allah ya
hadaka da ta kirki amma ba Hamida ba.

Mikewa Kawai Nabeel yayi ya fice cikin bacin rai,Hamida bata San me akeyi ba
karatunta take Yi sosai wajen sabuwar malamarta Aunty Zainab ta fahimci Hamida a
hankali take bi da ita tana koya Mata har abubuwan rayuwa sannan tana zuwa
Islamiyya sosai,kwana biyu taga Nabeel Sam Bai da walwala,kullum baya fara'a da
sauransu Kamar yanda aka Saba,Sabgarta ma ya daina shiga kwata kwata,hakan yana
damun Hamida sosai tayi zaton ko wata cutar ce kuma,tana so ta tambaye shi amma ba
fuska.
Karatunta takeyi sosai ta nuna bata damu da shi ba amma a zahiri hankalinta na
wajensa.

Haka rayuwa taci gaba da tafiya zancen auren Nabeel ya kankama tabbas ranar
arba'in din Basma za a aurawa Nabeel wata matar,Hamida sai ana gobe ta tsinci
labarin,Kamar tayi hauka kasa daurewa Hamida tayi ta dauki biro da takarda ta Kira
Shehu a waya tace mu hadu dan Allah a bayan gidan Affa,Shehu 5pm yace ta fito
yazo,bayani tayiwa Shehu tace abinda yasa bazan rubuta wasikar da kaina ba nafi son
rubutun kwari Wanda yafi Nawa kyau,Hamida ta shiga fadawa Shehu abinda zai rubuta a
takardar har ya gama tace sa ayar tambaya a can,Shehu ya saka,Tace sa coma
again,Shehu yace to ya saka ta karbi paper ta Masa godiya ta koma gida tana shigowa
room dinta ta wuce ta saka a sabon envelope ta manne ta kaiwa Mimi tace gashi inji
wani mutumi yace a bawa Affa,Mimi ta karba tace bai fada Miki sunansa ba tace ae
yace shima aikoshi aka yi ya kawowa me gidan,Mimi tace to idan ya dawo Zan bashi
Hamida tace to ta juya ta koma palo.

Kwanciya tayi tare da yin rub da ciki tana rubutu da karatu Nabeel ya fito shi
fa Ammar,dama sun gaisa Ammar ya kalleta yace Sannu da karatu tace yawwa ta dago ta
kalli Nabeel,yaga tayi kyau taci kwalliya cikin wani material black me adon red
Riga da skert shi kanshi Ammar sai da ya kafeta da Ido sabo da ta fita ba
karya,Haka suka wuce suna barin palon Hamida ta ajiye biro ta dafe kanta tare da
lulawa tunanin Nabeel,a hankali tace dole in shiga in fita Ina Zan bar wannan inyi
ya da zuciyata wallahi Matukar ba a Mana aure ba sai na bar gidan Nan har abada.

Zuwa dare Affa ya shigo bayan ya nutsu Mimi ta Mika Masa envelope ya bude tare
da zaro takarda ya warware ya fara karantawa kamar Haka

Kuyi Hakuri da wannan

AsmaBaffa
[6/28, 1:47 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮

16-20

Official
By
AsmaBaffa

Ware Baiko Sadaukarwa ne ga


AIDA MAMAN TASNIM

Page naku ne
Ummu Abbah
Maman Raiz
Mrs Aleeyu
Sadiya Muhammad
Fatima Abubakar
Ummu Shafa'at
Maman Humaira mk
Rabiatu Maharazu
Ummu Ilham
Roukayya Bello
Ummisalehmuhd2
Najida Aliyu Bicca
Dr Zainab Abdullahi
Umma Khursum
Zainab
(Queen Hernah)
Zainab Shehu
Maman Humaira &ikhram
Mk Hussein
Maman Kadi

Affa karatu ya fara Assalamu alaykum


Bayan dubun gaisuwa me yawa tare da fatan Kana lafiya tare da iyalanka baki daya,Ya
yaron wajenka da jiki? to Allah ya kashafe,na Kira wayarka bata shiga sakamakon
Matsalar Network da muke Fama a Kauye.

Ba wani abu ne yasa na rubuto maka wannan Sako ba sai wani arziki da muke nema a
wajenku dan Allah idan babu damuwa me zai hana a bawa Nabeel danka auren Hamida
sabo da mu rufawa juna asiri tunda yaron nan shine ya aikata Mana ba daidai ba,da
farko Kuma kace shine zai aureta bayan ta haihu,Ina neman wannan Alfarmar ,nasan
Kai mutum ne me adalci da sanin ya kamata Ina so kayi shawara da Yan uwanka idan
Kun Amince ko a waya ku Neme Ni,ko Hamida ita bata cancanta ta Zama matar Nabeel
ba? Indai akan halayenta ne Hamida Inshaallah zata canja Inshaallah kuma kaga alama
ta fara canjawa,babban rufin asirin da zakuyi Mana mu iyayenta shine ku aurawa
Nabeel ita da Kun gama mana komai a duniya.
Dan Allah karku aurawa Nabeel wata face Hamida na rokeku ku rufa Mana asiri Kamar
yanda Allah ya rufa muku,sai naji daga gareka
bissalam
Sako daga Alhaji Isah Tahir marikin Hamida

Mimi tana ji tace Alhmdllh dama abinda ya kamata kenan dama Nima abinda na yanke
dan naga Hamida Ashe tana da hankalinta rashin tsayayye ne ya jefata a wannan hali
amma gashi yarinya sai hankali take Ina goyon baya Kuma Lele yana sonta gwara a
musu aure su karata dama shima Lelen ai Watarana irin halinsu daya da Hamida,Affa
ya kalleta yace Kika ce da akan ya auri Hamida Zaki bar gidan Nan,Mimi tace na
janye ba gwara ni ba Kai da ya Mata ciki kace love ne,Affa yace Nima naji wa'azi na
ajiye akidar Bokon Nan Naga aya a gidana ba ruwana yanzu sukayi dariya,yace yau Zan
fada Miki abinda Baki sani ba Kinga abinda Nabeel yayi ko to Nima Sanda Ina matashi
na aikata,Sanda naje karatu turai shekarata goma bana Sallah daina yin Sallah nayi
Kuma giya Nasha sai dana aureki na daina Shan ta ruwa na koma Shan alawar giya,Mimi
ta zaro Ido waje tace yanzu dama duk alawar nan da Naga kana Sha giya ce? Affa yace
ei ai in baki manta ba Sanda nake zuwa zance ma Zaki ga na bare alawa na jefa a
bakina har kike cewa na San Miki sai nace Miki sai naje shopping Zan siyo Miki taki
daban ai wacce nake Sha giya ce Baki sani ba.

Mimi tayi salati tace da nasan hakane ai bazan aureka ba wallahi,Affa yace
aikin gama ya gama yanzu ko sakinki Kika ce nayi wa zai aureki a zamanin Nan da
Mata Suka cika duniya yan matan ma ya Suka kare haka Zaki hakura mu karasa zuna,ke
dai tunda Allah ya shiryeni ki godewa Allah amma Ni abinda nayi Nabeel baiyi
ba,Mimi ta rufe baki da hannayenta yace shi yasa Kika ji nace love ne a zahiri ba
haka nake nufi ba naji zafi dannewa Kawai nayi na tuna Nima nayi amma Ni bata samu
ciki ba na tabbatar da fadar Allah duk abinda kayi sai an maka shi yasa ake so ka
dinga hangen baya da gaba nayi nadama wallahi.

Yarinyar nan Hamida Bata San tarihinmu ba Kuma ki duba Nabeel ya Mata ciki amma
taci gaba da sonsa idan Nabeel ya rasa Hamida ai har abada bazai samu me kaunarsa
haka ba, nan gaba zata san asalinmu Inshaallah itama ta Zama jininmu.

A ranar Affa ya kira Yan Uwansa yace su taho jibi da Shirin daurin auren Nabeel
da Hamida.
Bangaren Hamida Kuwa Papa ta Kira tace idan Affa ya kiraka ko me yace kace ba
matsala karka ce baka San zancen ba,papa yace wani abin Kika kulla Kuma ke Hamida
ki kiyayeni,Dan Allah Papa Kawai ka amsa haka yace to Kawai.

Sai 11pm Affa ya Kira Papa Bayan sun gaisa yace Naga sakonka Kuma nayiwa Yan
Uwana magana sun amince jibi Inshaallah zamu Zo da Shirin daurin auren Hamida,
Nabeel zai aureta Kuma mun dauki nauyi komai ba abinda zaku siya,Papa yaji dadi duk
da bai San me Hamida tayi ba ya amsa da murna harda godiya.

Yana Gama Wayar Nabeel ya Kira ya sameshi a bedroom Nan ma ya Kira Hamida
tazo,Hamida gabanta Yana ta faduwa ta durkusa a gefe can ta rakube Kamar ta
Allah,Affa yace Papa ya turo wasika gashi ku karanta ya mikawa Nabeel ya karba ya
karanta tsaf sabo da farin ciki bai San Sanda ya washe baki ba,Hamida ya mikawa ta
karba a nutse,Nabeel yace Zo a karanta Miki baki wani iya karatu ba Zaki bata Mana
lokaci,Hamida ta taso sum sum ta dawo kusa da Nabeel ya fara karanta Mata rai rai
Nabeel harda kari yace kinji yanda Papa ya yabeni yace Ni mutumin kirki ne na daban
ne a cikin mazajen duniya,ya sake duba takardar ya dago ya kalli Hamida yace kinji
yace gani da nutsuwa gentle man,Hamida tayi Murmushi tana sauraron zuki ta malle
tace to Papa bai iya karatu da rubutu ba Kamar Ni haka yake, Affa yace to in ba shi
ba wa zai rubuta,tunawa tayi zata tonawa kanta asiri tace Yaya Sulaiman ke Masa
rubutun ai.

Nabeel takardar ya kalla tare da kafe rubutun da Ido Yana karantawa a fili Yana
cewa a bawa Nabeel auren Hamida badan komai ba sai sabo da hankalinsa da kamewarsa
da nutsuwa,Alhaji Al-amin danka Nabeel ne kadai zai iya saita Hamida ya bata
ingantacciyar rayuwa,Affa yace Miko min takarda dama yanzu uwarka tace kaima irinku
daya da Hamida,Hamida an nutsu a dole ta kirki,Affa yace Hamida ya Kika gani kin
Amince kina son Nabeel?

Hamida tayi kasa da kanta tare da rufe Rabin fuskarta da hijab a hankali tace
Affa ya tsaya nidai na Kara kallonsa idan ya min? Mimi tayi dariya tace duk kallon
da kika Masa sabo Zaki sake yanzu,Hamida ta boye Fuska tace to abinda kuka ce yayi
bani da zabi,Affa yace kin tabbatar? Hamida ta daga Kai wai ae Affa yace mashaallah
za ayi komai Inshaallah,Kai Nabeel ka kawo kudin aure da za a bawa iyayenta,Nabeel
murna ta isheshi yace million Nawa?Mimi Tace kaima fa Nabeel Zama da Hamida yasa ka
zama wani iri tashi kuje,a tare Suka fice,suna fitowa a steps Nabeel ya rungume
Hamida tare da sakinta yace wannan na Kai kudin aure ne,anjima kadan zanyi na
Engage dana daurin aure da Kuma na Kai kayan lefe,Hamida tace duk a yau? a'a bada
ni ba matsa dan Allah na wuce,Nabeel shi duk zatonsa bata sonsa ganin bata murna
bai san itace ta Kai wasikar ba.

Bayan Hamida ta shiga room dinta Papa ta Kira a waya,yace Hamida Wai wanne Sako
ne Affan naku ne ke cewa yaga sakona mene? Hamida tace sai na Zo kauyen papa Zan
fada maka, Papa yace to Hamida na yarda da ke,Shirin biki Kuma Affa yace za ayi a
Nan kauyenmu gidana sai ki kokari gobe ki taho gida,Hamida tace to Papa,sunce su
zasu Miki komai Hamida tace to Papa sai na Zo,Yace na sanarwa kawarki Sakina kin
San tayi aure ta Haihu ma,Hamida tace ta fada min a waya,to shike Nan sai goben ki
taho da wuri,Hamida tace to Inshaallah.

Washe Gari da sassafe Hamida tayi shiri tsaf zata koma kauyensu,Mimi ta kawo Mata
kaya duka English gown ne masu tsadar gaske kala biyu Wanda zata sa da biki sai
wani arnen lace tace wannan da shi za a kawo ki dakin mijinki to Hamida tace tare
da yin godiya duk tayi wani sululu haka bata da karsashi,shi Nabeel Yana kula da
ita Kamar kaunarsa ce bata Yi haka yake gani,takalma da jaka masu tsada Mimi ta
shirya Mata tsaf tace Nan gaba zamu hada lefe ko kina dakin mijinki Inshaallah,Affa
ya hada Mata uban tsaraba iri iri yace taje ta rabawa Yan Uwa.
Nabeel ne ya fito zai rakata mota driver ne zai kaita har can a zukekiyar
motarsa,Cikin wata shadda purple ta fito tayi kyau masu Aiki Suka zuba Mata kayanta
a mota komai,Hamida tana jikin mota ta kalli Nabeel shima ita yake kallo tace shike
nan? Murmushi ya saki tare da gyara Mata mayafinta yace sai munzo jibin idan an
gama Adduar arba'in,to ta furta Kawai sannan ya bude Mata ta Shiga mota ya zaro
kudi masu yawa sun Kai dubu dari yace gashi kudin saloon,godiya tayi ta karba yace
Zan turawa Yaya Sulaiman kudin girkin angwaye to Kawai tace, ya mayar ya rufe Mata
da kofar ya zaga wajen driver yace ka tafi a hankali banda gudu da ganganci, ya
sake lekawa ta window tayi dariya yace Yaya Sulaiman ya iya mota ne? Hamida tace ae
ya iya dai sukuwa da jaki Sanda papa yana da jakin ebo ciyawa da harawa da Kuma
kasa a kududdufi, Nabeel yayi dariya yace pipin shirme kenan mota kadai na
tambayeki fa tace to gaskiya Ni iya jaki na taba gani Yaya Sulaiman Yana hawa har
boris yake idan ya hau, yace to da ya iya mota sai na barmiki motar shi driver in
ya kaiki ya dawo ya baki key din motar ki ajiye duk inda Zaki fita a ki bada key a
kaiki.

Hamida taji harka tace dama gashi Ina so naje siyayyar kayan robobi musamman pow
na Yara Kar muyi Baki masu Yara su dinga bata min gida,Nabeel yace kinyi gaskiya
amma bana son komai ko me kike so ki fada Zan siya Kalar na Yan gayu ban son
tarkace,Hamida cikin sanyinta tace to ka siya min tandar waina da abin sinasir zan
dai turo ma text a waya,yace to no prob ya daga Mata hannu tayi Murmushi Kawai.

Ta window ta dan leka tace Yaya kyakyawa, juyowa yayi da sauri tace sai naji
bana son tafiya,Murmushi yayi yace jibi Zaki dawo ai,Kai ta daga sannan ta Masa bye
bye,har motar ta fita daga gidan suna kallon juna ta glass,Sai data bar gidan
sannan ya Kira Ammar akan maganar abokai Wanda za a sanarwa daurin aure kawai ba
wani shagalin dinner.

Hamida Kuwa sai Yamma likis Suka Isa kauyen,sai bin motar ake da kallo har
kofar gidansu sannan driver ya firfito Mata da kayanta kaf ya Kai cikin gidan ranar
Karima da Yaya Sulaiman suna gidan Hamida tayi clean,tayi kyau an iya gayu duk Kuma
ta wani nutsu tayi sanyi Sulaiman ya kalleta ta shigo ana gyara jaka dake kafada
ana tafiya a nutse ba sauri ba gudu harda yanga,dariyar ma an daina ta hauka,Ummi
anga Hamida taci gaba Tace Haba ko kefa yanzu za muyi alfahari da yarmu.

Hamida tayi Murmushi Kai a kasa tace Ummi Ina yini ya gida,da fara'a Tace lfy
Alhmdllh ai dama Hamida ba kece ba a so ba halinki ne ba a so gashi kin nutsu har
kinfi Sanda mukaje ta'aziyya haduwa,Uhmm Kawai Hamida tace,Sulaiman ya kalli Hamida
ta Zama mutum yace Hamidatuwanmu Dariya tayi ta bigi kafadar Sulaiman,Karima tace
Kinga ni na saki baki sai kallon Hamida nake an Zama Yan gayu oh Allah me iko
dariya sukayi gaba daya Sulaiman ya mike ya kaiwa driver abinci da ruwa,Bayan yaci
yasha ya musu sallama ya tafi,Papa ma ya shigo Yana ta murna Hamida an nutsu
sosai,Wayarta ta dakko tare da turawa Nabeel text mun Isa gida lafiya ka fadawa su
Mimi.
Tunda akaji Hamida ta dawo a dankareriyar mota mutane sai tururuwar ganinta
akeyi Allah yasa ba Wanda yasan tayi wani ciki kowa ya yarda birni aka kaita wajen
Yan uwa,Ummi sai rawar kafa takeyi akan Hamida tana bata magungunan gyaran jiki.
Washe gari Hamida garin ta shiga ta Dan zaga gaida dangi da abokan
arzuka,Samarin garin ana ta sonta a baya suna ganinta a banza ba Wanda yake
saurarata ko da Wasa wasu ma mahaukaciya suke kiranta,wasu suce ko sadaka basu
karbeta ba sai gashi Hamida Allah ya bata wanda ya fisu, yanzu da kyar ma suke gane
ta sabo da yanda ta goge ta Kara kyau,dama ita rayuwa haka take Wanda ake rainawa
ana Masa dariya ana kallonsa a banza to Allah baya hadawa mutum Inshaallah ta wani
hanyar sai Allah ya Masa abinda zaizo ya Zama abin kwatance a rayuwa

Gidan Sakina taje samari sai magana ake Mata ana Hamida ashe kinzo garin sai ta
tsaya su gaisa ta wuce abinta tana taku dai dai da yanga tana wani takama,gidan
Sakina taje ta samu Sakina ta auri wani teacher dan saurayi babansa ma Yana da Hali
a kauyen bata da wata matsala,Sakina ta fito da gudu ta rungume Hamida tana ihun
murna sai taga Hamida sai murmushin manyan Yara akeyi,Sakina tace gaskiya Hamida
kin dade a birni Barka da zuwa wai Kinga yanda kike wani Gloshing,Hamida ta saki
Dariya tace dalla banza Glowing ake cewa Kamar Baki school ba,Sakina tace iyye
Allah ya yarda ai kin San makarantar kauye sai a slow, Hamida ta kalli Sakina tace
Ina Dan namu? tace babansa ya fita dashi muje palon Suka shiga ciki,Sakina tace
akwai labari fa,Suka balle da hira Hamida ta bata labarin birni amma batace cikin
shege tayi ba kin fada tayi, Sakina tace ashe dama Kuna da Yan Uwa a Kaduna? Hamida
tace baki San ikon Allah ba ashe Yan Uwan namu makwaftan su Yaya kyakyawa ne,Sakina
ta saki shewa,Hamida tana wani kekebe baki ita Yar birni tace hmm mutumin Yana
ganina Watarana na fito daga gidan da nake sai ya narke ya dawo ya dinga naci har
da kuka,lokacin yaga bana ta tasa nayi Masa wani eban Karan mahaukaciya ko kallonsa
ba nayi,a Hanya yake tare ni yana Hamida dan Allah ki yafe min I love you I waye
waye Sakina tace shegiya kauna ta sheke da dariya to yaga kin goge.

Hamida ta wani tandi Baki kamar tana side yatsunta Wai duk cikin birnanci ne an
wani dora pillow a saman cinya hannayenta suna Kan pillow din tace baki gani ba
harda durkusa min wai zai haukace a kaina tana fada ta rike haba da yatsu biyu ita
ga wayayya tayi wani zaman daukan photo,Sakina tace bari na Mana girki ai nasan
dole ki ja shi a kasa ko? ai yafi Gaban ja sai dana tuburbuda shi sannan a Haka ma
bani nace ba Iyayensa ne Suka ce basu taba ganin yarinya me hankali a duniya sama
dani ba ke Kinga kauna Miminsa komai My daughter, tasa a kawo min perfumes a kawo
min snacks su lemuka chivita, Lacasera, ah lallai Kinga kauna cewar Sakina, Hamida
tace ke harda su lemon kasar saudiyya su Sudeis Cola,Elsharawi aljamal nam, Sakina
tace me ke nan wannan Yan gayu? Naman rakumi fa na kamfanin Elsharawi dake Qatar
Kuna Nan kauyen baza kuji labarinsa ba,Sakina tace yo Ina zamu sani kaddarar mu
tana Kauye.

Sakina tace bari na aika a siyo Miki ko mirinda ce kiyi manage da kifi,ta leka
ta aiki yaro sai ga yaro ya dawo yace babu kifi ba a soya ba sai anjima ya Miko
lemo shima sai uban zafi na Rana,Hamida tace tirr da Kauye shi yasa akace arziki
chasa'in da tara duk a birni aka saukar da shi Kauye guda daya ne tal nasu dole
kusha masifar rayuwa Kuna cikin wani hali,Sakina tace dole ki zagemu tunda kin gama
tsallakewa,Hamida tace Yi Mana jullof din taliya a birni abinci light ake ci ba me
nauyi ba shi yasa kashin dan birni ma daban yake in Kika gani wani sawai sawai da
shi,Sakina tace Hamida wallahi banda karya kin koyo karyar Yan birni,in kinje Zaki
gani ai ki tabbatar ai.

Sakina suna girki suna hira Hamida tana tayata duk ta damu Sakina tana zuba
wannan soya wancan Wai ita tawaye har Suka gama,Bayan sunci sun koshi Suka Yi
Sallah sannan Hamida tace Ina dan magungunan matan aure da uwar kudina ya kamata na
Fara yiwa Dausayina polish na danyi polishing dinsa,Sakina ta dinga dariya tace
kin shiga Uku wlh, Hamida bata ce Naja'atu bata da lafiya ba an boye sirrin
Nabeel,Sakina tace ai jira nake ya dawo sai mu tafi hado kayan komai mu hada sai
ki tafi da abinki can,Haka Suka dinga shirye shiryensu har Karima kwana tayi sai an
gama biki,duk kauyen su Hamida Kamar Yan bariki suke har matan aure yawancinsu
fitsararru ne abokan arzuka Suka ce sai anyi Dj ana gama daurin aure,Hamida tace
gaskiya ayiwa su Affa Kara ranar da sadakar arba'in din yarsu fa, Ni rawa ma da
Waka basu dameni ba so kuke duk Yar albarkar auren ta watse ku jawo Mana
masifa,sukace su ba ruwansu basu Suka kashe ta ba Ummi tace ai Karima tuni ta dakko
Dj a daga birni zasu Zo sai anyi shagali,Hamida tace ni dai gaskiya a ganina ba a
musu Kara ba,Karima tace mu sai mun San anyi bikin Hamdy a garin Nan kawayena na
birni duk na gayyace su da Yan school dinmu Kuma zasu zo,Baki Hamida ta tabe tace
to nidai bana rawa Kuma bazanyi ba angon ma da kyar in zai samu zuwa.

Su Ummi ana tashi aka fara girke girke Karima a birni inda take aure ta bawa
kawayenta girkin manyan baki za a yo fried rice da Naman kaji,ga waina da Miya su
drinks duk an siya da ruwan roba,Hamida Kuwa daga cikin birni aka Kira me lalle ta
zana Mata hadadde Suka je saloon ta zuba kyau Dake daurin auren ya Kama ranar
juma'a 2pm kenan duk abinda ya kamata sun hada komai cif dangin su Hamida duk sunzo
sai shiryawa ake ana kwalliya,Yan birni Kuma gidan Sakina ake saukarsu,Me kida tuni
sunzo suna jira a basu damar farawa.
Nabeel sai wannan bikin ya gayyaci abokai sosai sai sauka suke wasu a motoci wasu
a jirgi,Affa da Yan Uwa duk an taho har su Anwar kaf dinsu harda su Ihsan an dirga
a kauyen su Hamida,gari ya cika,Hamida tana gidan wata kawar Karima dake kauyen
acen take shiryawa kayan da zata sa ma suna can,kawar Karima tace karki shirya da
wuri,Hamida tace kina ji fa Ango ya Kira yace sun sauka a jirgi yanzu zasu karaso
kauyen,lekawa waje tayi ta dawo tace lallai nayi albarka ana ta min kallon
mahaukaciya Allah kenan gashi na Zama me daraja sai ma anga ango za a San darajata
ta wuce tunanin mutane.

Kayan da Mimi ta zabar Mata na daurin aure wata gown ce me shegen tsada ko Ina
walwali yake ta dan dame daga sama kasa ta bude amma ba irin da yawa ba Kalar ta
amare ce,Me dauri cikin kawayen Karima itace tazo ta tsara Mata make up da kayan
make up dinta tazo da kinkimemiyar jaka,sannan ta Mata hadadden dauri sai ga Hamida
ta dawo wata Kamar Yar gomna, a mudubi ta kalli kanta ta rike Yar jakar amare ga
takalminta wow Golden anda arsh ta sheka kyau na mamaki,Hamida tace yanzu nake Pipi
ba da ba dole na nutsu na Kara hankali na waye na sake kilewa ya Zama Yar gayu dole
na koma Queen,ta sake juyawa a mudubi tace inaga babana dan sadaka yalla ne ko
Mamata ce ta hada alaka da larabawa kawayen kamira suka sheke da dariya,Kawayen
Karima Yan birni ba kunya ce da su ba sun zaci Hamida irin Yan kauyen Nan masu
kunya duk da sun ganta a waye take ba duhun Kai Suka ce ya kamata mu koma gidan
Sakina tunda duk Yan matan suna can,Hamida tace mazane fa ko Ina Kar ace banda
kunya domin dama Ni nayi kaurin suna ba karamin aikina bane inga Ango yayi kyau ya
tafi da imanina kuga na dauke Hanya nayi wajensa da tsokana ta fada suna ta dariya
Suka ce to ai baza ma mu bari kije ba a tsakiya zamu sa ki,Hamida tace uhm uhm
zuciyata bata da Kashi ni zuciyata tafi karfina ban fi karfinta ba ku bari dai a
daura sai mu fita, suna surutunsu sai Suka ji har ance an daura aure bayan idar da
Sallah.

Hamida tana Jin dahir an daura ta hau murna tana na cinye gasar na daga
kofi,duk matan da suke ta wani son Yaya kyakyawa dukkansu karya suke na cinye
gasa,Suka ce to mu fita muje can Kar angwaye su jira,Nabeel Yana cikin mutane da
abokai suna tsokanarsa wani abokinsa ya bashi Hannu Suka gaisa yace congratulation
Engineer, Kamar kasan sanadiyyar Aiki Muka hadu ba abinda zancewa aikin Nan Nawa ya
gama min komai badan gudun abin kunya ba da guda zanyi Ammar yace sai kayi ma yanzu
ai,Nabeel ansha wata farar shadda harda babbar riga ya diga ruwan kyau,yau haka
yasa wadonsa Wai dole sai yazo daurin aurensa.

Hamida a tsakiya kawayen Suka sata Suka fito,Nabeel ya hango ta Hamida tana ta
Masa wani munafukin kallo tana cewa a ranta yau turare yaga ta kansa a wajen
Ango,Zasu wuce gungun maza su Anwar Suka ce Amarya pics zamuyi fa Hamida dan Iyayi
harda wani kuka Muhseen yace mene haka Kuma tace Yan birni na gani duk dalili na
Suka Zo,Sukayi dariya tace bari a fito da kawayena ko ku ma zaku samu ku rabauta da
partner,Suka Kara gaba sai koda kyan Amarya ake,tana shiga ciki Sakina suka lullube
Hamida da ihu duk Yan kauyen nan masu tsokana na yi bata ce musu komai ba har Suka
gama.

Hamida taja hannun Sakina wani daki da ba kowa tace Sakina na lashe gasa,Nawa
Kika ji Sadakin? Sakina tace Dan ubanki a banza Kika ga Muna murna dubu dari biyar
da mota sabuwa dal,Hamida ta rasa inda zata sa kanta tayi kofa zata fita ta dawo ta
juya ta sake juyowa tana ta diri diri wai duk murna ce ,Sakina tace ke dai ai zance
ya cika gari,Karima ce ta shigo tace to an hada take away da komai na angwaye
Hamida tace Ina na Ango da nace a ware min? Akace ga nasa jaraba za a baki tace
kaza daya nace da farko to a Kara Masa guda daya su zama biyu tukwicin sadaki,Suna
dariya Karima tace Ina zai Kai kaza guda kince a soya Masa tasa guda Kar a sake a
yankata pieces ke duka a bankare za a bawa ango kince taki ma guda ta wa kike so a
baki Kuma ai da Sai kice tun jiya a soya Miki uku,Hamida tace kazar ango ce taya za
a bashi daya,okay fine ga Naman rago can da kika ce a soya sai a zuba Masa tace
yawwa ta Miko wata ledar take away tace wannan na katuwar silver duka Zaki
juye,Karima tace mu Kuma fa? Wa yake ta ku maci ko yanka dai dai ne,Baki Isa ba
walh Hamida cewar Sakina Suka zubowa ango iya yanda za su iya Hamida ta dinga
Fushi,ta koma tayi zamanta,aka kawo su peppe soup shima duka a mazubin take away ga
lemuka su drinks komai dai.

Sakina ce tace mun shirya komai namu kawaye, Karima tace ku dai kuka sani idan
kuka kunyata kanku ba ruwana ,dukkan nau'ikan abincin waje aka fito da shi aka bawa
dukkan manya nasu da matasa dana Dangin ango kowa sai ya zaba,Angwaye Kuwa a gindin
wata bishiya aka jera musu fararen kujeru da Suka yo haya,Haka Yan Mata ma Suka
zazzauna,masu kida suna ta cin abinci Suma,Angwaye basu Fara ci ba sai da sukayi
hotuna da Amarya da kawaye sannan dangi ma kowa sai aka zauna ana cin abinci banda
Nabeel da akace nasa daban,Yana zaune Suka ga ana ta girke Masa girki iri iri nama
kala kala abokai Suka ce bai Isa ba Suka cinye nasu Suka dawo Kan nasa shi bai ci
ma da yawa ba,Yana ganin Hamida ma bata da nutsuwa sabo da mutane ana ta kiranta
ana hotuna.

Bayan duk mutane sun tafi saura kawaye da Angwaye da Dangin ango Mata da maza,Dj
ya saki Sauti Su Nabeel mamaki ya Kama su ganin matan aure ba kunya kowacce ta
botso duwawu baya suna wani karkada harda masu yin goho suna rawar kwankwaso
dattijai ,Yan Mata Kuwa inda kasan karuwai,Sanda Karima ta shiga Nabeel Nan ya
tsinke da lamarin wakokin fitsara ake sa musu,Hamida Amarya tana gefe tana ta
dariya tace Ni wallahi haushi ma suke bani a dinga barin takashi a gaban maza
duwawu na tashi,Hamida ta jawo Karima tace ke Aunty idan mijinki ya gani sai ya
tsine Miki wlh Duwawu haka ki ta zazzage shi a gaban mutane maza,Karima ta fisge ta
koma abinta,idan sukayi wani abin Nabeel har rufe Ido yake sabo da kunya,Sakina ita
Duwawun ma Kamar tsinke Hamida tace ke Sakina sunan naki duwai bai Kai darajar
duwawu ba ki fito kayan takaici.

Duk Yan birni kasa rawar sukayi sunga an fisu fitsara ma Nabeel yace ashe Hamida
ba banza ba amma duk da Haka na Kauye suna fita na birni Suka shiga

Kawayen Karima Suka fada ciki Suma na birni ne amma Ina rashin albarkar tayi
yawa samari Kuwa abin nema ya samu sai barin kudi suke,Hamida tana daga gefe cikin
Yan kallo kamar ba itace Amaryar ba,Tace wuhuhu Sannu Takashi sannu,Nabeel yace
tazo ta karbi kudin liki ta makale kafada tace nidai bazan je ba Allah.

Ihsan ganin Amarya taki ta musu liki tace a sa Mata tsohuwar wakar Shakira
Shakira Dangin ango da Suka San da zance suna ta dariya Hamida ta gudu wajen
Nabeel,Suka zo zasu jata ta karfi Nabeel yace baza tayi ba kuje ku kuyi,kudin liki
Nabeel ya bata yace je ki musu liki shima ya mike ance Amarya da Ango ake bukata
Suka shiga fili su kadai hannunsa cikin na Hamida sun Sha ruwan kudi ba Wanda ya
kada ko kafa Kawai tsayawa sukayi aka dinga zuba musu ruwan kudi sannan Suka yiwa
mutane liki sannan gaba Daya Angwaye Suka tafi sai Dangin ango mata iyaye da Yan
Mata zasu taho da Amarya sabo da yawan Yan Kai Amarya kawai a tafi a motoci, basuyi
booking flight ba Papa da Ummi suka ce su dai a Dangin Amarya ya zabi iya mutum
biyar su zasu je Karima,Sakina kawa,sai dattijai guda uku,Dangin ango ma Yan Mata
tuni sunyi gaba sai masu tafiya da Amarya su Uku kwata kwata mota biyu aka dauka
sauran motocin empty Suka koma da ace sun San baza aje da yawa ba da flight zasu
bi.

Amarya kayan da abubuwan gyaran jikinta duk an zuba a mota komai tayi wanka
tasa lace hadadde maroon mayafinta adon jikin lace blue takalmi da jaka blue,Hamida
harda kuka,aka kaita gaban Ummi da Papa zasu Mata fada,Papa bai iya fada ba shi Sam
tana gabansa tana kuka tana shesheka fuskarta a cikin mayafi tace

Papa ayi Mana Addua Ina fargaba ban San wacce rayuwa zanyi ba,Papa yace ta
alheri zakiyi Hamida Inshaallah Allah bamu sa'a sai Watarana,Allah ya bada sa'a ita
Kawai papa yake maimaitawa Hamida,Hamida tace papa Kamar na dakko talla taci gaba
da kuka, akayi dariya aka tafi da ita wajen Yaya Sulaiman shine yayi fadan yace
rayuwar baya ta wuce sabuwa Zaki shiga me Dadi Inshaallah Hamida,ki nutsu kiyi
hankali,ki kula da mijinki ki Masa biyayya duk abinda yace kiyi kinji,ki daure ki
samu ilimin addini dana boko Banda shirme nasan kin samu nutsuwa ki Kara akan
nada,ki koyi rike sirri banda bankada Hamida tace Inshaallah Sulenmu,Dariya yayi
Wai Dan ta tsokaneshi.

Wajen Ummi aka kaita Nan ma Ummi ba laifi tayi kokari ta gaya Mata gaskiya ta Mata
Nasiha karshe tace aure sai anyi hakuri banda Raina Iyayen Miji da Yan Uwa a rage
surutu marar ma'ana tace to,har zasu tafi tace tayi mantuwa wajen papa,ta koma ciki
tace papa motar Sadakina na barmaka ita,kudin Kuma a bawa Yaya Sulaiman dubu dari
uju yaja jari ya fara sana'a,a..papa ne ya dakatar da ita yace tunda kin bashi har
dari uku ai ya isa,mota Kuma kice mijinki ya turo a daukar Miki,Hamida tace wlh
tunda Ni ya bawa na bar maka ta dinga rokon Papa ya karba sai da ta hada da harda
kuka da kyar ya karba mota ta million biyu da rabi,sauran dubu dari biyu Kuma a
hannunta Papa ya bata ta zuba a jakar Karima sannan Suka tafi a motoci.

Sun dau Hanya sun bar garin Adamawa sosai sun shiga daji ana tafiya Daya motar
su Karima dama sunwa motar Amarya nisa Bama a hango su,sunzo wani gurin rami Kawai
Suka ga manyan bishiya an datse Hanya da Yan daba dauke da makamai iri iri,Hamida
kuka ta saki tayi maza ta zaro Wayarta jiki na bari ta Kira Nabeel Yana dauka yaji
tana kuka tace Yan fashi sun tare mu,Innalillahi ya Shiga ja ta Wayar yaji ana
durawa su Hamida ashar wani kato ya leko tare da karewa motar kallo Mata sai kuka
jiki Yana Bari,wani cable Suka zaro Wanda ake shake mutane da shi,Nabeel Yana Jin
kukansu sabo da Wayar ta fada kasan kafafunsu.

Yana ta kwala Kiran Hamida,ai Kuwa suna zuwa Suka bude mota tare da fisgo
Amarya waje ita kadai Suka dauka ku tafi ko mu hada da ku,Hamida ihu da tsalle.

Take tana Kiran sunan Nabeel....driver jiki na bari yaja mota Suka daga musu
hanya Suka wuce suna kuka suna kallon Hamida aka hankada keyarta cikin dajin.

AsmaBaffa
[6/28, 1:47 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮

21-25

Official
By
AsmaBaffa

Ware Baiko Sadaukarwa ne ga


AIDA MAMAN TASNIM

PAGE NAKU NE

Hjr murja kankara


Mk Hussein
Ummu Zahyed
Mrs Aminullah
Khadijatul Kubrah
Faiza
Ummi H
Ummul Ihsan

Motar da aka sace Amarya sune suke ta buga waya dangin Amarya dana ango ana
sanar da abinda ya faru duk sun firgice suna ta kuka,Driver me tuka motar sai
Innalillahi yake furtawa Yana cewa da Mata kuyi Hakuri ku dowa Allah mun kubuta
babu mu Allah ya taimakeni iyalaina Allah ya musu gyadar dogu da tuni Ina ciki
shike nan su da cin taliya sai dai su gani a makwsta, sai da wata dattijuwa
Maijidda ta zazzage shi tukun sannan yayi shuru

Nabeel a haukace ya Kira jami'an tsaro ya sanar musu Nan take Suma Suka aikawa
Wanda suke kusa da wajen har sojoji Su Affa sun sanarwa,Gaba daya su Affa sunyi
jungum jungum a palo sabo suna karasowa gidan Affa aka wuce da su Kawai suna ta
faman kuka sun rude,Affa yace ba kuka zamuyi ba gaba daya Addua za muke a tayata da
shi itace mafita kawai kowa yaje yayi Alwala azo ayi saukar Qur'an ayi addua Allah
ya kubutar da ita,Nabeel shi Kam kwata kwata ma ba a ganshi ba an Neme shi an rasa
kwata kwata.

Abinda basu sani ba Nabeel mutanen Unguwarsu duk ya bada sanarwa a tayasu da
Addua sannan duk ya tattaro abokansa Suka shiga wani Palo kowa yayi Alwala sukayi
Nafeela tare da mikawa kowannensu Qur'an da inda zai karanta da Niyyar Allah ya
kubutar da matarsa,Affa bai San ma Su Ammar sun dauki mataki ba na gayawa Allah ya
kirasu Yana Neman Nabeel ya fada musu abinda sukeyi Yace Alhmdllh kunyi dabara haka
ake so muma gashi zamu dukufa duk abin ya samu bawa abu na farko ya tuna da Allah
ya Kai kukansa wajen Allah ba wajen wani boka ba,ko mutum ya zauna ya dinga bakin
ciki Yana kuka ya kasa bacci amma ya gagara tashi ya kaiwa Allah kukansa,duk abinda
ya damu mutum to ya Kai kuka wajen Allah Suma can Su Yayan Affa sun bada a taya su
da Addua a masallatai da Yan uwa,Ammar Yana ta karfafawa abokinsa gwiwa cewar
Inshaallah ba abinda zai sameta.
Bangaren su Papan Amarya ma haka suke ta kai kuka wajen Allah.

Nabeel lokaci guda duk yayi wani iri duniyar ta Masa zafi,Kowa abokai da Yan Uwa
da iyaye sai kwantar masa da hankali akeyi ana Masa addua,ko magana ma ba yayi sai
ta zama dole sabo da tunaninsa kar su cutar masa da Hamida,duk Sanda akace an sace
mace ana Shiga firgici sabo da raping da ake musu ko a aure su Kawai sun zama nasu
musamman mace irin Hamida zukekiya.
Bayan sun gama adduoi Nabeel part dinsa ya koma ya kwanta Yana ta tunani ko wanne
Hali Hamida take oho,kwanciya yayi a saman bed ya kasa kwanciya ya Mike zaune ya
zuba tagumi,Zama ne ya gagareshi ya mike tsaye sannan ya dakko Wayar Hamida data
sullube a cikin mota ya kalli wallpaper dinta Wanda pic din Nabeel ta dora akai
Yana Murmushi,tunano abubuwanta yake kawai bai Sanda hawaye ya taru a idonsa ba a
fili yace kidnapping mutum da ciwo yake da ace mutuwa mutum yayi kasan Allah shi ya
karbi abinsa amma Yana hannun wasu baka San a ya mutum yake ba Allah ka saka Mana
ka kubutar da matata Ya Hayyu ya qayyum.

Mimi ce ta shigo dauke da abinci tana kwantar Masa da hankali amma kasa cin
abincin yayi ruwa Kawai ya iya Sha dole Mimi ta koma da abincin.
Yayan Yan uwan Affa ma waya suke ta bugowa Nabeel suna kwantar Masa da hankali
tare da karfafa Masa gwiwa zata fito Inshaallah shi dai Nabeel jinsu Kawai yakeyi.

Bangaren Hamida Kuwa tafiya me nisa Suka dinga kwararawa da ita cikin dajin
Wanda yaki karewa Hamida tun tana kuka har ta gaji ta daina ga yunwa ga kishirwa
tafiya taki karewa,su Kuwa dukkansu da bindigunsu zafafa sun sa Hamida a tsakiya
har dare yayi tafiya suke Hamida ta lullube jikinta da mayafinta sosai sabo da Kar
ma su kalli surarta wani Abu ya darsu a ransu, Wasa wasa har akayi Sallar
Isha,karfe goman dare ta hude suna ta zuba uban tafiya,12am tayi duk ana uban
tafiya kafafun Hamida duk sun kumbura sosai da sosai sabo da bala'in tafiya,su Kuwa
sai ihu suke suna wani irin yare Wanda bata gane wanne yare ne,sai wurin 2am taga
wasu Yan daban a ciki yawansu ya baci da machine,tsawa Suka bugawa Hamida hau
daya,Hamida bata ko uhum haka ta gyara skert din lace dinta ta hau Suka bi wata
siririyar hanyar a dajin sukayi ciki gaba daya ana gudu ana ihu ana daga
bindigu,Hamida ta fashe da kuka tana karanta duk abinda yazo bakinta tana rokon
Allah ya kubutar da ita ana wuta ana fyalla uban gudu.

Sai da Suka yi nisa sosai sannan Hamida taga mutane ta ko Ina duk gasu Nan a
daure fululu da su kowa ya galabaita Yana cikin wani hali,ga Mata masu girki suna
ta aikin girki da kantama kantaman tukane,suna tsayawa Hamida ta sakko,wasu Suka
cafki hannayenta ta kwalla Kara tace zanyi fitsari cikin yaran wani ya Rakata can
wani waje me uban nisa gaba daya kashin mutane ne da futsari Kamar zatayi amai ta
dan yi yanda mutumin bazai ga tsaraicinta ba ta fara fitsari chaaaaaaa Yana tsaye a
kanta da bindiga,

mutumin sai da ya kusa Dariya bai taba Jin fitsari me karfin na Hamida ba kamar
an kunna pampo da dan wani ruwa da Suka bata a jarka tayi tsarki ta fito da sauri
daga bayan dutsen mutumin yana bayanta da bindiga,Tace zatayi Sallah wani ciki ya
dura mata zagi sannan da kyar ya bari aka bata ruwan Alwala,ita dai bata ce komai
ba bata kula kowa ba,har tayi Alwala ta fara gabatar da sallolinta tana sane da
gayya ta dinga lankanji raka'a daya ma kafin tayi aikine ga dakaru suna jira tana
ta kaiwa Allah kukanta ko adduar bata gama ba duka Suka tasa keyarta gaban Ogansu
gaba daya

A gabansa ta durkusa Yana zaune a Kan saman wani dutse Kato Yana bulbula wiwi ya
kalleta sosai yace ke cikin tsawa ya furta ya sunanki? da Sauri Hamida tace Shakira
wani mahaukacin Mari ya zuba mata ta fashe da kuka tace wallahi sunana Hamida na
dawo Hamida ta,yace mu ba a raina Mana hankali a Nan yanzu Zan dauke kanki da
bullet.

Hamida tace kayi Hakuri bazan sake ba,yace ke nan Amarya ce ko? tace ae sunan
mijina Nabeel Lele Kuma Yana so na sadaki na million Uku ya biya amma kuyi hakuri
wallah bani da kudi na bayar kyauta dubu dari biyu ce ta rage Kuma yaranka sunyi
shashanci basu ce a basu ba aka bar jakar a mota yanzu da sunce kudi tun a can ai
da ka samu na siyen Sigarinka ko ta kwana Uku ce irin wannan bulubawar da Naga
kunayi cikin nishadi yo ai sai dai ta dubu dari biyu a kwana Uku.

Sai da ya gama Jin surutun Hamida tsaf yace ke daga wanne garin kike naga alama
baki San a gaban wa kike ba,da sauri tace a gaban Uncle Me Imani nake,dariya ta
bashi Wai shi zata wa wayo

yace kalli wancan mutanen Hamida ta juya tana kallon wasu maza da Mata siraran
gaske Kamar Kashi da rai yace to mutanen can Manyan alhazawa ne masu kiba da tumbi
sosai cikin sati daya Suka koma kwarangwal,Hamida ta fashe da kuka tana magiya dan
Allah Yaya ka min rai Kar na koma haka mijina ya tsaneni,Baki ya bude gani ba a
taba kawo mutum gabansa Yana Magana shima yana magana ba sai Yarinyar na,da alama
bata da tsoro sosai

mutanensa ya bawa umarni Nan take Suka dinga Jan Hamida a kasa har suka daureta
a jikin wata bishiya Kamar yanda sukewa kowa haka suka daure Hamida ta ko
Ina,Hamida tace sai kace goro irin wannan dauro Jin abinda ta fada wani ya taho da
Niyyar dukanta sai ga wani matashin wanda fuskarsa tasha nadi idonsa Kawai ake gani
ya dakatar da mutumin tare da furta ka manta banda taba lafiyarta, yace sorry oga.

Abincin da suke bawa sababbin zuwa shi aka sauki Hamida da shi wato tuwon dusar
masara da miyar kuka wacce ba Maggi ba gishiri sabo da zalunci wai mutum ya barke
da zawo komai kibarka ka rame ka dawo duk Kashi amma babu yanda mutum zaiyi haka
Hamida ta lashe tuwo sabo da yunwa,idan baka ci bama ka Sha Mari da duka,Babban Oga
Yana zaune da tarin wayoyin mutane a katon buhu a gabansa tunda aka kamo Hamida
yake kallonta,matarsa itace shugabar masu girki na wajen..

Hamida taci tuwo cikinta Yana ta uban kugi da rugugi duk wajen Addua kowa ke yi
har dare yayi gari ya waye Hamida kwana tayi tana zawo itama har gari ya waye,masu
aikin abinci suna ta fama wata Mata dauke da goyon yaro a bayanta wace ance itace
matar oga wacce ya aura ta karfi ya maidata matarsa.

Yaron Yana bayanta ba dai muni ba Hamida tunda take bata taba ganin yaro me
munin Dan gidan ogan kidnappers ba iya tsawon rayuwarta,wata mace dake kusa da
Hamida tunda ta fahimci Kamar ogan ya fiye kaunar yaron da yawa sabo da duk auren
da yayi dai akan wannan yaro ya samu haihuwa shi yasa yake tsananin kaunar yaron
Kamar ransa.

Hamida dan yaron ta kalla ta fara masa wasa Kai dan baba,Dan yaro kana
goye,Allah sarki uwar yaro da fara'a ta juyo ta kalli Hamida tare da cewa kin
ganshi sai rigima,dama duk bala'in mace kana yiwa danta magana sai kaga farin
cikinta, Hamida tana yiwa yaron wasa daga nesa tace kai dan kyakyawa kamoshi nan
kamoshi nan....kamoshi...yan Yan Yan...yaro da shegen muni y wani bangale baki
Hamida harda cewa me sunan baba nane ko Salisu ne me Sunan kakana,Mahaifiyar yaron
tana faman washe baki ta matso inda Hamida take daure da goyonta tace wannan
sulaimam ne, ahhh ashe Yaya nane ma shi yasa kake kyakyawa da kai cewar Hamida a
ranta Kuwa tace tab tunda uwata ta kawoni duniya ma na taba ganin yaro Haka Kamar
aljani Aljani mutum mutum.

Ogan Yan ta'addan ne ya kalli Hamida Yana murna Yana Jin dadi ta yabi dansa shi
a duniya duk Wanda ya kula yaron Nan to ya gama masa komai a rayuwa Nan take yace
Kai ku kwance wannan yarinyar nan take suka kwance Hamida,sauran mutanen wajen Kuwa
wasu ma sun kusa mutuwa sabo da wahalar yunwa da kishi ga duka da azaba iriri
kullum da ake musu, Allah ya rufawa Hamida asiri ance a daga Mata kafa zawon tuwon
dusar masara ma ya isheta data kwana yinsa.

Ogan ne ya kalli Hamida yace ke daga Ina kike, Hamida tace Yar asalin wani
Kauye ne dake Adamawa shine anyi bikina za a kaini Kaduna gidan Lelen Pipina ko ka
sanshi ne? Dariya ta ba mutumin shi Ina zai San wani Lele,yace da yau a dinga bata
abincin da mukeci da ruwa albarkacin kaunar yarona da takeyi,Hamida farin ciki ya
kamata ba shiri ta mikawa matarsa Hannu Miki min shi na tayaki Reno,Matar tana
farin ciki ta mikawa Hamida yaro wanda ya fara tsaiwa ma,Hamida tana Masa rawa tana
yaro dan kyakyawa Yana ta dariya,Hamida tsabar neman gindin Zama yaron a hannunta
yake yini,duk Yan ta'addan kowa uncle take kiransa ogansu Kuma ya koma Abba
shikenan ta samu yanci a cikin wajen sai abinda taga dama takeyi mutanen dake wajen
ma taimakonsu takeyi Wanda taga Yana wani Hali sai dai Matsalar Daya ba wanka ko
zaka shekara dari baza kayi wanka ba Hamida gaba daya duk sunyi futu futu tsoro
takeyi Kar ta fara period brush ma Sai dai su balli abin bishiya suyi aswaki ga
masu tsafta.

Akwai Wanda ya nade fuskarsa sai dan iya idonsa Hamida tayi ta kallonsa kamar
ta sanshi ta rasa waye har ta cika kwana biyar cif a cikin dajin.
Nabeeel kam sai Addua ya rame damuwa ta Masa yawa a hakan ma Dan ko yaushe a
Addua yake ne shine ma yake samun dan sauki sauki,kullum wayarsa tana kusa jira
yake kawai a kirashi a nemi kudin fansa ko nawane zai biya

Hamida ma kullum a Addua suke ba dare ba rana,Wanda fuskarsa take a nannade shine
yasa azo wajen Hamida ta bada number mijinta za a sanar Masa ya bada kudin fansa
Wanda dama shine dalilin kamota,Ogan yace a'a wannan sakinta za ayi baza mu karbi
kudi ba tayi min abinda babu Wanda ya taba Yi wato Bata kyamaci dana ba me nadin
fuska ya fara masifa ai ba haka mukayi da Kai ba mun riga munyi kasafi nawa zaka
samu nima nawa Zan samu

Oga fusata yayi ba a nuna Masa yatsa nan take ogan ya mike tare da bada umarni a
ladabtar da shi,Nan yaran Suka kama shi shima aka daureshi suka fara jibgarsa kamar
Allah ya Aiko su yace ku cire Masa nadin nan yarinyar ta san waye mun daina rufa ma
asiri,Nan take Suka fisge Masa nadin fuskar Shehu teacher din Hamida ta bayyana.

Hamida tace Malam Shehu kaine dama kasa a satoni ogan yace fada Mata gaskiya
ko yanzu nasa a yanke min kanka,Nan take Shehu yace wlh ni dama sana'ata kenan
tunda naga Nabeel Yana sonki nasa a sace ki idan ya aureki sabo da nasan zamu samu
kudi amma ainihin sana'ata kenan na kashe mutane da dama,Hamida bata Yi mamaki ba
sabo da yanda taga suna kashe mutane ba Imani ba tausayi,kafin kiftawar Ido Kawai
karar bindiga taga bullet ta ko Ina duk a jikin Shehu aka juye bullet din nan take
yace ga garinku nan,Ogan ya kalli Hamida yace tafi gida,Hamida ta kalli gabas da
Yamma ta wacce Hanya zata bi Amma haka tayi ta kanta ta dinga uban gudu a dajin nan
duk uban gajiyar dake tare da ita bata ji ko hutawa bata tsaya ba a dajin ma ko Ina
tafiya take bata San inda ta nufa ba tun safe har dare yayi mayafinta da takalminta
duk ta watsar da su,Wasa Wasa har gari ya waye bata hango titi ba ta fashe da kuka
kafafunta duk sun kumbura taji rauni a kafafunta,faduwa tayi a gindin wata bishiya
ba gida gaba ba gida baya ga yunwa da kishirwa kwanciya tayi tana kallon sama tayi
flat tayi kuka tayi kuka tare da tsinewa Shehu ta daga hannu sama tace Ya Allah
badan hali ba Allah ka nuna min hanyar da zan fita daga dajin Nan,Allah ka kawo min
agaji yunwa da kishirwa zasu kashe ni ya Rahman ka ciyar dani

Mikewa tayi da kyar take taka kafarta haka taci gaba da tafiya sai data sake
yini Yamma likis tana tafiya a cikin dajin sannan ta sake Zama a wata bishiya tana
hawaye tana Addua tare da Kiran sunan Allah ta koma Kiran Lele,Nabeel,Yaya kyakyawa
tun tana Yi ta koma papa da Yaya Sulaiman yunwa taci karfinta baza ta iya tashi ba.

Tana kwance taji wasu maganganu a kanta lokacin da kyar take gani dishi dishi
taga wasu mafarauta su biyu da kayan harbinsu,a hankali tace ku taimaka min sace ni
akayi daga wajen Yan kidnapping Allah ya kubutar dani,ruwa Zan Sha dan Allah,Wani a
ciki ya tausaya Mata yace ai kin kusa bakin titi ma tashi ga ruwa hannunta na rawa
ta karbi robar ruwan da ya Miko mata ta shanye tas,dayan ma ya bata tasa robar ta
karbe ta shanye,wani a ciki ya zaro fura a cikin leda da yayi guzuri da ita ya
mikawa Hamida ta karbe tunda ta kafa Kai a ledar sai da ta shanye tas duk yawanta
bata rage ba tace bawan Allah bazan muku Kara ba ta jefar da ledar sannan ta koma
ta kwanta sai data huta sosai taji karfi a jikinta ta mike tace ku nuna min Hanya
naji garau yanzu na gode wayyo naga duniya

Suka ce muje sai mu saki a motar garinku,Tace na gode Suka tafi gaba dayansu tace
amma dan Allah idan akwai waya a wajenku Zan Kira mijina ince na kubuta,dayan yace
ki bari mu Isa bakin titi sai a Kira shi tace to suna tafiya tana basu labarin
komai

Basu dade ba sai gasu a gefen babban titi Hamida murna Kamar zata yi me itace a
gaba tana tafiya zungwi zungwi sannan Suka zaro waya ta karba tana Murmushi ta saka
number Nabeel tayi dialing lokacin Nabeel Yana kwance Yana tunanin Hamida yaji
wayarsa na Kara tunaninsa jami'an tsaro ne da sauri ya daga,Hamida tana Jin
muryarsa yayi sallama ta kyalkyale da dariya Kamar yana ganinta tace Lele pipinka
ce na fito Allah ya kubutar dani ka ganni za a sani a motar gidanmu ayyiriri Chaka
lubaye chasss gani a bakin titi kaji karar motoci ta sake tuntsurewa da dariya tana
murna,Nabeel ma har wani dan ihu ya saki yace yau yau zanzo garin zanbi flight
gamu Nan zuwa.

Su dai Hamida dariya take basu ba takalmi ba mayafi a haka Suka sata a mota
Suka biya kudin motar,dankunnen Gold dinta me tsada da Lele ya siya Mata shi ta
cire a kunnenta ta mikawa mafarautan tace gashi ku siyar na baku kyauta sabo da
taimakon da kuka min,kin karba sukayi Hamida ta dirgo daga motar bus tana rokonsu
da kyar Suka karba sabo da sunga passengers suna jira,Hamida Yan motar sai tayata
murna suke ta dinga basu labari kuwa Ana ta mamakin tabarbarewar al'umma makwafci
wani baka San sana'arsa ba sai addua Hamida tace na yarda da shi sosai har sirri
nake da shi ashe shima sana'arsa kenan.

Nabeel Kuwa sanar da mutanensa yake Kawai Yan Uwa suna ta tayashi
murna,Ammar,Mimi,Affa da Nabeel Suka bi jirgi sai Adamawa,can Dangin Hamida ana ta
murna ta bayyana,tana zuwa wanka ma botiki biyar ta Kai bayi kamar zata cire
fatarta da gashin kanta sai da tayi fes fes dama Allah yasa ita bata Sha wahala a
hannunsu ba wahalarta daya wannan tafiyar da tayi a daji gaba Daya kafafunta a
kumbure suke,bata da kayan da zata a sa a gidan duk an tafi da su gidan mijinta sai
t-shirt din Ummi ta zabi karama ta saka sannan ta daura zanin atamfar Ummi ta saka
wata sabuwar Hula da Ummi ke siyarwa mutanen kauyen ba karamin Kyau tayiwa Hamida
ba,sallolinta ta rama ana ta zuwa tayasu murna ko abinci bata samu ta ci ba sabo da
mutanen dake turuwa Yan Uwa da abokan arzuka.

5pm su Nabeel Suka iso lokacin Hamida ta saka daron abinci a gaba shinkafa da
Miya ga salat dinta a wani shegen plate an toza shi ka rantse mutum uku ne zasu
ci,pure water a gabanta leda guda me sanyi,Papa ya siyo Mata wasu jelar kifi
soyayye ta dora a saman abincinta hannayenta ta wanke ta zauna ta fara ci kenan
taji muryar su Mimi da sauri ta wani ware murya ta amsa sallamarsu Wai Dan aji ta
dawo fa da gaske,Har Affa sun shigo gaba dayansu palon Hamida ta bari da sauri ta
fada tsohon room dinta Wai Kar aga Kalar abincinta da shegen yawa,mayafi ta yafa ta
fito da farin ciki ta durkusa suka gaisa da su Affa,ta saci kallon Nabeel Suka hada
Ido ita yake ta kallo zanin ya Mata kyau dake tana da hips ga duk jikinta luwai
luwai ita ba me kiba ba Kuma ramamma ba,Signa ta Masa da Ido ya saki murmushi, Affa
yace Hamida Kun Sha fama Hamida ta Basu labarin komai suka dinga mamaki wai Shehu
ne ma,Affa ya kalli Nabeel yace kaga abinda nake fada maka shi yasa na hanaka Kama
Doctor Ahmad da yanzu munji kunya Wanda baka zato shike aikata ma wani abin,kaga
dai Shehu wa ya damu da shi an manta ma da shafinsa ashe Yana cikin Yan ta'adda ba
a sani ba,Mimi tace mugu bai da Kama ai wlh ai gashi nan rayuwarsa ta Kare shima
dama dubunsa ce ta cika ta sanadiyyar Kama Hamida Suna ta zancen da Ummi da
Papa,Ummi yanda take bada labarin Kamar itace aka sace.

Hamida bedroom ta koma ta fara cin abincinta sai Ummi tace jeka wajenta Man,ai
dama kadan yake jira ya mike ya shige bedroom din Hamida ko Ina neat Yana kamshin
turaren wuta,tana kasa a zaune tana hada kifinta da shikafa tana ci shi dariya ma
ta bashi yanda take ci Kamar zata hada da hannunta, ba Bismillah Pipi? Hamida ta
kalleshi tana Murmushi tace ban dawo hayyacina bane zo muci to idan mun cinye sai a
Karo wani,rabon da yaci abincin kirki tunda aka sace Hamida,Sallaya ta shimfida
Masa a kasan tiles din da Papa ya musu ba dadewa duk ya gyara gidansa sosai basu da
makusa tun asali gidansu me kyau ne tiles ne Kawai yayi shi ba dadewa.

Zama Nabeel yayi suna facin juna ya dauki spoon din data ajiye a gefe ita yake
ta faman kallo ta masa kyau ne sosai,Hamida ta tsaya da cin abincin ta shiga
tambayarsa mene? nayi muni ko? Ya za ayi sai hakuri dama abinda nake ta Jin tsoro
kenan Kar dan haskena ya dishe dama yaya abin yake,mazan yanzu Kunfi son kuga mace
ta kashe titi da haske to ni kaga dama ba Fara bace irin kal kal na Sha wahala dole
na dan hasken ya ragu amma sai ni naga da haske na ma.

Murmushi yayi ba shiri yace kyau Kika Yi wlh ban taba ganinki da single zani
ba sai ya Miki kyau dake kina da shape rigar ma ta Miki cif cif masha'allah,Hamida
tayi dan Murmushinta me kyau duk kunyarsa takeji ganin yanda ya kafe kirjinta da
kallo ta sake kallonsa karo na biyu tace ya akayi da alama Naja'atu ta fara lafiya
ko?ai kin san dokar sai Nan da 4months fa sannan Zan iya wani abu,Hamida tace ango
ba harka ba shiri ya furta wlh karya kike kullum sai na latseki,Hamida ta rufe
fuska ya fuske ya fara cin abincinsa yace ban son gulma kici abinci, Bude fuskarta
tayi ta dankaleshi tace Lele me gemun gayu da saje,ke dai ki shafa idan zaki shafa
da alama birgeki yake ki daina wani kinibibi cewar Nabeel

Hamida tace to Miko fuskar ya matso Kuwa ba musu ta wani sa yatsa ta dan
dangwala tace haduwa dariya ya saki yace zanga ranar da zaki daina shirme yazu da
yatsa shine har kin shafa har kin san ya hadu..

Hamida tace Lele Nasha mari fa a wajen ogansu kin fadawa su Mimi nayi,Lele ya
bata rai tare da furta Allah ya Isa,Hamida tace cewa yayi fa ya sunana ai dai kasan
nace na canja suna ko? Nabeel yace yes,tace sai nace Shakira kafin na rufe baki
kaji wani uban mari Kai Lele duk Adamawa nasan baza a samu me iya Marin wannan ogan
ba,sai da jiri ya kwashe Ni ba shiri na dawo Hamidata,Nabeel yayi dariya yace
maganinki kenan,kaga tuwon dusar masarar nan dana ci kwana nayi Ina zawo kaga Kuwa
wajen da ake bahaya tab gashi ana tsaye a kanka da bindiga Ni dai da dabara nake ko
fitsari ne,Nabeel yace Allah yasa dai baki bude...kafin ya karasa tace Duwawu ai da
dabara nake dan satile pant na dan rufe da rigar,Naga duniya nidai Allah ya
shiryeni gaskiya na koma ga Alla.

Nabeel yana ta dariya,tace ai Kai kasan kanka Lele na shiryu pipinka ta nutsu
da ace a baya ne ai da tuni a gaban su Affa Zan baje zancen duwaiwai amma kaga Kai
kadai na fadawa Kai dinma dan na taba ganin naka ne shi yasa nake iya fada
ma,Nabeel yace baki ganta ba sai nan gaba Zaki ganta,Hamida tace Fara ce na ganta
tun yaushe Ina ta kallonta Sanda kana min abun nan,muci abinci ban son zancen abin
Nan da mukayi Ina nadama,suna ta cin abinci itace ke cire Masa kayar kinfin tana sa
Masa a gabansa Yana ci,idan salat ya Kare ta zuba masa suna dan hira sama sama,tace
kalli kafata ya kalla ta tasa sosai yace sorry,tace Ni ban son Sorry din nan na
bature sai naji Kamar ni ba a tausaya min, sannu to cewar Nabeel tace yawwa tana ta
faman shagwaba tana kwabe fuska har Suka gama cinyewa tas taje ta Mike zata Karo
yabi mazaunanta da kallo taje ta dawo kadan suka rage a abincin.

Su Mimi suna tsakar gida kasan bishiya suna cin nasu abincin su Hamida Suka
fito ta dakko musu sabulu Suka wanke hannayensu Suka koma ciki ya Mika Mata mint
chewgum shima yasa daya a bakinsa ta kwanta a saman bed Yana gefen bed din a zaune
tace marata ke ciwo sama sama, maybe period zakiyi cewar Lele Hamida tace haka ne
ma,Hannunsa ya daura saman mararta Yana shafa Mata a hankali ta lumshe Ido tana Jin
sauki sauki sai ya Shiga latsa cikin ta fara dariya tare da buge hannunsa tace bana
so kana so a kamamu ace wani abu muke,yace Ni rabon dana tabaki tun Sanda tsautsayi
ya faru sai ki ta min wayo,hannunsa ta kamo tace karasa kwashe dadinka ka huta
tunda baka San adani ba.
Dariya yayi ba shiri Albarkatun kirjinta dake tsone Masa Ido su ya fara shafawa
Hamida ta mike zaune tace a gidan surukan naka ni bazan yarda ba yace to kizo mu
tafi dake gida Kinga kin huta,idan Mimi ko Affa sunce sai na bik....bakinsa taji
cikin nata Hamida ta fisge bakinta da kyar tace Naja'atu bata da lafiya zaka jawowa
kanka ai yanzu dangerous ne a wajenka wannan wajejen ba abin ka kulasu bane,Nabeel
yace Zaki sani ne yarinya lokacin nake jira sau biyar sai hudu kullum, fuskarta ta
da danne da pillow yanda bazai ji ba tace Iskanci dadi Lele ya Zama nawa ahayye
sai ma na sake zama wise a lokacin ne zan nunawa Lele ni din special ce.
Nabeel yaji tana ta wani kuskus bai San me take cewa ba,pillow din ya fisge suka
hada Ido tace ta Fara dariya tana wani kunya,me kike cewa? Ya tambaya, Tace ba
komai cewa nayi alasittiri bukwi .

Afwan jiya banyi posting ba.

Masu Sharhi kullum Ina Miko gaisuwa

AsmaBaffa
[6/28, 1:47 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮

26-30

Official
By
AsmaBaffa

Ware Baiko Sadaukarwa ne ga


AIDA MAMAN TASNIM

Page naku ne

Aimana Haruna
Djamila
Anty Nice
Mamazee
Princess khadija
Mummy NEEMRAH
Ummu Sharhabeel
Ammin Samha
Farida Yusuf Bashir
Rahmat Saed
WasilaIbrahim
Maimuna Umar
Heendu
Hamida ce ta Mike tsaye ta gaji da halin Nabeel na tabe tabensa,Muryar papa
Suka ji yace ke Hamida fito ku tafi dakin mijinki,Hamida ta zaro Ido tace papa a
Hanya fa aka sace ni Yan Kai Amarya basu karasa dani gidan ba ai nayi tunanin sai
an sake harhado Kan dangi a sake tafiya dani,Ummi tana ji tace ji sakarai Yan Kai
Amaryar da sai da Suka karasa har Kaduna kwanansu daya Suka dawo sannan Zaki ce sai
an sake kirasu sun tafi dake can din bakonki ne ko Nabeel bakon ki ne? Hamida ta
turo lips tare da furta to azo a maidani dai dai inda aka saceni sai a daukeni a
can ayi reverse a dawo baya, Papa yace ai ke Kam Naga Sanda zaki Zama mutum,Hamida
kallon Nabeel tayi taga Yana lumshe Ido zaiyi bacci ta girgiza shi tace tashi Lele
har kasa gabana ya Fadi yanda ake mutuwar Nan ta fuji'a haka Rannan wani daga
kishingida ya wuce tashi gaskiya.

Dariya ta ba Lele ya gaji shi Kam,Mimice ta shigo tace ku fito mu tafi Mana
flight zai wuce mu,Hamida da sauri tace to amma dake su Papa ne ta raina su,Ummi
tana mamakin canjin Hamida wai Hamida ke biyayyar suruka har a fada Mata taji ba
tijara ba rashin kunya,Lele ya za ayi ban dau wanka ba Zan shiga jirki Kar a
rainani mutane suyi zaton ma Yar aikice wasu masu kudin Suka zo da ita daga wani
garin,Dariya Nabeel yayi yace sa hijab har kasa sai mu tafi, haka ta saka hijab din
Karima data manta shi a gida me Hannu har kasa yake ja,Nabeel yace Kamar zamu tafi
da'awa Suka fito Hamida ta musu sallama,Ammar ya fito daga wajen Sulaiman yau rana
ta farko Pipi za a Shiga jirgi,motar airport data kawo su ita ta maidasu suna zuwa
airport ba bata lokaci suka shiga jirgi Hamida tayi Shuru bayan tayi Addua...

Nabeel fuskarta ya leka yaga bata kulashi ba duk surutunta yace madam lfy?
Hannu ta taga Masa baza tayi magana ba sai idan sun sauka lafiya,Dariya taba su
Mimi,Ammar dake bayansu yace Amarya? tayi shuru suna Dariya har su Mimi,Ammar yana
tsokanarta Amarya ba magana a hankali tace da Nabeel ka amsa min Lele,Ammar ya sake
cewa Amarya a kawo Miki juice? Nabeel ya makale murya yayi irin ta Hamida yace ae a
kawo,Mimi tace Allah ya shirye ku,Affa yace manyan banza kun dami yarinya ku kuke
Yi amma ni nake jiye muku kunya,Hamida dai bata ce kala ba har aka sauka daga jirgi
sai data sakko sannan tace Alhmdllh

Driver ne ya daukesu ya wuce gidan Affa a kofar gate ya sauke Affa da Mimi yaja
Nabeel da Amaryarsa zuwa gidansa Wanda ya gaji da haduwa komai sabo aka canja masu
tsada,Driver yayi parking ta hango motocin Nabeel harda wasu sababbi ta kalle shi
kawai a ranta tace Wai ni da ba komai ba a garinmu ana min Dariya ana min kallon
mahaukaciya babu saurayin da ya taba cewa Yana so na ko da Wasa yau gashi nice
Allah ya daga martaba ta,Wanda Kuma Suka fini ilimi da farin jini Ana ganin sunfi
kowa basu samu irin mijina ba ko a nan na godewa Allah,Nabeel ne ya fita a motar
tare da Bude mata ta fito ya maida ya rufe driver yaja mota ya tafi dama motar Affa
ce.
A Palo ta zauna saman wata luntsumemiyar kujera ta harde kafa tana Shan
ac,Nabeel ya haura sama yaje har yayi wanka ya shirya yaga baiga Hamida ta shigo ba
sake fitowa yayi ya hangota tana maganganu ita kadai,kunne ya bude yaji tana cewa
shike Nan ya Zama gidana yau sai kaji Ina bada address,inama za a dawo min da Sale
me gadi da sai na kusa karasa shi da aiki ba irin Maganar da baice min ba ta
wulakanci,gashi na koma Auntynsa dole bari na Kama kasa sai na mulki Sale

Kizo kiyi wanka ko sai nazo na daukeki Hamida mikewa tayi ta wani fuske ta wuce
shi yace Bari inje masallaci, okay ta furta tayi sama dama gidan ba bakonta
bane,bedroom ta zaba dama ta rigada tasan na ogan duk da cewar an canja komai na
gidan,Dakin data ciki ta karewa kallo ya gaji da tsaruwa mamaki tayi ganin akwatuna
guda takwas da alama na lefe ne,tana mamaki yaushe aka siya mata,wanka ta Shiga ta
Dade ciki kafin ta fito tayi Sallah,taga har mudubi an shirya mata ta tuna su
Ihalsan sunce sun shirya Mata komai a bedroom kafin a sace ta,Body lotion ta kalla
da gani kasan me tsada ne ga kamshi Zama tayi tare da shafe jikinta da man sannan
ta zauna a gaban mirror daure da towel fari ta gyara dogon gashinta sosai sannan ta
Mike tana bude akwatuna daya bayan daya kayan sawa ne iri iri ga kayan makeup,wata
sabuwar Atamfa ta zabo brown and Golden dinkin Riga da skert ta saka abinta sun
amsheta sosai ta zuba kyau matuka,ta coka dauri jelar gashin data tufke tana reto a
bayanta tayi kyau sosai da sosai ta kalli kanta a mudubi tana wani juye juye ta
furta gaskiya ban yarda ba zai wahala ba daga kasar Ethiopia Muka samo asali ba,ba
Yar Nigeria bace Ni daga kasar waje iyayenmu suka zo aka haife mu a nan na sani
ma,tana shafa turaruka Nabeel ya bude kofarta tare da shigowa bedroom din,yaga
yanda ta dawo wata balarabiya yace sai kace a Ethiopia,Hamida ta juyo da sauri tace
ya akayi kasan asalinmu ko Papa ne ya baka tarihinmu Ni Kuwa ce min yayi dukkan
zuriyarmu yan kauyen Adamawa ne Wai Yan Fulani amma da yawan tsofaffin dangin namu
sun rasu kasan yanzu duniya ba a dadewa duk dangin mu Papa ne Babba yanzu,ba a dade
da haifata ba iyayena Suka rasu ance ma kamar da madara aka raineni so sad ace ni
Yar Nigeria ce gashi kaima ka fada.

Murmushi Lele ya saki yace ke Yar Nan ce muma Nigeria ai suna da masu kyau amma
mu Kinga Yan asalin kasar Murtania ne a Nan Yankin Africa,Hamida tace wanne irin
son Kaine haka ta Ina kuke Yan can ni taya za a kalleni a ajiyeni a Nigeria kai
kace Yan kasar waje ne,Yanda ta dage da gaske shi ya bawa Lele mamaki, Rungumeta
yayi tare da janta saman bed,Hamida ta zille tace bana son wasan Kan gado Ni dai
Naja'atun nan kasan ba lafiya take ba so kake wani Abu ya faru ace nice bana kula
da ita,kasan ni ba budurwa bace ko ya ka dan yo abu akwai damuwa.

To yanzu Ni Zan kula da abata ko ke? Hamida tace tunda na Zama matarka ai ya
Zama dole na dinga kula da shige da ficenta,Nabeel yasha dariya Kamar me shi Kam
yaga ta kansa da Amarya,Kirjinta ya kalla yace to ko Nan Banda shi Hamida ta kalli
kirjinta tace Wai gorar madara? Nabeel tana fada shi Kam kofa ya Bude yayi waje
Yana ta dariya ya rasa inda take samo sunaye yanzu nonuwa ne Gora zai ga ranar da
Hamida zata saitu da shegen surutu.
Fitowa tayi tana sakkowa daga step Yana kokarin canja Chanel,Wuce shi tayi ta
nufi kitchen ta duba komai akwai ta bude fridge lemuka iri iri ta dakko wata
watermalone ta yanka abarta ta dau sanyi ta hada a wani juck ta zuba Madara a ciki
Nan take ta shanye a barta,tana ciki tana ta hade haden tsuminta da kanta tana
shanyewa daga ance tana yawan Sha sai da ta Gama ta fito dauke da ruwan roba da
glass cup ta ajiye a gaban Lele tace kaga Sha irin naka,hadin da na Sha na manyan
Yara ne,Lele yace to yanzu idan ba karamin yaron ta ya zakiyi kenan? Ki daina Sha
fa harda wani shaye shayen kankana kinga dai ba lafiya ce da Ni ba idan kin birkice
me Zan miki? Hamida tace Ina da juriya ai ka kyaleni lafiya nake karawa Ni ba
maganin Mata na Sha ba kankana ce Kawai da Madara Kuma kowa Yana Sha,Nabeel yace to
ai zamu gani ki dai sani ke ba virgin bace bare ki iya daurewa ba ruwana.

Mikewa yayi da Niyyar fita dake yanzu babu kowa a gidan Hamida ta mike tare da
kwabe Fuska zata Yi kuka tace Dan Allah kaje dani wlh tsoro nake ji yanzu Zan dawo
abinci Zan siyo mana,kaje dani dan Allah,taya zan tafi da Amarya guda a kalle min
ke tun ban kwashi harka ba,ki zauna ba abinda zai faru Inshaallah,yace Zo muje ki
kulle ko Ina idan na dawo Zan kiraki sai ki bude min tace to.

Hannunta ya rike Suka fito har compound ya Bude gate da Kansa sannan ya shiga
wata bakar motarsa ya fita Hamida tana gefe tana kallonsa ta karasa da Niyyar kulle
gate din ya fito da sauri Yana ce Mata no barshi Zan rufe karamar kofar Kawai Zaki
kulle ta ciki,Hamida tace to ta kulle,ta jikin gate din yace kin kulle? tace
ae,sosai? tace yes ya murmusa sannan ya Shiga mota ya tafi ita Kuma ciki ta koma
tare da ci gaba da kallon tv ta kafe katuwar plasma da kallo ana ta labarai Israel
suna ta harba makamin nuclear a BBC, Hamida tana ta kallo harda Karo Vulume bayan
ba turancin da take ganewa sosai,taga an nuno wani dattijo ana ta fadan sunansa
wani katon kafiri Lelgarz,Hamida bata ji sosai ba ta zaci Lele aka Kira,Zama ta
gyara tare da cewa abin nayi ne harda takwaran Lelena a ciki ci ubansu me Sunan
Lele ta manta ma da wani tsoro sai horn taji lokacin Kuma ta tuna da tsoronta ta
fito da sauri ta tsaya a bakin gate tace waye? Nabeel Yana sani ya tsoratata yace
Shehu ne daga lahira.
Hamida ta kwalla ihu zata zura da gudu Nabeel ya saki Dariya ya dawo da muryarsa
dai dai yace nine fa Lelen Pipi,Kofa ta bude da sauri ta saki fuska,Shigowa yayi
tare da bude gate din ya shigo da motar ya fito da ledoji a hannunsa,Hamida tana
tsaye a jikin motar ta karba ledojin ya fito tare da kulle motar tana gaba Yana
bayanta Yana karewa duwawu kallo sunanta ya kira wai Duwas,Dariya ta kama Hamida
tace Ni dai Duwai nace ba Duwas ba,Nabeel yace ai style nayi wannan irin Kaya haka
ai sai da style,kunya ta Kama Hamida tace gaskiya wuce gaba tunda abin naka haka
ne,gabansa ya dawo da ita har Suka shiga palo Suka fara bin steps ya rike hips
dinta suna tafiya cas cas Yana sani yace na warke yau zamu sake Jin dadinmu,Hamida
tace uhm Kaine zaka kasa haihuwa ka dai ji me doctor yace.

Bedroom dinsa ya jata suka shiga ya baje mata su kaji,Hamida ta kalleshi tace
me yasa ka siyo min kajin amare bayan ba fanshewa zakayi ba,Nabeel yace Zaki ga ta
inda Zan fashe ne ai,Hamida ta kalleshi da idanunta masu kyau dara dara tace Indai
zaka jawo Naja'atu ta Kara kwailaye to bazan kwana dakin Nan ba kasan dai ko a bed
daya muka kwanta Naja zata ce bata San zance ba Kawai muyi hakuri har lokaci ya
cika,Nabeel ya kalleta yace to gorar madarar fa? shike nan ai dai ko ruwa na Sha
ko,Hamida tayi Shuru bata ce komai ba taji Lele ya fita fitsara Abincin ya fara ci
Yana bata a baki itama tana ci Suka ci suka Sha sannan ta Mike tare da cewa Ina
zuwa idan baki dawo ba ma zanzo da kaina na dakko ki cewar Nabeel.

Brush tayi sannan tayi Shirin bacci cikin wata Nighty sky Yar Riga ce silk me
hannun bra bata da ado a jiki tasa hula Kalar rigar me kyau tana kamshi ta tsaya
jona Wayarta sai ga Ango har ya shigo sanye cikin wadu pjms arsh Riga karama da
wandonta iya gwiwa ya sheka kyau
Daukanta yayi cak yayi zaton baza ta yarda su kwana tare ba sai yaji bata ce
komai ba,Saman bed ya kwantar da ita ta sakalo wuyansa da hanyenta tare da cewa
Yaya Kara Yi min,kwanciya yayi a gefenta Yana Jan hancinta gwiwar hannunsa tana
gugan Albarkatun kirjinta Hamida taji wani muguwar Sha'awa lokaci guda,Dan dannewa
takeyi bata so ya gane,ya naji bakin ya fara mutuwa ya furta, wayancewa tayi tace
bacci zanyi ,Samanta ya Haye a hankali ya Mata rufa ya Sata a tsakiya ya fara
kissing dinta cikin salo,Hamida ta lumshe Ido tare da yin kasa da kanta gaba
daya,tunawa tayi zai ganota sai ta sake fuskewa tana tureshi ko motsi baiyi ba yaci
gaba da abinda yake ta fara shidewa tana dan kokorin fuskewa amma nema yake ya kure
hakurinta,wuyanta ya gangaro ta daga kanta sama tana Mika Masa wuyan har ya gangaro
kirjinta Nan Hamida abi ya gagareta tun tana Jin kunya

Har ta fara ragewa a hankali yace ki bari kiji Dadi ki daina Jin kunya
ta,Hamida tonawa kanta asiri tayi tace haka kawai kace bana Jin kunya Banda kunya
Ni dama karfin hali nakeyi amma gwara nayi kunyar tunda Papa yace na dinga kunya
Ina kawaici Ina danne abubuwa shi yasa nake yi amma ni dama kasan Watarana ba kunya
gareni ba,Nabeel yayi dariya kamar me yace mamaki yake ace 21yrs Hamida take duk da
cewar ana samun Wanda Suka girmeta ma wasu daban kafin su canja sai ansha fama,Baki
Jin dadi ko kina Jin dadi ko na daina? Hamida tace eiiii to Allah dai ya gani
bazan karya ba sai dai kayi hakuri Ina Jin dadi

Naci gaba kenan ya tambaya?Yana tsokanarta tace ba a baki na ba,nidai baza aji
mutuwar sarki a bakina ba idan kaci gaba to maraba idan ka fasa to wannan
kuma,Nabeel yace Zaki kasheni da d
Pipi ki daina Jin kunyata wlh Ni bana sonta,kafi son rashin kunyar tawa? Yace ae
amma iya Ni dake Kamar yanda bakya boye min komai haka Ni nake so,Haka na ganki Ina
so to Haka nake so ba kunya tsakaninmu iya Ni da ke amma a gari ko na saka ki a
school ki Zama me kunya amma idan kin dawo gida ni da ke ba kunya, Hamida tace ko
maganar komai ce nayi? Yace yes,idan naji Ina son wannan latse latsen fa? Yace
shima ki fada min Ni dake ko a school Kika ji kina so kina dawowa ki fada
min,Hamida ta rufe fuska tana jin Dadi tace tace ahhhh Freedom zalla,Nabeel Yana
Dariya yace Allah yasa kije school kina cewa ahayee su rainaki,Hauka nake nafa
waye,to aci gaba? Hamida shiga furta ae- a'a ae-a'a mene ae a'a bana ce banda
kunya ba,da sauri tace to ae ta juya baya tare da kulle idonta ta Shige blancket
tare da dukunkunewa a ciki sabo da kunya

Fincike blanket din yayi yace jibi Zaki Fara zuwa school,sabo da Ina da aiki
Zan Zama busy sosai driver zaina kaiki ya dakko ki,Tace to Allah ya kaimu,idan na
dawo gida zan na Miki lesson,Da Yamma kullum sai kinje Islamiyya tace to girkinfa?
Sai kin dawo Zaki dinga mana da rana Zan na ci a eatery tam ta furta,Zan mawo Miki
me aiki, kwanciya yayi suna facing juna da wayo yake tattabeta tana jin abin a
jikinta sosai tana kallo ya rabata da Yar rigar tata,Kirjinta da suke a cike bulbul
Yan charas da su yace sai kace alkubus,Ganin tana ta Jin kunya ta kasa sukuni sai
ya kashe light din taga duhu sosai duk da haka kasa sakin jiki tayi taki yarda.
Ganin ta maida rigarta yaleta yayi Kawai ya rungumeta bata ko magana har bacci ya
kwashe su

Yau kadan akayi

AsmaBaffa
[6/28, 1:47 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮

31-35

Official
By
AsmaBaffa

Ware Baiko Sadaukarwa ne ga


AIDA MAMAN TASNIM

Page naku ne

Hajjora Investment
Oum Nu'aima
Khadija Saleh
Safiyya Nabebe
Ummi Deejat
Ummu Najwa

Hamida bacci yayi Dadi duk ba a sani ba ta juyo ta manne a jikinsa Nabeel ya
farka sai ya janye Blanket din a hankali ya jawo remote din ac ya Karo karfinta
Hamida a hankali taji sanyi Yana shigarta ta koma jikin Nabeel inda take Jin dumi
ta makalkale shi, tabarakallah Nabeel ya furta a hankali ya maida hannayensa saman
Mazaunanta yana shafawa sai kace maye bazai bacci ba, Hamida bata San me ake mata
ba,rigarta ya janye sama sosai gorar Madara suka fito yaci gaba da latsasu yanda
baza ta farka ba,Hamida ta sake yin juyi ta baje Nabeel ya zura hannunsa ta kasan
bayanta a hankali ya birkitota ta dawo samansa ya manneta a jikinsa yana shakar
kamshin jikinta tsabar yanda yake shafa Mazaunanta Hamida sai data dan farka ta
bude idonta kadan cikin magagin bacci tace Lele ana taba ma abinka,Nabeel ya wani
sake kankameta tare da rada Mata me abun ne da kansa bata San ma yanayi ba haka ya
raba dare yaki bacci,sai daga baya ya fara bacci ba tare daya shirya ba.

Da asubar fari Hamida ta rigashi farkawa bata San me yayi ba tana bude Ido ta
ganta sintir a jikinsa ta dinga mamaki it tasan da riga tayi bacci Nabeel ta kalla
Wanda ke bacci hankali kwance,blanket din ta fisge ta ganshi ba Kaya tayi sauri ta
rufe Masa jikinsa,wata dabara ce ta Fado mata a hankali ta leka da kanta cikin
bargon tana kokawa ya zatayi taga Naja'atu ta Kare Mata kallo bai sani ba amma duhu
yayi yawa alamun farkawa taji ta fito da kanta da sauri tana murza ido irin yanzu
ta tashi, shi kuwa tun sanda ta farka ya farka shima Yana kallonta Dariya ma ta
bashi.

Ganin Kamar ya kamata tayi sauri ta gyara rigarta ta bar dakin zuwa nata
bedroom din,brush ta farayi ta daura alwala ta fito tare da gabatar da Sallah tana
saman Sallaya tana azkhar abinta shi Kuwa sabo da ba baiyi bacci da wuri ba ko
masallaci kasa fita yayi yana idar da Sallah ya koma bacci,Hamida Kuwa gyaran gidan
ta hau yi ko Ina duk da ba dirty haka ta maida shi Yana kyalli har toilet dinsa da
bedroom ta gyara saman bed din ne Kawai Bata gyara ba sabo da bacci yake wanka tayi
ta cakare cikin wani material red tayi kyau matuka dinkin doguwar Riga ta zamani
kitchen ta shiga ta duba ba dankali,doya da kwai ta soya ta tafasa ruwan shayi
lafiyayye Yana ta zuba kamshi,kazar jiya da suka rage tayi warming ta shirya dining
tsaf sannan ta gyara kwalliyarta tana Fitowa Nabeel shima ya fito abinsa sanye
cikin kana nan Kaya na Shan Iska sun Masa kyau matuka white and Silver.

Murmushi Suka sakarwa juna yace bari na Kira Mimi a aiko Mana da
breakfast,Hamida ta kalleshi ta koma gabansa ta tsaya tare da gyara Masa rigarsa da
dan wajen wuyan ya nannade tace nayi ai no need a Kira mimi, Nabeel yace inye Wai
duk a wajen Shehu Kika iya kalmomin Nan? Hamida tayi fari da Ido tace zauna ka
gani Pipinka tayi nisa,daukanta yayi cak Suka nufi Dining ya zaunar da ita shima ya
zauna ya zaro wayarsa Yana latsawa Hamida tana gama Serving a plate daya ta zuba
tea din ma a cup daya ta hada yace bana Shan Madara kin manta? Hamida ta kalleshi
fadar likita ce? Yace no bana son nayi kiba,Hamida tace Kai in zaka ci dadinda kaci
kiba zuwa ce idan lokacinta yayi sai kayi sai kasha Madara so nake kafin Naja'atu
ta warke ka tara kokon maza da yawa mu samu Baby, yldariya yayi yace gaskiya kin
kaskantar damu Mene wani kokon maza ai gwara kice Madara muma, ance salty taste ne
inji Karima ya baza ace koko ba,Allah ya kaimu yarinya wlh sai na dinke bakinki
Naga karshen surutu,ganin da Sauran watanni ta dinga kuri suna cin abinci har Suka
gama ya mike yace bari naje na gaida su Mimi daga Nan Zan karbo Uniform dinki da
komai gobe sai school,Hamida zatayi kuka tace wallahi dan dai mutane sun damu da
boko ne Indai baka yi ba Kai gara ne wallahi da bazanyi ba bana son makaranta a
rayuwata,Hakuri zakiyi kinji Pipin Lele ni idan Kuma Kika sake wlh primary Zan saka
ki cikin yara gwara ma kiyi karatu kafin wata hudu a Nemo Baby.

Rakashi tayi zai Shiga mota ya hugging nata sosai tare da kissing lips dinta
yace zan dawo yanzu a dawo lfy ta furta tare da bude Masa mota ya shiga ta bude
Masa gate ya ja motar zai fita glass ya sauke tare da furta Shakira Zan
wuce,Murmushi tayi fararen hakoranta suka bayyana hannunsa ya miko Mata ta window
ta ta dan matsa tare da saka nata cikin nasa yace me Zan siyo Miki? Naman balbela
murmushi ya saki ya wuce abinsa sannan ta rufe gate ta koma ciki,kwanikan ta kwashe
tare da gyara inda ya baci ta zauna tana kallon wakokin Hausa kasa kasa take Jin
maganganun mutane tsoro taji bayan tasan ta kulle ko ina,tv din ta kashe gaba daya
sai ta tsinci karar tafiya tana Jin wasu sautukan maganganun garada a gidan suna
cewa me gidan ya fita ta Ina ake Shiga ciki ne, yace ga kofar can naga wacce muke
nema bai fita da matar tasa ba, Hamida a hankali ta ajiye remota tayi maza ta haura
sama ta shiga wani bedroom ta Shige cikin toilet jiki na bari ta Kira Nabeel Yana
dagawa yaji muryarta na rawa tana kuka kasa kasa tace kayi sauri Yan daba ne da
safen Allah zasu kashe ni wlh gasu Nan da makamai na kulle kaina Ina toilet kayi
sauri wayyo Allah.
Yi Shuru gani nan Zan taho da Yan Sanda,ba shiri ya Kira police ya sanar musu
sannan Suka taho gaba daya gidan da jiniyarsu,Yan daban suna kokarin bude Palo sai
Suka ji jiniyar Yan Sanda da gudu suka haure katanga suka bar gidan ba tare da an
Kama ko daya cikinsu ba,Hamida Allah yasa dakakkiya ce muryar Nabeel taji Yana
kwala Mata Kira pipi fito sun gudu da sauri ta Bude kofa ta fito tare da fadawa
jikinsa ta kankameshi ta saki sabon kuka jikinta na Bari tace shike Nan Ni Kuma
sai ta Allah maybe Basma zanbi Kamar yanda aka kasheta, Inshaallah ba abinda zai
sameki,Yan Sanda ne suke ta daukan report sannan yace su bashi securities masu kula
da gidan suka gama komai sannan hankalin Hamida ya kwanta.

Mimi ya yiwa waya a turo Masa me aiki mace daya wacce zata dinga taya Hamida
zama a ranar Kuma aka turo wata Yar dattijuwa Habiba, Uniform dinta da duk wani
kayan makaranta ya kawowa Hamida,girki ma yace Habiba ta dinga Yi tare da
securities nasa Kuma Hamida ce zata na Masa.
Da dare bayan sunyi Shirin bacci tea ta hado Masa ta kawo yana kwance Yana latsa
waya,Wayar ta karba ta ajiye gefe tace ga tea ba lokacin waya bane yanzu Murmushi
yayi yace yaushe Kika koyi kula da Miji Haka? Me ka maidani ba abinda ban iya ba
Kawai sa kaina ne banyi ba Kuma bayan haka karka manta shekarar hankalina ce ta
kama, kallo yake kare Mata na musamman anya zai iya bin dokar wani likita baya ga
Naja'atunsa Yana jinta lafiya kalau Kawai mace take bukata,tunanin me kake yi Haka?
Nabeel ya kalleta da sha'awa yace bazan iya jira har 4mnths ba wlh nifa lafiya nake
ji na taba kiji,Hamida taji wata kunya tana daga zaune a gabansa ta jawo bargon
duka ta kifawa kanta ta ciki ta Miko hannunta waje Wai to muji,Dariya ta bashi Yana
kokarin janye bargon ta fada kirjinsa Wanda ba Riga a jikinsa sai dan short taji
wani laushi sumul sumul sai kamshi yake,rada ta Masa a kunne bugawa likita waya
kaji zaka iya dan rage zafi banda sex, da sauri yace ai yace Zan iya Yi ma yanzu,ba
wani gaskiya baza a karya doka ba,Nabeel yace Wai da lafiyata a Raina min hankali
ko so kike naci babu? Lele ka dinga alkinta abar nan Kar a samu matsala ka Kira
doctor aji,Nabeel ya jawo wayarsa dama Yana da number likitan,Yana Kira bugu biyu
ya daga cikin harshen turanci ya tambaya likita yace a'a sai Nan gaba lokaci baiyi
ba,yace Romancing fa Likita yace wannan ba matsala amma Kar a zurfafa, duk da haka
yayi mamaki da Nabeel ke sha'awa sabo da masu irin case dinsa wasu sai su kwashe
shekaru ma basa sha'awar ya mace,Nabeel yace wai banda sex,Hamida ta furta Eyya
ango ba harka tana kwance a kirjinsa tana shafa gemunsa ga yanda ya fuskanceta
bukata take,zaunar da ita yayi a tsakiyar bed din tana sake like Masa a jiki,light
ya kashe tana ta wani gulma Wai kunya Yana Fara kissing bakinta bata Sanda ta fara
maida Masa martani ba.

Hamida ta wani runtse idon kunya dan nishin ma dannewa takeyi bata yi,Nabeel
yace ke bakya Jin dadi ne? ta ya Nabeel Guda Yana abu kamar bakya ji karki sa
nacewa kaina ban hadu ba na daina to tunda bakya so,Hamida ta fara jin Dadi ya
daina gashi sha'awarta ta motsa murya na rawa tace ai dai kace ko Mene nace Ina so
Kar naji kunya ko? Nabeel yace ae ni bana son wannan kunyar na fada Miki zamuyi
fada da wacce fitsara ce bakya cewa a haka na ganki Ina so sabo da kaso mutum a
halin da yake shine so ba Wai sai kaga mutum da wayewarsa ba ko wata kwalliya ko
wani Abu kaso mutum dan Allah shine so,da ace kyale kyale nake bi sai na Bari sai
kin waye sai nace Ina sonki wannan Kuma ba shine so ba,a yanda na ganki haka nake
sonki nace yanzu Ni kadai Zaki na na wa rashin kunyar ki fada ko Mene Indai daga ni
sai Kaine,Hamida tace to ai Watarana ban San me yasa ba gashi Ina so Amma sai naji
kunyarka,yace okay Nan gaba sai na auro wata wacce zata na min karuwanci a bedroom
ke kiyi ta kunyarki,Hamida Kamar zatayi kuka tace Lele karuwa Kuma? Yes karuwa ko
mene ko so kike na waje su dinga birgeni,Hamida tasa yatsa a baki tana tsotsa tare
da cewa dama Karima tace na dinga tarairayarka,Tace ko ba daidai ka min ba Wai na
saka ka a daki na rungumeka Wai Nawa kake a wajena Ni dai Naga gaka da girma amma
ace nawa kake Wai na dinga tallafakarka na fada ma fari da baki,Nabeel yayi dariya
ba shiri yace to naji a dinga min sai me? Sakina tace na dinga ma rada sai kace
munafuka,to ai kin dade kina min radar duk abinda Suka fada kinyi sau nawa kece
baki san kin iya ba,bangaren sex fa basu koya Miki ba?Hamida ta sani amma sai tace
basu koya min ba a wajenka Zan koya,yace to naji last warning bana son kunya ko
Mene ki fada, to now kin bata min rai na fasa jiyar dake dadin,Hamida ance ta dinga
tallafe Miji tana Masa rada ta koma ta bayansa ta kwanto dashi jikinta tallafewa
kenan rada ta masa tace fadan ya fara aiki tace aci gaba da dadi baka ji ba na fara
jikewa,tsigar jikin Nabeel ta tashi yarrrrr yace nifa bazan iya bin dokar likita
ba,Hamida tace to kaji shi yasa nake kin yin abu sabo da haka, to naji bazanyi ba
karki daina,Gorar Madara yaji suna sukan gadon bayansa,Hamida ita kanta so takeyi
janyota yayi ta dawo gabansa wuyanta ya Shiga kissing Yana shafa gashinta pipi ta
jawo hannayensa dan munafunci ta dora a wuyanta alhalin ba Nan take so ya tsaya
ba,Nabeel Yana sani yace Nan? Yaci gaba da shafe sambalin wuyanta Yana dariyar
mugunta a ransa Wanda ita ba Nan take so ba,Kamar ta Masa masifa haka taji,
kirjinta take turo Masa kamar bai gani ba,hannayensa ta jawo ta maida saman
kirjinta tace idan anyi magana kuce ku kunyi nisa a wayewa alhalin ko kwanar
shagari baku je ba.

Yace ai ban San Nan kike so a taba ba Hamida tace kana sani fitsara kake so Kawai
na fada, Dariya ta bashi yace sorry muy Shakira kece ai kike ta bani dariya ya
tsaya da tabawa tace Wai kai Indai zakayi magana duk abinda kakeyi sai ka tsaya wlh
da lalle kake zanawa bazan zo ba sabo da baza ka taba sauri ba sai kana cikin
zanawa ana Hira ka tsaya da zanawa ka dinga magana,daina tsokanarta yayi yaga tayi
nisa da yawa sosai ya bada amanna Yana shansu Hamida ta wani gantsare Kamar zata
cinye masa baki ta huta tana ta wani nishin sweet sai da ya Mata sosai sannan ya
bajeta ya koma dausayi wasanni yake Mata masu wahalar furtawa Hamida tana kukan
dadi tana Kiran sunansa Lelen Kamshi..Lelen dadi....Zan. Mutu
Hankalin Lele ya tashi yace Ina dole yau sai yayi xxx Hamida dake ta gama Jin
dadinta sai ta gudu ta koma kasa,Nabeel ya bita ta zille ya haukace gaba daya sai
toilet ta Shige ta kulle yayi lallashin duniya taki budewa haka ya kwanta Yana
murkususu ya mike da kyar yasha maganinsa ya kwanta sai a hankali ya dawo normal
bacci yayi gaba da shi sannan Hamida ta fito Sadaf Sadaf ta maida rigarta ta kwanta
a can karshen gado ai tana kwanciya Nabeel ya farka sai kace wani robot har zata
gudu yace ba abinda Zanyi matso komawa tayi ta Shige jikinsa ram ya riketa yace to
ki tsaya ya fiye Miki mutunci kuka ta saki tace kana ji doctor yace baza mu iya
haihuwa ba Indai ba abi doka ba,shine Allah dokar banza,kuka ta saki me karfi yace
alright matse min cinya,akan cinya gwara kayi Kawai dan sai tafi illa dan Allah ka
bari lokaci yayi yace to na hakura amma ki daina yarda Ina romancing naki tace
to,ko nace zanyi ki hanani amma Indai Kika bari to dole sai nayi da sauri tace
to,Hira sukeyi sama sama har bacci yayi gaba da su.

Da Asuba ya tasheta bayan tayi Sallah ta hada musu breakfast sabo da makaranta
zai kaita,sai da Suka karya sannan taje ta sake yin brush tayi wanka tana ta Jin
haushin makaranta Nabeel wanka yayi a gurguje ya shirya cikin yard me tsada
peach,kwata kwata yau bai sakar Mata Fuska ba ganin sai Fushi takeyi akan zata je
school,room dinta ya shigo ya ganta a zaune ko uniform bata saka ba,tsawa ya Mata
tashi ki sa uniform mu wuce Ina Wasa da ke,Hamida taji tsoro amma tace ae Mana jiya
ma ai munyi wasanmu da dare,Tsaki ya ja cikin uniform din set biyar ya dakko daya
tare da fisge towel din Saura kadan ya fadi kasa ta rike da sauri Zan sa da kaina
ba shiri ta fara kokarin saka Riga yace Ina bra din ko haka Zaki tafi? Da sauri ta
zabo Kalar kayan dark blue and sky ta saka sannan ta shirya a gabansa ya duba
school baga din komai ta zuba,kokarin shafa powder take yace karki sake wlh ko bana
nan so kike ai ta kallonki muje haka Yana juya baya sai data goga soson powder din
ta gyara takalminta sandal me tsada ta bishi,Habiba tana ta aikin gyara gida Suka
gaisa Suka fita.

Mota ya bude mata ta Shiga Fuska a daure shima ya shiga motar yayiwa mota key
ya dan kalleta yaga kamar tasa powder handkerchief ya Mika Mata goge fuskarki,ba
shiri ta karba ta goge sannan yaja mota securities Suka bude masa gate bayan sun
gaisa
Suna hawa titi yace Saura ki ki yin karatu ki gane kurenki Shuru tayi har suka
Isa katuwar makarantar tunda Hamida taga masu irin uniform dinta tasan ma itace ta
dinga tsinewa makarantar tana yar iskar makaranta jahila Nabeel Yana jinta ya sake
hade rai Suka shiga har ciki ana ta kallon motar da mutanen ciki,Yana parking ya
fito tare da zagawa ya bude mata ta fito Suka jera zuwa staffroom hannunsa cikin
nata.

Ba bata lokaci pc ya Kira headgirl yace ta raka Hamida class Ss1,Hamida ta


kalli Nabeel zatayi kuka ita da take Ss3 an Mata repeating kenan,bakin ciki ya
kamata ta fashe da kuka Nabeel ya juya tana kallo ya shiga mota ya tafi, Headgirl
baki ta tabe tace ke dalla lests go,Hamida ta mata up and down tace uban let's go
tabi bayanta suna tafiya tana cewa wlh ba uban Wanda zanwa biyayya babu wata
kidahumar shugabar dalibai da zata zare Mana Ido,duk na girmi Yan makarantar nan,
Headgirl albarkacin new coma ce ta kyale Hamida ta rakata class,Hamida tace ni
bance a rakoni ba ehe wallahi karatuna zanyi duk Wanda ya min sai na rama Ina
katuwa ta da shekaruna Ss1 shima Lelen Zan koma gida ne zamu hadu.

Yan daban da suke ta Neman Hamida wanted har school dinsu suka je a suffar
mutanen kirki Suka tabbatar Nan aka kawota tunda gidan ya gagara ya zuba securities
a waje zasu gama da ita,cikin Yan daban waya ya dauka ya Kira yace yawwa Basma
hanya Mai sauki an sakat a school yanzu haka tana cikin aji,Basma tace yawwa so
nake a Gama min da ita kafin bikina kasan bikina Yana matsowa idan nayi aure banda
lokaci iya wuya Nabeel bazai samu farin ciki ba.

Tana cikin waya kawar Basma wata Aliya ta shigo dakin tace Ware Baiko badai baki
hakura ba har yanzu dan Allah ki kyale bawan Allah wannan ba rayuwa bace,Allah yayi
ba mijinki bane ki kyaleshi haka,ki daina ja da ikon Allah,akan dan Adam Bai samu
abububa shike Nan ba zaman lafiya bazai fawwalawa Allah ba,abinda Allah baibaka ba
babu Wanda ya Isa ya baka sannan wallahi da hakuri kikayi ya fi Miki riba banga
amfanin Wai mutum bazaiyi hakuri ya yafe abu ba sai ace lallai sai an dau fansa,
ita Yarinyar Hamida karki manta ciki ya Mata fa karshe ya wulakantata amma ta yafe
Masa Ana ganinta Kamar marar hankali bata da tarbiyya ashe wallahi tafi mutane da
dama hankali da kyawun hali .

ke bakya tuna samari nawa Kika yaudara Kika rabasu da matansu duk su basu dau
fansa ba sai ke,hakkin Wanda Kika yaudara ne ya biki kina ganin dan Allah ya baki
kyau kike amfani da hakan kina cutar da maza amma kin kasa ganewa,gaskiya Ni dai na
baki shawara ki gyara ki kyale Yarinyar da bata ji ba bata gani ba,Tsaki Basma ta
ja tace fita daga dakina karki sake zuwa gidanmu ko inda nake munafuka Ina ruwanki
to bazan yafe ba yanda na soshi ban samu Jin dadi ba shima bazai samu ba na dauki
alkawai sai naga bayan Hamida Matukar Ina raye,Aliya dai ficewa tayi abinta ta bar
Basma da ciwon son Nabeel bata taba son wani kamar Nabeel ba a Kansa tasan soyayya.

Hamida tana class sosai take saurarar abinda ake cewa,bata kula kowa ba haka ba
Wanda ya kulata har aka musu break tana fitowa inda taga ana siyar da abubuwa ta
tsaya wajen me kwakwa ta siya kamar ance ta daga kanta taga maza biyu suna lekowa
ta saman katangar makarantar Hamida ta tsorata ita suke ta kallo ta kalle su itama
ta zaro musu Ido tare da cewa dalla dalla can,taga Kamar suna magana tace kurwata
kur nafi karfinku Pipin Lele sai ta Allah tayi,basu kulata ba, duk inda ta motsa
ita kadai suke kallo a Yan school ma Hamida ce kadai ta kula da su,ta sake cewa to
da a aurena sai a dinga kallon musulunci Yan Iska taci gaba da siyayayrta Daya
hannunta a cikin aljihun wandonta tace idab baku koshi ba ai gwara ku fada min na
siya muku gurasa,motar Lelenta ta hango yazo dubata yaji tana karatun kuwa da sauri
ta tafi wajensa hannayenta cikin ajihun wandonta irin shegun Yan makarantar nan
tana karasawa yayi Murmushi tace Sannu da zuwa tare da Mika Masa Kullin aya daya ya
karba ta sake zaro kwakwa a leda tace ungo taka dama Kai na siyawa tsaraba.
AsmaBaffa
[6/28, 1:47 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮

36-40

Official
By
AsmaBaffa

Ware Baiko Sadaukarwa ne ga


AIDA MAMAN TASNIM

Page naku ne

Alhusna (Mrs Idris)


Najida Aliyu Bicca
😘
H😘
Ummu Abba
Nafisa Musa
Hauwaumuhammadhamza
Mommy Anas
A A U
Aymaan Haarun
Maman Husna
Mom Fuash

Karba yayi tare da furta thanks Yana kallon fuskarta tayi maiko sai kyalli
take ga biron har a gefen bakinta yasan data sani da tuni ta goge ga makarantarsu
da maza dariya yayi yace kinyi kyau Yan boko,fuskarta ta shafo tare da kallon tafin
hannunta Wanda duk ta zane shi da biro hijab din ma duk jikinsa biro Nabeel a ransa
yace first day har anyi haka da biro,a fili yace kinyi note? tace ae,abinci fa?
kwakwa ta isheni yace to gashi nan lokacin break ya kare koma class sai nazo
daukanki tace to,yace bakiyi kawa ba? Duk school din Nan ba sa'ata nafi karfinsu
21yrs gashi da aurena wace zata yi gogayya dani me suka sani ma rayuwar duniya Ina
Suka je ba mate dita duk ciki na wuce ajinsu ,Nabeel yace inye shi Kam murna yayi
Bai son kawayen nan Watarana dadin surutu ya kwasheta ta Fadi zancen duwawu,Yace
banda zancen duwawun nan please dariya tayi tace haba sai kace yarinya ko dan ka
gani a secondary school ta juya ta wuce har tayi nisa ta dawo tace kazo da wuri
daukana ana karkada bell a kunnenka Alright na wuce Office ya Shiga mota ta juya ta
koma class.

Malami bai shigo ba matan class sunyi wani group suna ta zancen samari da
labarin me akeyi a aure suna ta Yi kasa kasa suna sheka dariya,Hamida ko kulasu
bata yi ba tana jinsu,a ranta tace yara baku ga takashi da maiko ba mu muka ga yau
muka ga jiya,Suna ta wani tafawa suna Jin Hamida tace Yara kenan,Kallonta sukayi
Kawai tunda tazo take kallon kowa dai dai,wata a ciki tace Wai wannan Yar gidan
uban waye ce ne kunga yanda take wani raina mana hankali,wata tace Hmmm baku ga
wani kyakyawa da yazo wajenta ba dazu Kinga kyau subhannallahi ga motar daya zo ma
abin kallo ce I think yayanta ne,wata tace ko karuwarsa ba,tana jinsu bata kulasu
ba note ma da zata ara na wani Namiji ta karba taga Yana da kokari wani bayarabe
Arne Ola, har wasu ya bata yace taje dasu gida in ta gama ta dawo masa da su,Hamida
tace thanks alot dan na ololo masu kashi a leda, dan mutunci you know ni ba mate
din Yara bace na wuce level din matan class din nan,Wata a ciki wacce take ta Jin
haushin Hamida tace ke wallahi karya kike ki girmemu duk nan ba dan kasa
16yrs,Hamida tayi dariya tace to har yanzu ke yarinya ce karama tunda baki Isa
ganin Naja'atu ba,Budurwar tace Indai Naja ce gata can a class din Nan itace
monitor,Hamida tayi dariya sosai tace an taba drinking din gorar Madara a
gabanki? Suka ja Tsaki to ba gora ake cewa ba yogurt gashi ma mun gama sha,what of
Koko an taba tiltila Miki a baki? Wata a ciki tace Kai dalla muci gaba da hirar mu,
basu gane me Hamida ke nufi ba, ta sake ce musu ko Naja'atu ta taba kawo burkutu a
gabanku Suka Mata banza ba ganewa suke ba,Lele ta tuna tana note ta ajiye biro tayi
tagumi tace Lelena Yan matan Suka juyo suna kallonta suna kallon Hamida, wacce ta
tsani Hamida sai hararta takeyi wata Jamila,Hamida ko ta kansu bata bi ba ta dauki
biro taci gaba da note har teacher ya shugo

Hamida duk magana ko Abu zatace da hausa sai ta jefo ko kalma daya ce ta turanci
Yan class Suka dinga gulma da gani wannan daga yanda take magana komai sai ta jefo
turanci maybe tana da kokari nan Suka sallama Mata, nan kuwa basu San dan abu kadan
ta rike ba Wanda ta tsinta a wajen Shehu,har wani kulata akeyi irin an kawo me
kokari Pipi a ranta tana ta dariya tana Adduar Kar Allah ya kawo malamin da zai
kureta.

Sai da period ta Kare aka tashe su,Hamida ta tattara littanta ta gyara hijab
dinta ta fice daga class tana fita Kuwa Lele yazo Fitowa yayi tare da bude Mata
motar kawai ta shiga tana wakar I'm coming home..lele dai ya rufe sannan ya zaga ya
Shiga sai kallonsa akeyi har Malaman gaba daya,Hamida an dakko yunwa da rana baki
ya mutu tayi tsit tunda ta gama wakar murnar komawa gida har Suka karasa gida bata
ce komai ba tana fitowa tayi cikin kitchen direct ta zubo abinci sai lokacin Nabeel
ya shigo yayi Dariya yace sai da nace a kawo miki abinci Kika ce aya da kwakwa sun
isheki,rabu dani banyi zaton haka nake ba ulcer ce ta kamani wannan shekarar maybe
bazan iya azumin watan Ramadan ba idan ya zagayo

Sama ya haura ya shiga wanka,Hamida tana gama ci ta cire uniform dinta ta bawa
Habiba ta wanke su ta goge,Sallah ta gabatar sannan bedroom dinta dana Nabeel ta
gyara neat har toilet sannan sauran Kuwa duk Habiba ta gama,Wanka tayi tasa Yar
karamar gown iya cinya me gajeren hannu tayi kyau, kitchen ta Shiga ta danyiwa
Nabeel girki me sauki sannan tayi Shirin Islamiyya dake kusa da gidan ne ba nisa
sosai, nan ma sanye da uniform milk and dark brown ta fito ta iske Lele a
dining,muji girkin naka ta danyi cokali daya sannan ya Mata kiss a kumatu yace a
dawo lfy a kula da waya da Kinga ba daidai ba ki kirani tace to yace dan security
zai rakaki kuje.

Tana fitowa cikin securities din guda daya ne ya rakata har School ta Shiga
sannan ya koma gida,Yan daban da suke ta bibiyar Hamida waya Suka sake bugawa Basma
Suka ce yanzu fa Yarinyar Nan an bata tsaro sosai gaskiya,Basma ta dinga bala'i
karfa ku min Wasa da kudi na,na biyaku kudi me yawa taya zaku dinga raina min
hankali ku yanka Yar Iska Kun kasa,Dan daban yace idan aka Kama daya cikinmu wlh
kema asirikin ya tonu kibi a hankali zamu sheketa ne duk inda take Muna kusa.

Ana tashin su Hamida daga school Nabeel yaji hankalinsa bai kwanta ba da Kansa
yaje ya dakko abarsa,zuwa dare ya koya Mata karatu sosai da sosai sannan Suka
kwanta bacci,zai Fara tabe tabensa taki yarda Kar yace sai yayi haka ya hakuri
sukayi bacci.
Washe gari da safe ya sauketa a school ya wuce office,ana Fitowa break again ta
sake ganin mazan Nan suna lekenta ta katanga wajensu ta matsa suna daga waje tace
bayin Allah da aure na an siyar dani ni kayan wani ce,wata budurwa ta fisgo wacce
ita bata kula da maza na lekowa ba Hamida ta juya bayanta sosai da yatsa ta nuna
musu Duwawun budurwar tace ku kalli na wannan nawa an siyar da shi tuni akwai me
shi ta Kara gaba,Budurwar kafin ta kalli katangar sunyi kasa basu sake lekowa ba.

Nabeel Yana zuwa daukanta lokacin an tashe su suna Kan Hanya ta shagwabe tare
da cewa Lele wasu ne kullum idan akayi break suke lekowa ta katanga Kuma ni kadai
suke kallo ko duwawuna suke kallo oho nidai ban gane musu ba gaskiya,Nan take
Nabeel hankalinsa ya tashi Yana tuki ya kalleta yace ba nan suke kallo ba,ki nutsu
karki sake fitowa break ki dinga Zama a class Zan dau mataki kome kike so ki bayar
a siyo Miki kinji,to ta furta jikinta yayi sanyi Islamiyya ma karki na Fitowa sai
securities sunzo kinji ko? yanzu Ina da aiki da zanyi securities ne zasu dinga
kaiki suna dakko ki,tun 7 Zan dinga fita sai dare,aikin kwangila ne? ta tambaya yes
ya furta, Allah ya bada sa'a,Gefen fuskarta ya shafa a hankali sannan ya dauke
hanyar layinsu har gida, abinci ta ci tayi Shirin Islamiyya yace muje na ajiyeki
zanje gidan su Ammar muna Shirin bikinsa,Uhm kace shima ya kusa shiga layin ganin
duwai,Dariya yayi yace sai kin girma kin koyawa yaranki fitsara naga alama,haba
tarbiyya Zan musu zaka gani zagi yaro yayi sai dai kaji fas na kwade shi,a son
yaranku Mata Allah ya kaimu Zan gani.

Yana ajiyeta ya Mika Mata dari biyar,tace kana shagwaba Ni ta safe dubu ta Yamma
dari biyar sai kace matar gomna a rayuwar Nan so kake ta Allah idan ta kasance babu
Kai na Sha wahalar rayuwa ta window ta shigar da kanta ciki Kamar zata Yi kuka tace
Lele Allah ya baka tsawon rai da lafiya Ina sonka wlh kayi lafiya kaji, Lele yau
dadi kamar an Masa bushara da gidan Aljanna bai taba ji tace tana sonsa ba sai yau
yasan dai tana sonsa ga yanda take nuna Masa,gemunsa taja kadan tace a kara bari
yafi haka, Lele harda wani yin fari kamar mace shauki ya kwasheshi,Hamida ta
kyalkyale da dariya ta sake tsura Masa Ido Kamar zata Shige Masa Fuska tace Lele
kamshi Lelen kyau Lelen Pipi.

Lele Yana ta dariyar Jin dadi sai ya fasa tafiya ma ya fito ya jingina da jikin
motarsa ya wani harde kafa hannayensa rungume a kirjinsa yana dan Jan gemunsa yana
karewa Hamidansa kallo.

Sai Murmushi take zubawa tana dan kallon gefe gefe sabo da Lele ya kafeta da
ido,Yace kin hanani tafiya you are so cute lips dinta ta wani gyara, ganin ba kowa
a wajen ya dan zaro harshensa waje in a sexy way, Lele ji yake kamar ya dauketa su
koma gida ,Ganin lokaci zai kure ya bude mota ya shige ciki tace sai na dawo ya
daga Mata hannu tajuya ta wuce ta danje bakin gate ta juyo ta kalle shi bai tafi ba
Yana ta faman kallonta alama ta Masa da Hannu Wai ya tuka mota ta Shige school
sannan yaja mota ya wuce.

Duk abinda sukeyi akan idon Basma wacce ke cikin mota tare da Yan dabanta,wani
kishin Hamida ya sake ninkuwa a ranta suna baya sun buya a cikin mota suna
kallo,Basma hawaye ya zubo mata,cikin Yan daban dayan yace gaskiya suna birgeni
Yana son matarsa itama tana sonsa ni in ba a radio ba ban taba ganin so irin wannan
ba,Ki daina kuka Basma karki ga wai Mata suna kuka a cikin film kice kema zakiyi
akan Namiji karya ne wasan kwaikwayo ne Yi suke ana biyansu kudi,Kuma ba kukan
gaskiya suke ba karki ga suna yi,su yi suke ana biyansu Kamar baki San me duniya
take ciki ba ai su kudi ake biyansu Kuma ba hawaye suke ba ruwa ake zuba musu suyi
bana gaske bane,Baku da aiki yanzu sai kwaikwayon Yan Film to Suma duk karya ce
Kawai kudi suke samu ke gashi Zaki kwaikayesu ki bata hawayenk....tas kakeji Basma
ta kwasheshi da Mari tace baka San so ba an fada ma kwaikayon wasu nakeyi na gaske
nakeyi ni,dayan yace ah to ko mai yanzu ba su ake kwaikwaya ba daga anga Yan film
sunyi abu sai a ara a yafa,Basma tace Baku San aikinku ba wlh kuje na fasa ni zanyi
da kaina,Suka ce ah Indai kin bar Mana kudin ai shike Nan dama mu bamu taba kisa ba
shaye shaye Muka iya ayi lafiya Kuma ki sani mun San kece Kika kashe matarsa ta
farko Kika dakko Yan daba tun daga Lagos hausawan Lagos Kika yo haya Zaki
sani,Basma taji tsoro amma ta fuske tunda tunaninta basu da hujja ko kotu aka je
sabo da haka ko zata mutu itama sai ta kashe Hamida.
A Nan Suka rabu da Yan daba Basma bindiga ta Nemo aka ce za a kawo mata ta biya
kudin tana jira Kawai a kawo.
Saurayin da zata aura Alhaji Sa'edu hamshakin me kudi ne Yana da Mata Daya da
Yara biyar Basma gidanta daban ya kankara Mata shi a Abuja amma Sam ba shine a
ranta ba Kawai ta gaji da rashin auren ta fiso tayi auren tunda me kudin gaske ne
ko an gano tayi kisan Kai shi zai fita ya Shiga ya bada rashawa a saketa sabo da
kasar haka take shi yasa ma take so Kawai ayi a daura auren ranar da za a kaita
gidan miji ita Kuma ranar ta dauki alkawarin ranar zata gama da Hamida,Motarta ta
ja ta koma hotel kafin gobe ta bi jirgi ta koma gidansu Wanda babu Wanda yasan me
take kullawa duk anyi zaton Shirin auren takeyi,kudin ma idan an bata na gyaran
jiki Yan daba take bawa.

Ammar tare suke da Nabeel suna ta zuba hira da yanda za hada komai na auren
Ammar, Nabeel agogon dake daure a hannunsa me tsada ya duba yace 5pm yanzu an tashi
wifey zanje na dauki abata,Ammar yayi Dariya yace to wa yace tasa ce, Nabeel yace
yaro tawa ba irin taka bace baza ka samu irin tawa ba,har mota Ammar ya rakashi
Yana dariya sosai sannan ya wuce direct school din su Hamida ya wuce ya ganta a
tsaye a ciki tana jiransa su da wasu Wanda suma suke jiran azo a dauke su, wata
Khadija wacce ta damu sai tayi kawa da Hamida duk da ba ajinsu daya ba haka Kawai
taji tana kaunar Hamida tace ya sunanki dan Allah? Hamida Kabir Nabeel,nice name
sunana Khadija,Hamida harda cewa nice to meet you,itama tace nice to meet you too
bye,Hamida tace bye itama ta nufi motar Nabeel Fitowa yayi tare da bude Mata yace
Sannu Pipi yawwa Lelena ta Shiga ya rufe ya koma ya shiga mota yaja suka tafi
Hamida tace Yar gata ni ba nisa amma sai an kaini an dakko Ni Allah ya daukakani
thanks Lele.
Hmm Kawai ya furta gobe za a fara kaiki ai,kafadarsa ta dafa tare da furta oh I
will miss your driving,Dariya take bashi da mamaki Jin tana yawan kokarin yin
turanci yace ashe dai Shehu yayi kokari Hamida tace hmm ai Shehu wlh Yana da baiwar
koya karatu duk daskarewar brain dina sai da ya tasheta,Yana lailaya mota yace yayi
dan abin kirki,hmm banji dadin da Shehu ya Zama haka ba ta wani bangaren Yana da
Hali me kyau duk lalacewar mutum baya rasa wani halin kirki,Nabeel bata Rai yayi
yace nifa? Why kike yabon wani? Murmushi ta saki tace sorry na manta mijina me
kishi ne,Bmbai kulata ba ta girgiza kafadarsa I'm sorry Lelena ta wani kashe murya
tare da kwanciya a saman kafadarsa,Ice cream ya tsaya ya siya Mata da kayan
makulashe yace yau ba girki ki huta kinji my love.

Wayarta ta jona ta kunna wakar hausa ta soyayya tana bi tace Sadaukarwa zuwa ga
Lelena tana bin wakar tana kallonsa,yace zakisa nayi hatsari fa,Murmushi ta saki
yaji wani baitin soyayya yace nine nace wannan zuwa ga ke,Hamida harda dafe kirji
ta lumshe Ido ya shigeni tace,Hannu ya Mika Mata suka tafa,Yazo wajen danger suna
tsaye sai ga Basma itama da motarta ta tsaya a saitinsu tana kallon Hamida ji take
Kamar ta dauketa da bullet amma ba a kawo Mata bindigar ba,Nabeel ne ya dan leke
fuskar Hamida Yana dariya, hannaye biyu tasa tare da rufe fuskarta,Yana kallon
dayan hannun yayi Ido biyu da Basma,Kallonta yayi yanda ta kafe su da Ido,Hamida ma
gefen ta kalla ganni ya kalli wajen sai taga Basma,Hamida taji haushin Nabeel ko
tsohon so ne ya motsa shi yasa ya tsaya Yana kallonta,Glass ta sauke Kamar yanda
Basma ta sauke nata,Hamida taga Basma ta Lula tunani ta Dan bigi mota ta dawo
firgit ta kalleta taga ta rame sosai Hamida tace ga kwandalata a ajiyemin a cikin
kashin wuyan, Baki da lafiya? ko Tamowa ce ta kamaki?Ana ba da gyadar Yara masu
tamowa, danger ta bada hannu Nabeel yaja ya wuce itama Basma ta canja road inda
zata koma Hotel,Hamida ta bata rai taki Masa magana,Maganar duniya taki kula
Nabeel,Yana shiga gida kafin ya fito a mota ta riga shi ficewa da sauri ya gano
kishi takeyi yace Pipi Ina magana Palo ta wuce tare da wucewa sama,a steps ya
cimmata daukanta yayi tare da maidata bayansa ya goyata,Hamida sai ta daina fushin
tace kaini dakinka ya kaita tace karka saukeni kaini dakina Nan ma ya kaita,ya dawo
da ita ya dauketa suna facing juna sai ya Kai kanta kasa sai ya dagota sama sai
Dariya takeyi,Sai da ya gaji yace to sakko,uhm uhm ni kar a saukeni Kamar Yarinyar
yaye haka tayi,Saman bed ya kwantar da ita ya zare Mata katon Hijab din tare da
Zama a gefen bed din ya cire mata rigar daga ita sai guntun pant da bra,kirjinta ya
kifa a saman cinyoyinsa sannan ya balle Mata hook din bra din ya janye tare da
jefar da ita,har ga Allah bada niyyar Mata wani abu yayi ba ganin boobs din nata da
yake mugun kauna bazai iya kyalesu ba,Hamida Bata hanashi ba sosai ta bashi hadin
Kai Suka fara murza juna suna sakin Nishi,ganin zai wuce gona da iri ta fara nokewa
nan fa yace bai San zance ba Suka dinga kokawa,har ya samu nasarar danneta ta ko
Ina Wayarsa tayi Kara Yana dubawa yaga Mimi,tana danne a kasansa ya daga wayar Mimi
tace Ina Hamidan bani ita dama ita nake Nema yace ta shiga wanka idan ta fito Zan
bata,Hamida tasan shirinsa da karfi tace gani Mimi na fito,Dariya yayi ya shake
wuyanta da Wasa ta fara tari,Mimi tana ta hello hello Kawai tarin Hamida ta ji da
dariyar Nabeel,Sai lokacin Hamida tace hello Mimi Ina yini ya gida ya...Dariya ta
saki ta sake cewa sorry Mimi ya Affa na Kira bai daga ba,Mimi tace kowa lafiya Nima
na jiki kwana biyu shuru bamu gaisa ba,Hamida tace uhm Mimi School ce wlh shi yasa.

Yan makaranta ai naji Alama har sorry ake ce min dariya Kawai Hamida tayi sai
Jin kunya takeyi tana wani ladabi ka rantse a gaban Mimi take,Nabeel sai Jin Dadi
yake pipinsa tana ta hankali ko yaushe Kara canjawa take Yi,Mimi ce ta jaddada Mata
karfa ta biyewa Nabeel ya karya dokar likita,Hamida harda rufe Fuska tare da cewa
to Mimi,dama Kiran da na Miki kenan na tunatar dake,tace to a huta lafiya ta kashe
wayar,Nabeel ya tallafe haba tare da zubawa Hamida Ido harda wani a huta
lafiya,Wayo tayi Masa ta Shige toilet ta kulle Wai sai sunyi wankan tare shi yasa
ta kulle da key, Bedroom dinsa ya koma ya zuba wanka sannan ya fito suka ciki kayan
tande tandensu ya koya Mata karatu.

Haka abin ya kasance har Hamida tayi sati biyu kullum baida lokaci yanzu
securities ke kaita su dakkota daga Nan bai sani bama tace kumma zasu na koya Mata
mota, a dan wannan lokacin take dan koya tana koya duk Nabeel bai sani ba,haka idan
ba Islamiyya sai tace zata unguwa wajen mimi sai ta gama koyon motarta sai ta wuce
can,har ta iya mota cikin kankanin lokaci sai dai hannunta bai gama fadawa ba.

Lokacin Kuma bikin Basma Saura wata daya,Alhaji Sa'edu ne yaje zance ta hada
Masa girki na alfarma suna hira yace My love ba abinda bazan Miki ba a rayuwa
Matukar Zaki nuna min kauna,katon tumbinsa ta kalla ta dan tabe baki sannan tayi
murmushin dole sabo da me kudine tace kome nake so zaka min? Yace kwarai kuwa tace
ko kisan Kai nayi? Yace shi yafi komai sauki case nawa na kashe irin wannan yarona
ma ya kashe wani na fita na Shiga nasa aka sakeshi ya kashe banza,Ni kaina mutane
Nawa na kashe Kuma ba abinda aka iya Yi min ai yanzu in kinji hukuma ta kashe wani
to talaka ne marar galibu,duk abinda kike so kiyi kanki tsaye ke idan ma so kike a
kashe Miki a gabanki Ina da shahararrun Yan daba,Basma taji Dadi tace a gabana nake
so ayi watace ta zalunceni taci amanata ranar da za a kaini gidanka ranar nake so a
gabana a kasheta,Alhajin Sa'eedu yace karamin Aiki ne ma Ashe mace ce karki damu My
love,Basma tace I love you ta fara bashi abincin a baki harda gyara Masa Karin hula
Yana ta wani washe baki Yana murna ya samu budurwa zukekiya.

Yau Saturday Nabeel Yana wajen da yaransa ke aiki Hamida tana gida sai ga wasu
mata su Uku sun shigo da wata jaka katuwa da kayan Aiki Kamar Yan polio, Security
ne ya sanar Mata tace ace su shigo,har Palo aka rakosu duk da Yan birni ne amma
sunga hadadden gida yasha kudi sai kalle kalle sukeyi ko Ina kamshi na tashi Yana
kyalli ga ac,Hamida Suka kalla ta zuba kyau cikin wata Riga Yan kanti marar nauyi
me siririn Hannu Maroon da gani kasan me tsada ce,sunyi zaton irin Yan wulakancin
matan birni ne,Hamida ta kallesu duk wasu a jigace sunsha Rana da ga yunwa suke
ji,Hamida Murmushi tayi tace bayin Allah me kuke raba Mana ne gomnatince ta aiko
maganinta kullum baza a rana abin arziki ba sai magani maganin ma bana kirki ba duk
Kun jawo yaranmu sun kangare sabo da kwayar da ake Basu yaro ka zare Masa Ido ya
zare maka,Dariya Suka dinga Yi Suka ce masu kananan ciki muke aunawa idan an
tabbatar da cikin sai a bada maganin karin lafiya dake da jaririnki,Ahaf nasan
bazai wuce wannan ba da wannan maganin da tallafe tallafe gwara a sakko Mana da
Kaya mu daina Shan tsadar rayuwa.

Tace Amarya ce ni banda ciki,dayar tace taya Kika sani Indai ba gwadaki ba,Ke
karki min tambayar ya uwata ta haifeni bani da ciki amarci muke Sha Naga dai yunwa
kuke ji bayin Allah ku zauna na zuba muku abinci kuci ku koshi gashi Nan duk Kun
fita a hayyacinku,Dariya sukayi ta wuce kitchen suna ta yabon Hamida ta kinkimo
musu wani hadadden flask da plate ga ruwa da lemo tace ku saki jikinku Gomnati tana
ta wahalar daku wallahi kuyi aurenku Naga alama Yan Mata ne ku,Suka ce ai ance aure
Rahma ne Allah ya bamu me son mu,Hamida tace Ameen Rahma kai ai Ni ban gane ba sai
da na shigo daga ciki suna ta dariya tana ta basu dariya Kuma ita bata dariyar.

Ta zuba musu Fried rice da soyayyar kaza Haba Malam baki dama yunwa ta ishesu
Suka share girki,tace a kara muku Suka ce sun koshi tace don Allah Kar kuyi Kara
yanzu an waye an daina wannan ta sake zuba musu Suka lashe kadan suka rage Suka Sha
ruwa da lemo sannan suka dinga Mata godiya Suka ce zasu tafi tace ku gaida gida.

Suna fita kofar gida Suka tsaya can nesa suna shawarwari,Daya a ciki tace wannan
mutuncin data Mana ta ya zamu iya yaudararta a kasheta ki duba kwana Nawa bama
samun abinci mu koshi haka sai yau a gidanta,gashi ta bamu shawara muje muyi aure
muma mu samu farin ciki kullum muke Nan bara a Kan titi Muna neman abinda zamu sa a
bakinmu yunwa ita tasa Muka karbi aikin nan sabo da mu samu kudin abinci,wallahi
bazan iya ba iya abinda ta mana ya ishemu ishara,ki duba masu kudi gidajensu idan
ka shiga Yanda ake wulakanta mutum kallo baka ishesu ba amma ita bata Sanmu ba ta
karramamu har palonta ga abinci me dadi da nama ga ruwa da lemo haba ai wallahi mu
samu miji ko talaka ne muyi aure Kuma Nan gaba muzo mu dinga gaisheta duk da cewa
mun girmeta ita Kuma Basma mjn cinye kudin baza muyi aikin ba Suka kara gaba suna
ta sawa Hamida Albarka.

Lele sai magrib ya dawo lokacin tana kitchen ta Masa wani girkin na daban Wai
bazai ci girk tazarce ba,kitchen ya shiga direct Jin motsin abar kaunarsa ta baya
ya rungumeta Yana shakar kamshinta ta juyo a hankali tare da shigewa jikinsa ta
kwanta a kirjinsa tana Masa Sannu da zuwa,Kanta ya dago da hannaye biyu ya hade
bakinsa da nata ya fara tsotsa Yana cewa I love your lips, Hannunsa ta rike tace
bari na karasa shirya dining kafin Nan kayi wanka,kafada ya makale yace yunwa nake
ji,Lemon kwakwar data hada ta zuba Masa a glass cup ta Mika Masa ya shanye ya Masa
dadi yace bari nayi sauri nazo naci girkin Amaryata me dadi yau wankan ma bazan iya
na kirki ba sabo da girki me dadi zanyi ta tunani,Dariya ta dinga Yi tana lekensa
ya wani haura sama da sauri,da dan karfi tace kayi a hankali Lelena,bazan iya ba
kamshin girki ya cika min ciki,Yana shigewa daki Hamida harda tafin Jin Dadi ta
ajiye abin juya girkin tace ahayye chass inji dan daudu,tayi wani takun yanga ta
kalli kanta ta dan juyo ta kalli bayanta tace Lele zai Sha Dadi gaskiya Abu lunguna
lunguna Dawas Kara taji girkin zai kone ta koma jikin gas da sauri ta sauke oh Zan
bata rawata da tsalle

Basma bindiga ta iso ta siyi abarta sabuwa an kawo Mata daga lagos ta boyeta
tana jiran rana,gashi sunyi da Alhaji Sa'eedu tana kasheta Kawai zata bar kasar
kafin lokacin zai musu visa da shi da Basma a ranar zasu bar kasar su wuce inda
zasu kwashi love.

Masu sharhi Wanda basa gajiya da min sharhi Ina Matukar godiya

AsmaBaffa
[6/28, 1:47 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮

41-45

Official
By
AsmaBaffa

Ware Baiko Sadaukarwa ne ga


AIDA MAMAN TASNIM

Page naku ne

Nimcyluv
Nanahkhadii
Rayys
Mom aneesa
Fatima Umar Adams
Madame Souley Aicha
🥰🥰🥰
Maman Sultan
Ummu Jiddah
Maman Murtalah
MamaZee Ddm
Maman Raiz

Washe gari Sunday Bayan ta raka Nabeel mota ya fita Palo ta zauna tare da
Kiran Karima bayan sun gaisa tace Aunty Karima ya za ayi ne?da me fa karima ta
tambaya,Hamida tace Wai da Zan fara zuwa gyaran jiki kafin Lelena ya dawo normal
sabo da time ya kusa,Karima tace ai ya kamata ki fara amma karki ta Shan magunguna
Kar a samu matsala amma jikin Kam ki gyara sai maganin Infection kiyi kin San ba a
rasa mata da shi kina da su duk an kawo Miki su suna Nan bedroom dinki,yes na gansu
ai,to ai kowanne an rubuta yanda zaki amfani da shi ki fara amma banda siyen jike
jike banza kina Sha Kar ya Haifar Miki da wani ciwo a internal organs ki kula in
baki San Abu ba karki dinga shayen banza,okay ta furta Suka gama tattaunawa sannan
ta ajiye Wayar tare da haurawa sama.

Wankin Nabeel da aka kawo su Hamida ta zauna ta shirya Masa su tare da gyara
komai ta tattara Inners ta wanke Masa a washing machine tayi drying dinsu bayan ta
gama abinci ta goge su ta adana,nata ma da kanta take wankewa a machine sai ta bawa
Habiba ta goge Mata,bata tara wanki ita,abincin ta zauna tana ci jollof din taliya
tayi da doya taji kifi,su Kuwa masu aiki Habiba ke dafa musu abinda suke so a daya
kitchen din,tana cin Abincin Nabeel ya Kira ta a waya,dagawa tayi tare da yin kasa
da murya yanda taji Yan school dinsu suna gwadawa yanda akewa miji,itama haka tayi
ya kike ya aikin gida? Hamida ta wani gyara zama tare da furta Alhmdllh ya aiki ya
akaji da yaran nan naka marasa mutunci,dariya yayi yace kin tuna Sanda suke Jin
haushi a kauyenku sabo da Ina baki 1k kullum,Hamida tayi dariya kasa kasa wani ta
Yan gayu,ya naji muryar ta Kara zaki ne? Murmushi ta saki me sauti tace to kullum
Ina Shan Madara da sugar ba dole ba ta Kara zaki,Kinci abinci ne? Kai nake jira ka
dawo muci tare ni nafi Jin dadi idan muna ci tare kana min kallon nan naka sai kaga
kafin kace me na tashi plate daya,Dariya Nabeel ya sake yi yaji wani dadi yace
karki jirani kici abinci karki rame so nake ana ganinki asan na iya kiwo,Hamida
harda shagwaba uhm...uhm...sai ka dawo gaskiya ta kallin uban abincin data dafa ta
fara cinye abinta amma ta shirga karya Allah na gani baza ta iya jira sai ya dawo
ba bata jure yunwa amma sabo da yaji dadi tace shi take jira.

Yace kiyi girki kici abinci sai dare zan dawo yau,Hamida tace yau haka zan yini
ban ganka ba? Nasan ma yau sai malaria ta tashi sabo da rashinka,Nabeel ya saki
dariya yace anjima kadan Zamu yi video call amma kici abinci kinji tace to ya na
iya tunda ka damu sai naci yanda kace haka za ayi bari naje na dafa,okay jeki I
will call later,Love you cewar Hamida, love you much more Dear ya furta tare da
datse Wayar, Hamida taci gaba da cin abincinta har ta gama tayi wanke wanke ta
Shiga wanka tare da dauro alwala,Sallar azahar tayi sannan ta shirya ta cakare
cikin wani tight arsh jeans da wata farar t-shirt me katon love red a jiki tayi
kyau gashin ta gyara sosai tare da daura wani arsh siririn gyale me kyau gashin ya
fito ta tsakiyar dankwalin goshinta kwantancen gashinta gashi nan a waje, kallo ta
kunna kenan sai ga Kiran Nabeel video call

Dagawa tayi Yana kallonta tana kallonsa yaga tayi kyau yace My Shakira,Murmushi
tayi Mai sanyaya zuciyar masoyi,dan tashi na gani,taya zaka gani bayan wayace,da
Wayar Zaki dinga hasko ko wanne part,haka ta fara hasko masa iya kanta sai kirjinta
har zuwa kafafunta yace kin hadu Sarauniyata hasko gorar madarar ta haska masa
Hamida har da wani karkada kirji,Nan take yace ganin nan yanzu zan dawo gida idan
na ganki sai na koma Hamida har da wani iyayi hey take it easy Mana minti nawa ne
ka dawo Kawai mu dai a samo Mana halak Banda haram mu da yaran mu masu zuwa nan
gaba yace nifa kawai zuwa zanyi na ganki,ni zanzo sai ka ganni na koma yace kisa
katon Hijab har kasa ki sa driver ya kawo ki,Hamida tace to gani Nan ta kashe wayar
tana dariya bai San hannunta ya fada a driving ba,Hijab tasa me Hannu har kasa ta
hada basket dinta na abinci ta dauki key din katuwar motarsa baka kowa ya ganka
yasan ka hau mota Yar gaske,Gate tace a bude Mata ta bude baya ta saka basket ta
shiga mota ta Mata key tare da bata wuta dama ta Sha wanki tana kyalli,a nutse ta
bar gidan harda kunna dan kida kasa kasa Ya bata address da nisa ma wajen amma a
wajen gari ne gefen Hanya,a nutse ta dinga driving har wajen aikin nasa tun kafin
ta karasa ta hango shi a jikin motarsa Yana latsa waya masu aikinsa suna ta fama da
motocinsu.

Tunda yaga motar ta gangare tana tafiya daf da su ya kafe motar da kallo Yana
tunanin wannan motar ai tasa ce tunani yayi ko Hamida ce ta bawa driver ya kawota
amma sai ya hango Kamar mace a ciki,Hamida a saitinsa ta tsaya tare da sauke glass
suuuuuuu kasa Kawai ya ganta a ciki,mamaki ya kamashi yaushe ta iya mota ko dama ta
iya ne,Murmushi ya saki yace gyara parking hajiya Shakira ta wani gyara parking
yana ta mamaki ta fito,ya kalleta sosai yace yaushe kika iya mota ban sani ba?
Hamida tace driver ne ya koya min Kullum idan na taso daga school,amma me yasa baki
sanar min ba? so nake na baka mamaki,yayi Murmushi yace to daga yau kina sanar min
kinji to ta furta sannan ta Mika mishi basket din ya karba tare da furta
thanks,tace na gaisa da yaran naka? Yeah ya daga musu Hannu lokacin sun dan tsaya
da aikin suna hutawa sai gasu sun karaso da yawansu Hamida ta gaishesu da fara'a
Suka amsa,Nabeel ya kallesu yace kun ganeta Kuwa? Wani aciki ya daura hannayensa a
Kansa yace ahhh me dubu daya ce ikon Allah,Nabeel yace itace matata suka dinga
mamakin ikon Allah da kyar Suka ganeta yanda ta Kara kyau da kiba ta Kara haske ta
Zama Yar gayu sai kallonta suke Nabeel ya ajiye basket din yace gyara motar ta
kalli wajen bishiyu inda ba me ganinmu duk da cewar akwai tint.

Shiga tayi ta gyara parking din yanda ya dace yana ta mamakin Pipinsa ta iya
mota wai daya side din ya bude ya shige tare da kulle motar juyowa yayi ya kalleta
itama shi take kallo suna Jin wani nishadi da shaukin juna,Kullum kyau kike karawa
my life, Hamida ta kalleshi da wani fari tace dan Allah ni life dinka ce? Kai ya
daga Mata alamar kwarai kuwa,Hamida tace dan Allah fa? Allah ya furta,Ido ta Kura
masa tace yanzu da Zan bar maka gidanka sai ka mutu?Nabeel yace ai tuni ma Sai dai
aga nayi yuuff na wuce,Hamida tayi dariya tare da cewa shike nan na mallakeka ka
shiga uku dani,hannunsa daya ya saka cikin nata Yana Wasa da yatsunta tare da dan
janyota jikinsa suna shaka kamshin juna,lips dinta ta dan turo Masa su tare da nuna
Masa da yatsa nan take ya hade bakinsu waje daya suna tsotsar bakin juna a hankali
yace idan Ina gabanki sai naji komai yazo min da Sauki Pipina,Hamida ta danyi
Murmushi tace da sonka nake kwana nake tashi Lelena Allah ya barmu tare,hijab dinta
ya Dan daga yasa Kansa ciki ya kalli yanda kayan suka mata kyau, Yace baby kin
zamemin aya,aya ce aka saukar yanzu so nake Kawai na warke na samu nayiwa soyayyata
hidima na samu na kulle bakinki sai kinji Hidima a dausayi yarinya,Dariya Hamida
tayi tace oh sex din ne Hidima yace yes ai Dausayi zanwa hidima Dariya ta saki tace
Allah ya kaimu naga hidima,cikin hijab dinta ya dan sa hannunsa,hannunsa ta bige da
sauri tare da furta Gorar Madara basu dauki sanyi ba tukun,sai ka dawo
gida,shagwaba ya fara Mata kamar yaro haka yake mata,basket din ta bude Masa ya
kalla har su dambun nama da pepper chicken da wani meat pie na gashi sai lemon data
hada me dadi godiya yayi mata tace Zan koma gida Ina da Assignment sai ka dawo ma
hadu,kallonta yayi yace kina bukatar kudi? No ai tunda ka soni me zanyi da kudade
gwara ka so ni sai godiya ga Allah.

Karki barni my Pipi mu rayu cikin amana kinji? Inshaallah ta furta Masa fita
yayi a motar tare da cewa kiyi tukin a nutse a kular da pipina sosai ki Dan Kara
hakuri Ina nan Zan yiwa dausayi hidima very soon,karfe Nawa zaka dawo? 8pm
Inshaallah Fuska ta kwabe cike da shagwaba Gogar Madara zai huce fa gaskiya yayi
nisa,a bar min abuna kin San Affa yace naje Yana son ganina idan nayi Sallar Isha
sai na dawo Kawai ki min kwalliya kinji, Alright Allah ya dawo min da Kai lafiya I
will miss you, me too my Pipi hannunsa yasa ta window tare da dan Jan hancinta
kadan i love your nose,key tayiwa motar sannan ta fara tafiya tana kallonsa yanda
mijinta ya hadu sosai kamar tayi ta kallonsa haka take ji, tace na manta Zan dan
biya wajen Mimi kaji? Alright amma karki zauna, okay ta furta Jan motar ta fara
tare da dage glass din window ta rufe sannan ta hau kwalta tare da yin you turn ta
dauki hanyar gidan Mimi,Mimi da Affa dawowarsu kenan daga wajen aiki Suka ga motar
Nabeel ta shigo gidan sunyi zaton Nabeel ne,sai suka ga Hamida suka dinga
mamaki,wai Hamida ce haka Allah buyawi,Pipi Fitowa tayi tana dariya ganin irin
kallon da su Mimi ke Mata na mamaki tace Hamida ce fa Affa.

Mimi tace amma gaskiya karambaninki ya birgeni,palon Suka shiga gaba daya har kasa
ta duka ta gaisa su da girmamawa,Mimi tace daga Ina? ai ta iya mota yanzu sai yawo
cewar Affa Murmushi tayi tace abinci na Kai Masa dan kayan motsa baki ai Lelena
Yana Shan wahala wlh halal yake Nemo Mana Neman halak da wuya yake har tausayi
bawan Allah nan yake bani,Mimi tace a'a lallai dan halin yana nan dai akwai
ragowa,Dariya pipi tayi,Affa yace ku ba dama a fadi gaskiya duk ba haka muke Shan
wahalar Nemo Muku ba ku da yaranku,Hamida tace ai Affa maza bayin matane sai yanzu
na yarda,uwaki ja'ira banda ni wannan ya nuna Mimi yace bata Isa na Zama bawanta
ba,Mimi ta kalleshi tare da cewa na nawa kuma,mikewa Hamida tayi tace Zan tafi
Ni,tun yanzu? ae Mimi zanyi girki ne shi yasa sai nan gaba zan dawo,to ki gaida
gida Affa ya furta, Mimi tace Allah ya kaimu a dinga Hakuri da juna kinji,Hamida
tace laaaaa Mimi baya min wani Abu Wanda za a ce sai hakuri ai mu hakuri ma bamu
San inda yake ba,Murmushi Mimi tayi tace ai Kuwa Indai zaman tare ne Zaki ga
hakurin da ake cewa kiyi sai gaba, Hamida tace to Allah bamu shi ni na tafi gida,
Mimi ta dan rakata mota ta wuce.

Lokacin Basma tana gidan Hamida ta Shiga cikin dabara bindigarta tana jikinta a
soke,Hamida take son gani ruwa a jallo amma ta gama dubawa bata gani ba sai me aiki
Habiba wacce Basma tace Yar uwar Hamida da ce zan jirata,karar mota taji tunaninta
Nabeel ne zumbur ta Mike tabi ta kofar baya ta haure katanga ta bar unguwar gaba
daya bata San Hamida bace ta dawo,Sai da Hamida ta shigo Habiba tace kinyi bakuwa
tunda Kika fita tazo tace zata jiraki nace Mata ke kadai Kika fita amma Kuma tana
Jin karar motarki ta fice ta gudu,Hamida tace Allah ya kyauta Allah ya tsareni daga
Sharrin koma waye.

Sallar la'asar tayi tare da yin assignment boko dana addini sannan ta shiga
kitchen zata hadawa oga girki, tunani ta tsaya yi a kitchen din me zata dafa Masa
ne, miyar jajjage tayi ta Sha kifi ta dafa farar shinkafa,Pepper chicken din da
tayi ta zuba a wani hadadden mazubi Wanda kana gani kasan ba karya,hadin salat tayi
tare da su cream salat ta ajiye a dining komai dai ta shirya abinta ga wani zobo me
kauri Wanda ba Karin ruwa a ciki iya Wanda ta tafasa da bawon abarba da kayan
kamshi yayi sanyi sosai ta barshi a fridge,Wanka taje tayi tare da yin Sallar
magrib ta tsara gayu cikin wanu bum short me Kalar green,red and yellow an Masa
layi layi da rigarsa Yar karama me hannun vest,Habiba tana dakinta,Pipi tana kamshi
haka tayi Sallar Isha tare da shafa'i da wutir ta sake gyara kwalliyarta da
gashinta,karar motarsa taji da alama ya dawo,a steps ta tsaya ba tare data sakko ba
sai da taga ya shigo sannan ta karaso da sauri tare da fadawa jikinsa ya maida
hannayensa ya rungumeta gaba daya a jikinsa cikin sigar rada ya furta you look
good,Thanks ta furta itama da rada, hannayensa yasa tare da mikar da ita daga
jikinsa ya rike hannayenta biyu Yana Kare Mata kallo ya Murmushi ya furta kin hadu,
ledar da ya ajiye a kasa ta dauka yace abinki ne a ciki ta buda duk kayan tande
tande ne ciki na gode tace tana murna tace muje kayi wanka,Sake rungumeta yayi yace
ban gaji da kallonki ba, idan kayi wanka sai kaci gaba ta rike hannunsa suka haura
sama.

Sai da yayi wanka ya shirya cikin Kaya marasa nauyi Hamida ta fesa Masa
turaruka sannan suka fito tana gaba Yana bayanta yace yau baki zancen duwawu ba?
Dariya Suka Yi gaba daya tace ai Shuru na maka amma Allah yau na gani da zaka sa
kaya,Dariya ta bashi yace kina da aiki ashe a dining ya zauna tayi serving nasa ya
fara ci yace sai kace girkin fadar sarkin garin nan,Dariya tayi tana rufe fuska har
ya gama ci Yana Santi kala kala, Yana gamawa ya nutsu yace ban fada miki ba dazu
Doctor ya kirani ya tambayeni yanayin da nake ji a jikina na fada Masa yace na
warke na Zan iya sex ba matsala,Hamida ganin baya karya tace da gaske ? Kwarai yace
tace to shike nan,yanda yayi Maganar ba Wasa shi yasa ta gaskata,suna haka Kiran
Ammar ya shigo wayarsa ya daga tare da sawa a handsfree suka gaisa yace ya amarya?
Karfa ka bari sabo da Doctor ya baka dama kace Kuma zaka Yi ta abu kullum kabi a
Sannu sai a angwance amma Kar a wuce gona da iri,Nabeel harda cewa Inshaallah Yana
dariya a ransa,suna gama Wayar ya kasa rufe bakinsa sai dariya yake idan Hamida ta
kalle shi sai yace Ammar da abin dariya yake wai nabi a hankali Kar nayi ta abu, ai
doctor yace Kar ya wuce sau daya Kuma kullum a hankali a hankali zan na yi,Hamida
Shuru tayi tana dan tuna wahalar data Sha ranar farko amma baza ta iya cewa a'a ba
tunda doctor yace ayi Kar ta Shiga hakkinsa,Sabo da murna Nabeel baki yaki rufuwa
cinyarta ya buga ya akayi ne Pipina da kallo ta bishi ya fara latsa cinyarta tare
da cewa wannan laushin fa?hmm yanzu dausayin zaka yiwa hidima yau? Kwarai kuwa
Inshaallah

To ai ya kamata a tambayi Mimi in ta Amince cewar Hamida,sirrin namu za a


fadawa Mimi?Ina school idan nayi ciki fa? a haka zakije sai kice dama kina da aure,
shuru tayi yace ya Kika Yi Shuru Wai Ina surutun ne? Uhm Kawai tace,ke ai baza kiji
wahalar komai ba,Ina da infection banyi magani ba zaka dauka,ba damuwa Zan dauka
sai mu dinga Shan maganin tare,mikewa yayi tsaye ya kashe kayan wutar ya jawo
hannunta ta mike Suka haura sama, wanka zanje nayi ta furta, bamu dade da yin wanka
ba no need Nan take ya Mata wata zazzafar runguma tare da zame ribbon dinta kasa
gashinta ya warware tare da bazuwa gadon bayanta kissing nata ya shiga Yi a hankali
ya dinga tsotsar bakinta tun suna Yi a hankali Suka koma Yi cikin zafi zafi jikinsa
rawa ya fara sosai Hamida tace rikeni bazan iya tsaiwa ba saman bed suka fada ya
bita kamar maye ya cire kayansa sai jinsa tayi ba kaya ko daya a jikinsa,Yana wani
kissing nata sai ji tayi Yana rabata da kayan jikinta kasa hanashi tayi duk ta
Zama wet ta makalkaleshi tana goga Masa gorar madararta manya a jikinsa Yana wani
lumshe Ido Yana furta Mata kalamai itama haka.

Boobs dinta ya Kama ya fara tsotsa Yana Wasa da daya Hamida Nishi ta fara tana
kara tura Masa harda cewa My love tunda Baby bai Sha ba ci gaba da Shan
abinka,Nabeel yace shi yaga duhu Pipina gaba ta kaini gobarar titi a jos,jikinta
yake lasa Yana tsotsa har ya gangaro kasanta Hamida ta wangale cinya yana Kai
bakisa wajen ta dinga ihu tana hauka Kamar sabuwar kamu,Zaka haukatani Lelena I
love you,Dadi...Zan mutu...Nabeel wani yabonta yake yana Kara gigitata,yace zo kiwa
bakinki Exercise,Hamida Dadi ya kwasheta tace ko Mene Zan maka ka koya min,
Naja'atu ya tura Mata a baki a hankali Yana koya Mata ta dinga Masa amma tana Jin
wahala idan ya danna kanta har kakarin amai takeyi abinka da ba a taba Yi ba, shi
Kam ya tafi garinsu wani gurnani yake da Nishi Yana yi da sauri da sauri Hamida
baki ya gaji sai da yaji kamar zai kawo sannan ya cire naja'atun ya koma Yi Mata
Wasa da ita a dausayinta Hamida an saki jiki sai ihu take tana Dadi..Dadi...ta kamo
hannunsa tare da dora shi saman gorar madara tana cewa yawwa Lelena ci gaba, I miss
you...I miss you yake furta mata kafin ta ankare garin wasa Hamida ta jike iya
jikewa Kawai ji tayi ya fara kokarin shigarta a hankali jikinsa ya fara rawa tun
kafin ya kai ciki muryarsa ma bata fita ya kasa magana Sam sai gurnani da nishin
Dadi,Hamida ce ta danji zafi bada yawa ba sabo da yanda dama sau daya aka taba
Yi,haihuwa Kuma operation aka mata

Ihu tayi Jin zafi tace wallahi har yau da zafi wajen,yace murya na rawa am
sorry, yana binta a hankali ihun dadi Kawai yake Yi yana cewa awesome, you are
honey..sweet...oh...sweet....Zaki kasheni Pipina Hamida tace ya Isa haka wlh da
zafi ba wani sweet da zaka rudeni da shi, ko ta kanta bai bi ba yaci gaba da gashi,
ga Matsalar Kuma haka kawai yaje abokinsa ya bashi Men power yasha bai San men
power haka yake ba kwata kwata masu aure ne yaga suna ta sha shima yace zai Sha,
yaki gajiya Kuma yaki ya kawo shi Kam wannan abu ya Masa dadi Kawai dadinsa yake
kwasa,Hamida tana ta wani cije lips a banza dan bai San tanayi ba,tun tana dannewa
tace wlh wayyo dausayina Zan mutu,yaki kulata sai ma wani Kara dagewa da yayi
Hamida taja kwafa yafi sau goma tace gobe ma rana ce Nabeel yace yess Zaki Kara min
Zan Kara goben kullum ma rana ce Zan ta yi,kirjinsa Hamida ta fara duka tana
tureshi tare da sakin kuka tace baza ka Kara ba shi Kam yaji dadin da bai taba ji
ba yace Zan Kara dole,Hamida ta saki ihu ganin ma Wai style zai canja,tana ban Saba
ba yace Ina ai jarumi Kika aura,Hamida tace magani ka Sha wallahi ba wani jarumi
haka yayi ta abu yaki kawowa,Pipi tace wlh sai da magani ake irin haka sai kace Yan
blue film,Nabeel baya hayyacinsa maganin ya Masa karfi.

Juyata yayi ya fara Mata wani Kalar Hamida ta kurma ihu wayyo Zan mutu zai
kasheni,am sorry Kawai yace yaci gaba da harka,kamar Yana daukan tsinke haka yake
sarrafata tana ta kuka ko a jikinsa sai da ya dauki lokaci me tsawo sannan ya kawo
ai Kuwa Hamida taji Abu da yawa ya kankameta kamar kashinta zasu rugurguje,sai da
ya huta sannan yace kiyi Hakuri ba laifina bane wani magani na karba aka bani ban
San haka yake ba,Hamida tana cikin bargo tana goge hawayenta tace ba komai ai kaji
dadi ko? Murmushi ya saki marar misaltuwa yace sosai da sosai ban taba Jin dadi a
duniya irin wannan ba kin hadu wlh Pipina,karka sake Shan magani sai na saba kaji
Inshaallah yau ma tsautsayi ne, sai yau Hamida tasan anyi kwanciyar aure da ita
Tasha wahalar da bata San da ita ba shi kuwa sai wani nishadi yake Yana murna da
farin ciki,Hamida tace nafi Basma dadi? Yace wa yake zancen wannan Kuma kema ai
Kinga sheda yanda na haukace Miki, Hamida Shuru tayi tana farin ciki a ranta tayi
zarra, shi ya taimaka Mata ta gasa jikinta tayi wanka tare da tsarkake
jikinta,shima haka sannan ya canja bedsheet wancan ya rigada ya baci ga jinin
raunin da Hamida ta ji,da kansa ya wanke ya shanya,lokacin Hamida tuni ma tayi
baccin wahala a gefen bed din ta kwanta can karshen gado,Dariya ta bashi ya jawota
jikinsa ya makaleta a jikinsa shima bacci me dadi ya kwashe shi.

Cikin dare Basma tasan yanda tayi ta shigo har bedroom kasancewar basu sawa
kofa key ba da bindigarta ta saita Kan Hamida sannan ta bigi jikin gadon lokaci
guda suka farka mamaki ya Kama su Nabeel ya kunna light Basma ya gani da bindiga
tana kokarin harbe Hamida,Hamida ta kalleta tace me na miki kike kokarin kashe ni
Muna tsaka da yiwa soyayya hidima?
Murmushin takaici Basma tayi tace to kinyi na karshe yau sai dai kiyi a
lahira,Nabeel kasa motsi yayi ya gama tsorata Kar ta harbe Masa Hamidansa yace akan
ki kashe ta gwara ki harbe ni,Basma tace nice nake bibiyarki duk inda Kika ga Yan
daba na binki nice nake sa su farautar rayuwarki,sannan har wasu Yan polio na turo
suyi min aiki a kanki hakan bata samu ba yanzu da kaina zanyi aikin,Kuma ki sani
nice wacce nasa aka kashe Basma matar Nabeel ta farko Kuma na dauki alkawarin ganin
bayanki yau ba sai gobe ba sabo da kin aure min farin cikina Ni baya so na ke yake
kauna,to ana yiwa Allah dole ne Allah baiyi da ke ba sai kice sai na aureki dole ki
sani bana kaunarki duk abinda Zaki kiyi Allah ya fiki jahila wacce iliminta bai
kara Mata komai ba Kuma abinda Kika shuka sai kin girba cewar Nabeel.
Dariya tayi tace kana tunanin zaka iya daureni? to nafi karfin hukuma na gagaresu
ka tambaya kaji wa Zan aura a kasar Nan,daga bidinga tayi tare da sa Hannu Kan
mukunnin bullet a saitin Kan Hamida

Ta bayanta taji Magana kamar muryar Alhaji Sa'eedu yace you are under arrest
ajiye bindigar,a tsorace ta juyo ai arba tayi da Yan Sanda sun Kai su biyar ga
Ammar ga Kuma Alhaji Sa'eedu,jikin Basma ne ya fara bari bata San Sanda ta saki
bindigarta ba tasan ta shiga Hannu ihu ta kurma ta dira tsalle ta dirga a bed din
su Hamida tare da shako Hamida,Mari Nabeel ya shiga kwasheta da shi ta ko Ina dama
da hagu ta saki Hamida ta rusa kuka Hamida ta sake wanketa da Mari ta hankadota
kasa,Basma tace ubanki yaci uwarki,da uwarki zai ci Hamida ta bata amsa,ai uwata
zai c.....kafin ta karasa Nabeel ya rufe Mata baki yasan halin Hamida yanzu sai
tayi loosing control tayi barin zance.

Ammar Dariya ta cika Masa ciki ta Hamida da Nabeel, Alhaji Sa'eedu ne ya kalli
Basma dake yashe a kasa yace mahaukaciya to bari in fada Miki barrister ne ni
lauyan Alhaji Abbas ne baban Basma yarsa,dama Muna zarginki shi yasa na shigo
rayuwarki da hadin gwiwar Yan Sanda wayarsa ya zaro yace komai da kikayi Yana cikin
Nan hujja tana Nan Wanda da bakinki kike fada,sannan Ammar da Nabeel da sauran masu
ruwa da tsaki duk sun San wannan binciken duk inda Kika sa kafa ko Kika tura Yan
daba mun San da komai muma Muna bibiyarku,Kuma ki sani dukkan Wanda kikayi harkalla
da su suna Hannu an kamasu har Yan taadda na lagos,da Wanda ya siyar miki bindiga

ki sani kawarki Amal wacce ke baki shawara ita ta fara sanar Mana duk abinda
kike ciki shi yasa Muka bullo miki ta haka yanda zamu kamaki a hannu Kuma kawar
taki Amal itace wacce Ammar Zai aura,Hamida taji dadi sabo da ita bata San ana
wannan Shirin ba,Hamida ta kalli Barrister tace Kuma idan an Shiga kotu a bi Mana
hakkinmu Wanda Muna cikin yiwa soyayya hidima ta Fado mana daki a tabbatar an
kasheta itama kamar yanda ta kashe dan Adam ku jata ku tafi da ita,Nan Yan Sanda
Suka tasa keyar Basma gab da zasu bar dakin Hamida tace Yar Basmeme a gaida Yan
gidan yari zanzo na muku rijiyar tuka tuka sadaka,Basma ta juyo ta harari Hamida,
Pipi tace yo ya zakiyi dani kafin Allah ai ni sai ta Allah Pipi sai Lelenta haka
Lele sai Pipinsa Kinga Lelen Pipi ko kice Pipin lele,gidan Lelen Pipi ko gidan
Pipin Lele Shakiran Nigeria

Suna fita Nabeel ya sawa kofa key yace sai gobe mun hadu a station na gode sosai
ya koma wajen Pipinsa ta juya ta kankame shi harda kukan kisisina tana ta shagwaba
da kuka tare da cewa da tuni na bakunci lahira a danna ni cikin kabari wata ta
kwace min Naja'atuta ai wlh da fatalwa Zan dinga Yi muku duk wacce ta aureka taga
ta kanta akan Naja'atu sai na dinga fatalwa kullum sai nazo cikin dare babu ita ba
Naja ko Nima nayi maka ta Basma inzo a fatalwa na karasa girbe maka ita,Nabeel Yana
ta dariya yace Kika dinga kuka Kika ce dazu dazu bakya sonta? ai ni na San zan so
ta nan gaba zan karbeta Hannu bibiyu na dinga karramata,ka sake ma duk shekara sai
na hada party na bikin karrama Naja'atu,yace yanzu kin san dole har shiga kotu sai
munje har a gama case din,Allah ya kaimu cewar Hamida har alkali Zan fadawa ta
kalli jar takashina Ina bacci,Nabeel yace no...hhhh Dariya tayi tace Wasa nake Kai
dai, har bacci ya kwashe su Hamida ta daina kukan wahalar da ya bata sai dariya
take bashi.

Ayi Hakuri fans ban samu nutsuwa ba kwana biyu,bana so Kuma nayi typing ba nutsuwa
za a samu matsala shi yasa Indai kuka ga banyi posting ba to akwai dalili a Kara
hakuri

Masu sharhi Ina kaunarku ko groups din da bana ciki wasu suna min screen shot Ina
gani Ina Matukar godiya a ci gaba da gashi
Idan ba a comment bama iya typing yanda ya kamata,Sharhinku shike samu a Hanya

AUTA
UMMI DEEJAT
BESTYN BEELAT
UMMI NAJWA
kullum Ina godiya da kulawa

AsmaBaffa
[6/28, 1:47 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮

46-50

Official
By
AsmaBaffa

Ware Baiko Sadaukarwa ne ga


AIDA MAMAN TASNIM

Page naku ne

Aynah
Mum Islam
Rufaidaahmuhammad
Momyn Sultan
Nafisa Musa
Oum Bahiyya
Ikeen Mama
Safeeyah Bature
Ummu Shurhabeel
Nernah
Sadiya
H Nana F
Mbello

Jinjina gareku

Queen🫅Meenat MHD
Aynah
Farida Yusuf Bashir
Maman Samha
Ummin Sadeeq
Ummu Shafa'at
Washe gari asubar fari ya dan fara tashin Hamida yin duniya tana jinsa taki
tashi dan Kar yace taje makaranta bayan Kuma ya Mata illa a dausayi,tun Yana Yi ta
lallama Pipina har ya gaji ya jijjigata tare da mikar da ita zaune Hamida ta fashe
da kukan karya wayyo dausayina,wayyo ingallo na bazan iya tafiya ba,Nabeel yace in
Zaki tashi ki tashi yau ko a baro ake turaki sai kinje school,haushin Lele ya
kamata tace zaka dawo na rantse sai na rama,Yana dariya ya dauketa zuwa toilet tayi
wanka da komai na bukata shima haka,Bayan ya ja su Sallah kitchen ya shiga ya soya
musu kwai da dankali sai tea har bedroom dinsa ya kawo Mata a saman gadon taci ta
koshi shima haka sai Fushi takeyi yace Kinga 7:30am tashi kisa uniform na ajiyeki a
school,harararsa tayi tana kunkuni ta mike ta dakko uniform amma duk da Haka
tafiyarta ta dan canja,da kyar tasa uniform ta fito,school bag din ya daukar Mata
ya rigata fita Yana jiranta a jikin mota tana tafiya a hankali tana kumburi tafi ya
mata Pipi takwa takwa,Dariya ta saki ba shiri ta tuna Wai ramawa yayi,Mota ya bude
mata ta Shiga ya rufe sannan ya zaga ya Shiga ya bar gidan.

Yana driving bata Yi magana ba sai ma gyangyandi da takeyi,Cinyarta ya dan


latsa ta bude Ido ba shiri ta kalle shi ta sake rufe idonta,habarta ya taba tare da
maida hankalinsa Kan driving dinsa,bata kulashi ba yace ba labarai ne yau? Yana
gidan radio ta furta,har yayi parking a school din bata Yi magana ba yace ayi
karatu da Kyau sannan a kular min da Yar bulbula me bulbulo ruwa Ina dawowa Zan
kara,Murmushi tayi Kawai tace dausayin Kuma ka maida shi Yar bulbula ta juya ta
wuce ciki sannan shima ya wuce,tana Shiga aji Yan ajin suke ta tambayar Hamida
yayanta ne ko wa? Hamida tace mijina ne Ina da aure baku sani ba,Suka dinga mamaki
matan Suka ce amma kina jinmu muna Maganar aure kika mana Shuru,ance muku ni
yarinya ce irinku me kuka sani na rayuwar duniya,Yanzu kema Kuna buga harka ana
Miki Dan Allah Wai da dadi? Hamida ta kallesu tace da tabewa ta gama samuna ace na
zauna Ina maganar aure da ku yara ko manya basu Isa suji sirrin mijina ba,ga novels
Nan kuci gaba da karanta abinku a Nan zaku ji,Kwanciya tayi ta kyalesu har teacher
ya shigo,a ranar sai da Yan makaranta kaf Suka San Hamida tana da aure me kawota
Kuma shine mijinta.

Ana tashinsu yazo daukanta har da siya Masa tsamiyar biri da gyada dafaffiya
kullum Nabeel sai an kawo Masa tsarabar school,tana Shiga motar ta Mika Masa tare
da cewa ga vitamin c din bahaushe tsamiyar biri,Murmushi yayi Yana kallonta yace
thanks da me Kuma? Gyda wanne zaka Fara ci? Yace a fara bani gyadar Yana driving
tana barewa ta zuba Masa a baki sai taga sun nufi Police station, tace to jarabar
report za a dauka,akwai wasu tambayoyi da za ayi Mana kafin a tura case din
kotu,okay tace Kawai,suna Isa can suka shiga tare da basu wajen Zama,Dpo yasa aka
fito da Basma wacce tun ba aje ko Ina ba taji jiki da duka,harara ta watsawa Hamida
itafa baza ta taba saduda ba sai dai a kashe ta,Babban dan Sandan ya kalli Hamida
yace madam Muna so ki fada Mana duk abinda Kika sani me dame Kika gani su waye Suka
dinga bibiyarki?Hamida tace Bismillahi yanzu Oga in banda Basma shafin bayan
rigace...wata Sha mu dora ce... nifa ba nice ta farko ba a wajensa,ita wannan me
Ido Kamar matsefatar itace yarinyarsa ta farko Allah baiyi an aureta ba aka auri
daya Basma wacce itace matarsa kaga Dan taji haushi ma ba laifi nice fa ta uku
dorin dosano kunu bayan ludayi daga baya nazo nayi wuuf da shi tana ta hauka da
bakin kishi,Ni da yayiwa babban laifi ma banji haushi ba sai ita .

Basma tace ke da ya Miki cikin shege munafuka duk wacce miji ya Mata ciki baya
taba Aurenta a kasar Nan,Wata Yar Sanda ce ta kwashe Basma da Mari tace ke aka
tambaya,DPO yace naji Maganar ciki Nabeel ya fada min komai na gamsu amma a
tsarinmu sai munji ta bakin kowa kafin muje kotu.

Hamida ta kalli Nabeel yace fada komai ba matsala,tace to Oga ni dai farko aiki
ne ya kaishi garinmu aikin kwalta,bana son maranta a rayuwata Kuma har yau wlh sabo
da Lelena nake karatu badan ra'ayina ba in fada maka gaskiya,dpo yace waye Lele?
mijina abin kaunata gashi nan duk duniya bani da sama da shi sabo da har dubu Daya
daya yake bani kullum akan naje makaranta Yana lallabani,har Muka dan saba,ta dole
na Masa sai naje masaukinsa yaki yarda na dinga kuka kuka haka ya kaini, bani da
hankali a lokacin ga rashin ilimi ga kauyanci ga wawanci

Ina ta zuwa ashe mutuminka yakan da kora abar ta kasar turai wato giya,Nabeel
dariya yayi dpo ma haka, tace yo ba sai naga duniya zata kife ba kurba daya nayi,to
karshen zance dai nan...Nan....Nan....Kuma...ahm....ae...kasa karasawa tayi ta rasa
me zata ce dpo yace muna rubutawa fa duk wannan bayanin sai kinyi a kotu,Hamida
tace dan darajar Allah dpo ka goge wlh ana sanin munyi Zina bulala tamanin zamu
karba, ni gaskiya ba wani Zina da mukayi,dpo yace kwantar da hankakinki bamu da
Hadi da kunyi Zina ko baku Yi ba Kawai iya saninki da shi ba wani Maganar abinda ya
faru kinji ko idan ma ta fada a kotu kunyi abinda ya faru ya rigada ya faru shi
yasa duk abinda Allah ya hana to karka aikata to gashi tunda ita ta sani sai ta
fada a can amma wannan baya cikin shariar da za a gabatar a kotu abinda ake tuhuma
akai akan abin kadai za ayi magana ba Maganar wani ciki ko wani abu, in ance ki
fadi saninki da shi karki kawo Maganar ciki kin gane ko? Hamida tace ae,Basma tace
ai wallahi sai na fada Ni ai har farin duwawunsa tace Mana ta gani,Hamida tace yo
dana gani sai akai me yanzu ba gata Ina gani a cikin kwanciyar hankali ba ranar ma
ba ita na gani ba ruwan sama akeyi aka Yi walkiya hasken walkiya ne Ashe dpo ya
dinga dariya yace to yanzu ci gaba da bayani an wuce wajen hotel Hamida ta bada
labari

Karshe ta nuna Nabeel tace bawan Allah nan ba ci min mutuncin da baiyi ba,ai dai
kema Kinga ba a son raina ba Kuma na gyara cewar Nabeel,Haka aka Kira yayar Basma
da mijinta sunyi kuka Jin abinda ta aikata,Yayar Basma tace wlh kinwa kanki kin
cuce mu kije duk abinda hukunci ya yanke a miki,mutane iri iri Wanda Suka shafi
case din sai Suma Suka bada nasu report daga Nan aka Mika Basma kotu tare da
kwararan hujjoji.

Hamida suna dawowa gida yace ta shirya Islamiyya haka taje Islamiyya ta
dawo,tana dawowa ta duba ko ina bata ga lele ba tana ta kwala masa kira
Lelena...Leles...lelewas lelewan Pipi shuru ba Lele, Bedroom ta duba ta ganshi a
kwance kamar bacci yake,ko uniform bata cireba ta haura saman bed din tace
Lelena....Shuru sai baccinsa yake a nutse,tashi tayi da niyyar sauka taji ya riketa
Kam Yana dariya tace kaci abinci? ke nake jira ki dafa mana amma Nasha fresh milk
yanzu dan Allah ki taimaka ki bani dausayi na danyi Hidima,Hamida kwabe Fuska tayi
tace wlh zafi ban warke ba,yace Milk na Sha bazan iya hakuri ba, wayo tayi zata
gudu ya cafkota ya Mata mugun riko,ihu ta saki da kuka na Shiga Uku zai kasheni,duk
yanda yaso ta bashi hadin Kai taki, yayi lallaba har ya gaji taki yarda,ta karfi ya
Shiga cire Mata uniform din,Hamida kuka wiwi tana wayyo ka taimaki Yar
makaranta,Yar makaranta ce ni Nabeel shima yace ki taimaki Engineer dan Allah,wayyo
mugu mugu mugu.....sai kace za a yankata ta yo kasa ya rike hannunta ta rike jikin
bed tana so ta kwace hannunta amma ta kasa sai da ya gajiyar da ita hawaye ke zubar
mata kawai,yace haba Pipina ke da kika ce har fatalwa Zaki dinga Yi a kanta,Hamida
da sauri tace bazanyi ba idan na mutu du Zan mutu a binne ni gaba daya bazan dawo
ba,yace to party fa da Zaki dinga hada Mata nasha juice kala kala,Ruwan madaci Zan
baka wlh bana so da zafi Hamida kuka take Kamar ba gobe amma ko tausayi,Hamida sai
lokacin ta kula dama ita Kawai yake jira Ashe ba kwayar Kaya a jikinsa a haka ya
kwanta cikin bargo, Naja'atu ta gani ta mike ta saki sabon kuka wayyo Allahna naga
ta kaina ni Hamida ya zanyi Adamawa Zan koma

Nabeel bai San inda hankalinsa yake ba tunda yayi arba da surar Hamida kamar ya
dauki tsinke haka ya dawo da ita saman bed,tana ta kuka ya hade bakinsa da nata
yana Sha Kamar zai cinyeta haka yake bin sassan jikinta,ya tsotsi Nan ya lashi nan
ya murza can ko Ina aiki yake a jikin Hamida Wanda tashin Hankalin da take ciki
yasa bata karbar sakon,Gorar Madara yabi da wani irin salo na musamman Nan Hamida
ta danyi Shuru ta fara karban sakon,tuni ta fara jikewa tana dan maida Masa
martani,a Haka ya shammaceta ya shigeta,zafi take ji sabo da bata warke ba Sam ya
sake dole taji azaba,kuka wiwi take tana rokonsa ya daina amma nabeel ko a jikinsa
gurzarta yake sosai, Hamida bata San tun asali Lelenta jarababbe bane shi yasa ya
damu sai an Masa aure,Yana yi Yana ce Mata in na kyaleki raguwa Zaki Zama gwara ki
Saba a haka,Hamida da masifa tace idan lokacin sabon yayi sai ka fada min karka
isheni Malam,duk ka gallabeni jiya kayi yau ka sake sai kwashe ni kake Yi ni wlh
baza....ihu ta saki tare da sakin kuka Zaka kasheni wlh Lele,Lele Ina yana can ya
lula bai san Ina yake ba sai da ya samu nutsuwa sannan ya koma gefen Hamida ya
kankameta Yana Jin wani kaunarta ashe mirgayya Basma Kawai wahalar banza yake
Sha,sai yanzu yasan Yana da Mata,Cikinta ta kifa ta kwanta tana ta kuka.

Nabeel ya rasa me zai ce gaskiya bai kyauta ba mazaunanta da yake ta kallo manya
su ya shafa yace so Sorry my Pipi dadinki ne yayi yawa bana iya hakura idan na
ganki,Hamida bata kulashi ba,Mazaunan ya dan latsa yace ga jar abar a nan,Murmushi
tayi a boye ya bata kunya ita ta manta ba bata rufe ba,tana shesheka tace rufe min
abata Nabeel Yana ta nishadi yace Nima ga tawa farar ki rama,kin kulashi tayi Kamar
Yana kwaben fulawa hake yake ta lagude Mazaunan Hamida ba shiri ta juyo ta saka
hijab dinta har kasa ta sauka a saman bed din cikin Fushi cafko ta yayi da karfi
yace second round,wani ihu ta saki da karaji ta Fadi ta fara birgima tana kururwa
da sauri yace Wasa nake Wasa nake Yana dariya ba shiri ta mike ta fice da sauri ta
bar dakin.

Ranar Habiba yasa ta musu abinci har lokacin Hamida tsoro take yana Shiga
bedroom dinta sai ta mike ta tada Sallah sai ya fita zata sallame,da dare ma Yana
Shiga ya iske tayi Shirin bacci cikin wasu kayan bacci masu Jan hankali,a ransa
yace da zata yarda ai da na Kara da Kansa yaba Kansa amsa bari dai Kar na cutar da
ita na hakura,Sakina ce ta kirata a waya,Hamida ta dauka ganin haka sai Nabeel ya
bar room din ko da wani sirri da zasuyi abu na kawaye,Sakina tace kawas ya najiki
haka haka? Hamida tayi Murmushi tace ba komai Sakina ya kike ya yaronmu? Duk lafiya
kowa, kin gwada maganin Kuwa da nace ki Sha shekaran jiya? Hamida tace nasha
wallahi Sakina Kuma sai na sha a sa'a,heeee Sakina tayi shewa tace kice kinji
wuta,kina gani Zan mutu Ni wlh bazan sake Sha ba,ke banza ce yanzu idan Kika Kara
Maggi ai shine babban abin farantawa me gida rai wlh ki dage karma kiyi Sanya da
gyara wajen nan shine mutuncinki a idonsa,ai yanzu ya zame Miki gum tunda kin Kara
Maggi,Hamida ta saki kuka tace dole ashe Mata idan ba abinci su ragargaje su
lalace, ashe shi yasa ki duba su Alawiyya ta Bayan gidanmu yarinya sa'ar mu amma ta
tsufa sai hakora sababbi da suka yo tsiri gaba sunyi cakoko a gaba yarinya me kyau
da bata da hakora amma irin wannan abu ba dole mace tayi hokoran gaba ba,ga haihuwa
ga ciki ga goyo ace baka samun cima me kyau Sakina ka gama yawo Allah ya rabani da
hakoran gaba,Sakina ta dinga dariya tace yanzu Kika San abin kenan Zaki Saba ne
kiyi Hakuri karki dinga Fushi da shi,kina hauka Hamida wannan Yara ke yi mu ai mun
girma,idan kina Fushi zai dan samu damuwa daurewa akeyi,Hamida tace inda kisan zan
yage fa ni Kam na saduda,Sakina abin bana Wasa bane wlh,Sakina tace ai kamar doki
haka suke komawa Astagafirilla ba kyau fada dai

Hamida tace ai Bayan doki ma Sai an Kara da bijimin sa,Sakina tace ai yanzu zaki
San farar takashi,farin sani ma ashe da ba abinda na gani ni ki daina tuna min
Hamida harda kuka sabo,Sakina tana ta dariya tace a daure kowa da Haka ya Saba ki
karbi abarki Hannu bibiyu, bana so bazan karbeta ba cewar Hamida,Sakina dai tace ah
mu kaunar tamu muke ni yanzu in ba ita ai ba rayuwa,sai ki ta yi jarababba mayya
cewar Pipi.

Hamida haka Suka gama waya yanda Sakina ta sake dan koya Mata yanda zata kula da
kanta haka tayi harda Kira likitar da Nabeel ya hada su ta kawo Mata magunguna ta
fada Mata Matsalar, ta Sha abinta tayi wanka ta sake gasa jikinta da ruwan ganyen
magariya tana fitowa daure da towel tace gwara nayi na samu sauki kafin ya dawo
yace zai Kara naga baida hakuri.

Fitowa tayi sanye cikin kayan baccinta komai ana gani,Nabeel Yana Palo ganinta
haka hankalinsa ya tashi sosai ji yake kamar ya cinyeta,tsayawa Hamida tayi daga
nesa taki karasawa tace Mene? yace kari,Pipi tace zance kake haba Lele Wai me ya
sameka ne ko so kake hakorana na gaba su yo waje ? Dariya ta bashi sosai, taci gaba
da cewa nice fa Pipinka kamar baka Sanni ba Kai Lelena dan Allah kayi Hakuri sai na
Sha maka da baki please kullum mudinga Mouth xxx ko Mene Zan maka ka bari Yar
bulbula ta warke,Murmushi ya saki yace ba matsala Pipina karki damu zanyi Hakuri
Inshaallah kece kin fiye dadi da yawa.
Jikinsa ta koma ta kwanta ya fara shashafata Yana murzata bata hanashi ba tasan
halinsa sai yace zaiyi.

Yau lafiya suka yi bacci me dadi bai ce zai Kara ba,amma Yana dawowa daga sallar
asuba tana Kan Sallaya yace da wuri zanje wurin aiki yau akwai aikin da Zan nunawa
yarana sai ki driving kanki to school kinji,to tace tana kallonsa yanda yake ta
kallon kirjinta da bata sa bra ba,tace Lelena yaya ayi na bakin ne? Dariya ta bashi
Wai da sauri zata tareshi tun kafin yace zaije dausayi,kafin yayi magana ma ta fara
shafa Masa gemu tare da furta I Love you Lelena,Sai kace tsohon zaki haka jikinsa
ya fara rawa ya fara goge Mata hadda da salonsa,Gorar Madara ya Shiga yamutsawa
Yana lailaya su Suka fada saman bed,Hamida anyi abin Kai tsora yasa ana ta nunawa
Lele kauna Yana ta Mata sambatu,Gorar Madara ya Kai bakinsa Yana lalube Hamida tace
tsaya ni ungo ta sa Masa a baki ka ishi mutum yaro baya gajiya da tsotso Lele ba
shiri ya tsaya Yana ta dariya, Murmushi Kawai tayi bata kauna yace zaiyi xxx yanzu
babu lafiya a wajen,Ita kanta da ta bada hadin Kai sai taji tana Jin dadin abin
sosai tana kwanciya a jikinsa duk yaji laimarta,Nabeel yaji kwadayin wajen yace
gajimare sarkin ruwa ana dan abu sai ki saki girgije, kiyi sauri ki Saba
please,Haka Suka kasance cikin farantawa juna rai ta tsaya sosai ta Masa da bakinta
Kuma ya samu gamsuwa matuka.

Breakfast ta hada musu bayan sunyi wanka tare Suka ci abinci ya fita da sauri ya
sake dawowa ya Mata kiss ya fita ya hau daya jar motar tasa,ita Kuma a gurguje ta
gyara dakinta da nasa har toilet tayi Shirin school har ta makara ma, Habiba tayiwa
sallama ta Shiga farar motarsa ta tuka kanta zuwa school,yau Yan makaranta sai Suka
ga Hamida da kanta ta lailayo mota tazo school har malamai sai wani girmamata
akeyi.

Hamida bayan sun tashi a school har gida ta samu Affa bayan sun gaisa tace Affa
dan Allah ka min Hanya a wajen Kawu senator na kawo takardun Yaya Sulaiman da ya
gama karatu da takardun Karima yayata ko teaching ne a sama musu a Adamawa idan da
hali, Affa yace kinyi hankali Hamida amma Yaya Ubaidu shike da babbar hanya a State
dinku kice a kawo takardun wanne mataki suke? Hamida tace degree sukayi,yace
mashaallah ki kawo sai na yiwa Yaya magana,godiya tayi ta yiwa Mimi sallama ta tuka
mota sai gida dama ta fadawa Lele ya sani.

Bayan kwana Uku Sulaiman ya Aiko da takardunsa dana Karima,aka bawa Affa shima ya
turawa Yaya Ubaidu.
Kwana Uku tsakani Nabeel ya bar Hamida ta huta sosai da sosai,da dare suna kwance
ya fara murzata tace na baki ko? ae yace Mata ta saki jiki suna ta buga love suna
sarrafa juna Kawai ya shammaceta ya shiga,a tare Suka saki ihu bata ji zafi ba sai
kadan Yana yi tana dan Jin dadi kasancewar an taba Yi Mata da dadewa Wanda shine
sanadin samun cikinta, ...sai Nishi suke suna kukan dadi,Hamida tana Lele zafi ci
gaba da zafi wayyo dadi...Lele Kamar zai kacalcalata haka ya Mata wannan Karon Kam
yace Pipina cikin Diary zan rubuta wannan rana duk shekara sai nayi murnar
zagayowarta,Hamida tana kwalla tace ansha fama maza rubutata yau ranar farko dana
Fara Enjoying,Hamida harda kallo Naja'atu tace ke ashe haka kike,no wonder ko wacce
matar aure ana zancen Naja'atu sai ta saki shewa bata bakin ciki ba dama a zageta
sai Matan aure ko wacce munafuka za a Saba ne ayi ta wani kareta ba a son
laifinta,Nabeel shi murnarsa daya yau ya birge Hamida taji dadinsa wow abin yau ya
Masa dadi.
Da asuba ma da Nabeel ya nema Hamida bata hana ba.

Haka Hamida da Nabeel suke kwasar amarci kullum sai soyayya da kaunar juna,Affa
ne ya Kirata ya bata Offer din Karima a ministry of Land and Housing a cikin garin
Adamawa inda take aure,Hamida ta dinga Murna,ya bata ta Sulaiman lecturing a wata
college of education,Hamida ta dinga godiya Mimi tace to Kinga Ashe kece silar
samun aikinsu,sunyi karatu tuni amma ke da kika ki yi ake dukanki yau kece Kika
samo musu aikinyi ikon Allah kenan,Hamida tace wlh Mimi sai gashi ko ta Nan na
godewa Allah ko banyi karatu ba zasu iya rikeni kowa da baiwarsa,Mimi tace
Inshaallah ma zakiyi Hamida ba a San me Zaki Zama ba,ai ni nafi so na karanci
Harkar Kashi gyaran Kashi bone,Mimi Ina gama secondary Zan karanci Bonology, Bone
Kashi kenan Kinga Bonology,Mimi tayi dariya tace ke dai Hamida naga Sanda Zaki
canja,Hamida tace haba ai na gama canjawa na gama hankali yanzu da ace da ne ai da
tuni na tonawa Lele asiri amma Kinga bana fadan komai,Mimi tace me kike nufi ba dai
ya karya dokar likita ba? Baras ma Kuwa Mimi ya rukurkusheta ma ai yace doctor ne
yace Hamida ana fada harda rufe Ido da gyalen Abaya Wai kunya,Mimi ranta ya baci
Nan take ta kwalawa Affa Kira taje har dakinsa ta fada masa,Affa yace sai ki rabu
da shi Wai likitan Allah ne,ki kyale yaro ya sakata ya wala kina ga abinda ya faru
a baya naki Masa aure karshe ya dakko Mana abin kunya

Ni Ina son ganin jikokina Hamida Zan dakko ta dawo Nan,Hamida tana Jin duk
abinda suke cewa da sauri ta fice ta shiga mota ta tuka ta bar gidan tana cewa
haka Kawai muna soyayyarmu a rabani da Naja bazai yuwu ba ai Ni yanzu bazan iya
kwana Ni kadai ba,Lelena kullum ya zuba min Kokonsa ace wani baza ayi ba baza ta
sabu ba.

Mimi sai Jin tashin motar Hamida sukayi Affa yace to kinji dai ko kunya bakya ji
Maganar Naja'atu a Gaban suruka,Dariya Mimi tayi tace wato kaima ka samu inkiyar su
Nabeel ko ka koya,Affa yace ai mune manyan kwari kema fa tsohuwa dake sonta kike
bare matasa,Mimi tayi shuru dai bata ce kamai ba.
Yau monday yau ne za a fara Zama a kotu sauraren Karar Basma da Alhaji Abbas ya
shigar akan kashe Masa yarinya da tayi,Su Hamida da duk wani me ruwa da tsaki sun
hallara.

Masu Sharhi kunyi sanyi fa Zan iya tafiya hutu🤣

AsmaBaffa
[6/28, 1:47 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮

51-55

Official

By
AsmaBaffa

Ware Baiko Sadaukarwa ne ga


AIDA MAMAN TASNIM

Page naku ne
Mom Abdallah
Teemas collection
Khadija Ismail
Khadija Saleh
Innah Habee
Murjanatou
UomuFarhan
Umma Halliru Umma
Zahrau Sani
Bilkisu Tabari
Nafeesa Nuhu
Mamie Imam
Umma Musaa
(Queen Hernah)

Hamida zaune take gefen Nabeel kana gani kaga masoyan asali idan suka kalli
juna sai su sakarwa juna murmushi,Basma kawota akayi tayi baki ta wani rame ta
lalace,Hamida ta radawa Lele da badan ta nuna min bindiga ba da na tausaya Mata da
yanzu sai naji tausayinta amma yanzu naki harda makale kafada,Nabeel yace ba a
magana fa za ayi waje damu,Shuru sukayi Hamida ta sake Yi Masa rada kana missing
Dina Kuwa yi sauri ka fada min kafin a tarfa mu,Lele shima ya karkato da rada yace
sai a nan Zaki tambayeni ba a surutu fa,I miss you shike nan,Hamida ta dan kalleshi
tare da cewa me too to muyi Shuru cikin rada duk ta fada.

Sharia aka gabatar da hujjoji komai a gaban Alkali, Alkali yace kinji duk
hujjojin da aka gabatar kin gamsu ke Kika aikata Basma tace kwarai kuwa nice na
aikata Kuma har yanzu Ina Kan bakana,Haka su Nabeel kowa sai da ya bada sheda Yan
daba da komai sun tabbatar Basma ce,Hamida a kotu tayi hankali ta bada shedar iya
abinda ta sani,duk da haka Alkali yace sai Nan da sati biyu za a dawo bayan an sake
bincike Kuma za a Kai Basma gwajin kwakwalwa,Suna fitowa Nabeel ya dauki kanwarsa
Fadila wacce ya dade rabonsa da ya ganta sai dai waya tana can Abuja gidan
Senator,Dariya takeyi tace Yaya an kawoni Hutu munyi Hutu gidanka Zan zauna,yace to
ga me gidan Nan ai,Hamida dake yin magana da su Anwar suna ta surutu ta juyo tace
ga Fadilanmu ga Fadilanmu,Fadila ta dinga dariya taje wajenta tare da rike Hannun
Hamida,Mimi ce ta Mika musu jakar kayanta da aka kawota da su tace kuje da ita can
dama ai tafi son Yayanta,Anwar yace sai munzo gidan kafin mu wuce tace Ina
jira,Fadila tana zaune a cinyar Nabeel,Hamida itace ke driving,Anwar yace ashe
mutuniyar an goge,Dariya Hamida tayi tare da danna musu mahaukacin horn sai da Mimi
ta Mata dakuwa sannan taja mota Suka nufi gida.

Bayan sun koma gida wanka ta yiwa Fadila ta canja Mata Kaya marasa nauyi Yan
kanti,itama wanka tayi ta hade cikin Atamfa Riga da skert ta Sha kyau,Me zakici
Fadila? Fadila tace koma Mene Aunty Ina ci ai,taliya da Miya ta zuba Mata Tasha
nama ga lemo da ruwa su Fadila an Kara girma da kanta taci bata bata jikinta
ba,suna kallo tana cin abinci,Nabeel ya fito Yana baza kamshi cikin jallabiyya
arsh,Zama yayi gefen Hamida lokacin Fadila tana kasa ta kwanta tana kallo,Nabeel
sai ya faki idon Fadila sannan yake wani shafa Gorar Madarar Hamida,Hamida tana
kwance a cinyarsa,Harda wani cewa Fadilata Kai cartoon chanel mu kalla,to ta furta
da sauri ta kamo Channel hankalinta ya tafi gaba daya kallon cartoon.

Har dare Hamida sannan ta musu girki Suka ci ta yiwa Fadila Shirin bacci itama
ta shirya cikin kayan baccinta masu kyau,Fadila ta kwantar a bed dinta amma ta saka
fitina ita a wajen Yaya Nabeel dinta zata kwana,Hamida tace a ranta yanzu ya Zama
nawa yarinya,hannunta ta rike muje to na kaiki dakinsa,Lokacin Yana danna laptop
suka shigo yasan dama haka zata faru, Fadila tace Yaya a wajenka Zan dinga kwana
yace to Fadila hau bed,Kawo min tea yace da Hamida

Hamida taje ta hado Masa tea lokacin Fadila ta dawo jikin Nabeel ta kwanta sai
surutu takeyi Taki bacci,har ya gama abinda yake tana surutu Hamida tana gefen bed
tana latsa waya,Fadila ya daura a saman bed Yana mata Wasa tana ta dariya kamar me,
Hamida tana jinsu har 12am Fadila taki bacci Nabeel yace maza kiyi bacci,Fadila
tace Aunty ke baza ki kwanta ba,Murmushi Hamida tayi tace yanzu Kuwa ta koma gefe
ta kwanta itama,Nabeel Yana gefe ansa Fadila a tsakiya ta makalkale Nabeel sai gani
sukayi tayi bacci,Nabeel yace Yi Mata shimfida a kasa,Hamida tace akwai sanyi ka
sata a bayanka Kawai

Aka tura Fadila can karshen gado Hamida ta koma jikinsa ta shige Yana shafa kanta
Yana lumshe Ido zaiyi bacci yau an gaji bacci za ayi Hamida tace bata San zance ba,
bacci ya fara daukansa ta fara kissing dinsa sai kace mayya,idonsa ya bude a
hankali ya kalleta Kawai jaraba ke addabarta,kayi min Hidima Lelena Ido ya zaro
bata taba tambaya ba sai yau yace to an gama ni dama Hakurin dole nayi, Suka Fara
sarrafa juna Nabeel ya rude ya zauce sabo da irin sakonnin da take aika Masa bazai
iya hakura ba,Pipi kullum gogewa takeyi da Harkar yau Kam itace me riding dinsa
itace a samansa kullum sai anyi sabon style,ihu take sun manta Fadila na dakin, sai
da sukaji mutsu mutsunta Kamar zata farka Nabeel ya maza ya toshewa Hamida baki da
tafin hannunsa har Suka samu gamsuwa bai bar bakinta a bude ba bare tayi ihu,suna
kwance Fadila ta tashi zumbur tana ruwa Zan Sha,Hamida suka fada cikin bargo ba
shiri suka Yi Kamar suna bacci.

Fadila ta tsallako tsakiyarsu ta fashe da kuka tana tashin Hamida wai Auntyn
Lele ruwa,Nabeel yace dan ubanki Aunty na ce? nine Yayanta dai kanwar Lele
ce,Hamida ta rada masa Miko min kayana na saka cikin duhu ya jawo Riga da wondon
baccinsa ya Miko Haka ta zurma su Kawai ta Mike tare da kunna haske,Fadila ta bude
Ido ta tashi zaune ta kyalkyale da dariya Aunty kayan Yaya ne fa kin manta,Nabeel
yace ke zanci ubanki Kuma kina Shan ruwa kiyi bacci ko na ballaki,Fadila ta cuno
baki gaba Wai tayi fushi tace tunda ka samu sabuwar kanwarka ni ka tsaneni wlh sai
na fadawa Mimi Ni in nace ka bani nasa kayanka sai kaki yarda ga Aunty ka bata sai
na fadawa Mimi Kuma shine ka jefar dani ka koma wajenta,Dariya Nabeel yayi a ransa
yace kaga yaran yanzu da wayo,a fili yace Sorry sis karki fada kinji na
daina,Fadila ta fada jikinsa can wajen cinyoyinsa da sauri ya riketa kafin ta
kwanta a jikinsa zata iya jinsa ba Kaya,yace bani da lafiya fa, Shagwaba ta fara ta
fashe da kuka ta kwala uban ihu, ihu take zundumawa Kamar wacce aka sokawa Allura.

Hamida ta shigo da sauri dauke da ruwa tace Zaki tara Mana mutane Fadila Yi
hakuri,yarinya ta makale kafada naki ta fashewa da sabon kuka, Nabeel ya bata rai
yace Zaki ci ubanki gobe kije can wajen Mimi na daina kulaki tunda baki da kunya
dukanki akayi,Shuru tayi Jin ance za a kaita wurin Mimi ita tafi son Nabeel ruwa
aka bata tace ni ba shi ba tea nake nufi,Nabeel kamar ya mareta haka yaji ya kalli
Hamida yace gidan su Anwar ne wlh suka batata Wai da dare yaro in ya farka Nanny
sai ta hada musu tea haka sukeyi,Hamida tace ga ruwan zafin dana tafasa ba kayan
Hadi na juyeshi nayi tsarki dazu,baki ta rufe da sauri ta manta,Fadila tace Aunty
Sannu baki kone ba tab,Nabeel ya kalli Fadila Kawai yace to ba tea kinji,Bari na
Mata wani ya na iya da jarabar dangin miji cewar Hamida.

Dariya Nabeel yayi yace dangin nawa ne jaraba,to kaki yi a tsaneka ba dole kayi
biyayyar dole ba,au ta Dole kike? ae Mana idan a gidan mu ne ba sai nayi ball da
yarinya ba,Fadila ta kyalkyale da dariya ance za ayi ball da yarinya,tashi ki dakko
min towel a toilet,ta Saba dama can Watarana Yana aikenta toilet dinsa ta dakko
Masa towel bata gane komai ba ,yace to jeki wajen Aunty zanyi wanka,da gudu ta Bude
kofa ta fice,da sauri ya fito ya daura towel ya kwashe tissue da wives din da
sukayi amfani da su ya zuba a dustbin,ya gyara bed din tare da duba lafiyar
bedsheet yaga baza a gane ba sai Yar alamar laima kadan a wani wajen,wanka yayi
tare da tsarkake jikinsa ya saka jallabiya Yana cikin Sallar nafeela suka dawo da
tea,Hamida tace ai kin iya Sha ko? a'a Ni a baki ake bani,haka ta zauna ta dinga
bata a baki tace biscuits fa Yana Ina mu da shi muke Sha,Hamida ta bude fridge ta
dakko wani kala tace gashi,mu ba irin wannan ba butter milky shi muke ci,Nabeel ne
ya sallame Sallah yace to Kisha haka gobe Aunty zata kaiki Shopping mall,Murna ta
fara kafin kace me ta shanye taje tayi fitsari ta dawo ta kwanta,Hamida ma wanka ta
shiga tare da tsarkake jikinta ta fito ta busar da gashinta ta gyara kanta sosai
tana kamshi ta haura saman bed,Fadila tuni ta koma bacci Suka sake maida ta karshe.

Washe gari suna zaune a Palo bayan Hamida ta dawo daga school Exam Suma sukeyi
an kusa musu hutu,Bayan Sallar Isha suna kallo Fadila tana wajen Habiba,Wayar
Hamida ce ta Shiga ruri Nabeel ya Mika Mata yace Sakinanki ce dagawa tayi Suka
gaisa Sakina tace ke an sani School fa zanyi NCE, Wow na miki murna cewar
Hamida,Iya fa aure zata yi jibi za a daura da wani,Hamida ta bude baki tace Iyanki
duk tsufanta bata hakura ba,Wai ta gaji da tallan Masara cewar Sakina,Hamida tace
wani tsohon ne amma Allah kiyaye Kawai jinya ta tafi yi Wanda Iya zata iya aura ai
karewar tsufa ya kusa mutuwa,Sakina tace Wai tace da Dan kwari kwarinsa,ahh kice
Kawai zuba ruwa a buta zata je tayi Sakina tana dariya tace aikuwa shi zataje tayi
ya samu me zuba Masa ruwa a buta,Wai matarsa ce ta mutu wani tsohon bafulatani
ne,Allah Sanya Alkhairi ko banza taci kajin kiwo,Nabeel ta bawa Suka gaisa tace
Ango kasha kamshi ya mutuniyar tawa,Nabeel yace gata tayi bulbul ta kumbura kumatu
subu subu,Sakina tayi dariya tace ai na ganta a Online ta turo min pics ta Whatsapp
ka iya kiwo,na gode ya furta Sakina tace ka tayani godiya fa ta tura min dubu
hamsim Wai Naja jari,Nabeel yace an gode Mata to ta kyauta ya mikawa Hamida
wayar,Sakina tace Su Sulaiman Ashe an samu Offer shi da Karima nayi murna wlh Yar
uwa,Bayan sun gama waya Hamida ta Kira Papa Yana ta yiwa Hamida godiyar aikin data
samowa yaransa yace ai Ummi harda kukan murna haka suka gama wayar.

Nabeel yace a Ina Kika samu kudin bawa Sakina? Kudin break da kake bani nake
Tarawa da Wanda kake bani idan Zan siyi Abu na hada na bata, yace amma baza ki
tambayeni ba Mene amfanina? Nan gaba zaka Yi ne karka damu
Bayan Sati biyu anyiwa Basma duk wani gwaji kwakwalwarta fes take sannan
hujjoji sun tabbatar ita ta kashe Basma sannan ta Kara tabbatarwa itace ta kashe
Alkali hukuncin daurin Rai da Rai ya yanke mata, Yayarta ta rushe da kuka da
danginsu amma Basma mirsisi tayi ta kalli Hamida tace sai naci Uwarki Allah ya
tsine Miki,Hamida ta Mata gwalo yayin da matakan tsaro Suka fita da Basma tana ta
durawa Hamida ashar Hamida ta kwantar da kanta a jikin Nabeel tana ta faman yiwa
Basma gwalo,Alkali ya nuna Hamida yace ke Zan yanke Miki hukunci bulala dari akan
gwalon da Kike ta yi kullum ina kallonki indai an shiga kotu kin dinga yiwa Basma
gwalo kenan,Dariya akayi Alkali ya mike kowa ya fito ana murna dangin Basma ne
kadai ke kuka.

Yau Mimi ta karbi Fadila ta koma wajenta.


Hamida tana dawowa daga Islamiyya ta damu Nabeel sai ya bata labarinsa da
rayuwarsa, suna kwance bayan sunyi Shirin bacci tana jikinsa Yana Wasa da gashinta
yace

Kamar Yanda Kika sani sunana Nabeel Al'amin Lele,asalin fulanin bakwalo ne masu
jajayen shanu,mu kaf zuriyarmu basa kiwon fararen Shanu sai jajaye wasu ma Jajaye
ake cewa irin wannan fulanin,Fulanin Cameroon ne mu Wai inji manya amma asalinmu
dai baki ne har Cameroon zuwa kakanni Suka yi,Hamida tace lallai to da ganinku
kunyi Kalar larabawa,Nabeel yace oho dai, Nigeria kuma Wai ance asalalin zuwan
kakannin mu to kakannin kakannine wata a ciki Wai tayi kambun baka sunyi fada da
wata tace Zaki gani shike Nan Wai washe gari aka ga matar ta kwanta cuta shine a
kauyen Suka hadu zasu kasheta tana ta kuka tace wlh taka San barawo tayi,Hamida
kirji ta dafe Kar dai ace Dangin mayu na shigo Naga ta kaina gwara ka auri barawo
akan maye,Nabeel ya tintsire da dariya yace ke Kika sani ita dai data ce zata gani
ance ba abinda ta Mata Kawai ta fada a akasi ne, ganin haka Dangin da yawa Suka
gudo Suka dawo Nigeria Wai Suka zauna a tudun wada Kano,Suka dinga hayayyafa wasu
Kuma suna mutuwa har aka haifi kakanninmu Sara da Malam Adamu suma auren dangi aka
hada suka haifi Iyayenmu

Kawu Ubaidu Suka fara Haifa Sai Al Amin Affa sai Kawu Senator Abbas su Uku kenan
rak, su kawu sun taso Suma kakanninsu duk sun mutu iyayensu suna son boko suka
tsaya musu har Suka gama secondary da Diploma sannan aka zaba musu Mata a dangi aka
hadasu auren Zumunci,Affa ne kadai yake da budurwa a Dangin Mimi Kawai aka bashi
ita,aka musu auren gata kowanne aka gina Masa gida a cikin garin Kaduna sunce can
suke son rayuwa kowanne da gidansa.

Kawu Ubaidu sai da ya haifi Yara uku,Kawu Senator ya haifi Yara biyu sannan Mimi ta
Samu Ciki ta Haifeni shi yasa dangi suka sa Min Lele,aka Haifeni santalele nafi
kowa kyau a zuriyar mu sabo da tsananin kyawun Mimi ga Affa ma me kyau shi yasa
yasa nazo a a zizana Nima,Hamida tayi dariya,a shekarar Kuma Iyayen su Affa Suka
rasu motace ta bigesu sunje unguwa wajen tsallaka titi mota tayi gaba da su.

Lokacin da aka sakani a primary lokacin Affa Suka siyar da gadonsu me uban yawa
Suka tafi turai Karo karatu,har Suka gama degree lokacin na kusa Gama primary,Suka
koma Masters lokacin Kuma na shiga Secondary,suna dawowa Ubaidu ya Zama babban
likita ya gina katon asibiti a Abuja ya tashi da iyalansa ya koma can,Alhaji Abbas
tuni ya shiga siyasa amma duk da haka da sun samu dama suke komawa school su Karo
karatu komai nasu boko,Indai Kai ba dan Boko bane baka birgesu,rayuwar turawa
sukeyi,Amma akwai zumunci sun Zama tsintsiya madaurinki Daya,sun tarbiyyartar da
iyalansu akan haka,damuwar Dan Uwa ta Dan Uwa ce Kuma kowa baya abu Kai tsaye sai
yayi shawara da Dan Uwansa.

Ga rike sirri basa fadawa ko matansu suji wani sirrinsu bare 'ya'ya su Haka su
binne Kuma haka Suka koya Mana Muna kaunar juna,babu kyamar talaka ko wani,ba
wulakanci nine ma na Dan fita daban ban son surutu,Alhaji Abbas ya fito takarar
chairman yaci lokacin Affa tuni Yana lecturing a university, bayan chairman lokacin
ya fito takarar dan majalisar tarayya Allah yasa yaci ai Kuwa da shi da Kawu Doctor
sune Suka daukewa Affa nauyin komai ganin sun fishi samu,karshe ma Kawu Abbas a
gidansa na girma a Nan ya hadamu da yaransa ya turamu kasar waje karatu akan Ni
nayi Medicine sabo da na fisu kwakwalwa amma da naje can Ni nafi son Engineering,na
karanta shi,mahaukatan kudi suke tura Mana Kawai saving muke.

Lokacin Mimi ta haifo min kanwa Fadila,Ina Uk Nasha murna,tun kafin mu gama
karatu Allah ya hadani da wani company na Yan China masu aikin titin kwalta,muna
Hira Haka Suka ga Ina da basira sukace nazo company dinsu zasu gwada kwazona,naje
Allah ya bani Nasara,Suka bani aikace aikace na dinga nunawa yaransu suna aiki Kuma
abin yayi daidai na samu kudi a wajensu na hada na zuba shares dina daga Nan Muka
fara
Ina dawowa kasar Nan na mallaki wasu motocin aikin wasu Kuma su suke bani haya
da komai dai da Kika sani nazo kasata Ina samun Kwangila har Allah ya hadani da ke
Hamida tace gaskiya ne Alhmdllh Yanzu gashi Kawu Senator yayi Senator har sau
biyu ga kawu Ubaidu shima ya bunkasa asibitoci ne da shi kala kala Allah ya baku,
suna Hira har bacci yayi gaba da su.

Lokaci na ja Hamida har ta kwashe wata biyar a gidan Nabeel suna zuba love ta
goge sosai ta Kare wani irin wayewa in kaga Hamida sai ka rantse ba ita bace,ta
Zama me aji lokacin ne Kuma ya maidata Ss3 ta zana waec da Neco ganin yanzu tana
kokari ta iya karatu da rubutu,turancin ma tana Dan tabawa sai dai ba irin me yawa
sosai ba wannan sai a hankali, Islamiyya ma kanta ya bude matuka
Yau final Exam Suka zana tana ta faman Murna ta shigo gida shima bai dade da
dawo ba congratulations my wife washe baki ta furta thanks yau nayi candy sai hutu
da Hidima wa Naja'atu cikinta ta shafa ta kalli Nabeel dake zaune Yana kallon News
Yaya Kyakyawa wlh cikina sai kumbura yake Yana tauri kullum har motsi nake
ji,Nabeel ya murmusa nace Miki tun Rannan ciki ne da ke kince ke Allah ya kiyaye
baki da komai yanzu Kika Fara harkalla da Naja'atu kina ta cin abinci kullum Kamar
hauka gashi Nan cikinki ya fara Fitowa,Hamida da sauri tace a'a kiba ce teba ce har
yaushe aka fara Amarcin za ace ciki Ni wlh Indai Muka je asibiti akace cikine to
idan na haihi tsarin iyali zanyi gaskiya bazan iya ba,Harkalla da Naja'atu ta yanzu
na fara kullum a zandamo min abata

Kallonta Nabeel yayi yace to Sannu Mijina,Dariya tayi ta fada jikinsa yace maza
ki zubar da cikin shima garin tsalle tsallenki,

Naja'atun Nabeel ta kalla dake wando tace Najancy ana ta hutawa? Dariya ta bawa
Nabeel yace Naja'atu dadi kenan?inama ana ajiyeta a gida idan zaka tafi
unguwa,Allah ya shiryeki Pipi amma farko Kika dinga kuka, yace Yunwa nake ji kinga
tafi kitchen Kawai Madam,kitchen ta shiga ta kyalkyale da dariya Yana jiyota ta
Palo,Bread ta dakko da lemo Cock tana girki tana ci,Nabeel ne ya shigo ya ganta
yace Kinga ta kanki,tana cinyewa ta hada cornflakes ta shanye sannan taci gaba da
girkinta Nabeel Yana ciki Yana tayata suka Gama da wuri.
Nabeel washe gari 10am Bayan sun karya kowa ya zuba gayu ya fito Yana daura
agogo yace muje asibiti dakko mayafi,Ni bana so naje ba ciki bane wani kallo ya
mata ta mike zunbur ta dakko mayafi yace koma kisa hijab kina gani duk hips a waje
muje ana ta kallonki

Hijab ta saka me kyau da jaka sai yaga tafi kyau ma haka yace Kai baki da nikaf
ne? Hamida tace ae yace muje haka ya rike hannunta suka Shiga mota Yana driving
private hospital suka je,Suna zuwa Nabeel yaga Doctor Ahmad a can a nan ma aiki
yakeyi,Nabeel Suka shiga dai Yana Fitowa ya gansu Ahmad sai bin Hamida yake da
mayen kallo ganin tayi uban kyau ta wani goge gwanin sha'awa,a ransa yace a haka ma
a hijab kenan,Nabeel tsaki yaja,Hamida tace bari na gaisheshi,wlh kina gaisar da
shi sai Kinga abinda Zan Miki wanne irin Iskanci ne wannan Zaki gaida da shi mene
hadinki da shi dalla tashi mu bar asibitin wlh ko a Hanya kuka hadu Kika kulashi
ban sani ba ban yafe Miki ba na fada Miki tashi ya fisgi hannunta Suka fice tare da
Shiga mota Suka koma wani Hospital din daban.

Hamida cikinta wata hudu ma da aka gwada,murna Nabeel yake sosai itama
haka,tace dan Daddy ya dawo ahayye dadi Zan samu dan aike idan aurensa yazo ni Zan
hada Masa Lefe,Idan macece ni Zan Mata kayan kitchen in gyara yata mijinta yajita
zakwai,Dariya ta ba Nabeel tun ba a Haifa ba har an kawo zancen auren da ko 'ya

Gidan Mimi Suka wuce suna shiga Mimi tace Naga Kuna ta fara'a yau lafiya?
Nabeel yace jika Kika samu fa shine,Hamida tace 4mnths harda kunya Wai ta Shige
kitchen,Mimi Tace gwara ma ki fito min a kitchen ke dai in kin Haihu Naga yaro
tsakanin ke da dan naki

Tuwo ta gani anyi ta ebo ta fito,Mimi tace tuwon Affa ne fa,in yazo kice
surukarsa taci cewar Nabeel , Affane ya shigo yace naji ana gulmata,Dariya sukayi
tace tuwanka dai Saura kadan rumbu ta kwashe tana ci,Affa yace Shakira Alu
takwashe,Dariya sukayi Mimi tace sunan ya dace da ita Alu takwashe girki,Hamida ta
kalli Nabeel tace Lele na fada?
Nabeel yace a'a, Affa yace me zata fada?Hamida ta kwabe Fuska yace Kar na fada Kuma
Ina so na fada,Affa yace Fadi,Nabeel yace no Mimi zata fada ma,to ku bar min gida
na karku takura min cewar Affa,Hamida sai da ta cinye tuwo Mimi ta zuba Mata a
flask Kato da yawa miyar kubewa danya Suka dauka sai gida.
Mimi Affa ta fadawa Maganar ciki ce fa Hamida ta samu,Murmushi yayi yace shine
ake ta yayatawa Kai Yara da shiririta in ya girma ma kowa zai gani ai,Mimi Tace
naji dadi wlh inaso a Tara min jikoki tunda Ni Allah Bai bani da yawa ba Affa yace
Allah yasa.

Akwai wata marainiya Dana gani lokacin da Muka Kai ziyara da Yan Uwana Suka
taimaka musu yarinya ce me Hakuri ga hankali 16yrs take Zan dakko Miki ita ki
riketa Kawai a Nan a bata ilimi ai taimako ne abin,in kin ganta Zaki so ta kyakyawa
ce kamar Hamidan Lele Ni suna min Kama sosai wlh.
Mimi Tace Ina so a kawo min ai taimako ne dama an kwace min Fadila tana can ya na
iya,Dariya sukayi Kawai.

Su Anwar da su Ihsan duk sun fitar da matan da zasu aura matan ma sun kawo
mazajensu wasu a dangi wasu Kuma a wani wajen Suka samu,shirye shiryen biki akeyi
za a tafi Abuja asha bikin yaran Yaya Ubaidu Dana Senator Abbas.
Hamida sai Murna takeyi zasu tafi da Lele dama ba school jiran Exam suke yi,Maza
hudu Mata Hudu za a aurar sauran masu tasowa ne sai Nan gaba.

Nabeel ya musu dinkuna na Alfarma,biki Saura sati daya Mimi tuni ta tafi can
ita,Affa Kuwa Saura kwana Uku a fara ya tafi can
Su Hamida ana gobe za a fara Event Suka sauka a Abuja ita da Nabeel dinta.

Hamida ta kalli gidan senator Wanda har family din Ubaidu can Suka koma gaba
Daya a gidan za ayi shagalin sabo da girmansa, Hamida an dau wanka ansha takalmi me
tsini,Nabeel ta gani ya karbi key a hannun wani me aiki a gidan,masu Aiki sun
daukar musu Jakar kayansu sunbi bayansu wani part da ba kowa Nabeel ya bude
hadadden part yasha gyara sai kamshi da sanyi ke tashi Kawai,yace Pipina a Nan na
zauna Sanda Ina gidan Nan,Gashi Allah yayi Zan shiga Nima ta furta,Kasancewar a
jirgi Suka Zo ba gajiya Kawai kayan suka ajiye Suka fito zuwa wani part inda manyan
suke iyaye kenan har Affa Yana can da matansu a Nan Suka kwashi gaisuwa sannan Suka
tafi inda dangi suke suna Shiga katon Palo Hamida taga su Anwar maza da Mata ana ta
labarin duniya ana Dariya harda dattijai dangi suna tsokanarsu,Hamida tana shiga
suka hau ihu ga Shakira ga Shakiran Lele, Dariya Hamida ta saki ba shiri ta shiga
ciki suna ta kallon dan cikinta.

Fatima tace Pipin Lele ashe an hadu da abin Hamida tace wlh Allah ya nufa suka
dinga dariya,Lele ne ya shigo Suka Yi tsit ana Masa Sannu da zuwa Suka gaisa yace
ana ta surutun shirmen ne,wajen Hamida ya karasa tare da Mata rada zanje wajen wasu
friends Dina sai dare Zan dawo,a dawo lfy tace ficewa yayi abinsa mota ya hau,Suka
Dora surutunsu ana ta abin dariya Hamida tace bayin Allah Zan zirarawa cikina
abinci yanzu Ni bana jurewa a nuna min kitchen,ai Kuwa aka nuna Mata ta Shiga
abinci iri iri gashi Nan abinda take so ta eba.

Akwai wani yaro Dan gidan Senator ne Fauzan baya son magana bai wuce 24yrs ba,
duk gidansu yafi kowa kyau in ka cire Nabeel Wanda shi na daban ne amma Fauzan ya
hadu sai girman Kai duk Family yafi su nuna Isa da mulki Yana Jin kansa,tasu tafi
zuwa Daya da Nabeel,Nabeel sai yace ai yafi kowa hankali
Sai bayan an gama biki Suka dawo gida anji Dadi anyi zumunci biki ya kayatar an
kashe Naira.

Bayan watanni Hamida cikinta ya tsufa sosai ga maitar Nabeel baya bari ta
huta,tana kwance ta ya fara rabata da kayan jikinta wani dadi take karawa Yana ta
buga harka Hamida tace marata ciwo take wlh tun safe Kamar Zan haihu,Nabeel bai ma
ji ta ba sai da ya gamsu sannan yace ya shiga wata tara ne? Hamida ta fashe da kuka
tace nace ma Banda lafiya kaki kulani wayyo Allah cikina ta dawo kasan bed,Nabeel
ya rude ko wanka baiyi ba ya saka kayan baccinsa dogon wando da Riga ya sa Mata
doguwar rigar Atamfa ya dauketa da tarkacen kayan haihuwarta da tace ta hada cikin
Daren 12am ya tafi da ita asibiti ya Kira Mimi ya fada Mata ta taho itama asibitin.

Hamida tana ta faman kuka bata San inda hankalinta yake ba taga asibiti mutane
duk gasu Nan ana hada hada tace ku tafi masallaci kuyi Sallah,duk inda aka wuce da
ita sai tace su tafi masallaci suyi Sallah labour room aka shiga Hamida kuka takeyi
tana zanyi Sallah Zanyi Sallah Kuma kuje kuyi Sallah.

Dama ita bata da juriya a ciwo ta cika asibitin da kuka Lelene ya jawo min Nakuda
wlh Dana baiyi niiyar zuwa yau ba Lelene ya jawo shi,Mimi Tace ke ki rufe Mana baki
ke baki da Hakurin ciwo,Kowa ya San haihuwa bazan iya ba Lelene mumnafuki bakin
kwarto Nishi ta fara masu karbar haihuwa suna kanta, Ni bazan Haihu a gaban
surukata ba,Mimi tace ai ke sai gyaran Allah duk haihuwa sai kinyi abin
kunya,Hamida tunda wuya tayi wuya magana ma dainawa tayi har sai 1am Allah yasa ta
haifo danta Namiji katon gaske me Kama da Nabeel,Mimi sai Murna,sai ga Hamida an
dawo normal tun kafin ma a gyarata da kanta tace zatayi wanka,Mimi ruwan zafi taji
akwai a toilet din tace,gashi dake private ne sai kamshi ke tashi kawai,Wanka tayi
da ruwan zafi ta shirya kanta,Mimi ta bata wata Abaya baka ta shirya kanta ta fito
Kamar ba ita ba,sai kunyar Mimi take ji tace Dan Allah Mimi Kiyi Hakuri,Dariya Mimi
tayi tace ai ke Kam kinji kunya Hamida haihuwarki ta farko ma Haka Kika Yi Allah
yasa ma operation aka Miki waccan.

Dakin hutu aka canja mata sannan Mimi ta hada mata tea me kauri ta sha,Nabeel
Wanda yake rungume da dansa ya Gama Masa Addua Mimi Tace ya shigo ya shigo Yana
Mata Sannu Hamida Suka balle da hira,Nabeel ne ya kalli bed din da Hamida take
kwance ya zaro Ido tare da furta Mimi na Shiga Uku Matata zata mutu king jini ita
kanta Hamida ana ta Hira bata San jini ya balle Mata ba Yana ta malala,sai ta fashe
da kuka Jini Kamar an balle pampo Nabeel ya rude zai jefar da Baby Mimi ta karbe
shi tace sauri ka Kira likita, Nabeel ya fita ya dawo da wasu matan likitoci tace
amma an Bata tea ko?mimi tace ae Tace Watarana ba a bawa wacce ta Haihu ruwan zafi
ta Sha sabo da idan me zubar da jini ce Yana Jin zafi zai balle Mata dama kadan
yake jira.

Nabeel cikin karaji yace dalla malama ki daina Mana surutun Iska ki kula da
matata wlh na rasata sai na daure ku,Kun San yanda nake sonta zaku min
ganganci,Hamida tuni ta fara kokarin sumewa jininta Kawai malala yake Ummi tana
dagata sai bul bul,Nabeel Hannu ya Dora a Kai ya fara kuka.

Saura na dare Inshaallah

AsmaBaffa
[6/28, 1:47 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮

56-60

Official

By
AsmaBaffa

Ware Baiko Sadaukarwa ne ga


AIDA MAMAN TASNIM

Page naku ne

Herwwerhy
Ummu Lateepha
Ma'esha
Mrs Sadauki
Mrs Mukhtar
~•
~🥰

Hamida idonta Yana wani juyewa cikin kasalalliyar murya tace a Kira min
Papa....kafin ta rufe baki tuni ta sume,Nabeel bai San Haihuwa ba sai yau sai kace
mace ya dinga girgiza Hamida Yana kuka Hamida idan ta dan farfado sai tace Nabeel
mutuwa zanyi,Lele ya rungumeta Yana kuka wiwi baza ki mutu ba,Hamida baza ki mutu
ba anyi anyi ya fita yaki sai da babban likitan yazo yace ayi maza a kawo Wanda za
a ebi jininta yanzu zamu bada Aron wani a asibin Nan in an eba Zaki biya mu
namu,Mimi tace Dan Allah kuyi sauri yarinya zata mutu Kuna kallo Kamar ba private
ba,Nabeel ya Mike ya Bude kofa ya fita fakal fakal ya dawo Yana ta Neman wayarsa
alhalin Wayar ma tana hannunsa.

Su Ammar ya Kira da su Sale yace su taho asibiti jini ake so dama sunji labarin
tana asibiti,Allah sarki Inuwa da Sale wasu Wanda suke mutunci Suka tattaro a daren
Suka je asibitin,cikin gaggawa aka gwada mutum biyar duk lafiya suke Kuma yazo daya
dana Hamida aka eba,already dama an Mata Allurori an sa Leda Daya na asibiti, Masu
gyara dakin sun gyara shi neat har jikin Hamida Mimi ta cire kayan jikinta an goge
Mata jiki tsaf da wives me shegen kamshi da nurses Suka kawo Suka taimaka aka
gyarata suka kawo rigar asibiti wata bue doguwa aka saka Mata,Sannan aka ce Nabeel
ya shigo lokacin ya daga hannu sama ba ruwansa da mutane Addua yake a fili duk su
Sale suna ji.

Yana Allah ka bawa matata lafiya Hamida,Allah Ina sonta ya Allah ka barmu tare
har tsufanmu Allah ka bata lafiya da tsawon rai,Yana ta Yi wani abin ma bai San me
yake cewa ba,Mimi ta tattara kayan da Suka baci gaba Daya ta kaisu wani katon Rami
a asibitin Wanda kullum wuta ci take a ciki a Nan suke kone duk wata najasa ta zuba
a Nan sabo da kafin ace sun wanku za a Sha fama.

Nabeel ta samu a ciki ya zuba tagumi ya kafe Hamida da Ido,Har tausayi ya ba


Mimi tace kaje gida kayi wanka ka dawo kaga yanzu wajen 3am ma Sai ka dawo da asuba
Nabeel yace bazan iya ba wlh,Ina jaririn? Nabeel yace Ni na manta Wanda na mikawa
ma shi wlh ohhh Inuwa na bawa sun tafi dashi gida nace a kaiwa Goggo Sara me
aikinki sai ta Masa wanka ta gyara shi,Mimi tayi Murmushi tace Ashe akwai sauran
dan Hankalin bai gushe ba,a Daren Suka Daura Mata jini Leda na biyu sabo da abin na
gaggawa ne, ana Fara sa Leda ta biyu ga Allurai ta Sha sai ga Hamida ta dan motsa
tana jujjuya Kai,Nabeel murna ta kamashi yace la'ilahaillahu Yana wani Murmushi
Mimi tace kaji kunya dai

Da asuba jini na biyu ya Kare Hamida harda bude Ido wannan Karon tace Ina Lelena
yace gani Nan Pipina ya rike hannunta ta damke hannun sosai tace ashe Zan sake
ganinka,Murmushi yayi sai ga likita ya shigo yace Alhmdllh Yanzu idan zata ci wani
abu a bata sai da anjima kadan Zamu Kara Mata wani,Lele yace Mimi a gida akwai
farfesun da tayi ma ko ci bata yi ba,Hamida tace da zan samu nama da madara ta ruwa
su zanci tana kwance duk da haka ba kwari a jikinta tunda jinin Bai wadaceta ba,a
hankali tace da maltina,Nabeel jiki na rawa rigarsa ma ta bacci duk ta shafi jinin
Hamida,Waya ya yiwa Habiba ta hado komai driver ya kawo ta,shi Kuma ya fita yaga
inda ake siyar da abubuwa a asibitin Nan yaje ya lodo Mata su fresh milk,Madara
peak,maltina,fresh yo,gasu Nan dai,ya dawo da sauri ya kawo,da Kansa ya hada Mata
Madara da malt ya dagata Mimi ta Mikasa Masa ya bata tunda ta kafa Kai sai data
shanye tas,ta dan kalli Lele idonta na lumshewa tace Naman fa? Yace yanzu za a
kawo,ba a dade ba Habiba ta kawo ya zuba a plate ya fara Bata a baki tana ta
cinyewa tana Shan Madara sai gata ta dan Kara karfi tace cikin sanyin murya Mimi
kinji Ina iya daga hannuna,Sannu ana Kara Miki wasu Zaki iya mikewa ma ai jini haka
yake,tace zata Yi fitsari Lele ya kamawa Mimi ta kaita tayi ta,tace Nabeel ya
jiramu a dakin ba sai ka shiga toilet ba,Yace Mimi na fa San komai jinin Hamida ai
jini nane mene in na gani,kofa Mimi ta kulle bata kulashi ba, wata kujera ta zaunar
da ita duk ta wanke Mata jikinta da sabulu me kamshi sabo da ba Dadi ka zauna da me
jinya da kazanta babu amfanin jinya,Nabeel karbo min wata rigar a wajen nurse
sabuwa a sa Mata

Yaje ya karbo a ledarta Mimi ta shiryata tsaf Suka fito Nabeel ya taimaka Mata
Suka kwantar da ita,Hamida a slow tace har na danji Dadi,Masu gyara ta Kira Suka
sake gyara ko Ina Yana kamshi har toilet sannan Suka sake sa mata wani jinin,Mimi
tayi Alwala tare da sallah,tana idarwa Nabeel yace zaije shima yayi wanka zai dawo
Tace kasa habeeba tayi breakfast a kawo sannan ka taho da kayan bukata Dana sawarta
yace to ya fita ya shiga motarsa zuciyarsa da sukuni,Yana zuwa gida gari ya fara
haske ya fadawa Habiba abinda zata dafa sannan ya haura sama ya gyara bedroom din
da Suka bari a hargitse da Kaya,Ya tube kayan jikinsa ya zuba a washing machine ya
wanke su Kal ya shanya sannan yayi wanka tare da tsarkake jikinsa yazo yayi Sallah
da azkhar Hamidansa ta Sha Addua,Kwanciya yayi ya huta amma bai iya bacci ba,Habiba
tana gamawa ya kwashi komai ya koma asibiti Hamida tana ta sheka bacci jini na
shigarta,Mimi ta eba abinda zata ci taci tace Nabeel yaci yace Mimi bazan iya ba
sai naga abinda hali yayi ya sake Zama.

11am jinin ya Kare tana ta bacci su Ammar da Yan gidansu har sunzo dubiya sun
tafi,su Sale sun dawo dubiya,sai da tayi bacci ta koshi sannan ta farka tana Bude
Ido taji wani Dadi a jikinta sai gashi ta mike ta zauna da kanta,Nabeel sun shigo
da likita sai Murna ya tafi wajen abarsa yace a kaiki fitsari ne?Zan iya zuwa da
kaina fa, ta mike a hankali ta sakko Mimi Tace banda ruwa me zafi da yawa,Brush ta
karba tayi tayi wanka sosai da sosai ta gasa dausayinta duk a hankali take komai
sabo da bata gama dawowa normal ba,shirya kanta tayi ta fito tace an kawo min Kaya?
Mimi tace ae a ciki ta Mika Mata doguwar riga Yar kanti marar nauyi me gajeren
hannu ta saka ta zauna a bakin gadon ta kalli Lele da ya zuba Mata Ido tace ka Kira
min su Karima a fada musu,Nabeel yace na fada musu dazu Ummi tana Hanya ma amma
bance musu ga halin da kike ba gudun Kar hankalinsu ya tashi.

Mimi abinci ta zuba Mata taci da yawa sosai dankalin turawa da kwai Tasha tea
taci nama ga Madara me kwakwa da malt,Taji karfi sosai tace bani wayarka,Nabeel ya
Mika Mata ta Kira Sakina bugu Daya ta daga tace me jego ya jikin naji haihuwa,Tace
Alhmdllh ku fitar da Ankon,ba Mimi ba har Nabeel sai da suka kalli Hamida tana fama
da kanta a fitar da anko,Nabeel yace ke da ya kamata ki huta wanne bikin suna za
ayi Kuma, Inshaallah Zan warke ne kafin lokacin Ina so zanyi,Mimi tace tunda tana
so ka barta sai ayi a gidana tunda dama tafiya zanyi da ke,Lele yace ah tab a turo
dai tsohuwa,Mimi tace ai dama ba riketa zanyi ba ta zauna da mu har na sati biyu
sai ta dawo tare da Goggo ta kula da ita da yaron,to Nabeel yace badan ya so ba.

Sai dare Suka sa Mata na hudu suka ce daga shi an gama ya isheta dama sun gwada
sunga kadan ya rage ya koma normal lokacin tuni Ummi ta iso sai lokacin Mimi ta
Bata labari,Nabeel Yana wani corridor na hospital din su da wasu mazan Suma an kawo
matansu,Nabeel yace Kuna ruwa suna ta dariya,wani yace ai Ni jini aka karawa
tawa,Nabeel yace kaima? mutumin yace Naga tashin hankali,Nabeel yace Ni mamakin da
nakeyi ka duba wannan Yar kafa ta Mata Yar bular kofa karama amma yanda jini
dunkule dunkule yake fadowa,dayan yace Kai wani fa yayi dan botiki tari guda zaka
ga ya Fado faf, Wanda Bai bi uwarsa ba ya shiga Uku dole mutum ya Shiga wuta cewar
Nabeel,yace na Kara ganin darajar uwata Ni Kam,wannan yaron idan Naga ya batawa
momynsa rai sai na karya shi Nabeel ya furta,suna ta dariya dayan yace Ina jaririn
naka? Nabeel yace Yana can gida wajen me aiki ko ya suke ciki oho shi ya sani akan
na rasa matata gwara shi ya koma dama ban Saba da shi ba.

Mimice tasa aka kawo jariri ance Yana ta kuka nono yake so duk da Haka an bashi
madara,an Masa wanka yasha fararen Kaya sai kamshi yake kyakyawa da shi,Mimi ta
mikawa Hamida tashi ki daure a bashi nono mu gani dama nonuwan sun cika sunyi bake
bake har zafi suke Mata,Hamida tace a tambayi Lele na bashi? Ummi tace wacce irin
Yar iskar yarinya ce kene Wai nononma sai an tambayi miji Ummi ta mike da kanta ta
zuge zip din riga,Hamida ta saka hijab sannan ta shigar da yaron ciki Wai Kar a
kalli nononta,Boyo ya Kare yarinya Ummi ta cire hijab din tace ki bashi Muna gani
in da gyara a gyara miki,Duk da Haka Saida ta sa mayafi ta Kare sannan tayi
Bismillah ta fara bashi Yana zuka ta fara mutsu mutsu da kafafu Wai zafi.

Ido ta rufe tare da daga Kai sama tana Jin azaba,Lele ne ya shigo room din ya
sake sabon wankan shadda Fara Yana kamshi ya kalli Pipinsa yace zafi Wai? Kuka ta
saki Kawai tana ba yaron tana hawaye Wai zafi,Lele yace to ba sai a bashi madara ba
a huta,Mimi tace Naga uban da zai bashi madara kowa a haka ya koya in zata daure ta
daure ai ganinka ne ya Sata sakin kukan shagwabar.

Nabeel zai zauna Yana Sannu zai daina,Mimi Tace fita wlh ko naci ubanka a dakin
Nan yanzu zaka Zo ka damemu da fitsara,to ai yaron nake jira ta gama bashi na
daukeshi,ba inda zaka da shi tashi ka fita,ba a sonsa ba ya fita.
Washe gari kwana biyu Hamida tayi waras sai dan abinda ba a rasa ba a ranar
aka sallamesu Suka koma gidan Mimi gaba Daya,Yan Uwa da abokan arziki ana ta
tururuwar zuwa Ummi ta tafi su Karima da Asiya suna nan,suna saman bed har me jego
ana zuba Hira yaro ya ishesu da kuka an rasa dalili,Nabeel ne yazo gidan tare da
Shiga dakin yaro Yana ta kuka an rasa ya za ayi da shi yace ko zafi yake ji naji
Kamar zazzabi a jikinsa,Daukansa Hamida tayi ta mike tsaye tana jijjigashi yaki
Shuru,Nabeel ya dauki dankwalin Hamida ya fara Masa fifiti sai yayi shuru idan aka
tsaya ya saki kuka,yace ga ac nayi fa,da Alama Ac baza ta Masa ba ci gaba da Masa
fifitar,Nabeel yaci gaba da fifita Masa dankwalin Hamida tana continue continue ac
baza ta Masa ba,Sakina da Karima sun saki baki suna kallo

Nabeel ya dage Hamida tana ci gaba suna tsaye,sai leka fuskar yaron yake Yana Yi
tana jijjiga yace I miss you Yana fifita Dan kwalin,Hamida tace miss you more
continue ci gaba,Yana fifita Yana kallon fuskar Hamida yace I Love you,Love you too
ci gaba ya fara bacci,Murmushi suka sakarma juna Yana ta faman fifita har yaro yayi
bacci tace Alhmdllh yayi bacci a hankali ta kwantar da shi tace kaci abinci kuwa?
Yace yanzu dai Mimi tace yana dining kizo kiyi Serving Dina,ta bishi Suka fita Mimi
tana ganinta tace koma ciki Kar Naga kafarki a Nan in bazai ci ba ya barshi,Hamida
ta juya ta shiga daki tana leken Nabeel ta kofa ta Masa alama da Hannu Wai ya zuba
ya ci,Murmushi yayi sai da ya fara ci sannan ta koma wajen su Karima,Sakina tace
soyayya Dadi lallai Hamida Yana kaunarki ba karya

Na gaji gaskiya sai gobe

Ayi Hakuri da kadan

AsmaBaffa
[6/28, 1:47 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮

61-65

Official
By
AsmaBaffa

Ware Baiko Sadaukarwa ne ga


AIDA MAMAN TASNIM

Page naku ne

Karima tace Hamida har yau wlh rashin kunyarki da ragowa kina ganin suruka
gaki a gidan ki dinga dannewa,Hamida tace me nayi duk irin Hankalin da nayi Baku
gani ba a baya Sanda Ina Kauye babu maraba ta da Yar Kamar Tinkiya,Sakina ta sheke
da dariya ai a lokacin in an fada Miki bakya ji komai Yaya kyakyawa Yaya kyakyawa
karshe ya dirka Miki ciki munafuka Wai Ni Hamida ta boyewa sirrinta ai to Karima ta
bani labari,Hamida tace Aunty Karima baki da sirri wlh shine Kika fada ko sai na
fadawa Papa ance a rufe zance shine Kika kwayewa Yar uwarki baya,Sakina tace ai wlh
abinda wani Dan uwan naki zai Miki Ni bazan Miki ba Hamida kin sani ko mijina da
Iyata ban fada ba na rike sirri Kuma Ni dake kin San akwai Amana,na sani ai cewar
Hamida.

Sakina tace wlh Hamida ki rage uban gayun nan naki kin Haihu ma kullum wanka
kike dauka kina gani Nabeel yanda yake ta kallonki a dai Yi a hankali Kar kafin
arba'in a samu wani,Dan girman Allah ku daina zancen Haihuwar nan wallahi bana
kaunarta ko kadan na gaji bazan iya ba tsarin iyali zanyi wlh wannan bala'i haka.
Ke yarinya ana komawa harka kina Jin Naja'atunki Zaki manta,wa zai manta Allah
kiyaye Naja'atun banza yama maida abarsa ba ruwana ta Dana nake wannan wahalar da
Nasha ba dole na kula da dana ba kunga abin kaunata yanzu ba wata Naja'atu ba,Affa
lokacin da aka Haihu ya tafi Lagos sai da ya dawo ya shigo har dakin da Hamida take
su Karima Suka gaisa da shi ,Hamida ma Haka an duka har kasa yace Hamida haka Mimi
ta sanar min anyi haihuwa Ashe haihuwa Kika yi,Hamida ana Jin kunya ya dauki dan
yace sai a sa Masa Shakiri tunda ga Shakira,Suka dinga dariya Affa da
tsokana,plates ya kalla yaga anci tuwo yace ya Naga tuwo Ni da zanga nama ko Ina Me
jego sai da nama ai ko mage tasan ta kamowa danta bera ko kadangare ko tsuntsu
suci,Mimi ce ta shigo tace to ga flasks can ka duba su duk nama ne tuwo Suka ce
suna so aka musu,yayi kyau cewar Affa ya Mika musu dan yace wannan abokin Nawa
irinsu Daya da Lele,Mimi ya kalla ba Lele na gani a gidan Nan bane? tace shine Mana
kice yazo Ina son ganinsa tace to ya fita ya wuce part dinsa.

Yaro yaga gata siyayya ake dankarowa harda ta hauka Haka Hamida ma an Mata
dinkuna ko Papa kala biyar ya Mata,Ummi kala Uku,Karima Kala biyu,Sakina kala Daya
da kayan jiriri,Nabeel Kuwa kamar hauka Haka ya narko Kaya da nata Dana yaro,Mimi
da Affa Haka,Dangin Nabeel kaf sabo da kirkin Hamida ba abinda Basu Mata ba,Senator
ne ya Aiko da raguna biyu manya manya,Yayan Affa Sa yasa aka kawo,Papa da Sulaiman
sunzo sunga jariri Suma,sai ana gobe Suna Ummi ta dawo har take fadawa Hamida
Sulaiman ya kusa aure a cikin garin Adamawa shima zai zauna kusa da wajen
aikinsa,Hamida Tace wace matar? Watace a wajen aikinsu Suka hadu an kusa bikinta da
wani aka samu matsala aka fasa sai Nabeel yace Yana sonta shine fa za ayi biki
Saura wata Uku,Hamida tace mashaallah Allah ya nuna Mana.
Waje Nabeel ya Kama musu Yan suna Jin har Kama Event center akayi dangi Suka
dungumo suna,Yan School ma ta gayyaci Wanda suke mutunci,Ranar Suna yaro yaci sunan
Baban Hamida Kabeer ana ce Masa Annoor.
Sai da Yamma aka dauki wanka Kamar za aje Dinner Hamida tace tunda ba amin
shagalin biki ba wannan ne biki na,sunsha suna ansha kida anyi liki anci an Sha sai
cikin dare Suka Gama,har su Mimi duk sunje wajen.
Washe Gari kowa na nesa Suka tafi gida ya Zama ba kowa a gidan sai iya su.

Mimi tana da Goggo Sara kwanan Hamida goma a gidan Mimi tace Lele yazo ya
dauketa su koma gidansu taga ya damu kansa,da wuri yazo driver duk ya kaiwa Hamida
kayanta gida
Lele Yana zuwa ya iske ta cakare cikin lace sabo dal tana kamshi ya dauki jaririnsa
ta rataya Jakarta tare da yiwa Mimi sallama Suka tafi.
Suna zuwa gidan Hamida taga an Kara gyara gidan an canja sababbin kofofi na
musamman har gate ciki ma komai an canja furniture ya Kara kyau,garden da flowers
na gidan an Kara saka sababbi sun Fara tasawa,tana ta santin gidan Suka Shiga
bedroom Nan ma duk an canja.

Kayanta ya tayata suka shirya Aslam ne ya farka a bacci Yana tsala kuka ta
daukeshi ta fito da nono tana bashi,Nan take Nabeel hankalinsa ya tashi ganin Gorar
Madara sun Kara girma a waje,Baki Fara Sallah bane? Hamida tace ban Fara ba,yace to
ya za ayi Dani Ni? Hamida Ido ya ciki da kwalla tace duka duka yaushe na Haihu yau
fa kwana goma jiya na Fara Sallah nayi mamakin da jini ya tsaya da wuri haka,Mimi
tace dama Haka wasu suke Yi,Nabeel farin ciki ya manayeshi yace amma shine da Zaki
min karya wlh Allah zai konaki,Hamida tace Wai Yi za kayi? Kallonki Zan tsaya Yi
da,ka Bari a fara min Allurar tsarin iyali wlh Ni tsoron haihuwa nake ji

Nufinki daga haifo Daya jal Zaki hakura wlh baki Isa ba Ina laifin ma ki haifo
min Uku sannan ki fara planning din,tuni kuka yaci karfin Hamida Tace Uku
fa....bazan iya ba mahaifata bata da kwari,Yaro ya karbe ya kaiwa Goggo Sara ya
dawo sai kace maye ya fara aikin cire Mata Kaya tana kuka ya fara murzata, bakinta
yake tsotsa Kamar yau ya taba ya shiga lasar jikinta ko Ina har zuwa kirjinta Yana
zuwa Nan daga Wasa ya dinga shanyewa yaro milk,Hamida kuka Kawai take ita haihuwa
take hangowa shi kuwa ko a jikinsa yayi yayi ta tayashi taki ai Kuwa shi kadai yayi
abinsa Yana shigarta yaji ta fara matsewa sosai har zafi zafi taji karshe ta fara
Enjoying Niimarce ta fallasata ya gano tana Jin dadi ihun kuka takeyi Ashe
munafukar harda da na Dadi ta hade abinta waji Daya,sai wayyo zanyi ciki take fada
tausaya Mata yayi yayi Niyyar yayi releasing waje amma ya kasa a ciki ya juye
mata,Sai ga Hamida ita dalilin kin bada hadin Kai bata samu gamsuwa ba,Nabeel zai
zare Naja'atu sai ta matse jikinta gam tace Allah baka Isa ba ai Ni ban Gama
ba,Dariya yayi yace to ai kinsan baza tayi Aiki ba sai ta huta,Hamida ta fashe da
kuka Allah sai tayi a haka,bankareta yayi ya zare jikinsa ya kwanta a gefe ta koma
jikinsa ta kwanta tana ta faman mammatse cinya sai maganganun Iskanci take Masa har
toshe kunnensa yake Yana dariya, Abinci yaci ya Sha Madara sannan ya koma wajen
Hamida tana kwance sai ta matse cinya ta wangale Haka take ta yi,Nabeel yace har
yau baki hakura ba? Harararsa tayi taci gaba da abinda take.

Dariya yake ta Mata ta tashi ta Shiga toilet Wai tayi zuciya binta toilet din
yayi tana Niyyar sakin shower ya jawota jikinsa dama kadan take jira yace ba a
Fushi da Naja'atu Pipi baza ki iya ba, Sarrafa juna Suka shiga Yi a toilet din ya
fara mata suna ta ihu da Nishi Kalamai harda na hauka,yanda Pipi ke birgeshi ta iya
Masa yanda yake so,gata duk Kalar da za ayi tana bada himma komai ta iya in ta koya
tana Masa ji yake kamar zai bar duniya sabo da dadi,shi yasa baya gajiya da ita
kullum Kuma cikin gyara take,sai da ya gamsar da ita sosai da sosai sannan Suka
Fara wanka kafin a Gama wankan ma an sake komawa harka garin Jin Dadi duk ya Sha
nonon jariri Bai shirya ba

Sai da Suka gama Wanka suna fitowa Pipin Lele ta rushe da kuka tana shike Nan
nayi ciki na sani, Lele lallashinta yake amma kuka take kwasa ya riketa Yana cewa
lafiya my love? Hannunta ta fisge tana kuka wiwi tace shike Nan nasan nayi ciki
ma,karfin jini ne da Kai Yi kadan sai na samu ciki wlh bazan taba yafe maka ba har
kabarinka yana ci da wuta ta tsuguna a wajen tana ta kuka,baki bude yake kallonta
tace Kuma gidanka Zan bar maka bazan taba Zama a Nan ba gidan Mimi Zan koma ta mike
a fusace tana kuka ta jawo Jakarta data jariri ta figi kayanta ta maida jikinta ta
Suri mukullin motarsa shidai Yana tsaye mamaki ya kashe shi yace ko dai Aljanu
gareta?

Aslam ta karbo su dai masu aiki sunga tana ta kuka ta fice da kayanta Dana
jariri ta hau mota ta bar gidan,Nabeel ransa ya baci yace tab za ayita sabuwa ashe
Ni Kuma kinyi da dan halak bazan je biko ba kada Allah yasa ta dawo,gashinsa ya
shafa ya juya Yana huci yace ga masifar Ina sonta sai kace Wanda aka yiwa asiri Ni
zata rainawa hankali,gashi na daina Shan giya bare na kora,ruwa ya dauka ya
tiltilawa cikinsa yace Zaki sani yarinya,Zama yayi a bakin bed din ya sake mikewa
yace Mata ba Yan goyo bane Yarinyar Nan fa ta rainani Ni to na zauna Ni Daya a
gidan nayi uban me

Hamida Kuwa a gidan Mimi tayi parking ta fice jaririnta na hannunta tana kuka
ta shiga sai taga wata yarinya gidan Yar kyakyawa da ita ta rakube a gefe ta hade
rai kamar an aiko Mata da mutuwa,ita Yarinyar Bata da fara'a ko miskala zarratin
kafin ma tayi dariya Aiki ne itace wacce Affa ya dakko daga gidan marayu 17yrs
take,Mimi da Affa Suka Mike tsaye suna tambaya Hamida lafiya,Bata ce komai ba tana
ta faman share hawaye,Baza ki magana ba wani abin ne ya faru? Hamida Tace Yaya
Kyakyawa ne Ni gaskiya garinmu Zan koma,Affa yace Mene yayi miki to? Tace Mimi
banfa Dade da haihuwa ba Nasha wahala gaskiya Ni gida Zan koma.

Nan take su Mimi suka Gane har Mimi ta bude baki Affa ya Mata alama da tayi
Shuru,da Kansa yace a'a ke da kike da gata Hamida ai ke Yar gata ce ki zamanki
karki koma zauna a nan,da sauri ta kalli Affa tunaninta zaice a Kira Nabeel a Masa
fada ta koma gidanta sai yace ta zauna ai ita ba Zama tazo Yi ba me zata Yi a Nan
ba Nabeel a kusa.

Sarkin Fushi ce tayi magana ba wani alamar fara'a ko Wasa tace mu Muna layi
Muna jira idan wata ta saki nata zamu damke mu,Hamida ta kalleta Tace ke nayi Miki
saurayi akwai irinki family din Nan wlh idan Kika kalli Lelena Sai na koma gidan
mijina,Mimi suka Kama dariyar Hamida sun zaci wani mataki zata dauka suna Haka sai
ga Fauzan yazo gidan an shigo da akwatinansa bautar kasa yazo a Nan zai zauna Dan
gidan Senator.

Sarkin Fushi ta zaci shine mijin Hanifa a ranta tace dole a kirashi da Yaya
Kyakyawa sai ta tafi waje Fauzan ta tari gabansa Kamar zata shiga jikinsa ta
kwalalo Masa Ido sai da yaji tsoro ma shi,gata ba Fara'a ko digo a fuskarta, fari
ta Masa farrrrrr farrrr Wai duk Dan ta bawa Hamida haushi ta tashi ta koma gidan
mijinta, Bata iya Dariya ba ta yake hakora kamar me tallan toothpaste,Fauzan ma
sarkin Fushi ne ga saurin Fushi ga rashin magana,Hamida ta kyalkyale da dariya tace
algunguma to ba Nabeel bane wannan Fauzan ne,Fauzan Hannu yasa ya hankadeta gefe
ya kalli Affa yace Can you Imagine wannan yarinyar tana kwalalomin ido, sai fa na
fasa Zama a gidan Nan daga Ina aka kawota? Affa yace daga gidan marayu Allah sarki
marainiya ce sunanta Jannat,Mimi tace kace me hankali ce Ina hankali a nan? To
gwara ita dai akan Hamida da farko,Hamida tace Kai Mimi nafa Yi hankali,Ina hankali
kinyi yaji,Affa sama ya haura sai ga Nabeel ya Fado dakin.

Lokacin sarkin Fushi sai da taji tsoron kyansa da kwarjini da haibarsa,wajen


Hamida ya nufa yace Ina key din motata tace oho,Mimi tashi tayi itama ta barsu Yana
ganin ba kowa ya fara lagude kirjinta da wayo Wai neman key yake, sarkin Fushi tuni
ta bar wajen ta Shige dakinta jikinta na rawa, Nabeel baiga key ba ya karbe Baby ya
ajiyeshi gefe ta cikin kafafu ya zura hannu ta kasan skert ya bige da shafa cinya
duk neman key yakeyi,Hamida taji kamar tana son Hidima tace mu je gida na fasa
yajin yace karki sake ki dawo gidana kiyi zamanki Kuma bai fasa mutstsika Gorar
Madara ba Wai key yake Nema har yanzu Hamida taji tsoro Kar a fito a gansu ta dakko
a jaka tace ga abinka Kiri Kiri yasan shine Yace ba shi bane wannan ai key din kofa
ne yaci gaba

Dama zuwa yayi ya kunyatata yanda da kanta zata bar gidan,na shiga Uku Kar a
kamamu da yarinya a gidan Nan yace muje bedroom nayi searching ko na Miki tsirara a
Nan,tashi tayi ba shiri ta shiga wani daki harda da sa key,Suka bar yaro Yana ta
kuka a palo.

Dakikantar Hamida ta motsa tana kallo ya cire Mata Kaya Yana ta Murzata ta
biyewa Jin Dadi sai da Suka sake Yi a dakin sannan Suka maida kayansu,ta fashe da
kuka shike Nan ciki,Kinga wallahi ki bini mu tafi gida ko na Miki abinda Baki zato
ba,suna fitowa Suka ga Mimi tana jijjiga yaro Hamida tayi sauri tace banga key din
ba mun duba dakin ma babu muje gida mu gani kunya ta kamata ko Dan Bata iya karba
ba ta figi kayanta ta fice,Nabeel ne yayi karfin halin karbar yaro Mimi ta Mika
Masa ta dada Masa duka a baya ku tafi marar kunya,Nabeel dai ya fice Sarkin Fushi
tana ta lekensu ta kofa Nabeel ya tafi da imaninta,Nabeel take kauna gaskiya tana
so ko a ta biyu ya Kara da ita.

Jannat Jin sun tafi sai ta fito tana Fitowa Fauzan ya sakko shima da
sauri,Jannat ta kalleshi da sauri tare da dauke kanta tace ko wannan Zan aura ne?
Wa Zan aura duk gasu masu kyau Kai wancan yafi gwara wancan wannan bashi da
mutunci,a ranta ta sake cewa Kai gwara wannan amma ban sani ba ko shima Yana da
Mata bari naji,Fauzan ya zauna cin abinci a dining ya kashe gayu cikin kana Nan
Kaya Jannat ta karasa inda yake tare da durkusawa har kasa a gabansa ta sadda Kai
kasa tace dan Allah Ina da tambaya babu fara'a ko digo shima haka,tace dama wata
magana nayi a cikin zuciyata Kawai Dan babu damar da zaka ji ne amma Zan dai Yi
tambayar please kana da Mata kaima?

Baki Fauzan ya bude spoon a hannu ya kasa cin abincin tace karka Yi Fushi
tambaya ce ance matambayi baya bata wani Abu nake so na tantance,are you normal?
Fauzan ya tambaya tace yes I'm normal please yace Ina da Mata what's your problem?
tell me ya furta da karaji,Jannat ta Sosa gashinta ta fara masifa itama Kamar
sa'anta Wai ku Mene Haka ne ae wannan da Mata wannan da Mata shima duk Yara daku
baku taru kunyi mutum Daya daya kwakwara ba,ae Haka akeyi a rayuwa, Fauzan ya
fusata ya mike zai mareta Affa ya fito Yana tsawa Kai Kai lafiya?

Me tayi maka Dan Iska dama Kai duk yaran Nan Kaine ba mutumin kirki ba kullum
sai zafin zuciya Kai da Lele baku da kunya yarinya me hankali,Affa yanzu wannan
abin ce me hankali wallahi bata da hankali ka kaita asibitin kwakwalwa,Mimi tace
sai da na fada ga masifar Fushi yarinya ba faraga a Haka Kuma baza ta taba magana
akan abin kirki ba sai shashanci zaka ji tayi magana ga bala'in kyuya wannan ba
irin Hamida bace gwara Hamida tana Aiki gata tana da ilimi na banza,Affa yace Kai
ku daina Haka wlh a gidan marayu na dakkota, Mimi tace Hmmm ai sai kayi ta koma
daki tana cewa yaje ya kwaso Mana Yar shege wa ya sani ko cikin shegece aka jefarta
aka kaita gidan marayu bazan iya ba a kaita wajen Alhaji Abbas baban Fauzan shine
sarkin dakko marayu ya Raine su idan sun girma ya musu aure ya musu gida da komai
Kawai a kaita can ta hadu da halin Maman Fauzan Bata kaunar marasa asali Nan gaba
can Zan kaita taci ubanta a gidan bazan iya ba Ni ban iya zalunci ba

Jannat Jin irin masifar Fauzan ta yanke a ranta Nabeel zata aura Kawai,Amma
Kuma taji ance suna da yawa, washe gari a Palo ta shimfida Sallaya tayi Sallar
azahar tana idarwa lokacin Fauzan Yana kwance a palon yaji ta sallame Sallah
maimaikon yaji Addua sai Jin tafi yayi tana rera kasidar manzo Ya manzon Allah
Sayyadil wara yaaaaaaa.......Manzona manzon Allah Sayyadil wara.. ta rera harda da
Kara volum,Fauzan ya juyo a fusace tana sani zata kashe Masa dodon kunne,tayi mugun
tsorata Amma Bata tashi ba tunaninta kasidarce baya so sai ta fara Na kusa Na kusa
in Mari soja... sai Dan Sanda ya Kare Kai Dan Sand Yi a uwarka Ubanka tana nuna
Fauzan da Hannu ai Kuwa Yana tashi yaga shi take nunawa Ni kike Zaki dan ubanki a
gidan marayu ba manya ta kwashe da gudu,Affa ne ya fito yace Kai ka kiyaye ni
Yarinyar Nan wlh ba a agidan marayu ta girma ba da girmanta aka kaita can Zan baku
labarinta nan gaba,ko wata Bata Yi ba a gidan marayu Kuma da iyayenta ku daina Mata
wulakanci karku zo Kuna Jin kunya.

Waya Fauzan ya Kira Nabeel yace matarka tana gida? Yace ae Mana yace bari naje
can wannan jarabar Yarinyar da Affa ya kawo daga gidan marayu ta dameni,Nabeel yace
au wata aka kawo Kuma gidan? Kai baka ganta ba da kazo daukan matarka,Allah me iko
ban kula da ita ba ma ni matata nake hangowa Kawai.
Fauzan tashi yayi ya tafi gidan Hamida,Hamida tana ganinsa tace yau a gari,yace
uhm Kawai tare da daukan kyakyawan Annur dinta Yana Masa rawa Hamida tace karka
tsinke Masa hanjin ciki baka San wahalar haihuwa ba kwata kwata kwanansa Sha biyu a
duniya wannan wacce rawa za a Masa bani Dana gaskiya Hamida ta karbe danta,Aunty
Hamida Wannan son Dan fa ai gaskiya ne,me zaka ci? Allah kiyaye naci girkin me jego
cewar Fauzan ai daga juice na kwali sai lemon da Zan balle da kaina sai ruwa su Zan
iya ci

Hamida tayi Murmushi tace na Jannat dama kana labari Haka,Shuru yayi Mata Yana
canja channel,Nabeel ne ya fito an zuba wata gezna arsh kamar ango yace na
tafi,Hamida tace a gaida Amaryar Ammar kafin naje yace zata ji ai ya Miki afwa
tunda kina jego.

Sai ka dawo ta mike ta rakashi yace ki shirya dausayi kafin na dawo a Kansa Zan
huce gajiya Nima angwanci make,Dariya tayi tace to Kawai ya tafi ta dawo Suna Dan
magana da Fauzan Jefi jefi ta kawo Masa lemo da ruwa.

Affa ne ya Kira Nabeel yace idan ka Gama kazo Ina nemanka,Bayan Nabeel ya Gama
abinda yake ya wuce gidansu Bayan sun gaisa da Mimi yaga Jannat ta zauna Fuska ba
Rahma Tace Ina yini daga Haka bata Kara ba ko kulata Nabeel baiyi ba ya haura sama
Yana zuwa Suka gaisa da Affa,Affa yace kasan me yasa nace kazo? Yace a'a Alfarma
nake Nema me zai Hana ka auri Jannat yarinya baiwar Allah in kayi Haka kayi taimako
zaka samu Lada Ina maka kwadayin wannan ladan Nabeel,yarinya Yar sunna ce Nan gaba
Zan baka labarinta Mai ban tausayi,Nabeel Nan take ya bata rai yace Affa ba Wai
bazan ma biyayya ba Amma Ni gaskiya bana sonta Haba Affa Hamida fa,Affa yace Allah
ne yace a Kara ai Kuma Hamida nasan bata da matsala zata Amince Ni da kaina Zan
Mata Maganar, Nabeel murmushin bacin rai yayi yace Hamidan ce zata hakura? Kamar
baka santa ba to wallahi ko ta yarda a gabanka Ni na fada maka sai ta bar min
gidana,Ni Kuma Ina son matata wlh bana son bacin ranta farin cikin Hamida shine
Nawa, in ba Hamida babu rayuwata,ko wace bazan iya sonta ba,Ni za'a sa na dinga
aure aure ko wacce ace Ni bags dangi Nan ba a jona su Mana sai Ni za a ruguza min
farin ciki wlh bana sonta ko an daura sai na saketa Ni tun yanzu ma na saketa saki
Uku Kuma wallahi idan aka fadawa matata ta tafi ta barni Nima baza ku sake ganina
ba.

Mari Mimi ta kifawa Nabeel wacce shigowa tayi ta tsinci zancen,Bata so itama
ayiwa Hamida kishiya sam,Tace baka da hankali kasan a gaban Wanda kake mahaifi ya
wuce Wasa so hauka ne bai Isa ya baka umarni kabi ba Ashe yanda yace Haka za ayi,ko
dan kaga Kai kadai ne damu sai Fadila tashi ka tafi karka sa na maka baki, Nabeel
mikewa yayi yace Kuma wallahi bana sonta wallahi ko an daura sai na saketa na
rantse da Allah gwara ma ku bawa wani ita,Kofa ya bude ya sake juyowa yace bana
sonta ai Allah yace sai kana so zaka auri mutum ya fice abinsa ya koma gida,lokacin
Fauzan ya bar gidan,Hankalin Nabeel a tashi ya shiga palonsa,Hamida taci uban kyau
cikin Nighty dinta tana kamshi,Annur Yana wurin Nanny,ganinsa Haka sai jikinta yayi
Sanyi Tace lafiya? jikinsa ya jawota tare da rungumeta Kam bakinsa ya daura a
kunnenta yace kishiya za a miki,Affa Yarinyar daya kawo Wai ita zai sake aura min
nace bana so wlh da alamu baza su yarda ba,abin Mamaki sai yaga Hamida tayi
Murmushi tace to menene ba Allah ne yace Ayi ba,lokaci ne Allah ya kaddara ba yanda
za ayi.
Ka daina damuwa Indai dan nice tunda iyayenka ne Suka ce,Kuma ba a Wasa da
iyaye kullum kokari ake a musu biyayya sabo da a Gama lafiya da su,Aljanna kake
Nema fa haba Lelena ya za ayi kace baza ka musu biyayya ba taya Ina kallo Zan bar
mijina ya nufi wutar jahannama Ni da nake so mu dawwama a Aljanna.

Duniyar kanta Nawa take yanzu zakaji ance babu mutum amma a kanta a zauna ana
bata lokaci gaskiya baka kyauta ba,yanzu ka Kira su Affa kace ka Amince Nima na
Amince mu basu hakuri Saura kadan kuka ya kwacewa Hamida za ayi Mata kishiya amma
dai ta danne abinta su Hamida anyi hankali bai zaci haka daga gareta ba yanda take
Yar daru.
Gefen bed ya jata suka zauna yana karewa fuskarta kallo tana murmushin karfin
hali fuskarta ya shafa yace kin San dalilin da yasa nake kaunarki? Hamida tace sai
ka fada? Yace sabo da Kawai kece Hamida Pipin lele duk a yanda kike Ina
kaunarki,Kamar bakya kishina ke Why? Me yasa bakya min son da nake Miki? baki
cancanci Haka ba a wajen iyayena,Wacce mace ce a duniya ta gagari a Mata kishiya
duk wacce ta sa Rai zata zauna ita Daya ta yaudari kanta,Fiyayyen halitta ma ya
auri mataye sannan matansa da Suka fimu daraja sunyi zaman kishi to mu su waye

Wayarsa ta dauka ta Kira Affa Saura kadan tayi kuka ta sake dannewa tana
murmushin dole Yana dagawa yace Lele me ka kirani ka min bayan ka nuna bani na
haifeka ba,Hamida tayi magana Affa kayi Hakuri Dan Allah Hamida ce,Oh Hamida sai
Affa yaji wani kunyarta Kamar me,Tace Ya tuba Affa kayi Hakuri ka yafe masa ka bawa
Mimi ma Hakuri ya amince Nima Haka na Amince Allah ya bamu zaman lafiya ya bashi
ikon Yi Mana adalci,Mimi tana gefe tana ji tace yanzu abinda kayi ka kyauta kenan?
Yau da Lelene yaga wata yace Yana so ba ruwanmu a Haka Kuma ku maza kullum kuce
kunfi Mata hankali,Affa yayi Murmushi yace da kinji tarihin Yarinyar Nan da kin San
da Lele ta dace,bani da shakku da Lele wlh zai riketa Amana ko da baya sonta,to
yanzu Mene ribar ashi wacce baya so Kai wa ya maka dole? akidarka ta boko ma ku ai
ba a Baku shawara kuji sai kayi wlh ba hannuna a ciki,Kuma Ni Hamida nake so sai
dai kayi Kai kadai.
Ni kuma Zan nuna muku Ina da iko,Iko sai Allah shine me Iko Kuma idan Allah baiyi
ba baka Isa ka daura auren ba ta fice fuuuu.

Bangaren Hamida Kuwa Lele ta taimakawa ya cire kayansa Yana ta faman


tunani,toilet ta kaishi sannan ta kulle Masa ta fito,tana fitowa dakinta ta wuce ta
kulle tare da fadawa saman bed ta fashe da kuka Hamida harda jiniya Idan tayi tayi
karshe tace Lelenaaa...ta sake ci gaba,Har ya shirya Yana jiranta yaji Shuru Shuru
dakinta ya nufa,Jin kamar ta fiya ta mike tare da fadawa toilet ta rufe kofa ta
shafawa fuskarta sabulu tana wankewa tana daura alwala ya shigo toilet din direct
yace I thought wanka kike,Kasa magana tayi sabo da tana bude baki kuka ne zai kwace
Mata.

Tashi tayi kanta a kasa sabo da Kar yaga alamar kuka,kiranta yayi Pipi...uhm
Kawai ta amsa,yace Hamida ajiyar zuciya tayi tace na..na"am...hannunta ya riko Suka
fito room din,fuskarta ya leka yace kuka kikayi? A'a ta furta tana girza Kai sai
hawaye ratatata tafin hannunta tasa tare da rufe bakinta da fuskarta kuka ya kwace
Mata me karfin,Amma Kika amsawa Affa?ban taba saninki da boye boye ba bakya boye
abu me yasa kika lallaba Affa,Ni nasan wlh ba haka bane a ranki,ba...baf...bafa
komai Kawai iyayena na tuna,Ina Kika sansu har da Zaki tunasu Pipi.
Saman bed din ya jata suka kwanta Yana ta lallashinta har ya dan samu tayi
Shuru.

Bacci ya fara daukansa sai kukanta yaji ya tashi da sauri ya hangota a saman
Sallaya ta daga hannu sama ana addua shine kuka ya kwace da Alama Nafeela
tayi,Shuru yayi Yana kallonta ranar a haka ta kusa kwana sai da ya gaji yazo ya
dauketa Yana ta lallashi bakin ciki ya isheshi suna zaune lafiya da matarsa anzo an
ruguza musu farin ciki.
Nan na kawo karshen Part 1

Saura part 2
Idan na huta kwana Uku ko sati daya zanci gaba

Ina godiya fans da masu godiya da masu sharhi,Wanda ban bawa page ba suyi hakuri
abin sai a hankali Zan Basu a part2 Inshaallah

Ayi Hakuri banyi editing ba yau.

WARE BAIKO GROUP page naku ne

AsmaBaffa
[6/28, 1:47 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮
(JANNAT)
Part 2.

66-70

Official
By
AsmaBaffa

Ware Baiko Sadaukarwa ne ga


AIDA MAMAN TASNIM

Page naku ne mutanena

BESTYNBEELAT
AUTA
UMMI DEEJAT
AUNTY NICE
MAMAN SAMHA
UMMIN SADEEQ
UMMIN NAJWA
QUEEN MEENAT MHD

Washe gari Jannat da asuba ta tashi tayi Brush da Alwala ta fito Sallah ta
gabatar ta zauna tana ta azkhar Allah ya hore Mata Addini har rana ta fito sannan
ta Mike tayi wanka ta shirya cikin wata kodaddiyar atamfarta ja Riga da zani,Hijab
ta saka baki fuskar Nan a daure ta fito ,tana fitowa Fauzan ya Sha wanka cikin
kayansa na NYSC zai fita,Mimi da Affa suna dining dake da wuri suke fita aiki,har
kasa ta tsuguna ta gaida Affa ya amsa da fara'a ta gaida Mimi itama ta amsa,Fauzan
ta dan kalla tace barka da asuba ko jiran amsawarsa bata yi ba ta mike zata bar
wajen
Garin sauri ta dan bigeshi bata kula ba,Mari ya kwada mata Yana masifa naki da
hankali Zaki bata min Kaya,a fusace ta kalleshi dafe da kumatu Shuru tayi ta juya
ta tafi Kawai a ranta tace wlh sai na rama.
Affa ne ya lullube shi da fada ya kamata kusan darajar dan Adam sabo da yanda
Allah ya karrama dan Adam,bana son irin wannan ka kiyayeni tam,Mimi tace Fauzan bai
kamata ba gaskiya ka gyara,Shuru yayi ya zauna Yana cin abinci,Bacci ta koma sai
11am ta tashi ta fito taga ba kowa duk sun tafi wajen aiki sai masu Aiki, tace ana
yiwa boko baurta a gidan Nan,abinci taci itama ta koshi sannan ta koma dakinta ta
dakko Qurani tana tilawa,tana gamawa ta koma sauran littafan addini tana bita sai
data gama sannan ta fito bakin gate

Har kasa ta tsuguna gaban su Sale tace Ina yininku suka amsa da fara'a tace Wai
a gidan Nan ba cinnaka Kuwa nemansa nakeyi zan hada maganin Ulcer,Inuwa da Sale
suka kalli juna cike da mamaki,Inuwa yace tab ai sai dai kije Garden jikin fulawoyi
da bishiyu maybe ki samu,na gode tace ta nufi garden tun 2pm take neman cinnaka a
garden din bata samu ba har Allah yasa ta ga wasu birda birda a kasan bishiyar
mangoro harda masu tashi, farar Leda ta dakko tayi ta zubawa sai da ta tara da yawa
sannan ta daure ledar ta koma ciki
A dakinta ta ajiye tazo taci abinci tayi sallah.

Sai da asuba tana Jin fitar Affa da Fauzan masallaci tun kafin tayi Sallah ta
fito sannan ta haura sama a hankali Kamar barauniya da sauri ta Bude dakin da taga
Fauzan Yana shiga,Bedroom dinsa ta shiga ta hango takalmansa guda biyu na nysc sai
ta cire dankwalinta ta goge Masa shi tas ta zuba cinnaku a ciki da yawa,ta koma
wajen dayan ma ta goge ta zuba cinnaku incase of duk Wanda ya saka akwai cinnaka
ciki,gashi sun Sha wahala a leda kasa fita sukayi daga takalmi,ficewa tayi tayi
Sallah tare da wanka Sannan ta fito ta iske Mimi,Fauzan da Mimi suna breakfast duk
sunyi Shirin fita,Fauzan yasha kayansa na nysc yau ma akwai abinda suke Wanda dole
sai sun sa kayan shi yasa ganin takalmisa fes fes bai ko goge ba ya saka abinsa

Tun Yana cin abinci yaji Kamar abu na bin kafafunsa haka dai ya fita compound
da key din mota a hannunsa,Yana bude motar yaji abu ta cikin wandonsa ya galla Masa
cizo a jere, tsalle ya buga cizo suke bashi ta ko Ina a cinyoyinsa,Su Inuwa suna
kallo,Dan fuskewa yayi ya tafi zai shiga mota ya saki Kara tare da dawowa baya ya
fara cire takalman Ina cinnaka har cikin duwawunsa suke ta gallawa cizo da sauri ya
shiga zare belt din wandon ya zuge zip tare da yin kasa da wandon Boxers dinsa suka
bayyana azaba ta isheshi gashi wandon wani tight na daukan wanka sai an nutsu ake
cirewa, wandon ya sutale kasa iya dunduniya gashi yaki cirewa ga azaba ta isheshi
Yana ta Sosa cinyoyinsa da Suka yi rudu rudu abinka da me haske.

Su Inuwa ne Suka Zo Alhaji lafiya? Fauzan ya daura hannunsa a bayan duwawunsa


Yana ta Sosa wajen ga cinnaka a ciki Kara cizonsa yake,duk ya hada zufa Ya dafa
sale yace Inuwa karasa tsige min wandon Nan Inuwa da sauri yace Alhaji ai cinnaka
ne ga wasu Nan suna yawo a jikin takalminka,dan Allah ka cire min Ni cewar
Fauzan,Inuwa ya fara kici kicin cire wando ya kasa Fauzan ganin haka yace matsa
dalla ya zauna a kasan Interluck dirshan cinyoyi duk a waje ga dan guntun boxers
Sale sai kunshe dariyarsa yake ya tabbatar sabuwar bakuwa ce me kunci itace take
neman cinnaka jiya,idan ba haka ba Ina za a samu kwari a gidan Nan,Shidai Fauzan da
kyar ya samu ya zare wando sannan ya mike Yana zazzage boxers dinsa Kamar zaiyi
tsirara,Sale ya karbi wandon ya karkade sai ga cinnaku sun zubo kasa,da sauri
Fauzan yace jefar da shi ya koma ciki da sauri,Mimi da Affa suna zaune Jannat tana
gefe tana karyawa ya shigo da Yar Riga sai boxers,Mimi Tace lfy Kai Kuma? Cinnaku
ya iya furtawa ya haura sama,Suka dinga dariya Cinnaka ne ya shiga wandonsa,Affa
yace sai dai idan a can wajen da suka je jiya ya kwaso cinnaka amma ai Naga ya bada
kayan ma wanki,Fauzan ne zai maimaita maka Kaya ba a wanke ba,Dariyar Jannat Suka
ji Kamar mahaukaciya hhhhhhhhhh Yi take harda rike ciki,tunda suke basu taba ganin
dariyarta ba sai yau Kuma da yawa Haka.
Mimi ta kalleta tace ke sai a mugunta kike Dariya abinki, Fauzan wanka yayi ya
fito daure da towel da kayan Nysc duka ya kwaso da takalman Nysc ya watsowa su
Inuwa waje yace ku duba lafiyarsu a sake wanke komai a washing machine ku tabbatar
Engine ya markade Yan iskan cinnaku,Affa Dariya yake sosai ya kalli Fauzan yace
Gaye how far, Fauzan da har yanzu susa yake,Dariya ta sake Kama Jannat ta kyakyala
abarta,Fauzan shima sai yau yaga dariyarta kallonta yayi yanda duka dimples dinta
suka loba tayi wani kyau,wani dan garin maganinta ta dakko a leda Fara a kulle ta
bude ta zuba Dan Rabin cokali a ruwan lipton ta shanye.

Lokacin Affa ya fita Mimi tace ke Kuma wannan maganin fa?Jannat yau nishadi take
ji tace maganin sanyi ne a gidanmu gidan marayu wata tsohuwa take raba ma Yan Mata
tana koya Mana in ya Kare ma Zan koma na karbo wani sabo da tsaro ta hanamu ma
tsarki da ruwan sanyi Dana zafi mukeyi mu,Mimi tace ta muku gata ta kyauta,Baki
Fauzan ya tabe tare da barin palon,Yau Mimi sunyi hira ta hankali da Jannat Kamar
ba ita ba.
Hamida ce tayi Sallama ta shigo palon Aslam yana kafadarta Mimi tace daga ina
Haka da safen Nan? Asibiti na Kai Aslam aka karasa Masa rigakafinsa shine na biyo
mu gaisa Ina Affa fa? Mimi ta karbi Aslam tace yanzu ya fita sabani kuka yi,ya
banji karar motar ba? Lele ne ya kaini ya ajiyeni ya wuce wurin aiki sai ya dawo
zamu tafi gida,Mimi tace kice yau yini zan sha,Jannat ce ta kalli Hamida wacce ke
zaune ta dau uban wanka cikin wata abaya me tsadar gaske,wani kamshi Hamida takeyi
me arnen dadi Wanda jikinta ne ya rigada ya Kama sabo da gyara, tace Ina kwana?
Da fara'a Hamida ta amsa tace wlh ban kula dake ba surutu ya dauke min hankali,ba
damuwa ta furta,Jannat son Yara ne da ita sabanin Hamida ita da Harkar gabanta
takeyi Kawai.

Daukan yaron tayi,tunanin Hamida ko Dan Jannat zata auri mijinta ne shi yasa ta
canja take wani daukan danta,Jannat ta samu yaro me kyau ta makale ta hana
kowa,Fauzan ne ya fito cikin Shadda sky Yana kamshi,Yace Aunty Shakira,Dariya
Jannat ta sake Yi Karo na biyu ta kalli Fauzan ta manta basa mutunci tace au nick
name dinta ne Shakira,Hamida tace don't mind them tsokanata suke Fauzan ya gallawa
Jannat hara yaja tsaki,itama Shuru tayi taci gaba da kuncinta ita da Fauzan kowa
Fuska ba Rahma,Goya Aslam tayi tana ta reno abinta har Sallah Yana bayanta taje
tayi Hamida tuni ma tayi bacci ita.

Sai Yamma Nabeel yazo ya dauki Hamida ko gidan bai shigo ba Jannat tana rike da
Aslam ta raka Hamida har mota,tun kafin Hamida ta karasa Lele ya fito tare da
budewa Pipinsa mota ta shiga ko kallon Jannat baiyi ba,Sai da tace Ina yini sannan
ya kalleta kadan tare da furta Alhmdllh ya Shiga mota Yana Magana da
Pipinsa,Jannata ta mikawa Hamida danta ta juya tayi tafiyarta,Hamida tace na
gode,Lele ne ya kalli Hamida yace muje gida ko Ina? Ranta a bace tace gida,driving
ya fara ya canja zai kaita shopping taki magana Sam sai lokacin tace gida fa nace
ko na shiga Napep ne,Nabeel ransa ne ya baci gaba daya Hamida ta canja Masa,yace
look bazai yuwu a gabansu kije normal baki nuna komai ba kizo ni kina tayar min da
hankali ba,Ni nace kicewa Affa kin amince a gabansu ki nuna ba matsala ni kizo kina
azabtar dani,a hankali yayi parking a gefen titi ya sassauta murya yace why Hamida
why the sudden change? da me zanji ya kike so nayi bayan ke Kika ce kin yarda tun
daga ranar bakya kwana a dakina sai dai nazo naki in ban Zo ba you don't care,you
don't care about me anymore,kanta na kasa ta fara cewa ni...ni...
gidanmu Zan koma dan All....hawayen da suke Neman hanya suka gangaro sai kuka sosai
take yi,yace Allah ya shiryeki Pipi yaja mota ya dauki hanyar gida.

Yana parking a gida ta fito shima Haka tana shesheka yace bani dana karki jefar
min ya karbi Aslam ya Kara gaba Yana cewa Allah ya yaye Miki a haka kike nuna ke ta
Allah ce akan yarinya 17yrs kina wannan shirmen yanzu da ace da gaske kuma ni nace
Ina sonta ya kenan? Sai ki kashe kanki ko me, bayansa tabi tana cewa dan Allah ni
gida zan tafi ka sake n...kafin ta karasa ya kwasheta da Mari are you stupid...are
you mad?ki kiyaye ni na fada Miki duk abinda zakiyi kiyi amma wlh duk ranar da kika
Kara furta min na sakeki what I will do to you ehm you will no like it, so you
better change this your stupid attitude
Yana gama fadar haka ya bata Aslam yayi gaba abinsa.

Bedroom dinta ta wuce tayi lakwas ganin ransa ya baci amma Shuru tayi,har ta
mikawa Nanny Annur da kayan da zata sa Masa tayi wanka itama tare da Shan tsuminta
kala kala,wani turare ta dakko shima na matan aure ne da wani hadi tayi amfani da
su ta tsuma kanta,duk rikicin Nan bata fasa gyara kanta ba,ta gama abubuwanta ta
Shafa wani turare kala kala a jikinta tana Shirin fita ta karbo Aslam sai ga
Nabeel ya shigo sanye cikin kayan baccinsa masu kyau brown,ita data Masa laifi bata
tunanin zata iya ganinsa a bedroom dinta ba yau,gefen bed dinta ya zauna tare da
tallafe fuskarsa da hannayensa,light ta kashe ganin Aslam yayi bacci Kuma baya
tashi sai asuba shi yasa Watarana Yana kwana wajen Nanny ma,saman cinyarsa tazo ta
zauna ya tureta dariya tayi tare da furta Baby I'm sorry bazan sake ba ta koma ta
sake zama a cinyarsa tana shafa gemunsa da sajensa Leluwan kamshi please forgive
me, kaji ta furta da shagwaba Wanda sai da tsigar jikinsa ta tashi,kafadarsa ta dan
girgiza Lelen Kyau.. Lelen Pipi..Lelena ta wani saki kukan shagwaba.

Bayan kin daina so na sai tayar min da hankali kike yanzu yaushe rabon Dana
muyi Hidima bana Jin dadinki kwata kwata to kayi hakuri na daina haka kike cewa
daga ganin yarinya yau Kika birkice ko da me ta fiki oho,to muyi bacci kayi
hakuri,Kinga kin jawo na mareki,dama Mari Kam ai ba yau ka fara ba,sorry ya furta
tare da kwanciya a saman bed din ya daurata a saman sa ta kwanto hannayesa suna
saman mazaunanta suna shakar kamshin juna,lokaci guda ya birkice ya fara aika Mata
da sakonni Masu zafi suna tsotsar baki kamar ba gobe,rudewa yayi ya fara zaucewa
itama Pipi haka,a rude ta fara cire Masa kayansa yayin da tuni ya fige rigarta ya
jefota kasa itama ta watso nasa,Gorar madara ya cafka Yana murza Mata su yanda yake
so yana tsotsarsu Kamar jaririnta kirjinsa take shafawa da nipples dinsa tana ta
sambatu,Lelena ta furta tare da kamo hannunsa ta Kai shi dausayi tace ji da Nan,
Naja'atunsa ya Mika Mata ta cafketa Su Pipi an Saba da Naja'atu,Lele ya gigice in
Banda Nishi da gurnani ba abinda yake,ji yake kamar zai sume sabo da dadi,Hamida ta
tayi tana hango dadinta itama cewa take nima...Nima...lelena nima....sai data ba
Lele dariya,yace sai kace nace bazan miki ba.
Jawota yayi tare da daura kafafunta a kafadunsa ya fara Sha Mata dausayi Hamida
Kamar wata Yar bori haka ta haukace masa tana ta faman cewa Lelena na
gode...na....gooo....yes...Lele a nutse ya shigeta yaji ta Kara wani dadi na
musamman ta sake matsewa ya fara baje harka,Yana ta sambatu itama haka...Yana Yi
tana hardcore Lele fuck....ai ko Lele shi haka yake so suna gamsuwa ko baccin kirki
bai Bari tayi ba ya dawo,a iya dare sau uku yayi,asubar fari suka sake sai da
Hamida ta gudu da kanta sabo da Dausayin yasha wahalar gaske .

Washe gari gidan Mimi ba kowa har masu Aiki sun tafi kasuwa Inuwa ne Kawai a
bakin gate,Affa da Mimi ma suna wajen aiki,Jiya Jannat cikinta a rikice ya kwana
sabo da ciye ciye da tayi,tasan ma ba kowa a gidan ta maida kwanika ta fito Palo
tayi wata doguwar Mika tare da gantsarewa tace Masha Allah yau ba kowa dole na tuna
gidan marayu yanda idan Yan daki sun fita muke sakata mu wala dama cikina a rikice
yake yanzu zan samu in sace iskar cikina,Ni kadai a gida ba me ji ina banka tusa ta
son rai na,mika ta sake Yi ji kake bottt....ta saki tusa da karfi Fauzan dake ta
sama ya rike karfen steps har maganarta Yana ji tsab a kunnensa tusa na tashi ya
danne hancinsa sai ji yayi ta sake sakinta burrrrrrrr....barrrrrrrrrrr saman kujera
ta fada tayi wani bododo da duwawu gaba sai bur...bur.....Fauzan ya toshe hanci da
Hannu daya dayan Kuma ya nuna ta tare da furta ke jahila bude kofa ki fitar mana a
palo dakinsa ya fada da gudu tare da banke kofarsa yasa key sai lokaci ya janye
hannunsa da ya toshe hancinsa.

Kunya ta Kama Jannat ta mike tsaye tare da Dora hannaye akai yau na Shiga Uku ya
zanyi da kunyarsa,ban San Yana gidan ba,ya akayi ban kula da shi ba wayyoo bazan
sake hada Ido da shi ba wayyo na cuci kaina tana yarfe hannaye ai daki ta fada tare
da kulle kofarta itama ta fashe da kukan kunya da takaicin kanta.
Zuwa dare Affa ya dawo ya Kira Lele yazo Yana son ganinsa,lokacin suna dinner
da Hamida tana bashi abinci a baki tunda taji muryar Affa gabanta ya fadi tasan
bazai wuce akan maganar auren ba,kuka take Neman saki Nabeel ya girgiza Mata tare
da furta don't start bana son ganin hawayenki Pipi dan baki San me nake ji bane,Zan
bika to muje sai na zauna a Palo ni kaje ka fito mu dawo gida,fine tunda kin bukata
mu gama muje,Suna gama cin abinci Suka shirya Hamida ta matsu taji mene ne ake
Kiran,ita kadai take tunanin ko kudin aurensa za a Kai oho, Aslam Yana hannunta ta
Mika Masa ta karbi key din ita ke driving yau,Suna zuwa ba kowa a Palo sai Fauzan
da Mimi,Fauzan ba surutu yake ba shi yasa sai karar tv Kawai kake ji,Jannat Sam ta
kasa Fitowa sabo da kunyar Fauzan abinda tayi a gabansa tana Jin muryar Hamida
tasan anzo Mata da dan jaririn da take kauna amma ba damar Fitowa,Nabeel Mimi ya
gaisar tace Yana sama muje Suka wuce sama tare da Mimi,Fauzan sama sama suke dan
Hira da Hamida yace ya kusa komawa Abuja bazai iya ba shi can yafi Masa dadi Daddy
ma ya Masa Hanya an maida shi Abuja acan zai karasa Service dinsa.

Jannat ta kwalawa Kira yau baza kizo mu gaisa ba ga Baby Aslam na kawo
miki,Jannat Kamar ta fashe da kuka haka taji ga Fauzan Yana wajen,Hijab dinta ta
saka Kato ta fito tana bin bango tana rabe rabe,Hamida tace kullum Jannat sai kin
tsiro da sabon Hali first ganina dake ba Haka kike ba,last ganina dake kin koma
mutuniyar kirki and now kin fito kina kunya kina rabe rabe kina bin bango kamar
daga Kauye common relax Nan kamar gidanku ne fa,Jannat kanta a kasa tace ai Ni kuli
kuli ce ba a gane gabana,Allah daya zance Miki ki yarda Aunty ta duka tare da cewa
Ina yini Aunty Hamida,Hamida tace lafiya Lau ta dauki Aslam tana Masa wasa.

Suna kallon wani Indian Film Jarumin ciki Yana ta rawar kafa a Kan budurwar har
Fauzan Yana kallo,Zaraf Jannat tace kyaci ubanki Indai Namiji ne Yana aurenki
Watarana ma Sai kin Masa magana yaki amsawa ke Kinga Yana washe baki ya haukace a
kanki Zaki gane kurenki ki dai shiga daga ciki maza ba mutunci ne da su wani Mari
sai ya kwada Miki Mari Aunty kune masu aure ko ba Haka abin yake ba? Hamida tayi
dariya tace ke bar Yan Iska ai idan kika yi iska ma ta fishi mutunci sai kiga an
daidaita, Jannat harda Dariya yau tace ashe dai kin gane Kuma Yana lallabowa kice
uhm uhm Basu da aiki sai dai su zuke Miki juice su wuce karki sake cewar
Jannat,Fauzan Yana Jin Haka sai da ya kalli Jannat ya sake kallonta anya Yarinyar
nan ba Yar tasha bace Kuwa ko ta taba aure,Hamida yanzu anyi hankali Ido ta
kyaftawa Jannat Wai Fauzan Yana wajen,Jannat tace yo yaro ne shi duk haka suke
shima hakan take mene bai sani ba Inama zaiyi aure ki Zama dan kuda ki fada dakin
ki gani ya ake ciki ai mune muke ganinsa a mutum banda matarsa,Hamida Kunya ta
lullubeta,Fauzan abin yasha Kansa tashi yayi ya Kama gabansa,Yana tafiya Hamida ta
dinga mata bai kamata ba,Mimi ce ta leko tare da Kiran Hamida

Nabeel Yana zaune ransa a bace Hamida tana ganin Haka tasan karshen zancen,Affa
yace Hamida hakika kin birgeni Kuma Allah ya Miki Albarka nasan ke ta daban ce,Ni
nace Zan karawa mijinki aure amma baki tashi hankalinki ba Kuma Baki nuna Mana ko a
Fuska ba,Baki fasa mutuntamu ba ba shakka nasan munyi dacen suraka da ace Mata
zasuyi koyi da halinki da an zauna lafiya dama abinda ake so ko wacce uwa mace ta
Zama ta gari inda zata tarbiyyantar da yayanta,ta koya musu Susan waye
Allah,soyayyar Annabi muhammadan (saw),su San addini,su koyi daraja Dan
Adam,mu'amula da sanin rayuwar duniya inda duniya zata Yi alfahari da shi yanda
idan mutum Allah ya karbi rayuwarsa al'ummar dake yankin zasu Yi kukan rabuwa da
shi ana ganin an rasa wani jigo a rayuwa ku iyaye Mata kune nauyin wannan yafi
karkata a kanku Kuma ba a samun Haka sai uwa ta kasance ta gari.

Kamar Yanda kuka ga kudancin kasa na yi mace zata haifi da ta dinga kosan
siyarwa a Haka zata tura danta kasar waje karatu wata gasa Masara take amma danta
Yana karatu a waje wani ya Zama doctor wani ya Zama lawyer gasu Nan da dama,Amma mu
arewa Miji shi zai bata kudin makarantar Yara,littafa komai da komai har zuwa kudin
cefane Amma sai kaga uwa Watarana tallafi idan tayi kadan ta dinga fallasa kenan
ita an barta da komai ita kadai ga wasu can suna gina Al'ummarsu da Addininsu Kuma
in ka duba dan abinda suke samu na sana'a bai taka Kara ya karya ba,Ilmi shine
jigon rayuwa Kuma ko a kanki Hamida munga ranar Ilimi da ake tilasta Miki sai kinyi
ilimi,sannan rashin ilimi a baya da rashin kulawa ta iyaye da baki samu ba lokacin
baki San fari ba baki San baki ba har takai ga an samu wannan Matsalar a baya yanzu
gashi kin Zama abar koyi abar Alfahari Ilimin addini Dana zamani shine jigon rayuwa
idan mutum yayi amfani da shi,yanzu babu wacce nake Alfahari da ita irinki Alhmdllh

Hamida dai tana ji,Lele a ransa yace Nasiha ko lallashi sabo da za a Mata
kishiya ba,Amma kazo gidana kaga kukan Hamida da tsiyar da take tata min akan auren
da baka yabeta Haka ba harda bada shawarwari a fili Kuma shidai baki ya gyara
kawai.
Hamida tace tun farko da ace Ina da uwa da ban kasance haka ba a baya

Asalin Baffa na fulanin kauyen Adamawa ne Kamar yanda Papa yace su Iyayen su
sunyi haihuwa da yawa amma duk Allah bai bar musu ba sai iya Baffa na Kabiru sai
Hamza Papa kenan sun taso da son junansu da kaunar junansu,lokacin shi Papa Yana
shekara goma shi Kuma Baffa na yana Shekara ashirin iyayensu Suka rasu sabo da
tsakanin Baffana da Papa sai da aka haifi wasu da yawa suna rasuwa kafin a haifi
Papa,Tun asali iyayensu talakawa ne shanun Basu da su ma duk sun Kare sai Noma a
haka suke ci da kansu shima din da kyar ake kaiwa

Har Baffana ya girma Noma yake a haka yake daukan Nauyin Papa ya sashi a
makarantar boko data Allo sabo da shi Baffa iya ta Allo yayi kuma Yana so kaninsa
yayi karatun boko a haka Kuma gaba daya dan abinda yake samu bai da yawa duk akan
kaninsa suke karewa,Lokacin Baffa ya Isa aure amma baida abin yin auren amma Yana
da budurwarsa Khadija Mahaifiyata kenan wacce ita kadai iyayenta suka haifa,suna
soyayya Abu yayi nisa Iyayen Khadija na wancan lokacin masu arzikin shanu ne shi
yasa suka ce baza ta auri talaka ba gashi Kuma suna son juna,Karshe Har Baffa take
bi dakinsa tunda lokacin iyaye sun mutu gidan ma ya rushe sai dakinsa daya tal da
suke kwana da Papa kaninsa.

Khadija tana zuwa Yana hanata ta daina zuwa sabo da shedan ita Kuma kauna tayi
nisa ta kasa fin karfin zuciyarta a Haka Watarana taje kaddara ta afku ta Kai ga
sun sadu da juna a wannan rana, data koma gida iyayenta sun gane babarta ta kaita
daki ta karfi ta duba taga ai an rigada an lalata musu yarinya,sun tabbatar Kuma
Kabiru ne sabo da shi kadai take bibiya sabo da haka suka jira har wata biyar Allah
bai sa ta samu ciki ba sabo da a lokacin yarinya ce ta gaske Kun San mutanen da, to
bayan haka Suka ce Kawai a daura musu aure tunda abin yazo da Haka,Babanta shi ya
ginawa Baffa gida ya aura Masa yarsa Khadija,Bayan aure kullum suna kaiwa da kyar
cikin talaucin ga nauyin Papa shi yake dauka har ta kwashe shekara takwas bata samu
ciki ba sai a shekara ta goma ta samu ciki,watan cikin uku ya zube har Papa ya Gama
secondary Yana diploma har ya gama ya samu aikin gomnati bata samu ciki ba

Papa a haka Baffa ya Masa gini ya Masa aure da Ummi wacce itama tare Suka Yi
secondary da Papa said dai ya fita da aji uku,Bata karasa ba aka musu aure har Suka
haifi Yaya Sulaiman bayan shekara uku Suka haifi Aunty Karima,sai da Aunty Karima
tayi shekara biyu sannan aka samu ciki na aka Haifeni,a wannan shekarar Iyayen
Khadija ita Suka rasu.

Ina da shekara uku a duniya Watarana Mamata da Baffana sunje Kano Siyayya
lokacin a gidan Papa Suka barni ba a tafi dani ba sun dawo gida an saukesu a gefen
titi sunzo tsallaka titi mota katuwa ta bigesu Nan take Suka mutu gaba daya dan
Naman su ma pieces yayi,Daga nan na taso a hannun Ummi.

Bata takura min,ba rashin ci ko na Sha sutura ko yaushe Papa Yana min sai
abinda nake so,Papa da Baffa basu da zafi,basa fada sai dai Nasiha zasu maka sai
dai mutum yaki dauka Wanda Papa bai da hakki na sabo da duk wani gata da kulawa ya
bani abunda na rasa training na uwa ba abinda Ummi zata sa nayi ko tace na bari ba
ruwanta tunda ba ita ta haifeni ba,yaranta take nunawa komai na duniya shi Kuma
namiji ba a gida yake ba bazai yuwa ace shine zai nunawa 'ya mace komai ba musamman
ya mace dole sai mace,sai dai Allah ya sawa Yaya Sulaiman da Karima kaunata suna so
na wani abin ma sune suke nuna min,sannan Karima bata gari a bauchi tayi University
da service,Kuma secondary school Boarding tayi,Yaya Sulaiman ma haka sai ni sai
Umma sai Papa a haka na taso,sai da Yaya Sulaiman ya dawo gida da Zama yaga halin
da nake ciki shine yake zaneni a lokacin bai San duka kangarar da yaro yake ba.

Thank God na hadu da Lele duk da an samu matsala amma shine silar komai nawa a
rayuwa,kullum mutum ya baka dubu daya akan naje makaranta har Mai afkuwa ta afku
Kuma Alhmdllh komai ya wuce.
Sannan Affa ka yafe min takarda da aka kawo maka akan Papa ne ya rubuto a aura
min Lele ba Papa bane wlh Ni na sa Shehu ya rubuta maka,Dariya ta kama Mimi har
Nabeel da Affa yace ja'ira dama kece da kanki ba Papa ba? Hamida tace nice wlh na
tsara Kalamai Kuma nayi wuf da shi suna ta dariya Papa yace lallai kin wanani,yanzu
tarihin iyayenki waye ya fada Miki komai? Tace Papa ne Sanda yaga nayi hankali ya
fada min

Yace shi yasa lokacin da aka tabbatar Ina da cikin shege basu damu ba ta
tabbata zina tana bin dangi zai wahala abinda kayi ba ayi maka ba,wannan izina ce a
garesu, sai dai Allah Yana fitar da matacce daga rayayye haka rayayye daga
matacce,Wannan haka yake Allah ya tsaremu Affa yace shima Nabeel ba banza ba a bar
dai kaza cikin gashinta Affa yayi wayo dan Kar aji yayi shima.
Yace magana ta karshe Hamida Hakuri Zan sake baki amma kafin Nan Kira min Jannat

Hamida ta fita sai gasu sun dawo da Jannat da Fauzan,Affa yace yawwa Fauzan
zauna ka zama sheda bari ayi a gabanki Jannat ya nuna Nabeel yace kiyi hakuri na
zaba Miki miji a matsayina na uba a wajenki ko shakka babu nasan Zaki min biyayya
wannan itace abokiyar zamanki, Nabeel na yarda da nagartarsa zai rike ki Amana ku
zauna lafiya na Kai kudin aure inda na daukoki sun Kuma nada ni waliyinki,ga Nabeel
Nan Inshaallah Nan da sati biyu zan daura muku aure.

Kallon Nabeel yayi yaga Nabeel ya fara Hawaye,yace amma anyi lusarin da mijin
tace anan, Nabeel yace ai kishiya kace zaka min,Mimi ta fashe da dariya tace ikon
Allah Nabeel Kaine za a yiwa kishiyar ma? Ba kunya yace ae ai Ni pipi ne pipi ma
lelece.

Affa yace Yarinyar Nan Jannat da kake ganinta Marainiya ce a hannun kishiyar uwa
ta taso aka turata karuwanci Abuja an gama gogar da ita a gidan karuwai tayi wata
Uku ana koya Mata kwalliya da yanda zata dinga amfani da maza Yar asalin Katsina ce
bata da kowa tasha wahalar rayuwa a yanda aka bamu tarihinta a gidan Marayu ranar
farko data fito gefen titi layin ashawo a nan Allah yasa ta hadu da wani ma'aikaci
a gidan marayu Nan ya ganta yarinya karama ya tambayeta tarihinta ta fada Masa to
bashi da aure sai yace bari ya kaita can gidan marayu ta zauna kafin ya samo Mata
Iyayen da zata zauna a hannunsu har su aurar da ita,tun daga Labarin Nabeel Bai
yarda ba amma gata da iliminta da komai Kawai dai Allah sarki Suka ce.
Affa yace abin da ban tausayi Allah ya baku zaman lafiya kuje aci gaba da
shirye shirye.
Baki Mimi ta tabe ta tashi ta fice ita bata goyon baya.

Fauzan yace a ransa Nabeel ka hadu da karuwa za a kasheka da tusa cikin dare ni
Kam Nan da kwana Uku Zan koma Abuja ba ruwana Nima Kar a dakko wata a lika min.
Jannat Kuwa a dakinta ta kwanta tace baza ta sabu ba ni da nake Neman inda Zan
samu kudi dama Ni burina a fitar da ni daga gidan Marayu dama,wata Daya Kamar Ina
prison gashi Ina so can nasan me ake ciki dole na gudu na bar gidan nan tunda Naga
sunfi karkata a ilimi ba kudi ba to bada ni ba Wanda na samu Alhmdllh secondary
private me kyau dana Yi ta isheni yau cikin dare Zan gudu in koma Neman kudi na
Kawai duk abinda na samu naje na Kai can.

Hamida ta koma gida tana ta rusa uban kuka tun Nabeel Yana lallashi har ya gaji
a saman Sallaya ta kwana tana Nafeela Allah ya rage Mata kishi ya Basu zaman lafiya
ya bata Hakuri,Kuma Allah Kar ya bari Lele ya juya Mata baya.
Cikin dare Mimi itama masifa take ta yiwa Affa tace wlh baka da adalci Sam
bakayi ba Al'amin baka Yi ba,Affa ya juya baya sai bacci ko a jikinsa.

Cikin dare Jannat ta tattara nata ya nata ta sadada ta bi ta wata karamar kofa
ta bayan garden dake sadaka da wajen gidan ta bude a hankali ta sadada ta bar gidan
tana Isa titi da kyar ta samu Napep sai ta Sha karfe dayan dare ranar sai a tasha
ta kwana motar Asuba tabi sai birnin tarayya Abuja.
Fauzan shirye shiryen tafiya yake Kar Affa ya samo wata nan gaba ya lika Masa
shima duk basu san Jannat ta fece ba tuni.

Sharhi dan Allah fans

Ina godiya.

AsmaBaffa
[6/28, 1:47 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮
(JANNAT)

Part 2.

71-75

Official
By
AsmaBaffa

Ware Baiko Sadaukarwa ne ga


AIDA MAMAN TASNIM

Page naku ne

Mrs Aboubacar
Maryam Umar
M Bash
Suleiman Murja
Ummu Annur
Nabilancy
Mrs Muhammad jmsy
Mmn Sudeis
Rouqayya Bello
Murjanatou
Mrs Aminullah
Maman Dr

Godiya ta musamman
Ummu Shafa'at
Mummyn Sultan
Maryam T Baliya
Cool lfe Hauwancy
S.y.Sagagi
Umma Halliru Jibril
Maman Raiz
Khadija Dandume
Hauwaumuhammadhamza
Asmausaad
Ummu Ilham

Washe gari saturday ba aiki da safe su Mimi har Suka gama breakfast
basu ji motsin Jannat ba Wanda a ka'ida ana breakfast take fitowa gaida kowa amma
Shuru,har 11am Affa yace Wai Ina Jannat ne je ki dubata,tashi Mimi tayi ta Shiga
dakinta ba kowa wayam ba ko handkerchief nata babu ko Yar letter, tace to ta gudu
ba ita ba kayanta ta kwashe komai,salati Affa ya saki tare da dubawa dakin da
Kansa komai nata babu yace tab na gama yawo wlh idan gidan marayu Suka Zo duba
yarsu naga ta kaina wlh akan guduwar da tayi Gomnati sai ta daureni Kuma duk duniya
ba Wanda ya Isa ya karbo ni,Mimi tace Innalillahi wa inna ilayhirrajun kaga abinda
ake fada maka gashi nan garin Iyayinka da kwashe kwashe ka jangwalo Mana bala'i da
hannunka,Affa yace Allahu Akbar Allah ya sani niyyar taimako nayi fisabilillah
Allah zai kubutar dani Allah ya bayyanata in maidata gidan marayu inda na daukota,
Mimi ta tambaya ko an ganta ka fasa aurawa Nabeel din? yace Ina fa Zan aura Masa
ita ai na daina har a bada ba ruwana,Mimi tace maganinka kenan ai Wai Kai na
Allah,to da na shedan kike so na Zama cewar Affa.

Fauzan ne ya fito yaji ana cece kuce Jannat ta gudu ya dinga yiwa Affa Dariya
yace yarinyar dama ba Yar arziki bace daga gani anyway Ni dama gobe Zan tafi Affa
yace kafi ruwa gudu dariya sukayi gaba daya,sai wurin magriba Mimi ta Kira Hamida
tare da fada Mata halin da ake ciki,ko ta dawo Affa yace ya fasa aurawa
Nabeel,lokacin Hamida tana kitchen Lele Yana Palo Aslam Yana hannunsa Hamida ta
fito da gudu sai data bawa Lele tsoro ta fara tika rawa ba kida abinda Lele bai
taba gani tayi ba sai yau tana haki tace Jannat ta gudu jiya cikin dare Affa yace
ko ta dawo baza a aura maka ita ba ai sai ta fara waka

ahayye nanaye Yan matan duniya Duwaiwai Abu na sama na kasa, sai ki haka ki haka
Duwaiwai tana murgudawa Lele gaba daya ta zare Lele yana ta dariya yace Kinga fa
Aslam Yana gani,me ya sani Kai koma ya sani ya sani yau murna ce ta tashi taci
gaba,Lele yace na gani akwai Duwai zauna Yana dariya ya dauki remote ya Kai Mata
channel na wakar Nija Lele ya mike ya wani zaro kudi Yana ta Mata liki Yan dubu
dubu Hamida ta nanawa Nabeel Mazaunai a Naja'atu tana ta haukar murgude murgude
Yana Mata liki, sai da yaji ya fara feeling Kamar yayi sex sannan yace to girkinmu
zai kone

Sai yanzu ta tuna ta duka tare da kwashe kayan kudin Nan tas ta soke a jikinta
yace bani kudina daga Wasa sai ki kwashe
Allah bazan bayar ba ai lika min kayi tace tare da Masa gwalo ta wucewa kitchen
tana wata tafiya tana nishadi.
Lele yace yau akwai Hidima ta kirki ba bacci,Hamida tana daga kitchen tace tunin
ma wani ma ya ji.
Waya ya dauka tare da Kiran Affa yace bayan sun gaisa Affa ashe Kuma Allah baiyi za
a min kishiya ba,Lele uwaka Affa ya furta tare da kashe wayarsa.
Jannat Kuwa da wuri ta Isa Abuja Nyaya unguwar ta masu karamin karfi ce da Yan
Tasha Yan bariki duk Nan suke tarewa wasu Wanda basu da wani kudi sosai,wani gida
aka sauketa dan madaidaici me kyau da shi ta Shiga,tana shiga wasu Yan Mata ne
girda girda su shida ne duk kusan yare ne amma suna Jin hausa sai wata bahaushiya
guda daya katuwa itama duk sun Sha kwayoyin hips da kiba sunyi wani fresh da gani
kasan Yan bariki ne suna kashewa jikinsu kudi,da mamaki suke Kallon Jannat suka ce
Jannat Ina Kika shiga mun Sha kuka munyi zaton ma saceki akayi ranar farko Zaki
Fara business bamu sake ganinki ba daga fita Kuma kalleki da wasu Kaya lalatattu
Ina Kika samo su?

Jannat tace hmm ta zauna ta basu labarin komai tace wani dan iskan ma'aikacin
gidan marayu ne a Kaduna ya daukeni Wai bazan Yi karuwanci ba,tana basu labarin su
Affa Zee musulma ce itama tace me yasa Kika dawo ke da baki taba sex ba ranar farko
Allah ya tsareki aka kaiki gidan mutunci masu arziki wlh da kinyi Hakuri kudin da
kike Nema Zaki samu Kuma da kin fada musu matsalarki da tuni sun magance Miki
ita,Jannat tace Boko suka sa a gaba Zee ki barni kawai ba a taimakeni da komai ba
sai aure,mutumin Yana zamansa da matarsa lafiya dan cin Fuska na aure Mata miji duk
da ba haramun bane amma wlh mutuncin matarsa da yanda suke soyayya yasa na kasa
zama.

Kawai yanzu Ina kayana na gayu da kuka shirya min na dawo kudina Zan Nema da
Kaina a hankali sai na dinga tura kudin,Kun San yanzu rayuwa ce ba taimako a ciki
kafin ka samu me taimakonka sai an tona,sai irin su Affa shi Kuma abinda zaiyi ne
Sam Naga bai kamata ba,wallahi da wani ne daban ko marar Mata sai na aureshi tunda
har ga Allah bana son bata rayuwa ta bana son nayi sex da wani face mijina,ki duba
shekaru na Jannat hawaye ya zubo Mata tace ba yanda zanyi wallahi da Affa bai Sako
da zancen auren Nabeel ba da sai na fada Masa matsalata nasan za a min maganinta
amma sai ya kawo zancen aure a ciki Kuma mijin Hamida suna soyayya matar Nan bata
taba min ko kallon banza ba Kuma tasan an bawa mijinta ni zai aura,Kawai Zan fara
neman kudin da jikina is better.

Yanzu abinda nake so kudin hayata Nawa ne? dubu Hamsim kudin abinci da zamuyi
contribution mu zuba dubu talatin Zaki kawo naki, sabo da Kinga 3rooms ne mu Uku
Uku ne a daki daya,naki room din kince ke kadai kike so a baki 1room to a Haka ma
ganin baki da kudi wallahi Muka rage Miki mun biya Miki Rabin kudinki na shekara
yanzu wannan Kawai Zaki kawo.
Jannat tayi godiya ta irgo kudi cas ta basu,peace ta kunna Sigari tana Sha tace a
Ina Kika samo kudin Nan? Jannat tace Affa ne ya bani na siyo kayan sawa,karba
sukayi suka ce sauran ki adana tsansport tace ae ai dama,kayanki da komai Yana room
dinki,tashi tayi ta Shiga daga ciki,har me aiki ce da su ita ke girka musu abinda
suke so ita ke musu duk wani aikin gida har wanki da komai sabo da su sun Dade a
Harkar suna samun kudi sosai,ana musu hanyar Alhazawa da masu kudi arna
etc,Watarana ma basa fita titi Good evening sai ta kacame.
Kwana biyu tsakani Jannat tayi wani kyau ansha saloon gata da gashi Kamar me,Yar
Fulani Fara me kyau da ita ga kyan diri wata Yar chamaimai da ita,ta gama damewa
cikin wani dogon wando da Riga,wandon me Fadi ne daga kasa sama ya matse da Yar
rigarsa me siririn Hannu peach gashinta yaci gyara ta daura silk dankwali ta dan
daure shi ta wuyanta surar Nan ta fito Kamar me ta zuba uban kyau kamar a saceta,su
kansu data fito sai da suka koka dama sun santa tunda su Suka gogar da ita duk wani
fitsara a bakinsu take ji.

Mutum hudu suna da wajen zuwa akwai Wanda zasu taya kwana mutum uku har Jannat
good Evening zasu fita titi,me taxi dinsu ne ya dauke su tare da kaisu can kusa da
maitama inda suke tsaiwa duk da Watarana ana zuwa kame suna da hanyoyi inda suke
guduwa su haure katanga.
A gefen titin Mata ne gasu Nan kala kala da yawan gaske ana ta tsayawa ana
dauka,Fauzan ne ke driving yazo wani Eatery kusa da wajen matan yayi parking Yana
dago Kai yaga kamar Jannat, mamaki ya kamashi kamar ita kamar ba ita ba sai da ya
dade a mota Yana kallonta kafin ya tabbatar da itace hakan ma Sai data Yi Dariya da
Kuma digon bakin dake Kan hancinta da haka ya gano itace

Gata da addini amma ta fada wannan harka yace dole ta gudu amma bari Yarinyar
nan sai na bibiyeta dole sai nasan rayuwarta mene a ciki,Mata Kamar zasu cinye
Fauzan sai zuwa jikin motarsa sukeyi suna juya Masa jiki komai a waje duk da haka
Jannat itace kadai me shigar Kamala,Kuma ta tsaya can gefe sai tsoro take ji taki
zuwa,duk motar data tsaya a gabanta sai ta gudu daga wajen ta koma baya Kar ma a
zabe ta gashi Kuma kowa wajenta yake zuwa sai tace akwai Wanda take jira.
Wani hamshakin me kudi ne ya tsaya matan sukayi wajensa ya nuna Jannat tazo ita
yake bukata sai tayi tsalle ta gudu ta koma baya kamar zata Yi kuka tace ita akwai
Wanda take jira zai dauketa shi zata taya kwana,shi kuwa yace to Zee ta shigo su
tafi ta Shige mota da sauri,itama dayar ta samu nata sai Jannat tana ta wasi wasi a
ranta tace Kai koma waye yazo tafiya zanyi na bishi I have to survive.

Fauzan face mask ya saka a fuskarsa da farin glass ya fito ya Shiga yayi take
away ya dawo Yana Shiga mota ya sa pcap ya kusa rufe fuskarsa ga glass ga face
mask.
A Gaban Jannat yayi parking yace ta shigo lokacin ta gama deciding zata bi koma
waye ai Kuwa ta Shiga gaban mota Yan matan suka dauki sowa irin tayi dace ta samu
Handsome.

Tunda ta Shiga mota taga bai kulata ba itama Bata kulashi ba,wani katafaren gida
ya kaita sai kalle kalle takeyi a ranta tana cewa karfa ya sace ni irin wannan gida
haka ko dan mafia ne ban sani ba,Maimakon ya kaini Hotel sai gidansa.

Yana gaba tana binsa ya canja murya tare da furta ga daki nan ga toilet ciki ki
Zama ready kafin na zo ya fita tare da ajiye Mata ledar abinci daya ya dauki nasa
daya ya fita zuwa Palo,Jannat ta zauna a gefen bed tsoro ya kamata haka ta dan ci
abincin ba laifi ta mike ta tsaya tana magana ita kadai anya daya fita Kuwa ba
kartan maza zai kawo su yankani ba Kuwa na Shiga Uku Mummy ta.

Shuru tayi Jin ya shigo sanye cikin wasu kayan bacci masu kyau,har yau da face
mask dinsa da glass Yana kamshi Yace baki da hankali ne dalla sauri bacci nake so
zanyi sai kace ba biyanki zanyi ba,kiyi wanka nace to ta furta Kamar zatayi kuka ta
shiga toilet da Jakarta gaba daya,a ciki tayi wanka sosai a tsorace ta shafa lotion
dinta ta sa turaruka masu shegen kamshi ta saka rigar baccinta ta dan wuce gwiwa
kadan me gajeren hannu ta fito tana rabewa tana bin bango, mamaki Fauzan yake Kamar
ba ita ba a waye take sai dai tsoro ko munafunci ne shima ta Saba dama,da bata Saba
ba taje Kan titi Neman maza.

Saman bed din ta haura ta kwanta tare da lullube jikinta cikin bargo ta dan
kalleshi Yana gefen bed din a zaune tace baka son Yi ne? kazo kayi karka bata min
lokaci gari ya waye kace baza ka biyani kudina ba,Fauzan yace karki damu Zan biyaki
kudinki Amma gaskiyar magana na fasa bana sex da karuwa sai matar aurena ta sunna
idan na aura,Jannat ta Kura Masa Ido a ranta tace da gani ya hadu ko a jikinsa kaga
surarsa kasan ya gama hadewa Yana yanayi da Nabeel din Hamida a fili tace tace amma
dai zaka biyani kudina ko? Yace kwarai kuwa,to ta furta tace to ka kwanta mana a
gefe can ko ba a nan zaka kwana ba?

Wani Abu ya tuna Kuma yace bari na tabbatar sai ya haura saman bed din yace can
gefen kike so ni na kwanta a can tace fine duk yanda kace,tsallakawa yayi tare da
kwanciya shima,jikinta Kawai ya hau bari tana makyarkyata ita kadai ta sake Matsawa
Kamar zata fada,yace a haka kike sana'ar taki tsoro kike ko munafunci yau ce ranar
ki ta farko karuwa dake Zaki raina min hankali kudi fa kike so dalla matso Nan ki
kwanta a kirjina,Jannat gabanta ya fadi ta matsa a hankali ta juya baya ta dora
keyarta a gefen cikinsa, yace haka nace Zan fasa biyanki kuka take son Yi tace
wallahi idan na juyo nono na zai taba ka ni Kuma bana so,Amma Kika fito da sura
Kika tsaya a gefen kwalta kin San Kuwa irin wannan karuwancin shine mafi kaskantar
karuwanci gefen kwalta kuma a haka kice musulma ce ke dauke kazamar keyarki daga
jikina munafuka,kuka ta saki Masa tace Ina ruwanka dani ai dai Allah ya gani nace
kayi sex ka kace baka so,Ni kaga karuwa ce ni ba ruwana yaro idan zaka ji dadinka
kaji ga Condom karka bari Kuma ya fashe tam,Yace bana Sex da karuwa ni ba kalata
bace karuwa tace oho maka Niace to bari naji kina da juice din,Laaaaa kaima kasan
juice? kawayena ke fada,karuwan kawayenki? tace ae yace rufe min baki ko na Miki
duka a gidan nan,dama haka akace ana yiwa karuwai duka,Baya ya juya Mata Yana
mamaki a ransa a gidan Affa bata magana sai fushi,a Nan gata da surutu ga fara'a
Kamar ba ita ba, Kayi bacci ne? ae yace ya fara baccinsa.

A gida Maman Fauzan taga Shuru Fauzan bai dawo ba tace to ko Yana gidan kawu
Ubaidu sabo da Watarana suna zuwa can su kwana shi yasa ba Wanda ya damu,
sai d Jannat tayi bacci Fauzan ya tashi ya koma wani room din a can ya kwana da
asuba tare da me gadi Suka je masallaci Suka dawo ya koma bacci abinsa a
dakinsa,Fauzan karatun Qur'an yaji Yana tashi yasan itace tana Yi dama breakfast
yasa Mai gadi ya siyo ya kawo Mata taji ana knocking ta zaci shine sai taga me gadi
ya Mika Mata ledar abinci,na gode ta furta kawai ta rufe kofa sai da ta gama Addua
sannan taci abincinta sosai ta mike ta gyara room din fes tayi wanka ta fito ta
shirya tsaf tare da maida kayan jikinta ta zauna a gefen bed Jakarta tana saman
cinyarta shi Kawai take jira zata tafi gida,shigowa yayi dakin sai da ya fesa wanka
ya Sha wani yard brown me tsada Yana kamshi,face mask dinma brown ya sa glass baki
babu yanda za ayi in baka yiwa mutum farin sani ba ka gane shi,itama ba irin sosai
ta sanshi ba tunda basa shiri kuma bata dade a gidan Affa ba,bata taba sanin ma
yana da alaka a Abuja ba bare ta sa rai shine tafi ganin kamarsa da dirinsa irin
Nabeel

Hey Beautiful ya furta,Murmushi tayi tace ka tashi lfy,ta ya zaka kirani da


Beautiful bayan har bed daya mun kwanta ko hannuna baka rike ba bare ka tabani kaga
Kuwa ai ban cika me kyau ba,yace kyakyawa ce Mana Kawai Ni bana neman Mata shi
yasa,tace to Zan tafi kudin nawa,Nan take ya bata bundle na 1k yace gashi bani
number dinki Sanda nake bukatar ki Zan kiraki,sai yaushe Kuma zaki sake fita
business din? Jannat ta kalli kudin da mamaki tace wow a hundred thousand Naira
fa,wani ma baya biyansu dubu biyar amma you don't even touch me ka bani haka thank
you dan Allah ka Zama Farkana, yace ba damuwa yaushe Zaki sake fita? tace sai Nan
da 3days gobe Zan danyi wanki da gyare gyare jibi Zan karasa wata tilawa na kusa
sauka ta haddar Al'qurani,Yace awesome sai karuwanci kuma hadda bata da amfani
bakya amfani da iliminki,Jannat tace ba ruwanka dai da rayuwata a karuwa ka ganni
ka barni a haka ta mike yace muje na saukeki.

Mamaki yake yanda ya ganta ta iya zuba wanka ga class ba irin a gidan Affa
ba,Yana driving tace kana min yanayi da wani a kaduna, yace ban hada alaka da
Kaduna ba ni ban ma taba zuwa ba,okay ta furta tana nuna Masa har yazo Nyanya tace
ajiyeni a Nan Zan karasa da kafa ba nisa,yace oh bakya so Naga gidanku? ba haka ne
ba babu nisa daga nan don't worry Zan karasa,Okay ba damuwa ya furta tare da Shiga
mota ita Kuma ta tsallaka titi tayi gaba ya juya ya nufi gida.
Taxi ta sake Shiga ta karasa da ita gida ta iske Yan matan dukansu su shida sun
saki kida suna taka rawa ga sigari ga syrup ga giya a table suna ta sha,Jannat ta
shugo Suka saki ihu tana dariya,Zee tace yau da alama anyi disvirgin peace tace
Naga alama Naga tana tafiya slowly,Jannat Murmushi tayi tare da shigewa
dakinta,wanka tayi ta canja Kaya wata Riga da skert na Atamfa tasa me aiki ta kawo
Mata lemo ta fito tana Sha tana kallon rawa da shaye shayen da suke yi.

Dakinta ta koma ta kwanta saman katifarta tana tunanin ko dai Yana da wata
manufa a kanta har zai bata dubu dari gaskiya zata dauki dubu ashirin ta mayar Masa
da sauran kudinsa ta fara tsoron mutumin nan tana wannan tunanin azahar tayi ta
mike tare da dauro Alwala ta gabatar da Sallah sannan ta fita Palo suna hira sai
zancen Iskanci sukeyi ko wacce tana bada labarin irin namijin data kwana da shi
daren jiya.

Peace tace Kai na jiya young Me kudi na samu ya Iya Sex yanda ya bani service a
bin ba a cewa komai,Zee tace tirr da nawa wani Alhaji ne kazami wlh sai toshe hanci
na nakeyi warin Kashi yake gaba daya,Wai kunji Iskanci shi bama Ashira za a Sha
Masa ba golaye za a Sha Kawai wlh Kamar nayi amai amma na samu kudi dubu talatin ya
bani,peace tace ni Kuwa dubu goma,wata Ramcy tace uhm ni Kuwa 5k,daya Mery tace ita
dubu hamsim ta samo ko,Jannat tace dubu ashirin Suka ce ai kin samu,ko wacce ta
kawo dubu biyu za ajiye a accnt sabo da biyan light Bill,gas da ruwa,sannan a haka
kafin shekara ta zagayo sun tara kudin hayar gida ko wacce ta Sha sha'ani da sauran
kudinta.

Fauzan Yana komawa gida Mama ta haushi da fada karka sake tafiya ka kwana a wani
waje baka fada Mana mun San Ina kake ba,Haka Kawai irin wannan sakakin na iyaye
ganin mazane yaransu sun girma sai su daina sa Ido a kansu a Haka yaro zai tare
wajen abokai idan na banza ne daga can zai koyo shaye shayen,Neman
Mata,luwadi,damfara etc bana son irin wannan karka sake ban hanaka zuwa gidan Kawu
ka kwana ba amma ka sanar Mana Ni da mahaifinka,Kiyi hakuri Mama Inshaallah wani
Aiki nakeyi ma aka bamu a can dole sai na dinga kwana Watarana a estate dinmu na
Nysc sabo da group project ne,kasan haka ai sai ka fada Mana yanzu kaga idan zaka
tafi ka sanar mu sani hankalinmu zai kwanta yace to ayi hakuri ya wuce bedroom
dinsa

washe gari aikinta tayi ta gyara room dinta tare da shirya komai neat tana
cikin karatun Qur'an Wayarta karama tayi Kara ta duba taga number Fauzan ce daya
bata number yace sunansa Abbakati dagawa tayi tare da yin sallama ya amsa tace
Abbakati ya aiki, Alhmdllh me kike yi yanzu? Karatu nake yi alright gobe kina nan
baza ki fita Business ba? Jannat tace ae dama Ina son ganinka akwai wata magana da
zamuyi okay ba matsala gobe 5pm yayi maka? Ae yayi a Ina Zan dauke ki? No karka
damu I will find my way to your House Zan gane, okay ya furta tare da datse Wayar.
Jannat ta ajiye waya jiki a sanyaye tace tabbas mutumin nan da akwai wata a kasa ba
banza yake damuna ba anya ba Dan mafiya bane kuwa bari dai Zan gani ai.

Washe gari 5pm Jannat ta Sha wanka cikin kana Nan kayanta rigarta t-shirt baka
me zanen fari sai Jean dinta tight sosai fari kal kal gashinta ta gyara tare da
saka wata pcap fara gashinta har tsakiyar bayanta ka rantse sawa tayi,ta rataya
jaka da takalminta duk bakake ta diga kyau,Me gadi ne ya rakata har Palo,tayi
knocking ya taso ya bude sai da zuciyarsa ta buga sabo da yanda ta zuba kyau.

Shima cikin kana Nan kayan yake ya sheka kyau Jannat sai kallonsa takeyi yau
ma da face mask da glass gashi Yana canja murya yanda yake Mata magana daban,a
palon ta zauna a saman 3seater ya zauna shima kusa da ita sannan ya tambaya Me Zaki
sha?

Tace ba komai kafin na fito naci abinci,no bazai yuwu ba in na bada abu ba a
cewa a'a Yana Magana Yana binta da mayen kallo ta masa kyau har kunya ya bata sabo
da kallo ta sadda kanta kasa tana wasa da yatsunta tace a kawo min ruwa Kawai,okay
yace ya tashi ya kawo Mata ruwa tare da tsiyaya Mata a glass cup tana ta bin zobon
yatsansa da kallo ta rasa Ina ta San zoben bayan tasha ruwan ta zaro kudin da ya
bata a jaka tace

Kudinka ne na dauki dubu ashirin na dawo maka da sauran gaskiya sunyi yawa ace
ko Nono na baka taba ba Kuma ka bani har dubu dari amma idan kace na rike du yau
sai na maka aikinka na sauran kudinka kaga Ni aikina na yiwa Namiji service,Fauzan
ya kalleta yace bafa kiranki nayi inyi sex da ke ba bana bukata ni Kawai so nake in
dan rage kadaici don't worry Zan sake biyanki yau ki maida wannan kudin na jiya
ne,na yau daban ne and I will double you again.

Jannat tace na gode yace so any news? Murmushi ta saki yace ya kuka ji da
kartan maza kwana da su Kuna kokari fa Business dinku akwai wahala,Murmushi ta saki
ta kalle shi kadan tace uhm gashi Nan dai wani kazami wani me tsafta,wani mummuna
wani me kyau gashi Nan dai kawai,Yace na taba soyayya budurwar ta yaudareni ashe
tana kula wani ban sani ba sai labarin aurenta naji,Jannat tace dama bata sonka
amfani tayi da Kai taga kana da kyau da kudi,Ni Ina da kyau ne kin taba ganin
fuskata gaba daya?

Dariya tayi tace common kowa ya ganka yaga me kyau ko ta jikinka,Kika sani ko
hakora ne dani shi yasa nake rufe bakina da hancina ko tsinin baki gareni,Jannat
tana dariya tace matarka ta huta da Mika Fuska sosai idan za ta maka kiss to baki
yana kusa dariya Suka dinga Yi Yana kallonta kamar me yace me yasa bakwa jin kunyar
fadar magana? ka tambayi karuwa kunya a gidan karuwai fa nake ni.

Mikewa tayi tace Zan wuce na gaji da surutu baki gama aikin ba ai,Zo muyi game
wacce nifa whot Kawai na iya yace Ina da ita ya dakko sabuwa suka koma kasan center
table suna facing juna.

Masu sharhi Ina godiya

AsmaBaffa
[6/28, 1:47 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮
(JANNAT)

Part 2.

76-80

Official
By
AsmaBaffa

Ware Baiko Sadaukarwa ne ga


AIDA MAMAN TASNIM

Page naku ne

OUM AMATULLAH
MAMAN HANEEF CHANNEL

Ga masu karanta Audio ku gargazawa


DANDALIN HAUSA NOVELS

Wanda Maman Haneef ke karantawa.


Kadawa yayi tare da raba musu yace Nawa Nawa? bakwai bakwai zaka raba tunda ba
mutane da yawa cewar ta,Haka ya raba Suka Fara sun wani bararraje a palon suna ta
yi tana cinye shi,dariya ta dinga masa yace alright a sake yanzu zan rama ta karba
ta kada ta raba Suka ci gaba da buga Whot tana ta dariya tana zuba Masa pick 2,pick
3 ya cika hannunsa da cards yace gaskiya ban yarda dake ba taya kike samun pick
pick da yawa ni bani da su,gwalo ta Masa tare da matso da fuskarta saitin tasa tare
da turo Masa dan Jan lips dinta tace ci gaba malam and last card ta nuna masa Kati
daya tana dariya yace why are you always laughing? tana kebe baki tace nothing ci
gaba Yana sawa ta jefa dayarta tace check up.

Ban yarda ba gaskiya ko boyewa kike Yi tashi tsaye na gani,ta mike ya kalli
surarta Malam ya hadiye mugun yawu yace zauna let's do it again ni Zan gama dake
dama kyaleki nakeyi ae naji muje Suka sake wannan Karon shine zai Check up tana
gani ta hade tata a cikin market cards din tace a sake tana Masa dariya tare da
kwashe sauran gaba daya a hannu, yace no.. no ki dawo da shi kema kin San na
cinyeki Kawai,ai ba ayi ba ta furta,Hannu ya Kai zai kwace cards din ta mike tsaye
zata gudu,ya bita suna dariya ta zaga bayan kujera Suka fara tsere a palon har ya
samu ya kamata ta fisge hannunta kafa yasa mata ta fadi a kasa

Wannan ai mugunta ce ta furta tana kwance a kasa tasa hannaye tare da kwashe
kafafunsa Saura kadan ya fada kanta dake Namiji ne ya ya dan kwanta a gefenta Yana
maida numfashi ya kalli sama,gangarawa tayi zata haye Masa jiki yace ke ba kyau ni
ba dan Iska ba ne,Jannat tace haba Abbakati sai kudi kake bani kyauta ai yau sai ka
latsa kudinka maza ta kamo hannunsa yasa karfi ta kasa Jan hannayen iya
karfinta,Kansa ta koma ta haye masa ciki yace ba kyau fa ba ruwana Allah Yana
gani,Karuwa ka dauko fa tana dariya yace wait,Yi tayi Kamar zata cire rigarta da
sauri ya rufe idonsa yace bazan gani ba wayyo Mama zan kalli abu,yace kiyi hakuri
Ni rabona da Nono tun kafin Mama ta Yaye ni

Matsoraci ta sauka ta dauki handbag dinta tace Zan wuce Ina da wajen zuwa miko
kudi na tafi,Kallonta yayi yace Ina Zaki je ki kwana a nan tace no Ina da abinda
zanyi,amma ba Business yau? tace na gama maka aikinka zuwa dare Zan iya yiwa wani
nasa,yanzu unguwa zanje,yanzu Zan biyaki double ba sai kinje wajen wani ba please,
ba ruwanka da rayuwata a titi ka Sanni,yanzu haka kike yawo kowa Yana kallon
tsaraicinki? Fuska ta bata ba ruwanka Kuma ni na gaji da kudi da kake bani haka
Kawai daga yau in ba Sex zaka Yi ba karka sake kirana,Ido ya lumshe yace gashi ya
bata dubu dari again,sai da ta jujjuya kudin tace na gode Allah ya buda ta juya ta
fita abinta yace ki tsaya na kaiki,tace bana bukata ta bar gidan.

Me gadi Yana kallo yace tab wato Oga Mata yake bi ya dakko karuwa kullum tana
nan idan na gaji gidansu zanje na Kai kararsa ai bazai yuwu ba ana Zama na Amana
kana kallo mutum Yana aikata ba daidai ba amma kayi Shuru idan baza ka iya fada
Masa gaskiya ba to ka sanarwa Wanda Suka Isa da shi a tsawatar Masa shine ka fita
hakkin mutum,Nabeel Alwala ya daura ya shiga mota shima ya bar gidan.

Jannat taxi ta shiga tare da dauko Wayarta ta Kira bugu daya aka daga tace Ina
Zan ganka? Yace yanzu na bar Office amma kina Ina yanzu? Ina kusa da wuse
market,yawwa jirani a nan kin kawo ne? ae ta furta yace ga driver Nan zai karba,
Nawa Zaki bayar? tace dubu dari da hamsim,yace okay tsaya to Kawai na baki accnt
dinsu sai ki biya a nan Kawai sai ki rike shedar biyan ta bank a hannunki na gode
ta furta,minti Daya ya tura Mata ta shiga bank zata tura kudin sai ga Fauzan ya
shigo da wasu kayan daban a jikinsa wannan Karon ba glass bare face mask a
fuskarsa, ya tsaya a bayanta ma'ana yabi bayanta,ta juyo bata San da mutum a Bayan
ta ba,ta bige shi,da sauri tace I'm sorry,Kamar an aiko Masa da mutuwa yaja tsaki
tare da Mata kallon banza,Jannat tana kallonsa ta gane Fauzan ne.
A ranta tana cewa to me ya kawo shi Abuja, gaskiya suna Kama da Abbakati
na,amma wancan Yana da mutunci sannan ban San ainihin ya fuskarsa take ba, wannan
Kuwa na sanshi masifaffe ne,zoben hannunsa ta kalla sai taga ba iri daya bane dana
Abbakati wannan da babanci,Kunyarsa taji sosai da ya tsinceta da wannan shigar ta
karuwai,da tasan zata ganshi da baza ta shigo wajen ba,tusarta ta tuna wata kunya
ta lullubeta da sauri ta karbi tailer ta Kara gaba tana uban sauri sabo da kunya
har tayi nisa ta dawo ta tsaya jiransa taga wasu kudi ya saka masu yawan gaske.

Ya fito shima zai fita ta tare gabansa tace Dan darajar Allah karka cewa su
Affa ka ganni a Nan garin,Ashe karuwa ce ma ya furta da raini,Ni dai Dan Allah
karka fada musu ka ganni a Nan,Tsaki ya ja ya fice abinsa Yana juya Mata baya ya
saki dariya ya Shiga wata Kalar motar daban ya bar layin,itama taxi ta Shiga ta
koma gida.
Tana komawa gida lokacin ma anyi Sallar Isha,da sauri taje tayi wanka tare da
daura Alwala ta gabatar da Sallah sannan ta zuba tagumi a gefen bed dinta bata
kauna Sam Affa ya nemeta, kiranta yayi ta daga da sauri ganin Abbakati ne yace
kinje gida lfy? Lfy Alhmdllh me ki kike Yi yanzu? a kwance nake on my bed that's
Good baza a dade ba Zan tafi aikin Hajji Daddy ne yace muje a gidanmu duk sunce su
sai dai Umrah sun gaji da aikin Hajji,Ni Kuma nace Zan je,Murmushi tayi tace wow
ayi Mana Addua,Murmushi ya saki yace ko zaki je mu tafi? Haba wasa kake yi dai,no
da gaske nake ba karya ba,hmm ni dai ban yarda da zancenka ba.

I'm serious Indai Zaki je ki shirya Zan biya Miki next week sai mu tafi a
international kin San dai ba sex nake dake ba bare kice kudin haramun ne aikin
Hajji bazai karbu ba,me yasa kake min abubuwa haka ne?ba komai iliminki yasa kike
birgeni,karuwa irinki da ilimi haka, uhm tunaninka karuwa bata da ilimi? Akwai masu
degree ma,okay Zaki je? gaskiya akwai kudin da nake so na hada zanyi wani abu da su
da ace na gama hadawa sai na je amma Kawai kaje Zan Nemo kudin da business dinmu.
Nawa ne kudin name your price, wata daya da Yan kwanaki ya kamata a cikin wata daya
na hada dubu dari uku, idan na huta like one week sai na koma harka na ci gaba da
neman kudin,Me kike yi da kudi ne haka?ba ruwanka, Alright tura min accnt na Miki
transfer,tace Wai Dan Allah da gaske kake Yi? Yeah of course ki tura min ki gani
amma Ina biyanki kudin ki shirya mu tafi Saudiyya Kinga kema sai kiyi Addua dama
gaki sarkin addini duk da cewa baida amfani a wajenki,Yana da amfani ni Kuwa nasan
amfaninsa anyway thanks alot Zan tura ma accnt yace Ina jira.

Yana waya Mamansa ta fito tace hmm ko dai Suruka na samu ne Fauzan? Naji ana ta
waya da alama da mace kake yi,Murmushi Kawai yayi yace Mama yau naje Office dina fa
dan iskan yaron nan Hameed yaje Wai ya kwashi kudade Wai na kirashi Yana Fada min
ya tafi kd shi wajen Affa,Rabu da shi Kaine kake barin kudi a office dinka kasan
dai ka karya jalin company dinka wallahi Daddynku bazai doraka ba dama da ya ma ya
yarda ka Fara wannan business din ka sani you have to be very careful yaushe zaka
tafi aikin hajjin? Yace next week Inshaallah Nima zanje sai mu tafi tare,Ni fa ta
Lagos Zan bi bata Nan ba,a dawo lfy cewar Mama taga baya son ya tafi da ita.

Affa zaune yake cikin tsakiyar dare ya kasa bacci ya zuba tagumi Kawai tunani
yake Ina zai ga Jannat,Mimi ce ta farka ta ganshi ya zuba tagumi tace so kake dai
Ka jefawa kanka hawan jini akan yarinyar da ita ta manta ma da gidan nan,baza ki
gane ba ana Miki Maganar yaran Gomnati,wannan fa yaran under Gomnati suke wa zai
iya fada da gomnati,Mimi tace Allah zai fitar da kai abinda za ayi aje a duba ko
wacce tasha aji ko za a samu motar data hau sai aji wanne gari ta tafi,Affa ya
furta ehem now you're talking Allah ya kaimu ya kwanta da kyar ya iya runtsawa.

Fadila tana gidan Nabeel an kawota hutu yau gidan su Nabeel zata kwana a can ma
zata kwashe rabin hutun nata,tunda Nabeel ya ganta bayan ya dawo daga Office yace
sis amma kwana daya Zaki mana ko? kuka ta saki tace ai dai Mimi tace a nan zanyi
hutu na shine zaka koreni, Hamida tana dariya tace haka Kawai ka takurawa yarinya
ka kyaleta muna tare ko? ga danta Aslam ma yau tare zasu kwanta,Fadila ta washe
baki tace Allah Dana ne? Hamida tace ae Mana dan Lele ai naki ne ko baki sani ba?
Yeeeee ta fara tsalle da ihu tace wallah yau sai na bashi nonona ya sha,su Hamida
suka dinga dariya,tace sai da dare Zan bashi ko? Lele yace ke Wasa ake Miki fa,ya
kalli Hamida so kike yaro ya tsotsi fata ta girma ta lalace ta saba ana Sha mata
abu,Nabeel ya kalli Fadila yace Indai Kika bashi nono sai na zaneki a gidan nan
baki da kunya ko,kaji yaya Lelen nan ni sai na bashi ba ku kuka ce dana bane,to ki
bashi ki gani yanda zanyi dake

Aslam ya karba yace ke Kuma fake bakya sonsa so kike ta jefar da shi wata Fadila
ce zata iya raino,Fadila ta saki ihu ita sai an bata danta,haka ya bata yaron yace
in dai Kika jefar da shi sai na zaneki zauna na dora Miki shi a cinyarki,tana
dariya ta zaune tare da mike Yan kafafunta aka daura Mata shi a cinya ta jefar da
Teddy dinta tare da rungume Aslam tace Aunty dora Masa teddy din yayi Wasa yaron da
bai dade a duniya ba Wanda sai yanzu ma ta kusa yin arba'in.
Bedroom Suka wuce Nabeel hankalinsa Yana Kan Aslam dinsa yace Sam ban yarda da
Yaron nan ya zauna a hannun Fadila ba koma wajenta ku zauna idan na gama Zan fito
na same ku,haka ta koma ta zauna a Palo suna ta surutu da Fadila.

Fadila harda nutsuwa dan a yarda da ita tace dan Allah Aunty na bashi Nonon?
Dariya ta bawa Pipi,ta sake cewa please pipin Lele,Hamida dariya ta kamata wato ta
rike sunan,Lele fa zai siyo Miki chocolate da ice cream ki sha abinki karki San
min, to na bashi? Hamida tace no ya hana,zan siya Miki mota fa idan na girma cewar
Fadila,Hamida tace sai da dare yanzu ya koshi,Fadila ta girgiza Kai Wai taji haushi
tace Lele sai ya Miki kishiya in ta haihu ta dinga bani danta ke Kuwa bazan dauki
naki ba Kuma wallahi idan nayi nono na danta zan bawa ya Sha, ai zasu girma ne nima
kuma danki ko kallon Nawa ba zaiyi ba na saka abina a bra, Hamida dariya ta
kamata da mamaki Zama cikin gidan da Yan Mata suke yasa Fadila duk tasan wannan.

Lele ya fito tayi Shuru tasan ubanta zai ci,Hamida tace kaga Yarinyar ta
lalace,mikewa tayi zata jefar da dan yace kin gani ko da gudu ya cafe Aslam dinsa
za a jefar da shi,bakin Hamida ta rufe da tafin hannunta dan mitsil, dan Allah
karki fada Aunty alawa ta dakko tare da mikawa Hamida tace shanye du karki fada
kinji,Hamida tana dariya har Lele ta karba tace to na fasa fada.
Ai Mimi ta kusa dawo da ita gida tunda bata da kunya fitsara take koyowa a
kanta,sabo da Zama da Yan Mata a gidan Kawu,in zasu magana basa korar Yara a
gabansu sukeyi Kinga dole ta koyo fitsara,Fadila tayi Shuru Kamar ba ita ba.

Zuwa dare tace yanzu ma a wajen Nabeel zata kwanta,Nabeel ya rasa ya zaiyi da
ita ga yau Yana so ya kwashi harka jiya baiyi ba ya dawo a gajiye,Aslam ya karba
yace daki daya zaku kwana da danki fa,ta fara murna tace na bashi nono idan yayi
kuka? Yace ae ki bashi ya koshi karki sakko daga bed din,ko yayi kuka karki zo
wajenmu ki Kira Nanny tace to a Kira Nanny Mana mu kwana tare,yace yawwa Kanwata
muje wajen Nanny ya rakasu yace Fadila su kwanta da danta Aslam idan yayi ta bashi
nono a kula sosai ya juya ya tafi,Fadila tana ta Murna Suka kwanta a bed daya harda
rungume Aslam, tunda tayi bacci bata ko farka ba har Rana ta fito Aslam dinma tun
dare yake tsala kuka sai da kyar aka lallashe ya koma bacci amma duk Fadila bata
sani ba bare ta bashi Nonon
Tunda ta tashi aka Mata wanka tare da shiryata ta nufi bedroom din su Hamida
lokacin sun koma Karo na biyu suna ta hidima suna Jin Fadila tana ta Sallama tana
kwankwasa kofa Shuru tace har yanzu bacci suke ta koma kasa taci abincinta.

Nabeel da Hamida Suka fito sun Sha wanka fadila ta kallesu tace Yaya ko kaima
Pipin nono take baka ne? Irin Aunty Ihsan Muka je gidanta zamu kwana na rantse mun
ganta tana bawa mijinta nononta har tabawa yayi kuma bata San mun gani ba lallabawa
Muka yi da su Yasmin kofar bedroom Muka leka mu Kuwa Muka gani na rantse,mijinta me
katon kai.
Nabeel kamota yayi ya dauki wayar Charger ya kaita bedroom tana ihu tana bashi
hakuri ya dinga tsula Mata Wayar nan ba tausayi sai kuka take tana dan Allah Yaya
kayi Hakuri bazan sake ba, shafda mata waya yake sai da Hamida tazo tace haba dan
Allah yarinya ce me ta sani wannan,a Haka yaro yake tasowa a lalace ana ai yaro ne
yaro ne kafin ayi aune yaro ya lalace wannan ai Iskanci ne su dinga leka mutum a
daki wannan yaran na yanzu da kike ganinsu basu da kunya wayon tsiya ne da su.

Hamida daukanta tayi Suka fita tana lallashinta tace aunty nifa nemanta muke Yi
muka ji Shuru shine muka shiga dakin Kuma ba Kaya a jikinta Allah duwawun Aunty
Ihsan Kamar na Tom,Kuma No....Nabeel ta gani tace nooooooooo karka oo ta
wayance,Hamida tace kina sake fada wlh Zan kirashi ya zaneki, kyaleta ta dawo gaban
Mimi da Zama zata ci ubanta Indai Mimi ce cewar Nabeel.

Fauzan ne ya Kira Jannat a waya yace fito mu wuce Ina inda Kika ce ba a dade ba
sai gata ta fito daga taxi taci wata gown Yar kanti doguwa har kasa amma me siririn
hannu ta dan Dora siririn mayafi a kanta duk damatsanta a waje.
Kallonta yayi Kamar maye da face mask da glass baki yace me yasa Kika fito haka?
Ina ruwanka Wai mantawa kakeyi wace ni ne? bari na tuna maka prostitute ce kake
tare da in Kuma kana so na sa hijab ka siyo su sannan nawa zaka biya? aikin kudi
nake ni, ko Zaki iya bani tarihinki? Kai waye a wajena? to bazan fada ba ta furta
tace kana tunanin Ina son abinda nake ne? hawaye ne ya zubo Mata tana
gogewa,kallonta yayi a nutse ya furta I'm sorry.

motar ya ja sanin wace ita ya sa Mata kida Waka tana ta shi tana sheshekar
kuka da kyar dai ta danni zuciyarta tayi Shuru ta kalleshi da guntun hawayenta
Murmushi ya sakar mata,Murmushin ta Masa itama tace thank you tana Jin wakar me
shegen duka,sai yaji ta iya tana bi Kamar ita ta rera bai San dai dai wakar da bata
sani ba both ta turanci data hausa har ta Yan kudu sabo da gidansu kullum kida ke
tashi ba dare ba rana sai in ba kowa a gidan.
Gani yayi har rawa take da Hannu da kanta,kin iya rawa ashe? tace ai sai dai in
banga dama ba amma mu rawa ai ko mazari haka ya ganmu ya bari,Zaki min Ashe wata
rana ko? Nawa zaka biya kasan mu komai kudi yace za a biya tace to.
Passport ya mata ya hada ya Kai Embassy next week zasu karbi visa dinsu.

Gidansa ya wuce da ita suna shiga ya dakko ball yace tazo suyi can garden suka
koma suka Fara ya fita iyawa Kawai yanka yake zuba Mata suna ta dariya,Me gadi
lallabowa yayi yana kallonsu a boye ya labe yana daukansu a waya yace na samu sheda
Nan da sati biyu Inshaallah sai gidanku zanje sai na hada hujjoji na masu karfi,Ya
kafa waya Yana ta daukansu,Fauzan ya sakawa Jannat ball ta Osinta ya juya zai tafi
da ball din a kafarsa ta rike karamar t-shirt din dake jikinsa ta jawo shi Yana
dariya yace sai na Kara Miki kwallo ta goma, kugunsa ta riko da hannayenta tana
dariya Yana Jan jikinsa ta rungume kugunsa ta zuro hannayenta ta cikinsa sai faman
dariya suke, juyowa yayi gaba daya har zai rungumeta sai ruwan sama ya tsuge dake
garin akwai hadari,a
Sai ya fasa tana kallonsa ta Mika hannunta da Niyyar cire Masa face mask ya goce ya
matsa baya yace karki cire min Corona virus bana so a samu matsala na dauka,da
karfi suke magana sabo da karar ruwa ,ruwa Yana dukansu tace ai ni ban taba Yi
ba,ae sabo da iska Kar ta dakko ta gari na shaka,Dariya tayi tare da bugar
kafadarsa da tata

Juyawa yayi suna kallon juna Karshe tace mura fa sanyi,Matsawa yayi Suka koma
Palo suna hutawa yace bari na Mana order abinci Kamar kasan yunwa nake ji,Waya ya
Kira tare da yin order ba a dauki lokaci ba ruwan Yana zagaitawa me gadi ya shigo
yace oga ga sako an kawo yace ajiye a Nan,Jannat tace Wai ya sunanka ne? Yace
Murtala,okay ta furta me gadi ya fita Yana Jin haushin Jannat Yana kunkuni shi
kadai zata lalata min oga sai nasa an raba ku algunguma karuwa,in banda ma oga ya
lalace sai ya fara kula karuwa duk matan Nan na duniya ko da yake tana da kyau.
Sai da suka ci abinci yaje Sallar magriba a gidan tayi Sallar Isha ya dawo ya
maidata gida amma bata bari yasan gidansu ba a bayan layin ya sauketa kamar yanda
suka saba.

Wasa Wasa kullum Fauzan sai sun hadu da Jannat a gidansa suyi kallo tare
suyi game etc har sati ya cika ya karbo musu Visa,Yau da murna ta shiga gidansu ta
iske matan duk suna Palo suna Shan kida, tace farko dai ku Karo min kida suka ware
kida tun basu ji mene ba Suka mike Suka Fara cashewa Banda Jannat passport ta dakko
tare da bude musu visa dinta tace gobe zamu tafi Makkah aikin Hajji da Guy na,Ihu
Suka saki ko wacce ta karba tana kallo tabbas ba karya,tace Kuma ya biya wasu kudin
da nake bukata na next month har muje mu dawo bana bukatar kudi.

Ramcy ce itama ta zaro nata passport din tace ga nawa Ni Kuma Dubai zamu tafi
hutu da Alhajina yace muna dawowa zai canja Mana katon gida sannan zai siya min
mota,Suka Fara murna dama su sun Saba zuwa Dubai Alhazawa suna tafiya da su,wasu su
Zee ma Makkah duk sunje da kudin Haram,Jannat ce ba inda ta taba zuwa.

Zee tace Allah ya shirye mu wlh Makkah dinmu ba lada sai tarin zunubi Mace baki
sana'a baki da hanyar samu,iyayenki suna gida ba ko kwandala amma sai a ganta a
Dubai gobe Makkah wacce ba lada sai dai ki dawo da zunubi,ko a ganta da jibgegiyar
mota kullum tana yawo kasa kasa abin haushin ma Makkah kasa me tsarki da kudin
haramun an tafi da dadiro ana Iskanci a can.
Jannat kije kinji amma ki taimaka karki Yi sex da shi kiyi addininki cewar
Ramcy,Jannat kallonsu Kawai take in ta fada musu basu taba sex ba baza su yarda ba
shi yasa tace to Kawai.
Har ga Allah Fauzan zai tafi da itane Kawai dan Kar ya tafi bai sani ba wasu su
dauketa suyi ta sex da ita suna bata kudi tunda kudin take nema shi yasa Kawai yace
zai tafi da ita badan wata manufa ba.

Washe da wuri ta wuce gidansa tana zuwa ta iske haraminta Abaya baka ce marar
ado ko daya yace wannan kala biyun sune haraminki daya Umrah Daya aikin hajji tace
Ni da ka sani Riga da wando ka dinka min da hijab sai sunfi min dadi da ka siya min
farin yard plane an dinka min yanda Yan Nigeria sukeyi amma tunda an siyi wannan
it's okay,anjima zamu tafi ba time ne,hijabai masu Hannu masu kyau kala Uku sai
wasu Abaya masu kyau kala Uku yace in munje can a siyi wasu tace to,a Nan ta shirya
yar akwatinta komai cif tayi wanka ta shirya cikin Abaya arsh me tsada da kyau ta
fito kamar balarabiya, jallabiya yasa Fara da farin glass sai face mask
fari,kallonsa ta dinga Yi yace lafiya? tace wlh Kamar wani Nabeel kai kana Kama da
Nabeel,Dariya yayi a ransa yace muje Suka fito da akwatina,abokinsa Hammad shine
yazo ya kaisu airport,shi tunanin Hammad ma Yar uwarsa ce sabo da yanda suke da Yan
Uwa ratatata.

Kamar Yanda yace jirgin Lagos ya shiga,Yau shine karon farko da Jannat zata
Shiga jirgi,Allah sarki Hamida ita har yanzu ba a sauke farali ba ciki da haihuwa
ya ja Mata.
Jannat tana gefen Fauzan sai washe baki take an hau jirgi,tana jikin window ta
zuba Ido tana kallo ko kula Fauzan bata yi har Suka Isa Lagos sannan Suka Yi
transit aka musu screening suka shiga jirgin Jiddah suka sake keta hazo,Basu dade
ba aka kawo musu abinci Suka ci 4hrs Suka Isa Jiddah,a Nan Suka yi wankan harami
Suka dauki niyya shi da hirami fari daya ya yafa,Ita Kuma tasa Abaya marar ado ko
digo,ta fito zasu Shiga mota dama tana period,kallonsa tayi zasu shiga mota tace
Abbakati period nake fa ba pad yace tab kin shiga Uku wlh kafin kiyi Umrah sai kin
samu tsarki Kuma ba cire harami haka Zaki ta wanka kina maida abinki,kinji dai me
nace Banda turare karki bari ki karce fatarki jini ya fita ko garin brush kin
karanta hukunce a littafin dana baki ,tace Allah yasa kwana biyu nake yi nake Yi
yace kin shiga Uku bake ba ganin kaaba sai anyi sati sai dai mu dinga zuwa wajen
darul tauheed kina Shan ice cream Dariya tayi.

Siyo Mata pad yayi ta koma toilet ta shirya kanta tsaf sannan ta Shiga mota
suka tafi Garin Makkah,Suna zuwa hotel yayi ta dubawa da kyar ya samu Wanda yake
kusa da harami,ya Kama Mata daki shima nasa daban,yace tazo su tafi ta rakashi
Umrah amma ita a waje zata jira shi,Haka Suka fito ko mota basu samu ba sabo da
yawan mutane a kafa Suka taka har can.
Wajen wani katon agogo yace zauna a Nan idan na fito zanzo mu wuce,Jannat ta
zauna ga Mata Nan Yan Pakistan da larabawa Suka ta Yi Mata magana harda yin kawa
Yar Pakistan tace tazo suje taga masaukinta Jannat ta bi kawa,tafiya me uban nisa
Suka Sha,taga daki Daya a hotel din nasu gado sun Kai biyar a ciki,cikin harshen
turanci Jannat ta tambayeta me yasa a hotel guda da wannan beds Haka,Tace ai su
haka sukeyi ta nuna Mata gadajen tace Daya na surukarta da danta a Nan suke
bacci,Daya nata da mijinta,Daya na Kanin mijinta da matarsa Daya na yarta da
mijinta Daya Kuma Babar mijinta da baban mijinta,Jannat tace uhm sai da Suka Sha
Hira sannan ta rakata inda ta dakkota kasancewar Jannat bata san gari ba sannan
sukayi sallama.

Bata dade ba Fauzan ya gama Umrah ya fito Mamansa ma tana garin amma basu hadu
ba.
Jannat ya gani tana jiransa tana ganinsa ta mike tace ice ko ka mana Addua yace
na Miki Allah yasa ki daina sana'arki Dariya tayi Suka jera suna tafiya,Wurin aski
ta raka shi aka rage Masa sumarsa tare da sajensa da gemunsa aka gyara su sosai
sannan Suka wuce gida.
Suna tafiya suna hira cikin nishadi Kawai ya hango Mamansa Ashe tazo tuni ita sai
yanzu zata sauke Umrah,ai da sauri yace da Jannat mu tsallaka titi mu bi ta saman
gada canja hanya yayi Jannat bata San Mene dalili ba ita dai shine jagoranta.

Affa ne ya Kira Lele lokacin Hamida tana kwance a jikinsa Yana shafa Gorar Madara
Yana Wasa dasu ya daga,Affa ko gaisawa basu yi ba yace ka tayani Neman Jannat
please Zan fara zuwa tasha ma gobe naji,Nabeel a ransa yace bazan nemo jaraba a
aura min ba bazai yuwu ba,ai Kawai sai yace Affa kayi zamanka mene amfanin
haihuwata bari Ni Zan fita dubata da kaina,bari na tafi tashar ma dama Ina wajen
aiki Bari na dauki hanya ko wacce tasha zanyi kwakwaran bincike idan ta Kama ma
wani garin ne zanje sai a dubata kayi zamanka Inshaallah zaka ji sakamako me
kyau,Affa yace Allah ya maka Albarka maza kaje kasan dole baza a fadawa hukuma ba
sai asirina ya tonu,Nabeel yace ba abinda zai faru Inshaallah.

Suna gama Wayar ya koma saman Hamida ya gyara musu bargo ya fara Hidima yace haka
Kawai a dawo da ita a aura min ita,Hamida tace Ina Jin dadin Najancy ta ni kadai
haka kawai aje a dangwalawa wata a dausayinta a dawo Nima ayi ciki da shi Allah ya
tsare ni

Fauzan Wanka yayi ya shirya cikin kana Nan Kaya sannan ya fito ya leka room
dinta yace ta fito suje suci abinci haka Suka je Suka ci abinda suke so yace ba
time idan Zaki siyayya mu Fara jibi in kinyi Umrah tace to.
Bayan kwana biyu kullum tare suke zuwa masallaci ta jira shi a waje har ta Zama
Yar gari ma da kanta take siyan kayan ciye ciye da duk abinda ya birgeta har itama
ta samu tsarki ta tafi sauke Umrah ,ganin ka'aba ta fashe da kuka tana Abbakati
kaini na shafa ka'aba mutane sunyi yawa, ya ja hannunta ya kutsa da ita ya kaita
har jikin ka'aba ta rungumeta tana cewa Abbakati Kamshi wow mutane sunyi yawa akayi
tafiyar ruwa da Jannat da kyar ta samu tasa karfi ta dafe jikin ka'aba ta fara
adduoi tana fadar bukatunta,tuni an rabata da Fauzan mutane sunyi yawa sai baya ya
koma ko hangota bayayi,Haka tayi dawafinta ta gama sannan ta fito kaf ta gama Umrah
dinta tana tambayar wurare ana nuna Mata tunda ga mutane Nan suna Yi,tana gamawa ta
lalubo Fauzan shima ita yake Nema sai ganinta yayi tazo inda yake,yace Yar gari an
waye tace Saura yanke gashi ya rakata toilet din Mata inda suke yanke gashi yace ki
bawa wata ta yanke miki tace to.

Ai Jannat gaba dayan Nan ta auna aka yanke mata sannan suka tafi,a ranar ta fara
fita siyayya har tayi kawaye hausawa kudi yake bata suje siyayya tayi dai dai
gwargwado shima Haka,kwanansu goma Sha biyar a Makkah daga Nan Madina suka wuce Nan
kwana takwas sukayi sannan suka dawo gida Nigeria,ko Daya Fauzan Mamansa Bata
ganshi ba sau daya yaje hotel dinta Suka gaisa yaki fada Mata masaukinsa.

Tunda Jannat ta dawo take fama da tunanin Abbakati,kullum cikin tunaninsa


take,me gadi jira yake a nutsu yaje har gida ya fadawa Maman Fauzan komai yanda
Fauzan yake bin Mata wata karuwa ta rike shi har Makkah da ita ya tafi

Bayan Sati taya tunda Suka dawo Jannat bata ji Abbakati ya Kirata ba gashi bata
da burin daya wuce taji muryarsa ko ta ganshi duk ta kasa sukuni.
Da kanta ta gaji ta kirashi,ya daga da fara'a yace na zaci baza ki neme Ni ba,
Murmushi tayi tace ya gajiya ya su Mama?lfy suke yaushe Zaki fita business? tunda
na dawo ban fita ba ai zamu hadu ne? yace uhm sai jibi Inshaallah tace yayi
nisa,kin matsu ki ganni?tace ae so nake mu hadu na baka tarihina na yarda da Kai na
aminta da Kai bani da kowa a duniya sama da Kai,Ina ji Zan iya sharing rayuwata da
kai,yayi murna sosai yace thanks gobe mu hadu a gidana tace karfe Nawa?

Ai tare zamu yini 11am kizo zuwa dare mu rabu in ta Kama sai mu kwana gida daya
ma karki damu Zan biyaki okay ta furta Suka gama waya..
Ranar yana Office
Murtala me gadi ya dauki wayarsa ya tafi gidan su Fauzan zai fadawa Iyayensa su
dauki mataki

Masu sharhi godiya nake


Aci gaba Dan Allah.

AsmaBaffa
[6/28, 1:47 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮

Part 2

81-85

Official
By
AsmaBaffa

WARE BAIKO Sadaukarwa ne ga


AIDA MAMAN TASNIM

Ga masu karanta Audio ku garzaya


DANDALIN HAUSA NOVELS
Wanda Maman Haneef ke karantawa.

Page naku ne

Gimbiya Diyar Katibiti


Maman Baby
Hajjora Investment
Fauxeey
Mmn Ihsan
Mrs Usman
Xerkiyyatou
Rukey Muaz
Oum Affan
Kankara
Ummu Faruq
Mrs Lawan
Bara'atu Ahmad Buhari
Fatima Yahaya Ali Mmn Muh

Mama ce ta fito cikin shiga ta Alfarma ta zauna a kujera tare da harde


kafafu,Murtala ya kwashi gaisuwa sannan tace ya akayi ne Murtala ko gidan Fauzan ne
ya samu matsala meke faruwa?
Murtala yace matsala ma Kuwa Babba Hajiya shine na taso kafa da kafa nazo na
sanar muku domin ku dauki mataki,bata kamata ace Muna Zama na Amana ba Kuma naga
barna ta shigo na bari ba,tunda Kinga ni bazan iya yiwa Oga magana akan abinda yake
aikatawa ba dai dai ba naga ya kamata nazo na fadawa inda aka Isa da shi inda za a
tsawatar.

Hajiya wata karuwace ta rike Fauzan ta gama shake Masa makoshi wallahi
kusancinsu yayi yawa duk inda mace da Namiji zasu kebe to shedan shine na ukunsu
amma inda kisan arna haka suke rayuwa kwana sukeyi tare su yini tare,ta maida gidan
nan gidanta kudi yake kashe Mata na fitar hankali mu da muke mabukata ko dubu goma
ya Kara min akan albashina ai na rage matsalata,Amma kawai ya Zama Atm,to in
karkare miki aikin Hajji bana da ita yaje wallahi,suyi Wasa tare harfa kwallon kafa
suke bugawa suyi wasan buya buya,da langa harda goyo goyo,ball Kuwa yanda suke
yinta inda kisan Messi da Ronaldo gaskiya Fauzan ya bata wayonshi,Mene hujjarka?
Mama ta tambaya

Wayarsa ya zaro wata vivo ya kunnawa Hajiya ball dinsu ta gani tabbas ga mace ta
rike Masa kugu suna kokawa,ya danno Mata inda take bedroom ya kawo Mata abinci ta
matse cikin kana nan Kaya,har whot da suke bugawa da inda ta zauna a Kansa, sai
tafiya Makkah dinsu inda Suka fito da akwatina Hammad ya dauke su a mota,har
hawansu jirgin lagos ko da ya yaje ya dakko oho yace har airport na bisu a taxi na
tabbatar

Mama tana gama kallo tace na gode Murtala irinku ake so idan kunga barna zata
faru kuyi Hani da ita,ai da ace Ina da dama har Makkah Zan bisu na dakko miki to ba
Hali,Mama ranta a mugun bace tace hakan ma yayi,Yana zaune a gabanta ta Kira Fauzan
tace zo gida yanzu Ina nemanka.

Fauzan Jin muryar Mama cikin Fushi sai da yaji tsoro,yace gani nan,motarsa ya
shiga zuwa gida,Yana shigowa Palo ya iske Daddynsa da Kawu Ubaidu Mama har ta
kirasu ta nuna musu komai,da ace Affa Yana kusa harda shi za a Kira to yayi nisa
shi amma an fada Masa a waya,Murtala Yana zaune tunda Fauzan ya ganshi yasan tabbas
ya tona Masa asiri a ransa yace zaka ci ubanka Murtala, Murtala Kuwa sai da yaji
tsoron Fauzan matuka tunda yayi kasa da Kansa bai dago ba,Fauzan ya zauna a kasa
yace Daddy gani,Kawu Ina kwana Yana gidan ubanka dan Iska marar mutunci tarbiyyar
da Muka maka kenan ashe Mata kake bi,karuwai to munga komai, me nayi? Karka raina
Mana hankali Murtala mika Masa waya ya gani da Kansa,Murtala jiki na rawa ya
dannowa Fauzan komai da ya faru sai ga Fauzan Yana kallo ya manta ma fada ake Masa
Yana wani Murmushi ya kafe waya da Ido lokacin suna ball ruwa ya zuge yace wow a
fili,Kai Murtala ka dauka ashe amma ai da Sai ka tura min irin wannan amazing
tarihi da Muka kafa,wayarsa ya zaro me tsada ya tura duka videos din tare da goge
na Murtala duka ya Mika Masa Wayar sannan ya juyo.

Yana juyowa Daddy ya kashe shi da mari ya Sosa wajen yace to ai Ina jinku ayi
min fadan cewar Fauzan, Mama harda kuka yau na shiga Uku karuwa ta Masa asiri wacce
tsinanniyace wannan Zan maka baki wlh idan ka sake Fauzan,Dr Ubaidu yace ba Maganar
baki a nan Kai Fauzan sonta kake ko me? a'a Ni ba sonta nake ba,to ubanka me kakeyi
da ita? taimakonta zanyi tana da ilimi bai kamata ace tana wannan harkar da maza ba
shi yasa nace gwara tayi dani,baki Suka bude gaba dayansu,Daddy yace da gaske kaje
Makkah da ita? Sosai ma ai shi yasa naki bari mu tafi da Mama,Mama ta sake fashewa
da kuka shi dariya ma suke bashi,yace to kuyi Hakuri na daina baza a sake ba,idan
sonta kake ka kawota a daura muku aure cewar Yaya Ubaidu

Mama tace wlh bazan yarda Dana ya auro Mana karuwa ba,bazan yarda ba sai dai duk
abinda zaiyi yayi,Ni ba Aurenta zanyi ba ma Fauzan yace.
Daddy yace Kar na sake ganinka da ita, Zan saka CID Matukar Suka ce sun ganka da
ita wlh sai na tsine maka,Mama tace Nima haka,yace akan an ganni da ita zaku tsine
min? ai dai baku tsine min yanzu ba? Kawu yace ana sake ganinta da Kai akace yace
to baza ma a ganni ba Inshaallah kuyi Hakuri na daina.
Affa ne ya Kira waya yace kuci ubansa ku mammareshi yaro marar tarbiyya a haka
sumi sumi kullum yace shi me aji ne gashi ya Kare a gindin karuwa,Fauzan yayi
dariya Kawai a ransa ,har Suka Masa Nasiha sosai karshe suka ce ya tashi ya tafi...
Yana mikewa ya hankade Murtala tare da take Masa Hannu ya murje,Murtala ihu ya
saki Mama tace Yi hakuri harda bashi dubu goma Murtala ana ta murna.

Murtala gida ya koma tare da fesa wanka ya Sha shaddarsa wata red ya fesa
turarensa ya dora hularsa ya fice ya Shiga taxi sai gashi a kofar gidan su
Jannat,gidan ya kwankwansa me aiki ta fito ta bude Masa gate yace dan Allah Jannat
zakiwa magana kice me gadin saurayinta ne Abbakati sabo da yaji Abba take ce Masa
tunaninsa duk soyayyace tasa ya koma Abbanta, kice shine ya aiko ni.
Me aiki tana zuwa ta sanar wa Jannat Sako,Jannat mamaki ya kamata taya yasan
gidansu amma tace kice ya shigo.
Me gadi ya shigo tun daga waje yaji kida kamar zai fasa gidan har Palo aka shigo da
shi yaga Yan Mata zagada zagada gaba daya jikinsu a waje kusan tumbur,Jannant ce ta
fito sanye da Hijab da fara'a Suka gaisa.

Ta kalli su Zee tace me gadin Guy dina ne,Suka gaisa da shi yace Maganar ta sirri
ce, Jannat tace shugo to ta kaishi dakinta ya zauna a saman wata kujera ta kawo
Masa lemo da ruwa,Yana ta kallonta yace ashe kikan sa hijab,ae mana me ya aiko ka
Ina jinka? Yace magana ta Allah Ni na Aiko kaina gaskiya nazo na fada Miki,Kinga
saurayinki to Maganar gaskiya Mata yake kawowa iri iri dabam dabam ba ke kadai
bace,yanda kike kyakyawa bai kamata ki biye Masa ba,Jannat tace to Ni mene hadina
da matansa ni baka San karuwa bace ni ko ance maka shi kadai nake kulawa.
Murtala ya washe baki yace Alhmdllh shi yasa nayi tattaki nima Maganar gaskiya
tunda na ganki nake sha'awarki, gaki da duwawu masu birgewa musamman idan na kalli
kirjinki nan take sai inji na kawo,babu Wanda zai ganki baiji wani abu ba sai in
baida lafiya,da kaina na kwakwulo gidan Nan ba abinda bazan kashe Miki ba,ke Ni
nayi Miki alkawarin salary na duk wata,Haba kalli Yar katifarki me kyau sai naji
Inama yanzu Muna kwance akai tare da kinji Dadi, gashi Allah ya hore min katuwar
mazakuta babu inda baza ta Kai Miki ba,kudi ya zaro dubu talatin ya ajiye a Kan
katifar Jannat da ta sume a zaune yace ga wannan burina naji Ni a jikinki nasan
zaki ruwa Yana wani zaro Mata harshe Kamar Kare.

Jannat ta kwashe kudin ta zuge Jakarta ta zuba ta karaso daf da shi Yana yawwa
Yi min kiss,saukar Mari yaji ta ko Ina tass tass,takalminta me tsini ta Zara ta
kwada masa a goshinsa wajen ya fashe Yana jini,ya fito da gudu su peace dama sunyi
ready sun San ba lafiya ai basu ji labari ba Suka rike shi Suka rufar Masa da duka
Kamar Allah ya Aiko su jibgarsa suke Kawai tare da yayyaga Masa riga da wando zasu
Masa tsirara Allah yasa ya fita a dari daga shi sai gajeren wando
Yana dawowa gida ya iske Fauzan ransa a bace ya kalle shi yace kwashe naka ya
naka ka bar min gida na koreka daga aiki dama da irinku ake hada baki a kashe me
gida to bar min gida ko da kudin ubanka a ciki,kuma wallahi ka koma gidanmu kace na
koreka sai nasa an batar da Kai,Murtala ya fashe da kuka ya Fadi a kasa Yana bada
hakuri Wai Sharrin shedan ne yace kwashe kayanka kafin na irga Uku,da gudu ya fada
dakin ya tattara kayansa gashi baida sisi ya fito zai tafi Fauzan ya Mika Masa dubu
ashirin yace to Kara gaba na sallameka babu Kai ba ni,ya tafi Yana dana sani.

Jannat ya Kira ta daga yace kina Ina gashi Ina shiryawa Zan fita,Ina Zaki kuma?
Unguwa ki jirani a gidan naku bani address ko har yau baki yarda dani ba? Jannat
bata so ya kalli matan Nan tsaraici a waje amma ya zata Yi haka ta bashi Address,
Fitowa tayi ta iske su suna ta zuba shaye shaye tace saurayina zaizo fa kusa hijab
dariya ta basu peace tace ko sonsa kike? Ina ruwanki,to ba inda zamu wlh Kuma baza
mu canja Shiga ba in zaizo yazo, yanzu haka ma wani gara ne duk Yan barikin ba mun
sansu ba,Bata rai Jannat tayi tana kallonsu harda tashi su Fara rawar fitsara wiwi
duk gasu nan a table,Zee ta Mike tana rawa tace yazo wallahi yaga Kaya idan Kuma ya
canja ki shike Nan, Yar Kauye ance kizo aje gidan wani malami dake yanda Kika hadu
da me kudi haka ki daki Kansa kinki,Allah ya rabani da shirka akan Namiji ban zuwa
gaban malam ko ma ince boka,bedroom ta koma ta sake gyara shi Yana kamshi ta Kara
gyara kwalliyarta sai gashi yace yazo,da kanta ta saka katon Hijab dinta me Hannu
saman Riga da guntun wandonta iya karsa rabin cinya.

Yana mota Yana kallon gate dinsu yaga ta fito tana Murmushi tun daga waje yake
jiyo kida ta gidan nasu,shigo tace tare da bude masa mota,ya fito tace ko zaka
shiga da ita ciki? Yace no sauri nakeyi, Yana Kare Mata kallo yace yau a gari kece
da Hijab? Dariya tayi tace hmm dama Ina sawa idan Aljanunsa sun zo Wai baza ka cire
face mask ba da glass kullum a haka nake ganinka suna magana tana gaba har Suka
Shiga Palo yasha kallon badala a ransa yace dole taki yarda na gani,Ramcy ta daga
kwalabar giya ta Mike tana rawa,Zee wiwi take bulbulawa,Peace Kuwa codeine take
bulbula,Mery da Chima Kuwa daga su sai bra da pant sun wani baje dukkansu kyawawa
Yan gayu sai dai kana gani kaga Yan duniya ne,Jannat ce kadai baza ka taba cewa ta
hada harka da su ba sai zee itama da dama dama.

Sai binsa suke da mayen kallo ko wacce ta Miko Masa Hannu Wai su gaisa Jannat
ta bige hannayensu tana harararsu tace muje ciki,Jannat Service him well well cewar
Peace,shi dai Fauzan ya shige ciki Jannat ta fita tare da kawo Masa lemo da ruwa
itama sai data tsaya ta dan cashe na murnar ganinsa sannan ta dakko ta kawo masa,
yace labarin naki fa? Shuru tayi tace na fasa sai Watarana,ki kwaso kayanki ki koma
gidana da Zama Mana wannan gidan bai da amfanin Zama a cikinsa,na gode ta furta
yace to muje na kaiki inda Zaki je,Sha lemon first ta tsiyaya Masa a glass cup ya
Sha yace let's go, akwatunanta ta shiga budewa yaga Kaya na alfarma ga kanana da
gani duk Yan kasar waje ne,wando ta zabo,yace maida su baki da aiki sai kananan
kaya,Fuska ta kwabe tace dan Allah na sa? no ya furta,na saka din dai ko? ta furta
tana kallonsa,Dariya ma ta bashi.

Yace Atamfa zaki saka,skert din Atamfa ta jawo ta shiga toilet ta saka a saman
wandonta ba tare da ta cire hijab ba ta fito baiga tsaraicinta ba ya kalleta yace
haka kuke adon tsoka a gidan naku Ashe? ai duk ganin da kake min cikin shigar
mutunci kake ganina,a musulmata nake fitowa

Hijab dinta ta gyara ta riko hannunsa tare da cewa muje,hannunsa ta saki da


sauri tace hannunka ya min Kama da wani,Nan take yaji haushi yace wani dan iskan
ne? Wani a Kd ana ce Masa Fauzan yana da class sosai kaga yanga da gadara shegen
akwai iyayi,ni a lokacin dana zauna a gidansu ina cikin damuwa bana fara'a bana
magana Kawai kudi nake hangowa,idan na hango alhazawan Abuja sai naji na tsani Yan
gidan,duk tunaninsu banda mutunci, amma magana ta Allah ba a taba namijin da yake
birgeni ba irinsa komai nasa me kyau da mijin Aunty Hamida wow,Fauzan sunansa idan
kaga lips dinsa pink gashi fari ne irinka,har na dawo garin nan da haushin lips
dinsa na dawo sabo da ban musu mmmuahhh tayiwa iska wani kiss da bakinta ita a dole
Wai karuwa,Fauzan yaji Kamar ya taka rawa.

Tace Abba karka ji haushi darling kana min yanayi da shi sosai da sosai fuskarka
ce Kawai da ban sani ba,Kai Nifa dalilin birgeni da yake naga Kuna yanayi shi yasa
nake ta kulaka amma yanzu ka fishi a wajena da za a kawo shi a hadaku Kai Zan zaba
sabo da kafi shi mutunci shi baida mutunci sai masifar jaraba kunyarsa nake ji sabo
da na tafka abin kunya a gabansa ban San Yana Nan ba,ban taba Jin kunya a duniya ba
irin ta ranar ba daga ranar har abada bazan sake maimaita kurena ba.

Key din ta karba tace kawo nayi driving na iya,yace a Ina Kika iya ko Fauzan ne
ya koya miki,Ramcy ce ta koya min lokacin tana da mota kafin ta siyar motarta muke
yawo,Alright gaba ya Shiga ta Shiga mazaunin driver ta fara driving a nutse suna
zuwa wata Danger Daddyn Fauzan driver Yana jansa Yana bayan mota,Kamar Motar Fauzan
ya gani ya sake kallo amma shi Yana daya hannun titin kuma mace ya gani na tuka
motar da Namiji a gefenta sai dai ya Sha face mask da glass brown ya kasa
tantancewa haka Jannat taja mota ta Kara gaba.

Fauzan yace me mota ya ba a kwanto ba a layiii a saman kwalta da ni idan ba


layii a bani kudina,Dariya tayi ta fara yanka tsakiyar motoci ko ka kauce ko ta
buga ma wani tukin ganganci takeyi tana ta over taking,Fauzan ya tafa Mata yace to
ya Isa karki aika mu lahira,tana dariya tace wlh da ace fili ne ba titi ba sai na
zana maka kwabo ka gani to sai Watarana ya furta Yana kallonta.

Lele ne ya kawowa Hamida Admission tun ranar da ya kawo Yana nuna Mata ta
fashe da kuka ita baza tayi ba,tagumi Lele yayi ya saka Pipi a gaba Yana kallon
ikon Allah,Tace ba na iya karatun da rubutu ba na iya turancina daidai gwargwado me
Kuma zanyi,lallabata yayi yace yanzu rayuwa fa sai da ilimi,Ni ya isheni ga
Islamiyya ina ta zuwa ya isheni da me zanji,kullum kazo kayi ta hidima duk ka haka
min rami a jikina,ga rainon yaro ga girki da aikin gida sannan ka kace karatu again
da me zanji yanzu anjima nayi zaka Zo Hidima Ni gaskiya bana so bazanyi ba.

Yanzu Pipina kina ganin wasu da kudi suke Neman Admission Basu samu ba,wani
Wanda zai dauki nauyinsa ma yayi ko Secondary yake Nema ya rasa,wani ma Yar Diploma
yake Nema ko ita yayi a kasar Nan amma ba hali,ke gashi Private na Nemo Miki me
tsada sabo da kiyi karatu a saukake amma baki gode min ba,Yan aiki gasu Nan,in
banda nono me kike bawa Aslam?
Yaushe Zaki girma yaushe Zaki Fara son karatu Pipina.

Rungumeta yayi yace haba Pipina gata nake Miki ga wasu can matan mazajensu suna
da kudin biya musu karatu amma sunki yarda su biya musu,Yanzu ki yarda zakiyi Ni
kuma na biya Miki Makkah,sai lokacin ta dago da kanta Fuska duk hawaye ta furta da
gaske? yace yes tare zamu tafi har wata kasar ma,Kuma Muna dawowa Zan siya Miki
mota,gashinta ta Sosa ta fara Murmushi tace zanyi to har masters ma in kana so,
Lele yasan ta Kan pipinsa,yace but Indai na cika Miki alkawari Kika ce zaki Wasa da
karatu to karshe na fatattakeki gidanku.

Dariya tayi tace wlh baka Isa ba,ai ko Sakina kayi ba fata nake ba babu inda
zanje Zama daram, ai na sanka sai Kawai naje garden inda kake hutawa nayi irin
daurin zanin tsofaffin Kauye na daura shi kasan gorar Madara sai nazo na Fara
shanya Ina girgiza su kafin kifta Ido kace na dawo dake,dariya yake sosai yace ko
kallonsa bazan Yi ba yarinya,sai dai in ba na Pipi bane,ai kishiya Zan Miki ki
daina min kuri, duk unguwar Kuwa da sai sun San zaka yiwa Pipi kishiya,Sanda Affa
ya kawo Jannat in banda kuka me Kika iya?kukan ma Ni kadai kike wa,baki ta murguda
masa,yace Zaki yaye Aslam ne zanga yanda nono zai dawo dan tamilo daga lokacin na
daina tabawa shike nan taki ta kusa karewa shike Nan.

Hamida tsayawa tayi cak ta Lula tunani tabbas duk wacce tayi yaye sai nononta ya
dawo sai fata, Tace baza ta sabu ba mikewa tayi tace wayyo gora zata koma faifai,
Wayarta ta dakko,Nabeel ya jawo hannunta Yana dariya yace Wasa nake Ina so
haka,Hamida tace bazai yuwu ba Muna da hulba da kayan Hadi Allah ya Mana sakaki ne
irin namu Allah maka Albarka daka tuna min ta fisge da hannunta tayi dakinta.

Affa ne ya Kira Nabeel sai yau ma ya tuna da Neman Jannat da sauri yace Affa yanzu
nake Shirin kiranka ae to ya Maganar take? Yace ai ba tashar da banje ba Allah yasa
Ina zuwa tashar da ake zuwa Lagos na Basu bayaninta sosai ai shugaban tashar ma har
littafi ya dakko ya dubo min sunanta amma number Wayar da ta saka wrong number ce
an Kira an Kira sai muji wani yare ya daga Yana ta gwalalgwalan,Kasan yanzu anci
gaba duk tasha Indai tafiyar nesa ce dole sai an dauki sunanka da number Wayar sabo
da rayuwa ko hatsari da sauransu.

Affa yace tsarin ai me kyau ne yanzu a Lagos Ina za a ga mutum Kawai mu duka
Addua Allah ya bayyanata bazan kashe kaina akanta ba Yar iskar yarinyar da bata San
arziki ba algunguma,dama da gani kaga munafuka Affa haka ya dinga ta masifa,Lele ya
dinga kyalkyala dariya,ai Affa sai ya juyo da masifar kan Lele yace kaima ubanka
zaka ci wlh duk ba a kanka ta gudu ba me bakin jini in banda Hamida ma wace ta so
ka duk matan ba ubanka Suka ci ba,daya ta yanke Maka Safara'u take ko Naja,daya ta
Shiga Neman ranku me zaka ce sai iyayin da girman kan jaraba Kai da Fauzan ba fus
duk mata ke juya irinku ai zamuga Fauzan ma gashi can ya Kare a karuwa zata cinye
masa jari,

Allah yasa ta karya jarin kamfaninsa muga shegen da zai Kara Masa jari ya kashe
wayarsa,Lele dariya Kamar ta kashe shi,Affa Yana shiga bedroom Mimi tace kai Kuma
lafiya Kai da wa kake hayaniya Haka? to azukwi uwar son Jin gulma karki dameni dan
Allah in ba so kike na koraki kauyenku ba ki min Shuru karki shiga harkata yaja
tsaki, kafar Mimi ya fatalar ya wuce ta jikin bed din,ta bishi da kallo Kawai
fadansa ya motsa yau.

Jannat wani hospital Babba amma na Gomnati ne under federal akwai kwararrun
doctors ciki,me zamuyi a nan Kai dai ka biyo Ni muje,Yana binta Suka Shiga
asibitin,office din wani Suka karasa tayi knocking yace yes,kofar ta bude suka
shiga yace Jannat ya kwana biyu,Fauzan ya Mika Masa Hannu Suka gaisa,yace Jannat ya
na ganki yau ba itace ranar zuwanku ba fa amma sai kizo yau? Murmushi tayi tace ko
zaka min hanyar Shiga? Yace no ba ranarku bace yau jibi ne ai baiyi nisa ba ko da
damuwa ne?ba damuwa Allah ya kaimu jibin tace ta mike Suka Masa sallama Suka fito
yace Ina zakije baki da lafiya ne? Kalau nake ta furta tana murmushin take,Ina so
ka Fara sanin tushen labarin da Zan bak....kafin ta karasa kuka ya kwace mata tana
kokarin tsaida kukan wani hawayen sabo Yana zubowa.

Jikin Fauzan ne yayi sanyi yace sorry kiyi hakuri,Hawayenta take sharewa tana
cewa to nayi Shuru ta kirkiri Murmushi amma sai kuka ya sake kwace mata,key din
motar ya karba ta shiga shi yayi driving Suka bar asibitin lokacin ta dan tsaida
hawayen ta daina kukan,ya kalleta yace be strong okay Kai ta daga masa,yace Zan
aureki idan kin yarda,da sauri ta kalleshi tayi dariya tace karuwar? ae Zan aureki
Haka ko nasan wani labarinki ko ban sani ba Ina sonki a haka a shirye nake da na
aureki idan kin amince.

Babu mutumin da baya so yayi aure amma kayi Hakuri yanzu ba aure ne a gabana
ba,duk abinda ke gabanki bai wuce na kudi ba ni Kuma ki Nawa ne Zan na baki ko
yaushe, Rally? Yace shured, alright na amince.

A wani katafaren gida tayi parking a kofar gidan Wanda securities ne ko Ina,ta
kalleshi tace kaga gidan nan to nan ne gidanmu,ya kalleta da sauri tace yes,suna
haka sai ga katon Alhaji ya fito daga gidan securities suna take Masa baya da alama
masallaci zai je harda carbi a hannunsa tace shine Mahaifina,bari ka gani sai ta
bude mota ta fita daga Nesa tace Abba,a fusace ya juyo Jin muryarta ya kalli
securities dinsa tare da furta ku Mata rugu rugu shegiyar yarinya mayya,nace ba
ubata bane ni,cikin mota ta koma da sauri tace ja mota mu wuce,Fauzan ya figi mota
suka Kara gaba ta kalle shi tace labarin ne bazai yuwu ba sai ka gani da idonka sai
jibi zamuje Inshaallah ranar Zan fada maka komai amma dogo ne labarin tana magana
tana hawaye Yana parking a wani eatery ta fito shima ya fito har yanzu kuka take
yace Ina zamuje a haka kina kuka, kanta ta daura a kafadarsa tana goge hawayenta
tana cewa bari na gama.

Ki Gama ubanki Suka ji muryar Mama,suna juyowa Ashe tare suke da Daddy da Kansa
sunyi parking motarsu a gefe basu kula ba,Jannat ta tsuguna tace Ina yini Mama ta
kifa Mata Mari,Fauzan zaiyi magana tace kana magana Allah ya Isa shine kake boye
kamanninka,Fauzan Yana ta Addua karsu Kira sunansa Mama ta tankada keyarsa shiga
mota mu tafi bakin lalatacce,Daddy yace yau sai ka yabawa aya zakinta,karuwar banza
karuwar wofi kin lalata min dana cewar Mama,Daddy yace kin San waye ni idan na sake
ganinki da Dana sai na daureki wlh duk kwaratan naki babu me iya karboki,tuka mota
muje dan iskan yaro.

Fauzan zai Shiga motarsa yace ki jirani zanzo karki kula kowa please,karki ma sa
wannan abu a ranki,ko a hijabi na ma cewar Jannat,Mama kuka ta fashe dashi tana na
Shiga Uku anyiwa dana asiri shike nan,Daddy yace rabu da shi Zan dau mataki Kai
shiga mota,Fauzan ya shiga mota ya sauke glass Sai da ya juya zai wuce ya zubowa
Jannat bundle na 1k har biyu yace ban San ya zata kasance ba ki jira dai ko kinji
Shuru nasan yanzu za a sa min takunkumi,Jannat ta kwashe kudi tayi cikin hijab dasu
tana Masa bye bye tana daga Masa Hannu Yana Murmushi,tace nan gaba zaka bude min
fuskarka ya Mata alama da Hannu tayi Shuru,gaf yaji ya daki motar su Daddy,ai
Jannat na ganin Haka ta tare taxi ta wuce,Fauzan Kuwa Daddy ne ya fito ya leka ta
window dinsa sabo da ya tsaya da driving din dama a hankali suke tafiya shi yasa
har suke magana da Jannat.

Daddy Hannu ya zura ta window ya Fara dukan Fauzan Yana gocewa,face mask din ya
fincike ya jefar ya zare glass din ya ballashi ya zubawa Fauzan rankwashi,Fauzan
yace I'm sorry haba Daddy saurayi kamata na wuce duka kana kunyatani kalli mutane
suna ta kallonmu ana Mana dariya please Daddy,Daddy yace kana Wasa dani ko ja mota
Bari muje gida naga Wanda ya haifi wani Ni da da Kai.

Mota Daddy ya koma Suka jera Suka tafi suna hanya,Fauzan ya Kira Affa bayan sun
gaisa yace Affa kaga na samo matar aure nace ayi min aure anki Wai sunce karuwa ce
baza ayi min ba Allah Nima zanyi ta Nabeel idan aka ga yarinya da ciki ba
ruwana ,Affa sarkin kulla aure gashi Nabeel yayi abin Nan basu ji dadi ba azo ace
an sake Yi a family ai da kunya,yace shi Abbas din ne yace baza a baka ba? Yace ae
da Mama ma, rannan ma itace akace karuwa nake bi Allah sai na bita ma,Affa yace
a'a dan nan karka sake bari za baka ita Ni Zan tsaya maka,ka kirashi ka Masa fada
tunda Kaine yayansa watakila Kai yaji maganarka,yace dama Ina so in baka labari ma
na ga Jannat din da kake nema

Affa yace Kai bana son karya yace wallahi har gidan da take kayiwa Daddy magana
su kyaleni kaima Zan fada maka inda Jannat take ko na kawo maka ita har gida
wallahi,Affa yace an gama ba abinda zasu maka shi yasa nace duk yaranmu kafi kowa
hankali,gaka babban yaro ba abinda za a maka yanzu zanyi magana.

Ai Affa Wayar Kaninsa sanata ya Kira ya zazzageshi yamusu warning su kyale yaro
aure zaiyi ba karuwa bace,Daddy yace shike Nan Yaya tunda ya hadani da Kai,ba
zancen hadi wlh karka sake ka shiga safgarsa ka kyaleshi Yana da hankali yaro aure
zaiyi ka jawa matarka kunne,Mama tana ji tana gani Mijinta yace Yaya ya hana zata
Yi magana yaci mutuncinta yace ta raina Yan Uwansa haka tayi Shuru...
Affa yau sabo da murna Haka ya hakimce a gaban tv ya Kira Mimi yace Aisha Kamo
min tashar da suke sa michiel Jackson da Bob Merly.
Masu sharhi Ina godiya

AsmaBaffa
[6/28, 1:47 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮

Part 2

86-90

Official
By
AsmaBaffa

Ware Baiko Sadaukarwa ne ga


AIDA MAMAN TASNIM

page naku ne

Ummu Haidar
Mom Abdallah
Ma'esha
Inner Habee
Habeebah Heebat
Ummu Lateepha

Fauzan suna komawa gida Daddy yace sai ka fada Mata yaushe zamu Kai kudin
aure bazai dauki lokaci ba wlh aura maka ita za ayi ka karata,Mama ta fashe da kuka
tace wlh gidan Nan za a kawota ko anyi a nan zamu zauna da ita sai Naga halayenta
da idona bai Isa yayi rayuwa shi da ita ba tazo ta mallake min yaro a kawota nan
gidan Ina kallo a gaba na,Fauzan ya kalli Mama yanda ta damu kanta dariya ma take
bashi yace Daddy jibi Zan fada maka tsare tsaren bikin namu nawa ba irin nasu bane
sosai za ayi sha'ani kawaye ne da ita na gagara, Allah yasa ya Zama Alkhairi cewar
Daddy yace Ameen ya haura sama aka bar Mama tana kuka.

Wanka Fauzan yayi ya canja cikin kana Nan Kaya ya wuce masallaci yayin da
Jannat ta koma gida ta samu su zee da zancen aurenta,Murna suka dingayi tare da
furta haka Allah yake ikonsa na kirki suna gida kullum cikin hijab ana tafiya
Islamiyya amma ga Yan bariki suna ta aure na kirkin su suna gida a zaune,ai wlh
kawaye zamu gayyata sai munyi bikin da ba'a taba Yi ba a kusa damu, dama lokacin
Ramcy ta canja Mana katon gida,Jannat tace matsalata daya dangina,ke karki damu ga
Maman zee ga Babanta sannan ga Yan uwanmu duk su zamu kawo su Zama iyayenki tunda
dai Kinga Indai aka tabbatar da karuwanci mukeyi Iyayensa baza su yarda ba wlh
gwara ma ko za a fada to ace babu me hujja Kawai fada akeyi babu Wanda ya taba
gani,kin San duk wannan dogon binciken yanzu ba wani Yi ake sosai ba musamman Abuja
Jannat tace Kawai ku Fara tunanin anko da alama baza a dauki lokaci ba gwara a fara
shiri,Peace tace gyaran Amarya fa shi Zaki Fara dole a fito da a susun mu da shi za
ayi Miki abinda ya kamata,Jannat tace na gode bani da Yan Uwa kamarku wlh Kun rufa
min asiri Kun daukeni kanwarku,muma so muke mu daina Indai mun samu miji na gari an
gama,Allah yasa cewar Merry,Littafi suka dakko aka fara rubuta abinda ake
bukata,Kudi karku damu Abbakati nasan zaiyi komai zai bada cewar Jannat.

Bedroom ta shiga tayi wanka tare da gabatar da Sallah sannan ta Kira Fauzan tace
ya kaje gida hope basu maka komai ba,Yana zaune a dining shi da Mama suna dinner
yace no ba abinda ya faru gani ma ga Mama ya kalli Mama yace na baki ku gaisa?
Jannat tana ji Mama tace Allah ya kiyaye wlh bana kaunarta Wayar ya kashe da sauri
amma ta Riga taji,Jannat a ranta tace ke Kika jiyo tunda ogan Yana so na angama ba
abinda zai dameni mu rayuwa wacce ce bamu gani ba.
Sai 11pm ya sake Kiran Jannat bata nuna Masa taji me Mama tace ba yace baki
bacci ba? ae ni bana bacci da wuri,me kikeyi a kwance Kawai nake Ina tunanin
duniya,hmm bama tunani na ba? kaima kasan Indai za a tuna rayuwata ta duniya ai
kana ciki,Fauzan harda wani lumshe Ido a ransa yace shege zama da karuwa ba karya
ba,Yarinyar ta gama dani lokaci daya,Wai ya haka ne Abba? ya naji kayi Shuru ta
furta Masa tana wani Kasa da murya ta katse Masa tunaninsa,yace na dan gaji ne eyya
Sannu dama munyi aure da na maka massage sorry bana kusa, Fauzan ya zaro Ido yace a
ransa Allah ya datar dani ni Kam Wanda baiyi love da Jannat ba an cuce shi ji yake
Kamar ya fisgota ta cikin wayar ta sake katse Masa tunani da tambaya kayi Shirin
bacci kenan uhm yace sabo da yanda tayi Maganar sai da tsigar jikinsa ta tashi,tana
magana sai ya lula tunani har tace ko dai bacci kake ji ne?sabo da Kar ta gano shi
sai yace yes gobe Zan kiraki back ya kashe wayar ya juya tare da jawo pilow ya
rungume Yana tuna Jannat.

Bangaren Jannat ma ta Dade bata Yi bacci ba sabo da yanda take tunanin Abbakati
har kashinta take Jin kaunarsa.
Washe gari zata fita lokacin Yana office da safe text dinta ya gani ya shigo
wayarsa ya duba tace
zanje Saloon sai 2 ko 3pm Zan koma gida,reply ya Mata adawo lfy take care of
yourself for me,love you.
Yana tura Mata ya kirata yace wanne saloon zakije? ta fada Masa yace okay sai
gobe zamu hadu,ba damuwa ta furta.

Tana taxi gaf take da karasawa saloon din taga wata shegiyar mota ta gani ta
fada tana Mata horn,mamaki takeyi ko waye wannan oho,Me taxi yace da alama wancan
mutumin ke yake bi tace ban San motar ba ni karka tsaya.
Sai da yayi parking ta bashi kudi ta fito kenan shima me motar ya fito sai taga
Fauzan Dan uwan Nabeel a duniya ba Wanda take Jin kunya irinsa hijab dinta ta ja
tare da rufe fuskarta tana boye Fuska,shi kuwa Kamar yanda ta sanshi tun farko ba
Fara'a Haka yau ma,a kunyace tace Ina yini Sannu,Yace Wai mene kike Jin kunyata?
Murmushi tayi ta sake gyara hijab dinta tare da rufe fuskarta kusan gaba daya,yace
Jannat tsakaninki da Allah baza ki fadawa Affa inda kike ba ko zai samu ya maidaki
inda ya dakko ki kin San irin damuwar da yake ciki?
Kanta ta sadda kasa tana kallon yatsun kafarta hawaye ya dan Fara sakko Mata tace
nasan ban kyauta ba Zan Koma ne..

Wata magana ce ta kawoni wajenki Jannat ta kalleshi kadan tare da maida kanta
kasa tace to Ina ji,yace Ina sonki Jannat wlh tunda na ganki a Abuja naji Ina
kaunarki in ba damuwa mu koma ni na yarda Affa ya daura min aure da ke,Zan rike ki
Amana Jannat,Ina Matukar kaunarki,kullum da tunaninki nake kwana nake tashi,duk
abinda kike so a duniya Zan Miki ko million Nawa ne Zan baki tunda Naga Kamar Neman
kudi kike da jikinki.

Kallonsa tayi ya gyada Mata Kai yace wallahi ko Mene Zan kashe a kanki in ma
ba a kasar Nan kike son Zama ba Zan tafi dake London muyi rayuwa a can,Jannat tayi
Murmushi Kawai kanta har yau Yana kasa sabo da kunyarsa da take ji,yace ya Kika ce?
a hankali tace kayi Hakuri Ina da Wanda nake so shine rayuwata,duk abinda nake nema
a duniya ya gama Yi min,Ko Nawa ya kashe ya fada ni zan biya shi burina ki aureni
Jannat kece rayuwata haba me dadin suna.
Jannat tace nidai kayi Hakuri wallahi ko duniya zaka bani bazan iya rabuwa da
Abba ba,au sunansa Abba? Jannat tace ae,yace Allah wadaran Abba Kuwa ya cuceni Kika
sani ma ko Dan Iska ne kike bata lokacin ki,ba Dan Iska bane Jannat ta hayayyakowa
Fauzan da masifa ya zagi Abbakatinta, sorry ya furta
Bazan miki dole ba Allah ya bada zaman lafiya idan biki yazo kije kiga Affa dan
Allah, Inshaallah ta furta,ya sake cewa Allah ya bani me so na Nima irin yanda kike
son Abba,tace Ameen tana ta Jin kunyarsa,Kudi ya zaro Wanda bai San Nawa bane ya
Mika Mata fafur taki karba tace na fada maka ni Abbana yana min komai,yace ai a
madadin Affa na baki,karba tayi tace na gode ya Mata sallama ya tafi Yana ta dariya
a mota harda cewa woo shege ni Yana driving dinsa.

Kullum suna wayarsu suna soyewa da Fauzan Wanda bata San shine Abbakati ba,har
ranar da zasu koma hospital tazo,su Zee Suka ce zasu gaisa da shi idan yazo kofar
gidan,Jannat tace ku bari zaizo musamman,Suka ce ba damuwa,Yana zuwa gate dinsu ta
fito sanye cikin lace milk and Golden takalminta,mayafinta da jaka Golden,tunda ta
fito yake kallonta ta cikin glass dinsa, ya dauketa Suka je ba bata lokaci aka ce
su shiga,duk ga mutane nan suna zuwa da alama ziyara ake Shiga, ita dama tasan
Hanya itace ke nuna masa Hanya dake katon asibiti ne sai da Suka Yi tafiya me nisa
kafin su Isa wani bangare Wanda ka rantse a daji wajen yake wani katon daki Suka
shiga,farkon shigarsu sai da Fauzan ya tsorata da irin marasa lafiyar da ya gani
har idonsa yake rufewa bai taba zaton a duniya da marasa lafiya irin wannan ba.

Gaba daya wata irin halitta ce da su ta daban,wani me Kalar wani ciwon ma bai
taba ganin irin ciwon ba,baza ka taba cewa mutanene ba,sai ka rantse Aljanu ne abin
ba kyan gani ko kadan tsoro ne ya kamashi Addua Kawai yake a bakinsa.
Wata nurse tace Jannat an Zo ne ai ku Kuna layin masu sauki sauki kuje,wani daki
Suka sake shiga wani gadon ruwa Jannat ta nufa Wanda Sam ba a gane wacce halittace
macece ko Namiji sabo da gaba daya in banda Kashi sai fata a jiki,Kamar
kwarangwal,gashin kanta babu ko daya,sai a wani gadon ruwa ake kwantar da irinsu in
ba haka ba zagwanyewa zasuyi su rube a hakan ma wani wajen duk ba fatar ma Sai
Kashi gashi nan ana gani an nade da bandage da auduka kowa sai wayyo wayyo Kawai
ake ji,Jannat a gaban gadon ruwan ta tsuguna tace Mummy matar nan duk wayyo wayyo
da takeyi sai data gane muryar yarta,bata iya magana sosa amma da kyar ta hada
kalmar Jan..Jan...sai da ta huta tana numfarfashi ta sake cewa ki roka min Allah ya
dauki raina na huta,Allah...Allah...ya Miki Albarka...Allah ya baki miji na
gari...Allah ya tsareki da Sharrin duniya....Ni Kam nasan bazan tashi
ba...shi...shi....shi...yasa nake so naji kinyi aure....
Jannat tuni zuciyarta ta karye ta fashe da kuka me tsuma zuciya,jin Haka matar
tace Zan warke Inshaallah...ki daina kuka bani hannunki naji....Jannat tana kuka ta
kamo hannun Mummy ta damke suna ta kuka a Haka.

Shi dai Fauzan tausayin Mummy ya kamashi kamar zaiyi kuka ga marasa lafiyar
dake wajen ba me iya zuwa wajensu sai Mai juriyar gaske,Jannat tace Mummy ga mijin
da Zan aura na kawo Miki shi yazo duba ki,Matar nan tace Alhmdllh daga yau na daina
kuka ko yanzu na mutu Allah ya Gama min komai,Jannat ta kamo Hannun Fauzan ta hada
Dana Mummy ta damke hannunsa tana sa Masa Albarka Wanda shi baya gane me take fada
ko daya ma Jannat ke fada Masa abinda take cewa.
Mummy ta sake yin Mimimi da baki a haka magana take Yi Jannat ta fassara masa
tace Allah ya maka Albarka,Fauzan yace Ameen Ameen Allah ya baki lafiya.

Masu kora ne Suka Zo suna cewa lokaci yayi kowa ya fita aka Kori kowa aka rufe
wajen.
Wajen Doctor Jannat Suka koma yace Jannat I'm sorry to say mahaifiyarki ta cike
iya kwanakinta Wanda aka gama kayyadewa in mutum bai warke ba zuwa wannan lokacin
to an daina kawo Masa ziyara,Kawai kudin kula da ita Zaki ci gaba da turawa duk
wata,amma bazan boye Miki ba,dakin da za a kaita sai me nisan kwana ke Fitowa daga
ciki za a barsu a Nan ana dan basu treatment idan Allah yayi tana da nisan kwana ta
warke idan kuma kwananta ya Kare to za a kiraki ku dauki gawa Kuma kin San komai
tunda an fada Miki.
Jannat duk iya dauriyarta ta kasawa tayi hawaye ne ya balle Mata tace ba komai
zanci gaba da Mata Addua da ace Ina raye Ina kallo uwata ta mutu gwara ta mutu a
asibiti ko banza idan na tuna zan San nayi kokari Allah ne baiyi ba, Allah yasa ta
warke yace Ameen,Fauzan Yana kallo yace Nawa ake biya duk wata? Yace dubu dari
biyu,Nan take ya karbi accnt din asibitin,suna barin asibitin ya tsaya a bank ya
biya na wata biyar,yace Zan tura wasu bayan biki ya Mika Mata tailer.

Godiya ta dinga Yi Kamar zata goya shi,kafin ya tashi motar Hannu yasa tare da
goge mata hawayenta yace cry no more Inshaallah zata warke ai cuta ba mutuwa ba sai
kiga me lafiya ya mutu marar lafiya ya mike karki damu Allah na Nan.
Tana ajiyar zuciya tace In...Inshaallah.
Kayan ciye ciye dana Sha ya siya musu yace sai Ina? tace muje Queens Garden sai na
baka labarin a can I think is better, ba gidana ba?shedan Yana kusa Kuma ma gidan
da za a kaini Zan gama kalle shi,yace farko Mama tace a gidamu za a ware Miki part
ki zauna kafin mu koma gidanmu,ba damuwa cewar Jannat.

Wurin shakatawar Suka je ba mutane a ciki sai dai dai,Katuwar Sallaya ya


shimfida musu suka zauna suna cin Shawarma da Ice cream tace Kamar yanda ka sanni
Hannu ya daga Mata yace bari Mana mu gama ci,okay tace sai da suka gama sannan yace
Ina jinki to Alhmdllh Yanzu naci na Sha sai ayi ta yi Ina ji start

Labari

Jannat tayi dariya tace


Babana dan asalin Bauchi ne shi kadai Iyayensa Suka haifa suna da arzikin dabbobi
ya taso cikin gata su Suka daure Masa gindi yayi ilimin boko dana addini,bayan ya
gama Diploma Iyayensa suka zabo Masa Mata a cikin dangin sabo da Babarsa Hajiya
Saudatu da suke cewa Anne itace ta zabo Masa matarsa Talatu Yar yayarta ya
aureta,bayan ya aureta Allah bai taba sawa sun Haihu ba har yaje matakin degree ya
samu babban Aiki a NNPC lokacin Kuma mahaifinsa Yakubu ya rasu
Haka arzikinsaYana ta bunkasa

Babana Alhaji Usman Yakub mutumin kirki ne sosai da sosai akwai kyauta da taimako
ga addini amma akan abinda mahaifiyarsa ke so ko yake so to fa idonsa rufewa yake
Yi,danginsa kaf shi yake musu komai sai abinda yace daga nan ma da arziki yayi
arziki sai ya tattara ya dawo da matarsa Hajiya Talatu da Mahaifiyarsa data rage
Masa wato Anne,Anne sabo da tana son Talatu bata damu da rashin haihuwarta ba sai
ma hanawa tayi tace baza a Mata kishiya ba,har Abbana ya koma England Karo karatu
da iyalansa kaf yake tafiya Kuma suzo hutu

Watarana ya gama Phd ya dawo an Masa Karin girma arziki yayi gaba ya Zama kusa a
kasar nan,Watarana da watan Ramadan yaje masallaci Jin tafsir da Yamma a Nan Abuja
sai ga Yan agaji sun kawo wata budurwa amma ba yarinya bace zata Kai shekara 32
Suka ce wani yare ce a Nigeria can kauyen Ogun state suke Yan ta'adda sun kashe
musu kowa a kauyensu sun kone Kauye Suma da kyar wasu Suka tsira ciki har da ita.

Ta shiga zaga gari gari Neman taimako tayi aikin wanke wanke da shara a gidajen
masu kudi daban daban amma wahala da wulakanci ke korarta har Allah yasa ta samu
aiki a Nan Abuja a gidan wani me kudi Nan ma wulakanci kala kala,ita Kuma babu
abinda yake birgeta irin musulunci tunda yanzu ba dangi ne da ita da zasu hanata ba
tana dai da Yan Uwa a Lagos Suma ba zumunci suke ba amma sun San dai juna ana
gaisawa watarana.
Kawai sai tace zuwa tayi a musuluntar da ita Kuma a taimaka Mata da wajen
kwana,Mummy Kyakyawa ce matuka fara babu Wanda bazai so ta ba,Nan take ta Musulunta
a masallacin ta zabi suna Asiya Abba yace shi Kuma Yana sonta idan ta Amince zai
aure ta.

Kowa yayi farin ciki ana ta yabonsa a Nan malamin ya nada Mata waliyyai Abba ma
ya bada nasa lokacin ma Yan Uwansa maza sun Zo Watarana a Nan suke azumi sune shedu
Nan take ya bada sadaki dubu hamsim aka daura Masa aure da ita.
Sai a ranar Anne taji da ita da uwar gidansa Talatu ai Kamar Abuja zata Kama da
wuta haka suka dinga bala'i,Abba yayi ta bawa Anne Hakuri da matarsa yace kaddara
ce, Bayan nan Suka Yi kamar sun hakura da komai, ya bawa Mummy part dinta daban.

Daga ranar Kuma Anne ta fara kishi da Mummy tare da Hajiya Talatu Suka hade kai
basu da aiki sai zagin Mummy da wulakanci kala kala bata da katabus a gidan nan duk
aikin gidan nan itace takeyi shekara daya ta samu ciki,Hajiya Talatu tana Jin
labari taci kwalar Abba tace munafuki kaje kayi Mata ciki ni kaki kayi min wallahi
bata Isa ba Nima sai na samu ciki,Fauzan yace tab hauka sai Mata

Jannat tace Anne tace kayi mata Kamar yanda ka yiwa Amarya ciki itama Talatu ai
itace uwar gida itace ya Dace ka Fara yiwa yawwa yanzu sai kayiwa Talatu ciki
itama,Abba yace ciki ai Allah ke badawa ya kuke abu Kamar jahilar,Anne ta fashe da
kuka tace yau akan Amaryarka banza Asiya kake kirana da Jahila,Abba yace kiyi
hakuri ba haka nake nufi ba,da kyar ya lallaba Anne ta hakura,watan cikin Asiya
biyar Talatu ma ta samu ciki,Anne tace dan jakar uba yaji wuya da ace ban Masa kaca
kaca ba ai dai bai Miki cikin ba,Talatu tace ai duk da haka bai birge ba tunda daga
zuwanta zata rigani haihuwa.

Ana zaune masifar yau daban ta gobe daban har cikin Mummy ya shiga wata tara
tunda suka ji labarin watan haihuwa ya Kama Anne ta saka Talatu a gaba Suka tafi
Kauye Wai zasu je zaga dangi dan Kar ma su taimaki Mummy,gashi Mummy bata da kowa
sauran a Lagos suke ba wani ma mutunci ne da su ba suna ganin su Yan birni ne basa
harka da Mummy,cikin ikon Allah ranar da Mummy zata Haihu Abba Yana gida ya kaita
asibiti tare da wata dattijuya me aikin talatu,ana zuwa ta Haihu lafiya kalau ba
wata matsala har akayi suna Basu dawo ba,har Mummy tayi sati biyu sannan Suka dawo

Suna dawowa Suka ga Namiji ne ashe sabo da a garin da sukaji ana zancen Amarya
ta Haihu ko saurarar zancen basuyi ba,Anne ko yaushe a karbowa Talatu maganin
gargajiya take Wai duk dan ta Haihu lafiya sabo da Talatu Yar gidan Yayarta ce,sai
ga ikon Allah lokacin da Talatu ta zo haihuwa sai aiki aka Mata aka Ciro jaririya
mace.
Tunda taji sauki aka sallamota ta dawo sai tace bata San zance ba me yasa Abba
ita bai Mata cikin Namiji ba,Kuma ta ya za ayi Amarya ta riga ta haihuwa bayan daga
baya aka aurota,suna ta wannan, rayuwa tayiwa Mummy tsanani kullum sai kuka sai
Addua Allah yasa ma tana zuwa makarantar Islamiyya sabo da ta kula da addininta.

Watarana Anne tace Mummy taje ta dama Mata kunu a kitchen tana shiga kitchen
Talatu ta Shiga ta durawa jaririn Fiya fiya a bakinsa,sai da Mummy ta fito taga
gawar yaronta bakinsa Yana ta warin fiya fiya,Mummy tayi kuka,Abba Yana zuwa ya
tara Yan aiki ana bincike wata a ciki tace Hajiya Talatu ce ta ganta da idonta,Anne
ta fashe da kuka tace idan yayi magana sai ta tsine Masa Abba Yana gani ya hakura
Kuma shima bai damu ba sabo da yafi son Talatu tun asali duk abinda tayi bata laifi
a wajensa Watarana ma yasan gaskiya amma sai ya take.

Cikin ikon Allah bayan wata biyar sai Yar Talatu ta kama cuta a ranar da aka
kaita asibiti ranar ta mutu,Suka ce Mummy ce ta kashe Mata 'ya sabo da taga danta
ya mutu a lokacin sai da Abba ya farfasawa Mummy jiki,Kaf Dangin Abba sun tsani
Mummy arniya ma suke kiranta da shi, sabo da mutuwae yarsa ya saketa,bata San inda
zata je ba sai Anne tace a bata boys quarters ta zauna ciki sai ta dinga musu wanke
wanke da shara da aikin gida,Mummy ashe tana da ciki bata sani ba sai da ya saketa
da sati daya ta fada Masa Abba yasan gaskiya sai yace shi wallahi ba cikinsa bane
Sam,Anne da Hajiya Talatu suna zuga shi.

Tafiya tayi nisa kullum Mummy itace ke aikin gidan komai da komai ga duka ga
zagi ga hantara ita Kuma sanadin cikin da take da shi na Abba shi yasa taki tafiya
ta bar gidan,a haka cikinta ya shiga wata tara,lokacin Talatu ta sake samun ciki ya
zube amma,Suka sake cewa Mummy ce mayya.
Daga nan Mummy ta Haihu da kanta a daki ta gyara kanta da jaririyarta Ni kenan
nice,Allah yasa Abba duk wata Yana biyan Mummy kudin aikinta su take tarawa da
kudin tayiwa kanta komai da me haihuwa ke yi har Tinkiya ta siya da kudinta aka
yanka naci suna Jannat.

A haka na taso Mummy na raino na tana tara kudin aikinta har Talatu ta samu
wani cikin yaron data haifa bai zo da rai ba har na shekara biyar lokacin nasan
yanda Talatu da Anne suke dukana sun tsaneni sosai ko bangarensu bana zuwa amma duk
da haka har bangarenmu suke zuwa su min duka,tace in munyi aure zaka ga inda Talatu
ta yanka min duwawu da wuka,Haka Mummy ta samu makaranta me tsada ta sakani primary
da Islamiyya me kyau,tun Ina Yar karama take koya min karatun addini amma bata Yi
boko ba nice idan na koyo karatun boko sai na koya Mata,Muna haka har na shiga
Secondary,a lokacin duk aikin gidan Nan tare mukeyi da Mummy duk sun sallami Yan
aikin Mata,Abba Kuwa baya kaunata,baya kaunar ganina,Mummy har Kara ta kaishi wajen
Yan Sanda amma abinka da me kudi ko fada basu Masa ba sai Suka ce Kawai ya barmu a
gidansa muci gaba da Zama a matsayin yan aiki,lokacin Kuma Talatu ta Haifi danta
Namiji,Mummy in kaga yanda ta lalace duk ta rame amma a haka ban rasa komai ba
komai tana min Kaya masu kyau nake sawa makaranta me tsada.

Talatu da Anne suna ta Jin haushinmu har na gama Secondary Abba baya kaunar
ganina karshe ma suka hanashi ya dinga biyanmu kudin aiki sukace kyauta zamuyi
kudin aikinmu shine Zama a gidansa ,ranar da bazan manta da ita ba itace ranar da
munyi girki da Mummy mun gama zamu ebi abinci dake dama abincin sai taga dama take
bamu Watarana sai dai muci a boye,tana hanamu iba Muka tafi sai da Yamma bayan na
gaji na tafi Islamiyya sai ta kawowa Mummy abincin ranar Mummy tayi mamakin ganin
abincin da yawa,Haka taci ta koshi ta ajiye min nawa,na dawo daga makaranta Kawai
na iske Mummy kwance tana murkususu,na fashe da kuka na fito na Kira masu gadi su
taimaka min amma Anne ta fito tace duk Wanda ya ko kulani a bakacin aikinsa.

Da gudu na tafi na kirawo Abba,Ina kiransa da Abba ya kwada min Mari ya kore ni
yace shi ba ubana bane, na fito Ina kuka na rasa wa zai taimaka min na fita na
kirawo me taxi shi ya taimaka min na kwaso kudin da Mummy take Tarawa Muka tafi
asibiti

Labarin Nan yanzu aka fara sai gobe Zan ci gaba kaga yanzu dare yayi yace no
muje gidana ki karasa min a can,tace hadari fa yace alright muje to na ajiyeki a
gida Allah ya kaimu goben,tace ameen ya Mata take away tare da kawayenta na kayan
makulashe ya ajiyeta gida.

Masu sharhi kunfi kowa birgeni Ina kaunarku

AsmaBaffa
[6/28, 1:47 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮

Part 2

91-95

Official
By
AsmaBaffa

Ware Baiko Sadaukarwa ne ga


AIDA MAMAN TASNIM

Page naki ne

GIMBIYA DIYAR KATIBI

Washe gari da wuri ya nemi Jannat wannan Karon a gidansa Suka hadu basu bata
lokaci ba yace Ina jinki
Ci gaba tayi da
Muna zuwa asibiti aka Mata wasu gwaje gwaje Nan aka tabbatar min guba aka bata kuma
kayan cikinta duka sun tabu babu Wanda bai tabu ba,lokacin munga tashin hakali
lokaci kadan idan zatayi Kaki sai dai na jini Kashi ma Sai kashin jini a haka kudin
data tara ya Kare na siyar da abubuwanmu duk Suka Kare a magani Kai har katifarmu
sai da na siyar sutura masu kyau duk na siyar da su a araha sabo da kudin magani

Duk abin nan Abba ko lekomu asibiti bai taba Yi ba haka danginsa kaf bare su
Anne ko kulamu basu Yi,watanmu uku a asibiti Mummy taji sauki tana tafiya da
kafarta amma bata warke ba,abinci baza taci na kirki ba ko ya taci da yawa sai
kashin jini ciwo ya tashi,daga wannan muka rasa Mai taimaka Mana karshe Abba ya
koremu daga gidansa gaba daya,ba yanda zamuyi haka Muka Fara Neman aikatau duk
Wanda ya ganni da me jinya sai yace baya so,kullum Mummy ciwonta Kara karfi yake ba
kudin asibiti.

Nayi kuka na godewa Allah gashi kuma a kasan gada muke kwana ruwa iska kanmu zai
Kare karshe wani bawan Allah dan cirani ne yazo daga Kano ya Mana hanyar wani kango
kafin a karasa gini mu zauna,abincin ci ya gagaremu na samu na lallaba mummy Muka
Fara fita yawon bara da maula gidajen Yan siyasa,idan muka samo sai asibiti ya
cinye kudin ga jini da ake yawan karawa Mummy sabo da bai Zama a jikinta,muna
wannan hali me ginin kangon yazo ya kore mu yace gini zai karasa muka fita muna ta
yawon bara da maula tun Mummy tana karfin hali har ta gaza ruwa iska sanyi duk akan
mu ke karewa kullum dare sai dai mu je bankin wani shago mu kwana kowa yaki taimaka
mana.

Yan siyasa ma karshen taimakonsu a bamu dubu goma shima idan Muka je sau biyu
baza a Kara bamu ba,a haka Watarana shagon da muke kwana a bakinsa masu shagon mace
ce wata dattijuwa suka Zo Suka ganmu tausayinmu ya kamata ta tambayeni labarinmu na
fada Mata shine ta hada Ni da yarta Zainab wacce ake cewa Zee kawata kenan ta
gidanmu.

Zainab itace tazo tare da kawayenta su peace a motar Ramcy lokacin Ramcy tana da
mota suka rungume mu hannu biyu,karuwai sun taimaka Mana masu mutunci basu
taimakemu ba,wlh da su muka dinga Jinyar Mummy a cikin gidansu suna kashe Mana
kudi,sune suka tsaya min Muka kaita asibitin daka ganta suna kashe Mana kudi
lokacin ma sunfi samun kudi a karuwanci,har tsawon shekara guda suna dawainiya da
mu,ci Sha da sutura,mummy Kuwa abin Kara gaba yake,suka tura mu asibitin Aminu Kano
watanmu uku ba sauki,muka koma asibitin shika tsawon wata biyu,karshe Muka sake
dawowa Abuja da Mummy lokacin kamannin Mummy ma ya fara canjawa,daga nan asibiti
suka gaji aka kaita inda ba a zaman jinya sai dai aje ziyara,kudi Kawai Zan ta
turawa,lokacin su Zee sun gaji har kunyarsu nakeyi idan na kalli irin sana'ar da
sukeyi suna biya min kudin asibiti,gida,ci Sha da sutura basu taba gajiyawa ba.

Wani Yana wannan sana'ar Yana taimaka min ni me zai hana bazan Yi ba ga inda Zan
dinga samun kudi a Kan lokaci,duk da Haka Kuma Ina zuwa gaisar da Affa na amma baya
ko kallona har na gaji na daina kulashi nima na Shiga harkata,bani da Yan Uwa sai
su zee,Haka na nuna musu Ina so Nima nayi irin sana'arsu har shawara suka bani Kar
na shiga Suma so sukeyi Allah ya shiryesu,nace ni zanyi ai Kuwa Suka tara min
surutu masu tsada da kyau ba abinda basu siya min ba.

Suka dinga gogar dani suna koya min abubuwa Wanda ya shafi bin maza da yanda
zanyi sex,da sauransu amma rule dinsu daya babu wacce zata kawo musu kwarto gida
suyi Iskanci a cikin gida,sai dai bako ko yazo a gaisa ko wani abu ana Haka ranar
farko da zamu fita gefen titi Good Evening Ina bakin titi duk su zee Suka samu aka
daukesu banda ni,Fauzan yace ai baza ki samu me daukanki ba Jannat ni Allah ya
ajiyewa ni akewa tanadi, Jannat tayi dariya taci gaba

Sai dana dade sannan Allah ya kawo wani matashi ya daukeni a motarsa,bamu karasa
hotel ba yayi parking yace na bashi labarina dan Allah yarinya dani na fito irin
wannan sana'a shine na bashi labarin karya Kamar yanda Affa ya fada muku shima haka
yaji,shine ya daukeni yace gidan marayu zai kaini ajiya kafin nan gaba ya nemo min
gida na mutunci su rikeni,ban San abinda zaiyi kenan ba da gaskiya Zan fada Masa
watakil yasa a taimaka min.

Amma na rigada na Fadi karya idan na canja baza su yarda dani ba daga shi har
Affa,kaga ba me yarda ya tallafa min,a lokacin da Affa yace aure zai min ba haka
naso ba banyi Niyyar barin gidan ba naso ya barni mun dan Saba daga nan sai na fada
Masa gaskiya ya taimaka min to amma Ina canja labari ba Wanda zai yarda dani,gashi
sai yace mijin Hamida Zai bani Lele,ba wacce baza taso auren Lele ba amma me
zuciyarsa tana Kan Shakiransa,gashi Ina tsananin kunyar wannan Fauzan bana son hada
Ido da shi
Ga tunanin Yan Uwana su Zee duk halaccin da Suka min sai suyi tunanin guduwa nayi
ma,sannan basu San Ina nake ba ai bai kamata ba,shi yasa a gidan Sam bani da
walwala bani da fara'a har sai dana samu hanya na gudo sannan na samu Jin dadi.
Mummy ta Kuma shike Nan bazan je mata ziyara ba taya Zan iya Zama a gidan Affa
dole na gudu.

Amma shi Fauzan mun hadu sau biyu da shi a nan garin ma Kuma mun gaisa,Fauzan ya
gama jin labarin kaf zuciyarsa ta tsumu sosai badan namiji bane sai ya sharbi kuka
to amma ga Jannat na hawaye shi idan yayi wa zai lallashi wani,ya maze yace kiyi
hakuri Inshaallah wahalarki tazo karshe in Allah ya yarda bake ba bakin ciki,Jannat
ta kalleshi tace taya zanyi farin ciki Bayan Mummyta na daina ganina Inshaallah
zata warke ai cuta ba mutuwa ba.

Lallashinta yayi sosai har ta daina kukan yace yau Zan nuna Miki fuskata gaba
daya,Nan take ya cire bakin glass dinsa tare da face mask taga Fauzan da gudu ta
koma bayan kujera ta buya dariya ta bashi Yana ta dariya ta buya da rarrafe ta
dauki Jakarta Haka da rarrafenta tayi waje tana zuwa bakin kofa ta fice da
gudu,gashinsa me Matukar yawa da laushi ya shafa Yana kiranta amma da gudu ta bar
gidan, kyaleta yayi sai da dare ya Kirata a waya a hakan ma sai da yayi bugu hudu
kafin ta daga cike da kunya tayi sallama ya amsa

Ina yini ta furta kamar tana ganinsa haka take nuna Jin kunya a fili,ya furta my
Jannat kasa magana tayi sai da ya kirata sau Uku sannan ta iya amsawa a hankali
na'am,yace tawan tayi mukus a ranta tana Jin wani irin farin ciki tace oumm,yace ko
ba mine bace? dariya ta kyalkyale da ita tace ka raina min hankali da yawa na daina
kulaka,Ido ya waro waje Lokacin Mama ta shigo palonsa bai sani ba tayi Shuru ta
labe Wai dan taji da wa yake magana,taji yace wannan kunya haka sai kace yaune zan
kalla Duwawun,ai Mama baki ta rufe tare da juya baya ta juyo tare da toshe
kunnuwanta ta karaso ta Bayan Fauzan tare da fisge Wayar tace to Yar Iska karuwa
kin lalata min yaro kinibabba Allah ya Isa Zaki aure min Dana ki cuce shi mayya
Dangin tsiy....da sauri Fauzan yace haba Mama ya Kai Hannu zai karbi wayarsa da
take ciwa Jannat mutunci,Mama Wayar ta jefar ta rufe Fauzan da duka ta gadon
bayansa mahaukaci ka zare ka susuce a Kan karuwa ta fashe da kuka tace wallahi
bazan taba yafe Mata ba

Fauzan tsayawa yayi Kawai Yana kallon ikon Allah tace ka Zama dan Iska Ashe
zancen Iskanci kukeyi,yace wlh Mama ba haka bane ba abinda kike tunani bane yanzu
nifa Duwaiwan da nace nufina idan anyi aure zanga wani tabon rauni,Mama ta sake
fashewa da kuka tana na shiga Uku ni Mariya sai tayi part din Daddy,Fauzan kansa ya
dafe shi kadai yace Mama bata gane ba Sam yanzu duwawu shine zancen Iskanci tashi
yayi ya bita part din Daddy.

Can ya isketa tana fadawa Daddy tace to danka ya lalace ni ban taba haifo da
irin Fauzan ba yaro baya Jin magana ga taurin kai, ga miskilanci ayi Masa fada
bazai ji ba to wlh na gaji yayyensa Zan fawa su Anwar,Daddy yace Anwar Ina zai iya
da Fauzan ai duk duniya Nabeel ne kadai zai fada Masa yaji ki fadawa Nabeel ni
Fauzan yanzu Addua nake Masa karuwa ta gama da shi,Mama tace zancen Iskanci fa na
iskeshi yanayi Wai zaiga Duwaiwakanta abin ba dadin ji,Fauzan da Yana shigowa yaji
me Mama ke Fadi juyawa Kawai ya koma part dinsa.

Sai wurin 2hrs ta kawo Masa wayarsa tace gashi nan tana Kira sai ka daga in
kayi da kyau kanka ta juya ta fice,Jannat ce ke kiransa kashewa yayi ya Kirata
back,tana dagawa yayi zaton tayi fushi ko bakaken magana zata fada Masa sai yaji
akasin haka tace kayi Hakuri ana ta maka fada a kaina zai wuce ne karka damu fatan
ranka bai baci ba,Fauzan yaji wata sabuwar kaunarta ta kamashi lokacin Mama ta kasa
zaune ta kasa tsaye ta sake lallabowa ta shigo dakin Fauzan bai sani ba lokaci yace
wow shi yasa nake Kara kaunarki da ace Ina kusa yau da sai nayi hugging naki so
tight,Kukan Mama ya sake ji tana rafka salati,Fauzan yace na shiga Uku yace Zan
kiraki ya kashe wayar Mama tace ta tabbata abinda kake kenan ka rungumeta daga Nan
sai me? sai aikata masha'a daga ji dama Kun saba marar mutunci ta sake durmawa
Fauzan duka a baya,ya gantsare tare da cewa da zafi fa Mama,duka ta sake Kai Masa
ya tashi ya fada bedroom ya kulle Kawai ya kwanta.

Tana fitowa ta Kira Nabeel,Dawowar Nabeel daga Office kenan Hamida ta kawo Masa
abinci yaga Kiran Mama Aslam Yana hannunsa ya daga Suka gaisa,Mama tace karar
Fauzan na kawo maka Kai kadai kake fada Masa yaji yaron Nan ya lalace karuwa ya
samo ta gama da shi Wai ita zai aura nayi magana su Affa sun nuna ban Isa ba,to
yanzu na hakura ya aureta ya koma kalaman banza da ita yanzu Kamar Fauzan ace baida
Aiki sai waya da mace Kuma kalaman batsa kullum batsa da maganganu marasa dacewa
shi suke kwana Yi da yarinyar nan, shine na bugo waya na sanar maka dan Allah kayi
Masa fada tunda taku tazo daya

Lele ya bawa mama Hakuri yace yaron ai gani yake ya girmi kowa yanzu bayan Lele
kwata kwata shekara daya da rabi ya bawa Fauzan,Indai haka ne Fauzan zai gane
kurensa ya kalli Hamida Suka hada Ido Suka tafa a hankali yace Zan Masa fada karki
damu Mama zai hadu dani,Fauzan bai kyauta ba ya bata wayonsa Yana Magana ya daura
hannunsa daya a wuyan Hamida Yana ta matsa wuyanta Yana ta wani jijjiga Mata
kai,Mama tace to Alhmdllh Yanzu hankali ya kwanta,a Kara hakuri Yara sai hakuri
Mama cewar Lele,to ba komai a gaida Hamida da Aslam zasu ji Inshaallah ya kashe
wayar.

Yana kashewa ya dakawa Pipi duka a kafadarta daga wajen tsakiya ji kake
dassss,Wurin ta Sosa tace Kai Kai wlh sai na rama ko ba yau ba,Hamida tace ko
Fauzan wa ya samu oho yace ke rabu da su Mama yanzu matasa da Yan Mata Watarana a
soyayya akan dan kauce wannan ai zunubin soyayya,Hamida ta Fara dariya zunubin
Soyayya, Aslam ya Mika Mata ungo danki ki kaiwa Nanny na gaji,au dana ne ma? ae
Mana,Pipi tace Yaro in Yana jariri na mamanshi duk wahalar duniya Uwa,idan ya girma
na Babansa sabo da zai na tayashi aiki ko gona ce da shi za a tafi,idan yayi aure
na matarsa ya koma wajen matarsa komai matarsa da yaransa,shi yasa nake son mace me
tausayi da Imani ko Ina take iyayenta na ranta cewar Nabeel, to Allah dai ya bamu
masu Albarka cewar Hamida.

Tace to Abincin fa tunda ai dai kayi wanka,na koshi yau gidan Ammar naje
matarsa ta takura min sai naci abinci,Fuska Pipi ta bata tace amma kasan Zan maka
abinci me yasa baka fada min ba ka Bari na wahalar da kaina? Sorry ya furta Yana
gyara kwanciyarsa Nanny ta kira ta karbi Aslam sannan ta dawo ta kwashe abincin ta
Bawa masu gadi duka Lele ya fara bacci bai sani ba tace in Kun koshi ku bawa
Almajirai ai suka lashe abincin oga sun San yafi nasu,Idonsa ya dan bude a saman
Sofa yace na gaji ne Pipina,Tausa ta fara masa Yana Jin dadi ta furta dan Allah
karka Yi bacci yanzu da dare ka hanamu yin bacci.

Jawota yayi jikinsa ta fada tana kwance a jikinsa ya maida hannayensa ya


rungumeta sai bacci,sai magriba ta tashe shi yayi Alwala ya wuce masallaci bai dawo
ba sai bayan Sallar Isha Yana dawowa yace Yunwa nake ji Ina abincin Nawa? Na bawa
masu gadi ai Kai kace ka koshi an cika maka ciki a gidan wani shi yasa na bayar sai
kasha tea.
Kallonta yayi yace bana son Wasa haka nace bazan ci ba? ae Mana haka kace ka
koshi yaushe Zan ta ajiyar abinci ya lalace,kallonta ya sakeyi ya fara fada to
nufinki me zanci yanzu? Sai kasha tea ko ka siyo Mana muci,na gaji yanzu bazan iya
fita ba,kawo kudi na siyo, kin San Allah ki tashi ki dafa min abinci wallahi idan
baki dafa ba ke Zan cinye Kuma na rantse sai na baki kuka sai kin kwana kina kuka
gwara ma ki tashi.

Je ki dafa karki bari na siyo abinci,Hamida tace yo wa zaka tsorata mutane ne


suke wani maka kallon wani na kwarai suna ganinka da Riga da wando su zaka zarewa
ido,kwafa Lele yaja yace in na saki abu bakya min musu baki taba ince kiyi kice a'a
ba sai yau kin fara rainani Pipi,ya zanyi na takarkare na maka abinci kace min ka
koshi ai da Sai kace min na koshi amma ki bar min sai anjima, zaka ce min wani na
koshi an cika min ciki a gidan Ammar yan.ya..yan...ni bacci zanyi ta furta tana
cuno dan bakinta.

Yace baza ki ba kenan tace gaskiya dai cikin kalami me dadi aeee, Alright ya
furta ya figi key din mota ya fita Yana cewa bari na siyo kaza me nononuwa Zaki
gane kurenki yau,Hamida ta harde kafafu tana wani karkada kafafu Yana fita bai dade
ba ya dawo duk ruwan sama ya fara jika Masa Kaya sabo da dan Fitowa da yayi a
mota,mura har ta fara kamashi,Yana dawowa taga Leda daya ya siyo komai guda daya
kazar ma quarter tana ta kamshi taji hadi, kwadayi ya kamata,ta koma kusa dashi ta
zauna Lelena ta kwantar da kanta a kafadarsa yaki kulata cin abincinsa yake kawai
taga alama zai cinye bai bata ba.
Hannu tasa ta zari cinya daya ta gutsira Lele ya kwace zata gudu ya jawota ya
danneta sosai ya kwakwulo ta bakinta gaba daya, Tasha wahala tana faman nishi ta
sake dawowa zata dauka ta sunkuci Fruits salat ta fara kurba yace wallahi kina
hadiyewa ban yafe ba,Tissue ta dauka ta juye ta bakinta ta kuskure da ruwa ta zubar
tace to dai ban hadiyi komai ba yace ya fiye Miki ya bata rai Kamar ba shi ba.

Yana gama cinye komai, yaga tayi zuciya ta Shige dakinta tayi wanka tayi Shirin
bacci tana zuba kamshi a ranta tace Wai Lelene zai tsine min akan fruits ba
komai,tana Shirin kwanciya ya shigo bedroom dinta cikin Shirin bacci amma ko Riga
bai Sa ba daga shi sai boxers yana ta kamshi ta ko Ina,Kuma ransa a bace sai da
Hamida ta tsorata
Ko magana bai Mata ba ya haura saman bed ya jawota ta kwalla yace ihu wayyo na
shiga Uku,yace gwara ma ki tsaya na rantse yau

Banci abinci ba fa,yace ni na hanaki ya hau cire Mata Kaya gaba daya tana
nokewa yace ki tsaya ko na yaga su wlh,tana gani ya ciresu du ya jefar yace naso na
Miki wani abu na masifa amma kece karki damu bazan iya Miki ba,ya damki Pipi tun
daga kiss ta gane babu lafiya,Kamar zai cire Mata baki tace da zafi wayyo lebe
na,Dan muguntar Lele ma harda cizo yake hadawa haka Yana zuwa Kan gorar Madara sai
ga Hamida tana kwarara kuka komai baya Mata da sauki,Lele yace in saki abu kice
baza kiyi ba sa'anki ne ni sabo da Ina kyaleki,Wallahi bazan Kara ba dama ban taba
musu ba muje sakwara Zan daka maka,Lele yayi Dariya a ransa a fili yace a'a sai dai
ke na daka Miki sakwarar yanzu ta Fara Neman guduwa ya damkota ya dadddanneta sosai
yace yanzu Zan Miki dakan sakwarar ya shigeta da karfi, Ya fara jajjage Hamida da
wani salon mugunta yake mata ta fara daurewa amma ta kasa sai ta fashe da kuka
wallahi bazan sake ba,dan Allah kayi hakuri,Yana Hidima yace Ina saki abu.... kice
baza...baza.. kiyi ba...sabo...sabo da Ina Wasa dake...bai San wanne hukunci zai
Mata ba bata Jin magana

Hamida kuka wiwi tana bada hakuri,kayi hakuri wallahi na tuba bazan sake ba
wayyo Allah Lele zafi,nice fa ta sake fashewa da kuka,Lele bai kulataba sai da ya
tattabatar ta ladaftu ta Sha wahala matuka,taji jiki ko motsin kirki bata Yi sabo
da dausayi radadi yake da azaba kawai
Hamida tana ta kuka yace tashi to sai kinyi girkin ta fashe da kuka yace ko baza
kiyi ba ne? zanyi zanyi zanyi wlh ta furta ta sauka daga bed din tana tafiya wani
iri ta fada kitchen tana kuka tana girki ta gama Masa jullof din spaghetti ta kawo
Masa bedroom dinsa lokacin ya fito a wanka Yana goge jikinsa da towel Yana wani
nishadi sabo da shi dai Kam ya kwashi dadi sosai sai dai Yana Jin bai kyauta ba da
yayiwa Pipinsa haka.

gefen bed ya zauna sanye da rigar wanka,ta ajiye Masa abincin a gabansa yace
zauna ki cinye hawaye yaki tsayawa haka ta zauna ta cinye dama yunwa take ji,Aslam
ya karbo mata yace gashi ki bashi nono ya Sha,kuka ta saki ta kalli yaron tare da
cewa ubanka ya cinye nonon babu,baza ki bashi ba Nabeel yace tace to da sauri ta
janye rigar baccinta data maida Kan nonon yayi jajir sabo da wahala,tace au ashe
Kan bai gutsire ba,ai na zaci ya cire, ta bawa yaro tana ta hawaye ya koshi ta
canja Masa kayan bacci sannan ta kwantar dashi a bed dinsa karami ta Shiga wanka.

Ta gasa jikinta yau Kamar hauka sannan tayi wanka tare da tsarkake jikinta ta
fito,tana fitowa tana ta Fushi idonta duk ya kumbura ta canja kayan bacci ta shirya
sosai ta haura saman bed ta kwanta can karshen gado,Murmushi ya saki yace Pipina,My
love come to me Baby,kin kulashi tayi ya jawota jikinsa Yana Pipina I love you, ya
saki dariya Yana ta faman Yi mata dariya yace my lollipop ya kwantar da ita a
kirjinsa zata tashi yace kina tashi Zan Kara,kwanciya ta koma tayi ya daketa ya
hanata kuka,Yana so ya nuna mata ba komai yayi ba,rungumeta yayi Yana shafa bayanta
yace I'm sorry,Kuka ta fashe da shi Yana ta lallashi taki Shuru tace bazan je
makarantar ba na fasa yin karatun ma,Lele Yana dariya a ransa yana dan lallashinta
bata hakura ba har bacci ya kwasheta.

Bayan kwana biyu Affa da Kansa ya isa Abuja tare da Mimi sabo da a nuna Masa
Jannat ya gani da idonsa,Mimi tace munzo hankalinka ya kwanta yace ah ai gwara na
gani Ido da Ido yaran Nan Fauzan da Nabeel ba kirki ne da su ba sai su sani a kwana
na gama chashewa da kida a banza,Fauzan da Lele ai kananan mutane ne abin kunya
gaba suka bashi, baya kuwa sai dai aga bayansu idan sun tada Sallah,Mimi da Mama
suna ta dariya gidan Yaya Ubaidu Suka sauka har Daddy can yaje Suka hadu suna ta
hirar zumunci,Fauzan kuwa Jannat ya dakko suka zo tare gidan Kawu Ubaidu inda manya
Suka taru,a kasa Suka zauna Jannat ta gaishe su,Affa ya kalleta yace haka kike Yar
gayu?

Dariya sukayi duka Fauzan yace ki basu labarinki Jannat kowa yaji,Jannat ta
nutsu ta Basu labarinta kaf har haduwarsu da Fauzan,Affa ya tausaya yace Yar Nan
bar fada sai nayi kuka saurin kuka ne dani,Mimi tace Kinga rayuwa Jannat Allah yasa
karshenta yazo,Daddy har da kwalla yace mutane ba Imani,Kawu Ubaidu ya gyara glass
dinsa yace tab ikon Allah yarinya Sannu kinji Mamanki Kuma Inshaallah Zan tsaya
Mata ki bar komai a hannuna Ni likita ne Babba zanyi iya kokarina,Jannat sai godiya
take Fauzan Yana ta murna

Affa yace yo ai nine ubanta dama na Kai kudin Aurenta gidan marayu shike Nan
Kawai sai a daura da Kai Fauzan dama tsoron hukuma nakeyi na warware auren da
Nabeel ya dawo kanka nine waliyin Jannat,duk wani Abu Ni Zan dauki nauyi,Jannat
tana ta godiya tace amma Affa a barni a gidanmu anan za ayi bikin yace ai kowa naki
Yana Abuja Nan zamuzo gaba daya a daura aure ayi biki,Mama ce ta fashe da kuka tace
wallahi karya take ban yarda da labarinta ba karuwa ce.

Gashi Nan a gidan karuwai take,Affa yace da Allah saurara karki Mana hauka a nan
anji a gidan karuwai take yarinya ta shiryu danmu Yana so zai auri abarsa Haka
shike nan, kince a gabanki zata Fara Zama mun baki girmanki a matsayinki na uwar
yaro to me Kuma za ayi,Daddy yace dan Allah Yaya ku rabu da ita kada Allah yasa ta
hakura,tashi Mama tayi ta bar palon ta shiga mota ta koma gidan mijinta.
A lokacin aka yanke biki wata daya,an fadawa Lele da Hamida komai suna ta
mamaki.

Tun daga ranar aka fara Shirin biki ba Kama kafar yaro,harka da Yan duniya ba
karya Jannat Tasha wani irin gyara in and out sai kace wata Yar Gomna ta Kara wani
uban kyau da haske,skin dinta wani glowing take duk inda ta wuce kamshi ke
tashi,Ramcy tace to Banda Wasa da gyara ko kinyi aure ki dinga samun lokaci kina
gyaran jiki tunda mijinki Yana da hali
Sex da komai mun karanta miki yanda zaki nunawa mijinki so da kauna duk an gama
da Nan girke girke kin iya.

Ana ta Shirin biki har ya rage Saura sati biyu duk sun gayyaci Kawaye na gaske
tsageru sunyi anko sosai,komai Fauzan Yana bada kudi yanda ya kamata,sun hana ma
yaga Amaryar Sam.
Tunda Mama ta fadawa Nabeel ya yiwa Fauzan fada ko Fauzan bai Kira ba yace
zunubin soyayya ne,Hamida kam tuni ta hakura ta daina Fushi da Lelenta ta shiga
taitayinta
Biki Saura kwana hudu Maman Zee Hajiya Bilki ta dawo gidan su Zee da Zama har
sai an gama biki,duk su zee sun daina fita business sun canja shiga ta mutunci
sukeyi sabo da biki,Maman Ramcy ma gidan ta dawo sun Zama Iyayen Jannat da su aka
ci gaba da shirya komai.

Ranar Kuma aka kawo lefe akwati ashirin cif Kaya na Alfarma Fauzan ya
zuba,sannan Jannat har gida ta aikawa da Babanta IV Yana gani sai da yaji haushi a
ransa Taya zata Yi aure sai dai Kawai a aiko Masa da Iv,yasan Jannat a gidan
karuwai take Zama bai damu ba sai yaronsa da ya aiko lallai karta sake tayi auren
nan.

Jannat zancen Kawai taji Kamar Iska ta share aka ci gaba da shiri komai sun
shirya,dinner ma Mama da kyar ta yarda ayi kala daya bazai kamawa karuwai waje a
banza ba,Yan biki na nesa a bangaren Fauzan duk sun zo har Hamida da Lele su Affa
dasu Mimi,bangaren Amarya ne dai ba kowa sai Maman Zee da Maman Ramcy sai su Yan
matan,Dangin uban Jannat duk sunki zuwa Kuma har katin gayyata ta Kai musu.

Tunda su Hajiya Talatu suka ga Iv Jannat zata Yi aure hankalinsu ya tashi ita
da Anne,Talatu garin masifa harda jefar da yaronta karami Wanda shine na biyu yanzu
Anne tace rabu da ita baza mu bari ta zauna lafiya ba har gidan da take auren zamu
Shiga sai mun watsa komai munafuka Mai halin uwarta
Talatu tace bana kaunar ci gaban Yarinyar Nan tambadaddiya Haka suka dinga Yi.

Ana gobe dinner Mimi tace Hamida ta koma gidan su Jannat ta zauna a can har a
gama biki,Lele nai sani ba ta tafi bayan sabo da ita ya samu part huda nasu su
kadai ne ba Wanda zai shigo musu tare zasu zauna a Nan har a gama biki gashi bata
Nan bai ma sani ba sai labari yaji Wai sun koma can ita da Ihsan.
Yan matan Amarya Yan duniya kawayensu na nesa sun Zo duk Yan duniya ne sun cika
gidan Nan shafta Kawai ake Sha gashi sun hadu da Shakira.

Ina godiya masu sharhi

AsmaBaffa
[6/28, 1:47 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮

Part 2

96-100

Official
By
AsmaBaffa

Ware Baiko Sadaukarwa ne ga


AIDA MAMAN TASNIM

Page naku ne

Rukayyatu
Mom Aneesa
Anfare
Nanacool

Ayi Hakuri ba Editing sabo da masu jira na bayar

Hamida sakin baki tayi tana kallon ikon Allah yanda suke iya shege baki ba
sakata ba koma,i komai ya Kama fada sukeyi, Jannat ma tana ji iya kaci tayi
dariya,Ihsan ta kalli Hamida tace Pipi ta Lele
ba Kya magana Ina bakin,Murmushi Hamida tayi tace Ina fa zanyi baki Ina gaban
Iyayen gidana,peace tace dan Allah kuyi Hakuri zan dan Sha sigari yau tun safe ban
Sha ba suka kunna wiwi suna ta bulbulawa Zee ita Shisha ta dakko ta kunna ta zauna
a gefe ta fara bulbulo hayaki sai kace salansa,Ramcy idan zata huro hayaki har wani
karkace baki take gefe,Jannat tana kallonsu ba ruwanta ita, Ihsan suka hada Ido da
Hamida suna ta uban mamaki ga uban kida duk an bulbule su Hamida da hayaki kamar su
suke Sha har kawayen su duk Sha suke wasu su basa Harkar hayaki sai Syrup zancen
Iskanci Kuwa sai ka toshe kunnenka,Jannat an Sha kyau,motar Hamida da tazo da ita
suke ta ara suna yawon shirye shiryen biki,Jannat bata ko daukan tsinke komai sune
suke mata ka rantse Yan uwanta ne

A cikin kawayen Merry akwai me make up na gaske da me gyaran Amarya da tsara


wajen wedding Event,komai suna da me sana'ar a cikinsu sabo da sun hada da kabila a
cikinsu sun kware wajen Neman na kansu kumai,Kawar Merry wajen Make up ne da ita ma
a Lagos gashi tazo biki da kanta da kayan aikinta ba inda Jannat zata je wani abu
kayan gyaran gashi ma akwai me saloon a kawayen peace,sunga Aslam din Hamida me
kyau Yana Shan gayu sai daukansa suke yi Hamida taji dadin Zama da su,sai karuwa
takeyi,Hamida ta kalli Jannat ta wani Kara kyau tace Amarya ke bakya Dan zukawa ne?
ba shi nazo Yi duniya ba cewar Jannat,peace tace to Oga Fauzan dai da gani zaiyi
zalama Yana sonka da yawa ki dage dariya suka yi suka tafa.

Mama taki sakewa da bikin ko Murna bata Yi,kannenta sunzo suna dakinta suna
hira,Daya a ciki tace wai ni wace Fauzan ya makalewa haka naji a cikin Yan biki
ance ya haukace a kanta so har dana hauka,Mama baki ta tabe tace wata low life
prostitute ce kin San badan me gadinsa Murtala yazo ya fada Mana ba da baza mu Gane
ba,bana farin ciki da wannan aure sam,kin San halin Iyayensa su ba ruwansu duk
abinda yaro ke so bashi suke,Kanwar Mama tace dan Allah Aunty karki wa auren nan
baki wannan rashin farin cikin da kike fada ba Kya so zai iya kawo tangarda a auren
nan,danki ne kiyi hakuri kisa albarka tunda abin Allah yayi,Yayar Mama dake zaune
saman sallaya tace barta wallahi mariya bata da hankali Sam banga ranar da zata
girma ba suna ta yiwa Mama fada tace Ina bafa Zan so Yarinyar Nan ba na tsaneta
ni ,sai kiyi ai Suka rabu da ita.

Affa ne ya Kira Mimi yace ya wajen 'yata Jannat ba matsala ba abinda suke
bukata? Mimi tace ae na kirata a waya ba wata matsala,Nabeel kayan da zai saka a
dinner da ranar daurin aure ya kwaso Yana neman Hamida ta goge Masa su aka ce tana
gidan su Jannat can zata zauna har biki,a waya ya Kirata tana dagawa yace wa Kika
tambaya Pipi? Mimi da Affa ne Suka ce naje ba yin kaina bane Kuma na kiraka Wayar
taki shiga kin San Ina tare da su Anwar anyway Allah kaimu ma hadu I miss you,Miss
you more,Ina Babyna? Ka ganshi yayi bacci yaro me Hakuri Dan Albarka,to Allah dai
ya Masa Albarka cewar,Murmushi Nabeel yayi tare da furta to Ameen

Su Anwar da Hammad abokin ango ana ta shirye shirye Fauzan sai wani nishadi
yake,ana cewa ango sai ya washe baki,Palo ya shigo ya iske Mata Yan Uwa da dattijai
sai tsokanarsa akeyi ana ga Ango sai wani fara'a Wanda ma baya saurara a biki Yana
ganinsu sunzo sai gaisuwa da karramasu,Wata tsohuwa tace ango kasha kamshi harda
Masa guda Fauzan hannunsa a Aljihu sai siyat ya zaro du uku ya Mikawa tsohuwa aka
dinga dariya da sowa
Sai da ya fito Fatima kanwarsa da aka Mata aure tace gyara kintsi da kyau angon
Jannat muna murna ya saki Murmushi yace ai ke dama ta kowa ce ga hankali duk matan
gidan Nan ke ta daban ce ,tace kudin make up Yaya ya zaro ya bata Nan take,Yana
fita kofar gida zai fita wajen Amarya sai ga danginsu na Kauye mota guda Bus an
kawo su duk mazan gidan suna kofar gida ana ta hada hada,Fauzan da in Banda gaisuwa
baya kulasu in sun Zo Harkar gabansa yake Yi amma yau dake bikinsa suka zo har cewa
sannunku da zuwa,Yan Yara sun dirgowa daga mota bus ya tsaya kamar conductor ya
dinga fito dasu daya Bayan daya, su Muhseen suna ta kallon ikon Allah suna gulmar
Fauzan Kamar ba shi ba.

Ya dakko wata Yar yarinya harda cewa yawwa Yar kyakyawa fito ya ajiye a kasa
manyan Kuwa duk wacce ta fito sai yace barka da zuwa,suna ta mamakinsa sai Murna
suke an karrama su wajen driver ya zaga yace Nawa ne kudinsu ya fada masa yayi ai
kuwa biya kudin yace ka dawo ka maida su gida idan an Gama biki,wata tsohuwa tace
yaro Allah ya maka Albarka jibi zamu tafi,Fauzan ya bawa Tsohuwar kudin motar
komawarsu dukansu yace in ya dawo ku bashi har da karawa me Mota dubu daya yace
gashi kasha ruwa a Hanya sai godiya me Mota keyi yace sai na dawo jibin,tsaya a
kawo maka abinci in kaci sai ka tafi cewar Fauzan Driver yace Allah mutumina to
godiya nake ,Me aiki ya fadawa ta kawowa Me motar abinci harda ruwa da lemo su Kuma
Yan biki Suka shige cikin gida.

Anwar dariya suke ta Yi suna kallon Fauzan kamar ya zare,Muhseen ya durawa


Fauzan ashar yace shege indai matane sai ka gaji ka ture mun San abinda kake yiwa
wannan munnar, Fauzan yace ku dai dinga Jan girmanku ato ya Shiga mota Yana zuwa
gidan Amarya Hamida ya gani ta fito zata siyo abu yace yawwa Kanwata,Hamida ta juyo
taga Fauzan tace wlh karya kake yaro matar yayanka ai nice yayarka Amma kin San dai
na girmeki da shekaru wajen biyar kanwata kike,hmm haka dai kace amma kayi kadan
nice Aunty,yace Amaryar taki daga waya ki Kira min ita,Hamida tace ai Kuwa sun fita
yanzu da motar da na Zo da ita zasu Nemo abu, Envelope ya bawa Hamida yace gashi ki
bata kudin likinta ne gobe ta karba ya ja mota yayi gaba abinsa.
Shi rabon ma da yaga Jannat an dade

Washe gari Dinner da Yamma Mata da maza ta bangaren kowa shiri akeyi Kamar
me,kowa kure adaka yakeyi,kawayen Amarya gaba daya sun wani hade cikin Kalar
ankonsu daban,bangaren Dangin Ango ma haka, Hamida ankon kawayen Amarya tasa Ihsan
ma haka,Iyayen Amarya Babar su Zee har Mimi a layin Iyayen Amarya suke da dattijai
kawayen Maman Zee,Hajiya Talatu da Anne ba Wanda ya gayyace su Amma sai da Suka
kurda suka samo Kalar ankon Amarya Suka Yi Suma suka saka Wai zasu je ganin kwaf me
kudin Jannat ta aura ko talaka Kuma anan zasu kulla alaka da Iyayen Ango su samu
shiga.
Motocin abokai ne Suka Zo daukan kawayen Amarya lokacin Amarya make ake tsara
Mata,Ango harda tafiya wajen aski na musamman da wankin kafa,ya Sha wata arniyar
shadda Yar gaske wow in kaga ango abin kallo ne da Yar babbar riga dai dai shi Yar
dagwas ya zuba kyau wata Kalar silver,Amarya Kuwa kayanta gown ce dark pink ta Sha
uban dauri me shegen kyau Kalar Silver gogoron, make up din yayi kyau matuka da
gani kasan kwararriya ce tayi,Takalmi,Jaka sai tasa Silver Kalar kayan ango, ta
diga kyau kamar a sace ta,Hamida da iyayi wajen make up ta tafi aka tsarata sai
kace Amarya a can Nabeel ya dauketa ko Aslam Mimi ta bawa shi take ta fama..

Yan matan Amarya ba a magana sabo da Yan duniya ne dole aga wanka,suna can suna
jiran Amarya tazo a shiga,kida Yana ta tashi mutane suna ciki ana zuba Idon ganin
Amarya,dangi kaf anci gayu ana can,Mama da kawayenta harda make up Suma,Fauzan
Hammad ne ya dakko shi a mota ta musamman Suka je zee itama a karshe ta fito taja
motar Hamida ta tafi Bayan ta saka Amarya a mota,Fauzan ji yake Kamar ya sume yanda
yaga yaga Amaryarsa ta hadu,wani kamshinta ya cika motar,shima ga nasa kamshin Yana
tashi.
Juyowa yayi ya kalleta tare da sakin murmushinsa me tsada,kunya ta kamata ta
lumshe Ido yace wow beautiful,dariyar kunya tayi,yace yaushe rabon duniya da
ayyaraye Yana rike hannunta,a hankali tace bafa a daura auren ba,pink lips dinsa na
kasa ya dan cije yace ai gobe ne, tana ji Yana ta kallonta Yana kallon lallenta
yace Mashaallah My Heart har suka Isa wajen Yana yabon kyawunta.

Yan matan ne Suka taho jikin motar har Hamida Amarya aka fito ango ya fito,Yan
matan Zee da peace sune a gaba su biyu sun jere, sai Merry da Ramcy a bayansu mc ya
bada sanarwa masu rawa ku koma ku zauna Amarya da Ango Zasu shigi.
Gurin an kayatashi wajen da Amarya da Ango Zasu shigo an Masa wani ado na
musamman ga wani golden buzer Yana zubowa ta sama, aka saki kida Zee da Peace ne
Suka Fara shugowa da rawa suna rawa me Kayatarwa,Merry da Ramcy suka biyo
baya,Hamida da Ihsan suka taho Hamida ba'a rawa Ihsan Kuwa ana yi sama sama Suka
wuce Suma ta wuce inda Lele yake Yana dariya yace kin rufawa kanki asiri da kin
sake ki yatsanki ya mota da yau kinji jiki fari tayi yace kinyi kyau Pipina.

Amarya da Ango ne suka shigo da taku na takama sai waya kake gani ta ko Ina ana
dauka,sai sauran kawaye da abokan ango Suka biyo baya masu shigowa da rawa suna ta
fama,Amma kowa kallon kawayen Amarya akeyi sabo da abu suke na musamman da birgewa
Bayan an zauna mutane an cika sosai anci gayu bikine na Yan gayu da masu kudi,Mc
yace abokin ango ya fito ya dan bada tarihin ango Hammad ya fito ya bada a takaice
da turanci aka tafa masa,aka ce kawar Amarya ta fito sai suka tura Peace sabo da
ita har masters ne da ita ta iya turanci na gaske Sanda ta fara magana sai da kowa
yasan me ilimi ce Haka ta danyi a takaice, sai ga su Talatu sun shigo karya kake
kace basuyi kyau ba sun kashe Naira a jikinsu Talatu harda saka gwalagwalai,ba
Wanda ya santa a wajen sai Jannat sai su Zee,suna wani takama suna gadara Suka Yi
gaba gaba suka zauna suna tabe Baki,Anne ta tsufa tukuf amma har wani iyayi take
Dariya ta dinga bawa mutane ma.

Jannat ce ta radawa Fauzan a kunne tace kaga su Talatu can ki waye ya gayyace
su oho mc yace Amarya da Ango su shigo fili suna Fitowa Hajiya Talatu da Anne ne
suka Fara shiga ciki Anne Yan dubu dubu take likawa Talatu Kuwa Doller take
karantawa sabo da tsabar son ace su shegu ne suka dinga zuba kudi shi kuwa Dj ya
dinga ragargaza kida,Fauzan ya rike hannayen Jannat suna kallon juna Yana ta cewa I
love you suna ji Talatu ta dinga harararsa mutane sai liki ake yiwa Amarya da ango
bayan sun fita kawayen Amarya suke shiga rawa suke ta gaske duk sun kware sai kallo
ya koma kansu ga wanka iya wanka,Su Zee kamar Mazaunai zasu fado wasu matan kasa
Zama sukayi suka mike sun baza Ido suna Shan kallo,Hamida ta sake komawa zata yi
liki Lele yace banda rawa amma tana gama tayi girgiza a haka har sau Uku ta yo waje
su Anwar sai dariya suke Yi sabo da idan ta girgiza kafada sau daya sai ta huta sai
ta sake yin daya tana yin sau Uku ta fito.
Haka ance anci an sha an chashe kuma abin ya kayatar bayan sun dawo gida
kawayen Amarya suka Yi wanka Suka Fara hira har Suka Yi bacci.

Washe gari daurin aure 11am,duk sunyi wanka ana ta shiri ko wanne Bangare wani
masallaci kusa da gidan su Jannat anan aka taru an cika sosai,Ango ansha farar
shadda kal kal Yana wani sheki,Amarya ma taci gayu cikin wani lace me kyau da tsada
dark blue an Mata dauri duk sun Gama hadewa
11pm aka daura auren Jannat da Fauzan akan sadaki dubu dari,bayan an daura ango
suka Zo aka Yi pics sannan Suka wuce inda za aci abinci gidan su Nabeel dama iya
dinner din da akayi shine shagalin bikin gaba daya an gama shi yasa wasu duk a
ranar Suka tafi sai tsirari Wanda suka Zama dole sune Suka rage ranar da Yamma
likis Amarya taci wanka cikin wani material me kyau dark green and black Mimi tazo
tayiwa Amarya Nasiha Haka su Maman Zee sun Mata Nasiha sosai,Jannat ta danyi hawaye
kadan aka dauki Amarya a motoci zuwa gidan su ango part din Mama aka kaita Yan Uwan
Mama ne suka karbesu hannu bibiyu tare da yiwa Jannat Nasiha sannan aka musu jagora
zuwa part din da aka gyarawa Fauzan yasha furniture kowa sai yabawa yake,dangi aka
din zuwa ganinta,Jannat ta kalli su Zee Kamar zata narke tace dan Allah karku tafi
yau,wayo Suka mata Suka tafi bata sani ba,Hamida da Ihsan sune a wajen amarya har
9pm sannan Suka Mata sallama Jannat tace Ina su Zee ne wai? Hamida tace Zaki hakura
ma yarinya ki hakura sun Miki wayo sun tafi tuni,Jannat Jin haka ta fashe da
kuka,Fatima tace kai muje ayi dai Hakuri suka tafi.

Mama ce ta damu kanta tasa aka Kira Mata Fauzan lokacin ya gama shiri zai je wajen
amarya a wani room da ba kowa ya iske ta tace bani wayoyinka ya Mika mata su duka
tace Ina zuwa ta fice tana fita tasa key ta kulle Fauzan ta baya,Fauzan kasa magana
yayi sabo da tsananin mamakin Mama,tun Yana zaune har ya gaji ya kwanta a saman bed
din.
Bangaren Amarya tana jiran ango Shuru Shuru,tun 10pm tayi har 12am bai Zo
ba,mikewa tayi tare da Shiga toilet tayi wanka ta fito taare da gabatar da sallar
Isha tayi adduoi sannan tayi shirin bacci ta haura saman bed kwanta tana tunanin ko
lafiya,wayarsa ta Kira taji a kashe bata San Mama ta karbe wayar ba tana hannunta
ta kashe ta haka ta kwanta bacci barawo ya Kara gaba da ita.

Bangaren Affa kuwa


Wayar Mimi ya karba Yana kallon videos na dinner,Alhaji Abbas da Ubaidu suna kallo
su ma,Affa ya nuna screen din yace ga surukata ta wuce,Alhaji Abbas Yana kalla yace
oumm itace hamidar? Affa yace Kai daina fadar sunanta Lele akan wannan sai yayi
yaki ba kunya gare shi ba
Dariya sukayi suka koma hirarsu ya duniya,Affa ya sake danno wani video Sanata yaga
Yan Mata su hade yace mufa zamaninmu ya wuce ko ba dama ka so daya? Ubaidu yace
Sannu me budurwar zuciya Allah ya shiryeku,Affa yace Ameen muna Shan wahala duk
Mata daya ne da mu sai kace fitilar machine suyi ta shuka Mana rashin mutunci

Washe gari gaba Daya bakin sun tafi har Hamida Amarya tana ta mamaki Bata San
Ina angon yake ba,Bata San Mama abinci ma Sai dai ta Mike Masa ta jikin kofa tayi
maza ta sake kullewa Fauzan ya rasa yanda zaiyi so yake ma Kawai Jannat tasan a
inda yake
Jannat tana ta gwada Kiran wayarsa tun safe har Yamma gashi Ko Yan aiki Mama ta
hana su Shiga bangaren Jannat bare ta tambaya haka yansu duk Yan makaranta sun koma
su Hamida sun tafi gida.
Gajiya tayi ta gyara gidanta tare da dagawa kanta abinci taci ta koshi sabo da
komai akwai an zuba,tana gamawa ta Kira su Zee Suka Sha Hira bata ce musu Bata ga
angon ba tace suna zaune lfy Allah sarki ango Yana can an kulle shi.

Murtala ne ya gaji talauci kamar zai kasheshi a Kauye ya taso har gida ya samu
Mama Bayan sun gaisa ya furta gaisuwa nazo da rokon iri ki taimaka min wallahi
Fauzan akan na Fadi gaskiya ya koreni da jimawa,ki taimaka ki bani Aiki ko a gidan
Nan ne,Mama tace au korarka yayi baka fada min ba,yace in na fada sai ya min rashin
mutunci Mama tace kwantar da hankalinka na daukeka Aiki a gidan Nan ka diga gyara
flowers Zan dinga biyanka Murtala ya dinga godiya Mama ta mike tare da juyawa tace
bari nazo ta fara tafiya lace ne a jikinta Riga da zani dake tana da kiba tana
tafiya Murtala ya zaro harshe Yana wani kallon Mama yace kaga abinda Sanata ke
Eating,Kaiiiiiiiiiii sai kace turmi ya kure Duwawun Mama da kallo Yana lashe lips
harda Shan yaji shiiiiiuuii.....Mama bata San me yake Yi ba sakamakon a hankali
yake Maganar yanda babu me jinsa.

Jannat kwana daya bata ga angio ba kwana biyu shuru,ranar shiri tayi sosai ta
zuba kyau cikin Atamfa maroon ta wuce part din Mama,palon ta Shiga Mama tana kallo
a tv ta amsa sallama harda fara'a sabo da ta hada mugunta,Jannat baza ta iya
tambayar Ina Fauzan ba babu kowa da zata tambaya,Mama tun daga gaisuwa bata Kara
magana ba Jannat sallam tayi Mata ta fita,a boye ta tambayi Yan aiki suka ce su
basu ganshi ba haka ta hakura ta koma part dinta.

Mama shiri tayi zata fita,Murtala ya buya a jikin bango ya leko da Kansa mama
tana tafiya Yana wayyo Ina Sha'awarki Mama kalli kaya,, Kaya Kaya,Haka ya leko Yana
Shan yaji tare da kwance tazugensa a hankali yanda baza taji ba Ya furta Mama gata
riketa kisha dadi,Haka yake ta iskanci

Bangaren Fauzan kuwa Yana kulle a daki sai dai yayi wanka ya canja sutura ga
abinci Ana kawo Masa zai ci gashi kuna,ya rasa ta inda Zai sa Kansa,tunanin
Amaryarsa yake Mama ta shigo Yana ganinta ya fara rokonta Yana magiya dan Alla Mama
ki Bude Ni dan Allah,ko ki fadawa Jannat gaskiya.

AsmaBaffa
[6/28, 1:47 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮

Part 2

101-105

Official
By
AsmaBaffa

Ware Baiko Sadaukarwa ne ga


AIDA MAMAN TASNIM

Page naku ne

UMMU ABBA
HASSY SOJA
LEEMAT
SADIYA

Maida key tayi ta datse kofar, idonsa ya rintse Yana Jin wani bakin ciki a
ransa,toilet ya shiga ya leka ta window ya hango Murtala Yana aikin bawa Flower
ruwa,Kira ya dinga Masa a hankali Kar wani yaji gashi ya Masa nisa Yana kasa shi
Yana sama,amma Murtala yaji Kiran Yana dago Kansa yayi Ido biyu da Fauzan,har yaji
tsoro Kar ko kara korarsa zai yi Karo na biyu,Fauzan yace Ina nan Mama ta kulle ni
a daki kasan yanda zaka Yi ka bude ni idan ba haka ba wlh sai na sake
korarka,Murtala ya tsorata yace a wanne daki ne? yace idan ka hauro sama to bedroom
na karshe tana barin key a jiki Kawai kasan ya zaka yi,Murtala yace angama.

Yana ta jira Mama ta fita unguwa dama gata da yawo amma Shuru bata fito ba,sai
Yamma Mama ta fito driver zai kaita Shopping,Murtala Yana ganin Mama ta dau wanka
yace shegu kudi badan da kudi ba wannan in a Kauye ne wallahi baza ta ganu ba fuska
kamar ta Kura,ko matata Lawisa ta linkata kyau sau goma,tana Shiga mota ta bar
gidan Murtala sai ya fada cikin part din Mama ya haura sama da sauri Yana duba room
din sai ya hango na karshe da key a jiki sabo da Kar Fauzan ya bude ta ciki shi
yasa ta wani bar key a jiki,Murtala Yana zuwa ya murda key ya bude Fauzan wani
kamshi ya biki murtala Fauzan an Sha wanka sanye da wata jallabiyya sky, yayi kyau
ana bude shi ya fito waje da sauri ya rufe kofar ya kalli Murtala yace muje,Suka
fito Fauzan sai uban sauri yake zubawa kamar zai tashi sama,Murtala yace Alhaji
kaga na maka rana dan Allah ka maidani gidanka aiki kudin albashi na yafi yawa,yace
sai munyi shawara da Jannat,Jikin Murtala yayi wani sanyi yasan Jannat baza ta bari
ba shi tsoro ma take bashi irin dukan da ya Sha a hannunsu.

Kallon Fauzan yake yanda yake uban sauri Murtala ya saki dariya yace Kinga ta
kanki Jannatu ga zaki nan na Sako shi,ya sake tuntsirewa da dariya yace sai kace an
saki Zaki Yana Jin yunwa Amarya ba Wasa ba yau tsuliya zata ci ubanta ya juya ya
koma wajen aikinsa Yana cewa badan Fauzan yayi wuf da yarinyar nan ba da tuni na
samu garabasa amma shu'umi ya rigani ba komai rayuwa ce sai na kulla Masa tsiya
Jannat tana kitchen tana girka abincin dare kamshi ya ciki part din gashi ya Sha
gyara,Door Bell taji tayi Kara fitowa tayi ba tare da ta leka ba ta bude kofar
Kawai taga Fauzan bata ko kawo a ka ba.

Ihun murna ta saki kadan cike da salo Murmushi ya saki ya tsaya Yana Kare Mata
kallo karshen kyau ta zuba Shi,fari tayi da idanuwanta tare da lumshesu,I'm sorry
ya furta tare da karasawa inda take tsaye ya rungumeta habarsa ya daura a kafadarta
Yana shakar kamshinta ya furta kiyi hakuri wifey,karka damu amma meke faruwa ne ko
Mama ce? Kai ya daga Mata tare da rike hips dinta da hannaye biyu,kunyarsa ta
hanata sukuni wai Fauzan ta aura ikon Allah tunaninta ya katse mata yanda taji
bakinta cikin nasa Yana tsotsa gani tayi duk ya rude idonsa ya canja kala girkina
zai kone ta furta a hankali muryarta na rawa tare da jikinta gaba daya
Kissing nata yaci gaba da yi a nutse cike da wayewa

A wani yanayi ta tsinci kanta me dadi muryarta tana rawa tace Zan duba girkin
hannayensa ya sarkafo ta cikinta ya koma ta bayanta Suka shiga kitchen din a haka
sauri takeyi gashi ya manne da jikinta tana juya miyar jajjagen da take yi ya Miko
tafin hannunsa ta kasan hannayenta yace dandana min,Dariya tayi tace dan Allah ka
tsaya nayi sauri na gama,Kinga Allah ne ya kubutar dani daga hannun Mama tayi
kidnapping dina,au Kidnapping dinka tayi ya furta kwarai kuwa ai kulleni tayi a
wani room sai dai ta kawo min abinci naci nasha nayi wanka sai Sallah shike nan,Ina
tunanin ko Ina kayi ganin Mama ko damuwa bata Yi ba shi yasa nasan kana lafiya
hankali na ya kwanta.
Kawu fa ya dauke Mummy a wancan Hospital din shima dai yace ba zuwa ziyara
ganinta,Allah ya bawa Mummy na lafiya ta furta tana Shirin sakin kuka,yace karki
kuka please Inshaallah zata warke,to ta furta idonta ya kawo ruwa

Girkin ta gama tare da dawowa Palo yace karki kai min Dining ni cin abinci a
dining bai dameni ba,a Palo ta jera komai Suka zauna a Saman center carpet,abinci a
baki ya shiga bata a nutse suna labari sai faman kunya take ji yace har yanzu kin
kasa sakewa dani, cike da shagwaba tace ba Kaine ka fito min a Abbakati ba,Dariya
yayi yace ko dadi sunan baiyi ba,Jannat tace wlh kaima sai kace wani Murtala,yace
shine fa na gani Nima,ai shine ya bude ni a dakin da Mama ta kulleni

Tsohon munafukin kenan kasan fa lokacin da ya Kai kararka wajen su Mama Wai kana
kula karuwa sai gashi har gidanmu yazo tsabar munafunci har gidanmu ya sani Wanda
ko Kai baka sani ba Jannat ta bawa Fauzan labarin Murtala yazo yace Yana sonta har
gida,Jannat tace ai naso bai gudu ba wallahi a ranar da sai mun Masa fidiyar
Danakuya,sabuwar kaciya zamuyi Masa da reza,Fauzan yace gwara da baku Masa ba ai
azabar da yawa take haba....Wayar Jannat ce me tsada da Fauzan ya siya Mata tayi
Kara tana dubawa taga Zee
Da sauri ta daga Murmushi,Zee tace ranki ya dade Amarya ya muka ji Shuru ba a
kiramu gashi ba,Jannat ta murmusa tare da furta to jaraba ba abinda ya faru,Zee da
mamaki ta furta Jannat to wallahi ya kamata ki motsa fa,bayan motsin da nake Yi
yanzu karewar Motsi har girki nayi wanne motsi Kuma kike so nayi,Dariya Zee tayi
tace karki raina min hankali kin San fa me nake nufi,Jannat yi tayi kamar bata da
gane ba,Ramcy ta karbi Wayar ta zagi Jannat tace to tunda baza ki gane ba bari muyi
gwari gwari,Na gane na motsa ma cewar Jannat,Fauzan Wayar ya kwace tare da kashewa
yace tashi muje bedroom kafin Mama ta shigo Jannat taji tsoro amma bata da zabi
mikewa tayi hannaye ta daga sama tayi Mika kafin ma ta sauke hannayenta Fauzan yasa
hannaye biyu tare da daura su saman gorar Madara ya wani dumbula,ba shiri Jannat
bata gama hamma ba ta katse tare da sauke hannayenta kasa tana nokewa yace ai mu ba
a Mika a kusa damu ba tare da munkai Hannu ba,Jannat ta fara shagwaba kamar zata
narke duk ya wani zauce,rungumeta yayi Yana Jin kafafunsa baza su daukesa fadawa
sukayi saman Sofa yaci gaba da kissing nata Yana laguda dukiyar Fulaninta duk ya
zauce itama ta Fara karbar sakon sosai.

Mama ce ta dawo daga shopping tana sauri ta koma ta kaiwa Fauzan abinci Kar ta
shiga hakkinsa ta fito tana takawa dai dai Murtala ya leko da Kansa ta cikin
dakinsa yace a hankali yanda ba me jinsa ya furta Oyoyo Oyoyo Kai Sanata kana
rakarkashewa wlh wannan irin masakai haka kabaki guda,ya sake cewa Hajiyata zo Nan
ga Murtala dan Almajiri azo a bani kabaki,Hajiya bata San me ake ba tana
tafiyarta,Tazugensa ya kwance tuni Naja'atu ta mike Sai Kiran Mama yake a hankali
Yana Hajiyata Mariya...Mariya...Mariya kizo agajin gaggawa ni irinku nake so Yan
gayu,ganin wata me aiki tayo wajen ya maida Kansa dakinsa yayi mukus tana wucewa ya
sake lekowa Yana cewa cikin rada Mariya ga tawa cable din Zan jona chaji fa bayan
ta sanata a Kara da tawa a cikin adafton ki, sai da ya bari tayi nisa sosai ya fara
Yi Mata dan Kira siiii....siii...Mariya ga Murtala naki a gefe idan Zaki bi
Shortcut ki kirani da Tale babban gaye,Mama dai tuni ta Shige ciki bata dade ba ta
fito a fusace tana huci tana kwalawa Murtala Kira Ya fito da gudu kamar mutumin
arziki

Yace Maman kowa gani ranki ya dade,Tsaki Mama taja tace Kai karka kawo min hauka
Ina kaga Fauzan? Murtala dama gulma yake so yayi ya nuna part din Amarya Jannat
yace kina fita ya dinga kwala min Kira ta window yace nazo na budesa ni ban San ke
Kika rufe shi ba na bude Masa kofa sannan yace kece Kika Yi kidnapping dinsa Ni
kaina naga rashin da cewa ka fadawa mahaifiyarka haka Wai ke Yar Kidnapping ce
shine Yace shi a gaskiya a shekarar nan yake so matarsa ta haihu dan Allah na bude
shi ya tafi can ai Kuwa ya tafi Ni dai nace Oga Allah ya raya ai zai wahala wata
tara cif kiga ta Haihu sabo da yau da zafinsa ya tafi can Kinga kuwa sai ta Allah.

Mama ce ta kwashe Murtala da Mari har sau biyu tace munafuki Dan ubanka ba Kai
ka bude shi ba zaka Zo kana munafuncin dana Kai ka Isa ka hadani da Dan dana haifa
Kuma wallahi last warning idan ka Kara furta min Maganar banza makamanciyar wannan
wallahi sai na sallameka mutumin banza Kuma ka fito da mata ayi maka aure Naga
Alamar shi kake bukata,Murtala yace Ni Hajiya Ina da matata da dana daya a Kauye
yanzu me kudi nake Nema a birni wacce zata Yi wuff Dani komai tsufanta Matukar tana
da kudi ba ruwana biyayya Zan Mata ta dinga ci dani, zuciyata ta mutu tuni Indai da
kudi to Zan Zama mijin Hajiya tayi ta aikena Ina Hawa motocinta,Dariya ya bawa Mama
tace Allah ya shiryeka ta wuce part din Fauzan a fusace,kofar palon ta Shiga
knocking lokacin Fauzan yayi nisa Yana murza Jannat duk ta tsorata,Muryar Mama yaji
tana cewa Fauzan fito ko na tsine maka,da Sauri Jannat ta janye jikinta tace dan
Allah jeka karka ja min zagi,Kara kamo Jannat yayi ta fisge tace jeka dan Allah
bana so ta zagar min iyayena gwara kaje please,Fauzan yace wlh sai na fadawa Affa
yau ba gobe ba yaushe Zan zauna haka kofa ya Bude ya fito idonsa jajir daga shi sai
3qurt ko Riga babu yace gani ransa a bace,Mama a Nan taji tausayin danta ita bata
son a haifo Mata irin tsiya da ta hakura tunda dan nata Yana son matarsa tace muje
ko ya? Na barka a nan karka kusanceta ko na tafi da Kai? Yace yanda Kika gani duk
yayi,muje to yace to ya koma ciki Jannat taji tausayinsa kayi Hakuri ta furta yace
ba komai rigarsa ta dauka tare da Mika Masa ya zura ya fita.

Murtala baki ya bude yace Kinga matar nan ta iya tasoshi a gaba ba tausayi wayyo
Amarya an kasa Shan manta ya tintsire da dariya yace har da wani Shan gyara ana
walwali an tara ruwa ana jiran oga ya zunduma cikin tafki to gashi an hana ya kece
da dariyar mugunta harda gwada Maganar Jannat tana wani My Husband.
Jannat Zama tayi ta zuba tagumi ta rasa wanne tunani ma zatayi akan abin,Fauzan
kuwa Yana Shiga yaga Daddy ya dawo a ransa yace Alhmdllh ya dawo daga Lagos din zan
Kai Kara,Sannu da zuwa ya Masa ya zauna suna ta Hira Mama tana zaune ta kasa ta
tsare bata so Fauzan ya fadawa Daddy abinda take Masa Shi Kuma bai da niyyar fada
ma

Hajiya Talatu ce ta shiga part din Anne tace Anne ya kamata muje muga kwaf
fa,Anne tana ballar goro tace yo ai ya Zama dole muje yarinya ta samu daula a
banza,ai kece idan nace muje sai ki canja rana,Anne tana tauna goro an Sha gogoro
tace ai ni Allah Daya zance Miki ki yarda karamar magana gaba na bata yanzu mu tafi
da yamma dan ubanta ita kadai take son aure Nima da Zan samu matashi wallahi kudi
Zan kashe Masa sosai na aureshi,ai ba wuce aure nayi ba,Talatu a ranta tace ai
gwara ma kiyi auren ki bar min gida na shana,a fili tace ai yanzu matasa irinku
suke nema Ido rufe Kuma ke ai da kwarinki wa zai ce ke Kika haifi baban Umar,Anne
tace Allah Yar Nan? da gaske baki kalli kanki bane ai karki damu za a samo miji
shirya anjima mu tafi,Anne tace an gama.
Yamma nayi Suka ci uban wanka Anne baka Isa kace itace kakar Jannat ba sabo da
Allah ya bata tsufa me kyau ga kudi ga abinci me kyau ga gyara sabo da ita bata
yarda ta tsufa ba har jambaki sawa take ta zana gira duk abin zamani tana yinsa.

Suna Isa gidan da wata arniyar Mota Driver ya kaisu har ciki ya shiga da
su,Murtala anga masu kudi har rawar jiki yake ya tafi da sauri,Anne ta kalli
Murtala tace yanzu Dan Allah Kamar wannan idan na kashe Masa kudi ai nayi dace
kalleshi matashi dan Fulani gashi Dan gajere me kyan sura faffada dashi sak Kamarsu
daya da Baban Kabiru tsohon mijina uban dana Sanda Yana yaro,Yana min Kama da Malam
Adamu tsohon mijina Talatu tace to ko da shi za ayi? Hajiya Anne tace idan zai
yarda me zai hana, kece me kuruciya ki San ya zakiyi ki jawo min shi ko Mene Zan
kashe masa,sai da Suka gama maganganunsu, Talatu so take Anne ta bar Mata gida a
ranta.

Fitowa sukayi suna gadara,Mama ta leko ta window taga sune Fitowa tayi har waje
amma ko iskar data kawota basu kalla ba Suka ce da Murtala Kai nuna Mana bangaren
Yar mu,Murtala jiki na rawa ya kaisu har can Yana kallon Talatu Yana zare Ido ta
birge shi Fara da ita ga gayu,Talatu Tsaki taja tace Kai mene kake kallona haka?
Murtala yace a'a ni Iya nake kallo tayi kyau Kamar ba tsohuwa ba,Talatu a ranta
tace mun samu dama,sai tace ko kana sonta ne? Murtala ya zaro Ido yace anya Kuwa
akwai tafkin da Zan Yi iyo da ninkaya? Anne tace Kai irinmu munfi Yara mun San ta
Kan duniya Karrr muke,Murtala a ransa sai mamaki yake wannan mutanen ba kananan Yan
Iska bane har biye Masa sukeyi dole Jannat ta Zama karuwa ashe har Iyayen nata haka
suke, a fili yace duk abinda Kika ce ai shi za ayi,Anne ta zaro kati ta mikawa
Murtala yace gashi in kaga nayi maka kazo gidana Zan aureka,Murtala jiki na rawa ya
karbi Kati yace Iya ke Zaki aureni ma ba nine Zan aureki ba? to waye me kudin? ai
kaga Ni Zan aureka, Murtala Shuru yayi Yana Maganar zuci yace wannan sun Sha kaina,
har bangaren Jannat ya rakasu yace ku shiga Nan ne

Anne tace Kai Dan wanne gari ne? Yace ai sadaka Yalla ne Ni daga Yankin Libiya
muke, Kai karka raina Mana hankali,to kawai Murtala ya furta nan ya koma bakin
aiki,Mama ta koma ciki tana Fushi tace wallahi Ni da gidana ba wata shegiya da za a
kawo danginta su Raina min hankali sai na koreta gidansu,Fauzan Yana ji ta hanashi
fita yace ko na ce ta koma gidansu to? Dariya ya bawa Mama tasan Sarai me yake nufi
wato ya dauketa ya kaita gidansa suyi ta Shan love abinsu

Tasa keyar Fauzan tayi gaba tace muje ga iyayenta can sunzo zasu Mana wulakanci
bari muje na gama da su,Fauzan ya kalli Mama Kawai Suka tafi yace bafa iyayenta
bane Mama baza ki gane ba wallahi Jannat mutuniyar kirki ce Mama,Mama tace sai ka
bari wani time na gani da kaina tukun Ni Kuma nayi Alkawari Zan baka matarka ka
kyale na gani tukun har na gamsu,Fauzan a hankali yace to tunda dai zaki bani ita
ba matsala tace yawwa ka kyaleni Fauzan bafa kaunarka ne bana Yi ba ka bari kaji
kaci gaba da Zama a part Dina Ni Kuma Ina gama tantancewa Zan baka abarka,to ya
furta Yana murna harda cewa Mama Kin San dai Ina sonta,uhmm na sani ai shi yasa ma
nake daga Mata kafa,a hakan kin daga Mata kafa kenan? Ae mana ko na sake matse
lamba? a'a dan Allah Mama,tace to karka sake ka tsallake dokata to Kawai yace Suka
karasa ciki.

Su Talatu kuwa suna shiga ciki Jannat taga sune ko kallonsu bata Yi ba tashi
tayi tare da haurawa sama ta barsu a nan suna mamakin irin kallon wulakancin da
Jannat ta musu taja Tsaki tayi sama,Anne tace lallai Jannat ta shigo gidan daula
Ashe masu kudi ne zata ci ubanta sai mun dauki mataki,Talatu tace zamu kulla Mata
tuggu Kuwa,
Mamace ta shigo tare da Fauzan Anne ta tabe baki,Talatu ta kalli Mama tare da
dauke Kai can gefe taja uban tsaki tace ya akayi ne tsohuwar Banza yarinya ma baza
ki bari ta zauna a gidanta ita kadai ba sai kin kawota gidanki tayi Miki bauta ai
ta fada Mana komai zaluntarta kike Yi,sabo da su Kullawa Jannat sharri sabo da Mama
ta yarda Jannat ce ta fada musu,Mama ta kallesu tace to Sannu Iyayen banza ai mun
San komai ku ba iyayenta bane,sabo da bakin hali har jikanki Kika kashe tsohuwar
banza,Uwarta kune kuka sata a halin rashin lafiya munafukai,Talatu ta mike tace ke
wallahi ki kiyaye mu Kuma mu aure bada yawunmu akayi ba sabo da haka kisa danki ya
sakar Mana yarmu.

Mama tace idan ku Jahilai ne mu ba Jahilai bane,Fauzan ganin haka sai ya sulale
ya haura sama wajen Jannat ya barsu da Mama suna ta cacar baki,Yana shiga ya sawa
kofa key yace suna can suna ta yi, Jannat tana tsoro tace karfa su daki Mama yace
Maman ce zata daku ai Kuwa yau da sun tafi da karaya gida,Anne ce tace tashi mu
wuce Suka fita,Mama sabo da masifa ta manta tare da Fauzan suke ta fice
itama,Talatu kuwa mota suka Shige abinsu sai gida.
Fauzan kallon Jannat yakeyi a nutse wacce zata Shiga wanka daure da guntun towel
jikinta fari kal sai sheki takeyi tana walwali mulmul da ita,tana kusa da bed
takowa yayi har gabanta gashinta ya gyara Mata duk tsayinta sai ta dawo Yar gujil a
kansa,kwarjininsa da kunyarsa ta rufe ta duk ta rasa inda zata sa kanta hannunsa
yasa ta bayan wuyanta tare da matso da ita gabansa,towel din ta ta dafe da sauri
gudun Kar ya Fadi dama gashi guntu,kissing dinta ya fara a hankali yana shafa
wuyanta da kafadunta a hankali,Ido ta lumshe sabo da dadin da take ji har
kwakwalwarta bata san sanda ta rungume shi a jikinta sosai tana maida Masa da
martani har da dage kafafu,a hankali Yana bin wuyanta hannunsa yake sawa a hankali
Kamar zai kwance towel din sai ya fasa,har ta matsu ma ya warware towel din amma
yaki sake haukace masa tayi Yana murzata kamar me

Hannayensa ya maida saman Mazaunanta Yana laguda su sai kara zauce masa take a
hankali ya janye towel din ya Fadi kasa hannayensa ya daura saman na shanunta Wanda
suke manya mulmul a tsaye,bakinsa ya Kai Yana lasarsu Yana murzasu a hankali,Jannat
ta manta Ina take har ya samu ya turata saman bed suka fada ya haye samanta shi Kam
Yana furta nothing compares to you ko ta Ina lasar Mata jiki yake, jikinsa yana
wani uban rawa da kyar muryarsa ke fita Wani lokacin ma hakura yake da magana da
kyar ya furta,My wife kisa naji dadi kafin Mama tazo relax ba yau zamuyi ba nafiso
nayi Muna cikin nutsuwa, Jannat tace okay ta kwantar da hankalinta,ya sake furta ki
min please,Jannat ta tuno hudubar su Ramcy ta fara lasar kirjin Fauzan tana Masa
abubuwa masu wuyar fassarawa Fauzan ya sake susucewa sai kace wani Zaki,a hankali
ya gangara dausayi Jannat wani shidewa tayi,niima sosai ta sake bude Masa cinyoyi
Wanda ya dauki Hankalin Fauzan sosai ba tare da ya shirya ba yace
Uhm...uhm...uhm....Rashana...Kunya ta Kama Jannat ta Kama dariya sama sama yace
Allah ai kece Rashanatu wannan irin rashasha haka,ya kurawa Dausayi Ido yace ahh
lallai na dace fari kwal harda tawadar Allah,Jannat kasa kallonsa tayi sai da ta
kulle idonta sannan tace Mama fa ka kafe abu da Ido haka, ci gaba yayi da abinda
yake Mata ta Zama kwarkwar gaba Daya sai ihun sweet take Masa ta tana bankaro Masa
kirji,a hankali ya fara Neman hanya bazai iya jira ba,Jannat ta San me zaiyi bata
hana ba,zafi ta fara ji da wani uban radadi ya kasa shiga sai da kyar ba karamin
wahala yasha ba,sai yau ya tabbatar Virgin ce da gaske ba karya ba,wani farin ciki
da kaunarta ta sake Kama shi kamar ya cinyeta haka yake ji,Jannat iya dauriya tayi
dan hawaye tayi kadan,Dake sabo ne yau ya fara
bai dade da yawa ba ya samu gamsuwa sosai bakinta yaci gaba da tsotsa kafin ya
kwanta a gefenta Yana hucewa.

Lallashinta yayi sannan ya dauketa Suka shiga bayi tace nidai ka fita zanyi Ni
kadai,fita yayi sannan ta samu ta gasa kanta sosai da ruwan zafi me gishiri a ciki
sannan tayi wanka tare da tsarkake jikinta ta dauro Alwalar sabo da magrib tayi.
Daya Room din shima ya Shiga yaje yayi wanka ya tsarkake jikinsa ya dawo room
din lokacin tana goge gashinta da towel a gabanta ya tsaya daga shi sai towel daure
a kugunsa ya karbi towel din ya fara goge Mata gashi Yana karewa fuskarta kallo
Pink lips dinta ya tsurawa Ido ya matso da fuskarsa da Niyyar kissing din dan towel
din taja tare da rufe fuskarta tana dariya baya ta juya masa,jikinsa ya manna da
nata tare da rungumeta da Hannu daya yabi ta kirjinta ya harda dora shi a gorar
Madara ya kwantar da Kansa a dokin wuyanta knocking Suka ji Mama tana kwala masa
kira cike da masifa tace Allah yasa bata Kama mu ba,Fauzan yace ai wannan ibada ce
sunna ce Allah da Kansa ke tsare masu aure ba a kamasu amma kwarto Kam tuni za a
Kama shi,Jallabiyarsa ta dakko wacce cikin kayansa da aka kawo ta Mika Masa tare da
taimaka Masa ya saka,har 3qurt kyale Wanda ka cire Zan wanke jeka Kawai

Har zai tafi Jannat ta riko hannunsa tace tsaya doguwar Riga Yar kanti me kyau
ta saka ta shirya sosai ba tare data daura dankwali ba gashin a jike da gani yasha
ruwa,da kyar take iya tafiya Amma tace zauna Ina zuwa Fauzan yace Alright,fita tayi
tana tafiya tana yatsina fuska tana dingishi har da Kari tana wash....sai ta tsaya
ta yarfe Hannu sannan ta karaso gaban Mama,Mama baki bude take kallon Jannat,Mama
ranta yayi bakikirin da gani kasan me akayi dama ita Jannat burinta kenan,a kasa ta
durkusa tana cije lebe tare da furta Ina yini Mama,Yana gidan biki Yar arna dalla
tashi ki bani waje,Mikewa Jannat tayi tace wanka yake yanzu zai fito kiyi hakuri
wankan ne ya Kama,Mama ji tayi kamar zuciyarta ta buga sabo da bacin rai yanzu
Fauzan sai da ya hada jininsa da karuwa,Jannat ciki ta koma tace kaje yanzu to

Tashi yayi ya fita Mama ta ganshi da sabon kaya ta tabbata wankan yayi Yana wani
nishadi Jinsa yake Kamar ya tashi sama sabo farin ciki cikin murna Yana zuba
Murmushi ya rungume Mama,tureshi Mama tayi yace I'm sorry muje ki sake kulle ni
Mama zanyi Biyayya bazan sake fitowa ba,duk abinda Kika ce shi zanyi,Tsaki Mama
taja ta furta sai kaje can ka karata na kulleka nayi me ta juya ta bar sashen tana
masifa nidai Allah kiyaye na karbeta a surukata,Fauzan ya dinga dariya ya koma sama
ya iske Jannat tana gyara bedroom din hanata yayi yace ki bari na dawo daga
masallaci zanyi komai My Wife .
Sallaya ta shimfida ya Mata kiss yace yau Zan kwana da matata naji dumin jikinta
ya fice,a dawo lafiya Jannat ta furta.

Hamida Kuwa Lele ya cika Alkawari ya biya musu aikin Hajji tare zasu
tafi ,tana ta rokon Lele ya barta taje ganin gida yaki yarda
Yau ma ya dawo daga Office yayi wanka yaci abinci ya huta ta fuskanci a cikin
nishadi yake bai da damuwa yanzu ya kamata ta sake rokonsa ko zai barta,amma da a
cikin wani bacin rai ta ganshi to Sam baza tayi Maganar ba Amma Yana cikin yanayin
nishadi yau,Kallon ball yake tayi matashi tayi da cinyarsa Aslam Yana wurin Nanny
gemunsa take shafawa tana Wasa da shi ta lankwashe murya cike da salo ta fara yabon
Lele,Lelen Pipi ba tare da ya kalleta ba yace Ina jinki, I love you,you are such a
nice person,Allah ya Kara buda maka yanda kake kula damu duk yanayin aikinka bai
hanaka bamu time dinka ba ni da Aslam,Kai na daban ne,nafi ko wacce mace sa'ar
dacen Miji,gashi bangaren Hidima haka ake ta min ita baji ba gani banda damuwar
komai,Nabeel yaji yabo har wani Jin dadi yake ya gyara Mata kwanciyarta a jikinsa
Yana shafa gashinta ya Mata wata rada Wai I need you badly tace me too gama kallon
sai muje mu chaskale, dariya ya saki kadan,tace yaushe zanje Adamawan ne? Nan take
yace ki shirya weekend sai kije amma two days Kawai ba Maganar 1week hakan ma na
gode Allah ya Kara maka lafiya da tsawon rai.
Kallon ya kashe ya dauki Pipi Kamar wata jaririya Suka wuce bedroom.

Murtala tsabar naci washe gari ya tafi gidan Anne,shi murna yake Anne zata
aure shi,yace lallai Murtala kwana Nan zaka kalli tsuliyar tsohuwa yanzu nasan
wajen duk yayi yaushi ya zanyi haka Zan jona Chaji a cikin adafton Iya,dama wata
Iya Ina zata Yi maiko,Haka Nan zata bude min Adaftor gayau da gani wani dan muyot
ne,wannan idan Ina sex din ma wani ihun Dadi zata iya Ihun Iya sai dai kaji Kamar
kukan mage tana rashin lafiya Yana ta maganganunsa Kamar Yana kunkuni har me Taxi
ya sauke shi kofar gidan Iya.
A bakin gate ya tsaya tare da sa handkerchief ya goge shaddarsa wata koriya fatau
da ita,ta goge katon takalminsa yace yawwa Iya tayi wuf dani cikin sauri Karin
hularsa ya gyara sannan ya kwankwasa gate,Cikin Securities daya ya leko,Murtala
yace Hey please ka fadawa Hajiya Anne kace Tale Babban Gaye ne yazo na gidan su
Jannat ya Mika Masa card,Yana gani yace shigo Kawai ai wannan shine shedarka ta
shiga,Murtala ya shiga gidan Yana yiwa Yan aiki kallon banza yace kwana nan
abincinku ya kusa karewa a gidan Nan Zan kore ku a aiki a gidan nan,kina zare min
Ido ya fadawa wata me wanki,har palon Anne lafiyayye aka yiwa Murtala iso Yana
shiga ya zauna a saman kujera ta Alfarma tare da harde kafa Yana karkada kafa Yana
kallon kowa dai dai.

Tun kafin Anne ta fito ya dakawa wata Yar aiki tsawa yace dalla kawo min chivita
ki hado da Lacasera me sanyi,jikar Anne ce ta shigo da gudu Tasha kana Nan Kaya
kana ganinta kasan Yar Madara ce yarinya ce bata wuce 6yrs,tsawa Murtala ya buga
Mata Dan ubanki baki iya gaisuwa ba kina ganin kakanki,Yarinyar bata da kunya tace
uwarka shege ai Murtala fusata yayi ya cafko ta tare da tsinketa da Mari kamar ya
Kama gardi,yarinya ta saki ihu ta fita a guje sai wajen babarta Talatu.
Anne ce ta fito da gudu taji kukan jikarta tana uban waye ya dakar min jika

Masu Sharhi ban San da me Zan gode muku ba,


Allah ya saka da Alkhairi aci gaba da min sharhi

AsmaBaffa
[6/28, 1:47 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮
JANNAT

Part 2.
106-110

Ware Baiko Sadaukarwa ne ga


AIDA MAMAN TASNIM

Page nawa ne

ASMABAFFA🤣

Tana Fitowa taga Murtala ko kulashi bata Yi ba ta fara tambaya ya naji


kukan Rumaisa waye ya taba ta,Murtala yace faduwa tayi ita daya,Anne Zama tayi suka
gaisa sannan ta kalli Murtala suka hada Ido Murtala ya Mata fari da Ido,Anne tace
sai kace mace,ai ke Kika ce kece Zaki aureni ya furta tare da danyin tafi Wanda ba
shiri Anne ta Fara dariya,a ka'ida bai kamata ma na biyoki gida ba kece Zaki dinga
zuwa zance wajena sabo da gudun shedan Kar ya Shiga tsakani wani abin ya afku

Anne tace to yaushe za a sa ranar auren? Ki bari sai Nan da wata uku sabo da
zanyi shirye shirye dan gyaran na amare nima nayi shi
Anne tace ba matsala Tasa aka cikawa Murtala gabansa da kayan ciye ciye ya cire
hularsa tare da ajiye ta gefe ya kwashi girki lafiyayye harda Santi yace da alama
tsohon Hannu ne yayi girkin nan kece ko? Anne ta furta nice, Ni na sani haba dadin
yayi yawa nasan sai ke
Sai da ya gama Yana wanke hannunsa yace Zan tafi ni bani number ki,Anne ta karbi
Number Murtala tare da kiransa Nan take yayi saving a wayarsa da Iyalle
Kudi ta bashi dubu hamsim a envelope Murtala ya karba yace harda kudin zance to
na gode Anne har da rakoshi compound sai ga danta Abban Jannat ya shugo dama Anne
tace baza su fada masa zasu Yi shuru sai an daura zai sani Kar ya hana auren.

Murtala bai San zancen ba Anne tace ga Babban dana shi kadai gareni, Murtala
yace duk da ya Haifeni dole ya gaisar dani tunda kwana nan Zan Zama Babansa Anne
tace ka rufamin asiri sai an daura zai sani in ba haka ba hanawa zaiyi Yana kashin
ubansa,Tale yaji zai rasa kudi sai yace kice Kawai jikan kawarki ne ni,da sauri ya
karasa suka gaisa da baban Jannat suna Kama Jannat sosai,Anne ce tace jikan kawata
ce ta Kauye yazo Abuja Cirani shine ya kawo min ziyara zai dinga zuwa muna
gaisawa,Abban Jannat yace Allah sarki to Allah ya taimaka ya zaro kudade masu yawa
ya bawa Murtala yayi godiya ,Yana ganin Abba ya juya baya ya danyi nisa yanda bazai
ji ba ya juyo ya kalli Anne tare furta kawo bakin Kinga mmmmuah Wai yayi kissing
nata ta nesa,Anne harda Jin kunya.

Fauzan bayan Mama ta juya ta tafi wajen Jannat dinsa ya koma cike da murna,
Already ma ta fara gyara dakin ta canja bedsheet Yana shigowa ya yace a tsaya haka
muyi Sallar Magriba, Hijab ta saka ta bi bayansa ya jasu Sallah sannan yace karki
Yi girki bari na karbo wajen Mama, daukanta cak yayi tare da kwantar da ita a saman
bed sannan ya fita,mikewa tayi tare dan shafa powder tare da lipgloss ta dawo Palo
ta kunna tv tana kallon film
Palo ya Shiga ya iske Mama tana kitchen tana shiryawa Daddy abinci a tray, yace
Mama na'am ta ba tare da ta kalle shi ba,yace Abinci zaki...kafin ya karasa tace
gashi nan ta nuna Masa wani basket hadadde ta shirya abinci a ciki tace dauki ga
naku nan Yar Gold din taka ta nuna min na gani dauki ka tafi Kar isheni ,Fauzan ya
rungume Mama yana mun gode Mama Ashe kin Fara sonta,dauki ka tafi kana sonta ya na
iya jeka karka isheni dan Allah,Yana dariyar farin ciki ya dauka ya fita.

Yana haurawa sama ya isketa a palo ya shigo da abincin shi yayi serving nasu
ya zauna Yana bata a baki tana ci shima haka,tambayarta yayi Wai dazu me Kika cewa
Mama ne? Labari ta bashi yace gashi Kuwa kin kwato Mana yanci ta fara hakura,dan
Allah? Yace Zaki gani da idonki idan lokaci yayi,kirjinta yake kallo Wanda ba bra
ko ya ta motsa sai na shanunta sun motsa,ya ebo abinci zai bata bai sani ba ya dora
spoon din a saman hancinta,Dariya tayi hade da kunya spoon din ya ajiye a saman
plate din ya kalleta itama haka suna kallon Zama cike da shauki da kauna,yace na
taba? ba abinda Zan miki Kawai na dan latso su ko na dubu Daya ne a cikin
Sadakina,ai dazu ka cinye sadakin naka

Hannu yasa ya fara shafasu Yana lailayasu yanda yake so Jannat zafi ma suke
Mata sabo da yanda dazu suka Sha wahala a hannunsa sai dan dan Shan yaji take tana
wash hakan wani birgeshi takeyi Yana Kara Jin wani dadi na musamman, ganin zai
shiga wani hali ya hakura ya ci gaba da bata abincin bai Gama bata ba ya koma yaci
gaba laduga gorar Madara sai da ya gaji yaci gaba da bata abincin har Suka gama a
haka,Alwala yayi ya Zo inda take a zaune ya duka yayi ruku'u a gabanta tare da zura
Mata idonsa me Matukar kyau cikin sigar rada ya furta ranki ya dade a bani a izini
Zan tafi masallaci Dariya ta saki tare da shafa gashinsa tace a dawo lfy to,Allah
yasa ya furta ya sumbaceta a kumatunta sannan ya fita ,a gida tayi Sallah ta canja
wanka tare da yin Shirin bacci cikin wata Riga ta Jan hankali,tana shafa turaruka
ya shigo ta baya ya rungumeta Yana suna kallonsu ta mudubi hannayensa ya maida
kirjinta Yana shafawa tana kallonsa taci gaba da abinda takeyi ribbon zata dauka ta
juyo suna facing juna duk haka hannayensa ya zagaye cikinta a haka ta juyo tace zan
dauka abu My Prince

Ya murmusa tare da an min suna na Zama Dan gata ya fara kissing din lips dinta
hannayensa suna cikin gashinta Yana shafawa a hankali,Jannat ta kwace bakinta tare
da furta ribbon Zan dauka,bana so bar min Abuna haka,saman bed ya daura ta shima ya
haura Suka shige bargo abinsu tana cewa wait wait Banda gaggawa ya haye kanta ba
tare da ya sakar Mata nauyinsa ba sai da ya Gama murzata son ransa sannan ya tuna
baiyi wanka ba ya mike ya shiga toilet ya dawo tare da fesa wanka ya saka boxers
dinsa ya kwanta sannan ya janyota jikinsa ta rungumeshi suna facing juna Yana Wasa
da gashinta suna hirar soyayyarsu har ya Fara Jin bacci yace muyi Adduar bacci
sukayi sannan bacci ya kwashe su makale da juna.

Pipin Lele ce ta tasa littafin aikin Hajji gaba tana karantawa ta kalli Lele
dake zaune a saman Sofa ya dauki kafa daya ya dora Mata a kafada,mene haka ta dauke
kafar ta fatalar da ita,a gadon bayanta ya sa kafar harda danna bayanta juyowa tayi
suna kallon juna taci gaba da karatunta,kafarsa yasa a saman kirjinta Yana danna
gorar Madara Yana murmushi,hararar Wasa ta aika Masa ta Saba da tsokanar Lele,Amma
aikin hajjin tamattu'i zamuyi ko? Yes ya furta yafi sauki,Ina tafiya Ina labbakalla
humma labbayk, Lele kaga ta kanka ai har a ka'aba sai na rokarwa dausayi Karin Dadi
da lafiya,yawwa Indai wannan ne ki roko min Nima Zan tayaki dausayin matata Allah
ya Kara Masa dadi,Nima Yar Naja'atu ta Allah ya Kara Mata lafiyar Hidima,tashi ki
kawo min tea Zan Sha daga Nan mu Shiga daga ciki duk da period kike yi sai na rage
zafi.

Murtala tunda ya karbo kudin Anne yazo yayiwa Mama Sallama tace me aka Yi maka
zaka ajiye aikinka? Murtala yace kawai ni da Kaina na Kori kaina da kaina Allah
yayi min arziki naci gaba nafi karfin gadi,Mama ta tabe baki tare da cewa Ina abin
yake Nawa ka tara? Kudi ai sirri ne naki na fada nawa ne,dama kin isheni da aikata
zunubi kullum baza kisa hijab ba ko katon mayafi sai kuyi dinki damamme Kuna yawo
cikin garadan ma'aikata ku a dole masu kudi da boko,babbar mace ta wani yada dan
mayafi ta fice ko Kuma a cikin gida ga Yan aiki maza amma ko mayafi babu kuke yawo
a cikin gida ku da yaranku,Ya ilahi ai sai ku jefa mu a wani Hali

Yara kanana a samu wani ya musu fyade ya gudu sabo da kana Nan Kaya suke sawa
suna abinda Suka ga dama musamman ma'aikatan gomnati gani suke wayewa ce, wata ma a
cikin gidan bata sa dankwali ta rufe gashinta,gashi Nan dai Abu iri iri Ni bazan
iya ba na sallami kaina

Mama tayi Shuru tabbas magarnar Murtala haka ne Kuma ya kamata su gyara ga
Jannata ita Indai zata fito to Inshaallah da hijab take fitowa compound ita da ake
ganinta a karuwa ,Murtala sallama yayi Mata Mama ta Kara Masa kudin sallama ya fice
da kayansa sai kauyensu.

Yana zuwa can ya siyawa Lawisa kayan abinci iri iri ba karya Yana son Lawisa ko
yaya ne Yana son matarsa baya barinta da yunwa,matarsa tace kudi ka samo haka?
Kwarai kuwa bari na dawo ya sake fita a kauyen ya siyo zabi guda uku manya yace
gashi ki gyara kiyi yanda Kika ga dama Ni gobe Zan wuce,Murtala akwai iya ciyar da
iyali,Haka danginsa ya bisu ya gaisar dasu Yana Basu dari biyu wasu dari biyar iya
samunsa washe gari ya tafi Abuja sai gidan Anne direct sabo da ta Masa alkawin
bashi gidan Zame a can

Bangaren Mama Kuwa har part din Jannat taje ta samu Fauzan da Jannat ta musu Nasiha
sosai sannan tace anjima ka dauki matark ku koma gidankku ai komai ya Zama ready,ke
Jannata ki hada komai naki driver zo ya kai,Allah ya bawa mahaifiyarki lafiya
sannan Dan Allah a yafi juna na tabbatar ke ba yanda na zata bane na zauna nayi
tunani da kaina ban kyauta ba komai Mama Jannat ta furta tana murna,Fauzan kuwa
Kamar zaiyi tsalle haka yake ji harda godiya

Yau bazan iya da yawa ba ga guntu nan


AsmaBaffa
[6/28, 1:47 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮
JANNAT

Part 2

111-115

Ware Baiko Sadaukarwa ne ga


AIDA MAMAN TASNIM

Masu Sharhi ayi Hakuri network ne yake bani matsala tun jiya
Gashi tun 9pm zanyi posting amma maybe bazai Zo da wuri ba sabo da network.

Page naku ne

Ummi Manga
🥰
Hauwa Kasim
Mk Hussein
Firdausi Mrs Shugaba
Maimuna Umar
Hajiya Abou
Maman Murtala
Zakiyya Bello
Sadiya Muhammad
~•

A ranar Fauzan da Kansa ya tattara kayan Jannat duka komai nasu a


gidan,Jannat waya ta Kira su Ramcy suje gidan su Kara gyara shi, a can Suka Iske
Fauzan Yana jiransu ya bude musu gidan kasancewa ko me gadi babu,kayan ciki komai
an canja an sake sababbi ya linka da haduwa lokacin da Jannat take zuwa komai sai
da suka gyara shi yanda ya dace Suka sake kalkale gidan Yana wani daukan Ido,Fauzan
fita yayi ya musu take away na abinci da kayan Sha,sai da Suka ci suka koshi sannan
Suka ci gaba da gyara kitchen ma Suka shirya komai kayan abinci na store suka
gyara,Fridge duk abinda ya dace sun zuba a ciki suka kunna turaren kamshi da su
room freshner lungu da sako sannan Suka tafi Fauzan ya musu godiya harda kudade ya
basu Yana cewa sai yaushe zaku Zo wajen Aminiyar taku? Merry tace weekend
Inshaallah,yayi nisa gaskiya har yanzu baku zo ba fa baku kyauta Mata ba ai ba
Amana sam dariya Suka yi suka ce zamu Zo ne,Allah ya kawo ku lafiya ya furta,yace
dan Allah kuyi kokari ku daina sana'ar Nan ku tuba kuyi sure Kuma Yana ta musu
Nasiha dai har suna godiya Suka wuce.
Burin Fauzan su dinga zuwa wajen Jannat ya samu yayi ta Jan ra'ayinsu ko Allah zai
sa su daina

Jannat Kuwa Yana fita wanka tayi tare da cakarewa cikin gown ta atamfa me tsada
lemon green ta yafa mayafi ta Shiga part din Mama,a Palo ta isketa tana zaune da
mazan yaranta su Anwar da sallama ta shiga a kunyace sabo da yanda Suka amsa tare
da zuba Mata idanuwa,a kasa ta durkusa tare da gaisar da Mama da sakin Fuska ta
amsa Wanda yasa Jannat taji dadi a ranta,ta juya tare da gaida su Anwar Suma da
fara'a cike da mutuntuwa Suka amsa,Mama tace zauna mana Jannat,kujera ta samu ta
zauna tare da yin kasa da kanta,Anwar yace Amarya ba magana wannan Shuru haka bafa
bakunta an Zama Daya kin shigo family ki saki jikinki Kinga da Hamida ce tazo da
yanzu Muna ta zuba hira Muna Shan Dariya,Mama tayi dariya tace ai Pipin Lele gwana
ce wajen surutu da abin dariya , Pipi ake ce Mata ko? Wannan Dan iskan suna Ina ta
samo shi haka Wai Pipi Mama ta furta suna dariya har Jannat,tace ai akwai wani ma
dana ji Shakira,ai da Hamida ce tazo to da tuni Kinga dangi ana ta zuwa har yaran
kawu Ubaidu,Jannat ta murmusa,Jannat irin Fauzan ce magana Bata dameku ba ko?
Mujaheed ya furta Jannat Murmushi tayi tace Nima Ina Yi ai, da mijinki ba da zaku
ga Fauzan da matarsa da Kun San Yana sani yake kin magana cewar Mama dariya sukayi

Fauzan ne ya shigo ya iske suna maganarsa ana Dariya Yana zuwa Jannat ya kalla
yace Ina wayarki Ina ta kira na dawo bakya wajen,Wayar ta nuna Masa a hannunta ta
Masa inkiya da Ido Wai Mama tana wajen,a fili yace to sabo da Mama sai ki fasa daga
min waya sabo kunya ko bakuwa ce ke ki saki jiki, Madam tashi mu tafi an gama komai
Mama tace Kai ka kiyayeni da fitsara yanzu da Rana zaka tafi da yarinya sai dare
to, Fauzan Yana lallaba Mama yace Alright Allah ya kaimu yasan da yaya ma ta hakura

Lele ne yace Pipi je ki shirya zamuje test inda akewa Masu tafiya aikin Hajji
test in mace tana da ciki baza taje ba sabo da gudun samun matsala,Hamida ita tasan
bata period take ba kwana biyu tsoro take ji Kar a Kara gano Mata ciki a hanata
tafiya,shiryawa tayi cikin Abaya peach color, Yar kwalaba ta samo karama tace da
Lele muje kayi min fitsarinka a ciki Dariya ya dinga Yi yace Hajajju na gane me
zakiyi kawo,Karba yayi ta bishi toilet din ya mata fitsari a ciki ta rufe sannan ta
wanke kwalabar suka fito cikin gashinta ta tura kwalaba Suka tafi.

Suna zuwa aka dauki jininta tare da bata Yar kwalaba akace tayi fitsari ta karba
ta shiga toilet din da aka tanada kwalabar su ta bude tare da juye Fitsarin Lele a
ciki ta rufe ta jefa kwalabar a cikin shara ta kawo musu tasu ta bada,Nan take aka
gwada mintuna kadan me gwaji tace kin tsallake rijiya da baya baki da komai,Bayan
1hr aka kawo result din gwajin jini duk lafiya ita da Lele sai Malaria da Typhoid
da Hamida take da su,tace tun Ina Kauye Ina da typhoid dama sabo da Shan ruwan
rijiya to ya Muka iya ai dole baza a rasa wani da cuta ba,Lele dai ance ba wata
matsala, Hamida tace karya ne shima bazai rasa wata Yar matsala a makale da shi
ba,Dariya suka Yi yace to ya zakiyi dani Allah ya bani,Likita yasa ya rubutawa
Hamida magunguna sannan suka tafi,tsinken pt test ta siya a gida ta gwada ko tana
da ciki taga bata da cikin komai sannan ta fara Shan magungunan da Lele ya siyo
Mata.

Tunda Yayan Affa ya dauki Mummyn Jannat daga asibiti ya maidata nasa ba wani
Abu ma aka mata ba har yanzu gwaje gwaje akeyi kala kala amma komai na jikinta
Normal,Yana ta tunanin a fitar da ita kasar waje ko a Mata na hausa sai suka ga
haka kawai kullum ta samu lafiya,kullum aka je Sai aga tafi jiya lafiya,tun Bata
iya tashi har tazo tana iya tashi da kanta ta zauna ga abinci tana ci sosai ba
magani ba komai,sai ta fara Kumari,ganin haka likita sai ya bata wasu magungunan
masu Kara lafiya da sa cin abinci sannan ya bata maganin da tsokar jikinta zata
ciko da wuri tayi mulmul,ko sati bata yi tana Sha ba ta fara kiba ga cin abinci
lafiyayye ga bacci,sai ta fara mikewa tsaye har tayi tafiya da kanta ana ta mamaki
ana tayata murna,Kawu Ubaidu yayi ta mamakin ikon Allah in Allah yaso ka warke ko
ba magani zaka warke

Ana haka har tayi dan jiki mulmul gashi ba aikin wahala sai ci da sha da bacci,
tayi Sallah tayi wanka,Kawu Ubaidu da Kansa ya siyo Mata dogayem riguna masu kyau
kala biyar da duk kayan bukata har abinci ba irin na asibitin take ci ba shi yake
siyo mata,in ya Shiga dubata sai su Dade suna Hira ya bata labarin Jannat dinta da
Wanda ta aura Mummy sai Murna hankalinta ya kwanta bata da burin da ya wuce taga
Jannat amma ta hana a gaya Mata sai ta warke sosai zata ganta,Ubaidu har matarsa da
yaransa ya kawo Suka duba ta,Umma Hajiya Amatallah mace ce me Hakuri da tausayi
kullum sai ta duba Mummyn Jannat sosai take kaunarta,tausayi take bata kullum tana
hanyar dubata tana Kai Mata abinci,har kayan kwalliya body lotion turaruka da
abubuwa na Mata duk ita ke Kai Mata kamar a gida haka take da akwatinta da kayanta
komai a ciki

Kawu Ubaidu da dare suna kwance tare da matarsa Umma yace Amatullah da ace zaki
Amince nayi Niyyar auren Mummyn Jannat wato Asiya idan ta warware amma idan Kinga
da matsala to a hakura, Amatullah ga addini da Ilimi tace haba abinda Allah ya
halatta na Isa na Hana,Dan Allah karka Bari Allah yayi Fushi dani haka Kawai ma
Kuna Kara aure bare ka ganta tayi maka Kuma ma ai taimako ne lada zaka samu tunda
bata da kowa sauran dangin nata ma Arna ne baza suyi mu'amula da ita ba,mu musulmai
idan bamu rungumi Yan uwanmu ba to me zamuyi ai bamu da amfani ma kenan.

Ka duba halin data shiga a hannun tsohon mijinta ai ta cancanci a taimaka Mata
wallahi na amince,nasan ba matar da zata so ayi Mata kishiya sai dole amma ni nayi
tawakali Allah ne yace bare Asiya mace me hankali ka aureta,Alfarma daya nake
nema,Ubaidu likita yace ta me? Umma tace ka raba Mana gida Ni ka barni a gidana
itama ka bata wani gidan cikin gidajenka in ka min wannan ka gama min komai,Farin
ciki ya Kama Doctor Ubaidu yace dama haka nayi niyya Allah ya Miki Albarka tace
Ameen Allah ya baka ikon Yi Mana adalci yanda ka bata Naja'atu Nima a bani
haka,Dariya ya dinga yi yace Nabeel dai wato duk ya baku Sara kowa yasan da Zaman
Naja'atu,Nabeel anyi Dan banzan yaro ko a Ina ya samo sunan oho, Umma tace a
mutuwar matarsa ta farko Muka ji labarin

Washe gari Alhaji Ubaidu ya sanarwa da Affa Maganar aurensa dama sun San ta samu
sauki,Affa yace yayi kyau gaskiya kayi taimako dama fa mune Muka cuci kanmu da
akidar turawa Muka zauna da mata daya amma ba komai Allah ya sadamu Dana gidan
Aljanna Ni dai bazan Kara ba tsohuwata ta isheni,tunda taimako ne Kuma kana sonta
kayi,Ubaidu yace yo ai dama so ne ya jawo tausayin in ba so ba mu da likitoci
zuciyar ta Gama kangarewa ba cutar da bamu gani ba sannan mutuwa har mun gaji da
gani Ina son kayata har yanzu bata wuce 45yrs ba,Affa yace da sauranta aureta ka
karasa da ita,Ubaidu yace ai uwargida fakewa nayi da taimako zanyi dama ita akwai
Hakuri ba zafi amma gidan kowa daban
Hakan yayi Allah ya Sanya Alkhairi amma idan Dan kishin ya motsa kace itace take
sonka ga halin da take ciki zaka taimaka Mata fa sai ka Zama makaryaci a wani abun
kafin a zauna lafiya cewar Affa

Ubaidu yace ai gidan Nan dana gina a Kaduna uwar gida zan bawa kyauta sannan na
bata abubuwa na Kara sanyaya Mata rai,ai wlh sai ta gane ka da can baka bata ba sai
yanzu,yace to dai ai kyautatawa ce, hakane ai Amatullah tana da Hakuri
Suna gama waya ya Kira Daddy shima ya fada Masa Suka Gama shawarwarinsu

Kamar kullum Alhaji Ubaidu dakin da aka canjawa Asiya Mummy ya Shiga tana Zaune
tayi kwalliya tayi wani kyau dama ita gata Fara Kamar Jannat ta ciko kibarta tana
ta dawowa abinta,Abayace dark blue a jikinta ta yafa mayafin tana ganin likita ya
shigo ta gyara mayafinta tare da gaisar da shi cike da kunya,Kwarjini yake mata
tana Jin kunyarsa ita mamakinsa takeyi gashi dai a haka Babba amma kullum kashe
kala yake sakamakon duk family dinsu haka suke kamar ba Yan kasar nan ba
Kyakyawan dattijo ne dogo ga daukan wanka ba a barinsu a baya akwai wankan
shadda masu tsada da yadika na Alfarma ga kamshi kullum a cikinsa yake,kallonta
Alhaji Ubaidu yayi tayi Murmushi yace jiki kullum Yana ta kyau,tace hmm ko za a
sallameni haka a gida sai na karasa warwarewa,a gidan wa Zaki zauna? Ya
tambaya,tace Wajen 'yata Ina da kamarta a duniya ne,Ni sabo da na ganta ma nake so
a sallameni,Yace da kin bari kin fi haka Muna komawa ki bata mamaki tayi murna
sosai,baza ta iya Masa musu ba haka tace to Allah ya kaimu,a hankali tace ya
sunanka Wai likita?

Alhaji Ubaidu harda gyara sunan yace Ubaid mashaallah,ya kalleta yace zuwa nayi
muyi wata magana,Ina jinka ta furta kanta a kasa ya zauna a wata kujera suna facing
juna ya bata labarinsu kaf da asalinsu sannan yace idan ba damuwa Ina sonki kuma da
gaske nakeyi aurenki zanyi idan kin amince,Mummy da sauri ta kalle shi tana mamaki
duk irin kudinsu da yanda yake dattijon arziki yace zai aureta yanzu da me kudi sai
me kudi basa auren talakawa,duk kyawun Yar talaka wasu masu kudin basa Aurenta sai
dai dai su nemi Yar masu kudi duk muninta da rashin kyan halinta haka zasu aura
Kuma ga dukkan alamu yafi baban Jannat hali na kirki,Mummy tace ba Wai bana sonka
ba amma gaskiya Ina kunyar matarka yanda ta daukeni kamar Yar uwarta ko yau tazo
dubani ba abinda bata kawo min karshe taji Zan auri mijinta ai ban kyauta ba
gaskiya kayi hakuri bazan iya ba.

Alhaji Ubaidu ya kalleta yace ai matar tawa da ita mukayi shawara ban fada Miki
ba sai da yardarta da amincewarta sannan nazo Kuma duk Yan Uwana munyi shawara sun
San komai bari na Kira Amatulla kiji daga bakinta,ya danno number Umma ya Kira tare
da sawa a handsfree yace uwar gida gani ga Amarya tace sabo dake baza ta iya kishi
dake ba
Umma tayi Murmushi me sauti duk da cewar tana Jin kishi amma ta daure tace bata
Wayar,Asiya ya mikawa Wayar ta amsa Suka gaisa Umma ta dinga kwantar Mata da
hankali akan ta amince ba matsala,Bayan sun gama wayar yace to ya Kika ce? Tace
Saura Jannat idan ta yarda,Yace haba zata yarda mana Jannat ai sai tafi kowa murna
ganinki a dakin mijinki hankalinki kwance,duk wata kulawa zan baki Inshaallah yanzu
Zaki San kinyi aure Allah ne ya hada mu
Haka ya dinga tsara Mummy har ta amince amma sai ta karasa murmurewa an
sallameta sannan zata tare,tunda Abu na manya ne daura aure ma Nan da Yan kwanaki
za a daura ba wani jira.

Murtala Kuwa Bayan ya sallami Kansa daga aiki gidan su Anne ya koma aka bashi
part guda lafiyayye,an Masa dinkuna na Alfarma motoci Wanda yaga dama yake hawa
sabo da Isa ma baya tuki Bai iya ba dama Kuma yace bazai koya ba yafi karfin tuki
da Kansa duk inda zaije driver ke Kai shi
Gashi yaki yarda a daura Masa aure da Anne kullum sai yace sai Nan da wata
daya,Anne ta takurawa danta duk abinda Murtala yake so sai an masa,Murtala Yana
samun kudi ya siyi katon fili a cikin Kano ya fara gini a birni gida yake na kirki
Anne ganinta kudin shi zai sa Murtala ya aureta,matarsa ita yake wa bajinta Lawisa
tayi kiba ta Kara kyau Kaya take sawa masu tsada abinci me Dadi suke ci sabo da duk
iskancin Murtala nai da burin da ya wuce ya kyautatawa iyalinsa da Iyayensa da Yan
Uwa,duk kauyen suna cin arzikin Murtala bare mahaifiyarsa yanda zai siyawa matarsa
Kaya me tsada haka Mamansa ma zata sa ba ruwansa data tsufa a siya Mata me araha,

Lawisa tace yanzu Inna ma me tsadar zaka siya Mata ta tsufa wa zata birge a duniya
wa zai San ma ta saka,yanzu Abbunka ma haka ka dinka Masa shada masu tsada har kala
biyar me suke nema a duniya,Murtala yace ke wlh akan wannan sai na kore ki gidanku
duk yaro Yana jariri bai da hankali bai San ma kowa ba uwa komai tsadar Kaya bata
kyashi ta siyawa danta tasan Kuma lalata su zaiyi da Wasa amma haka zata dinga
kashe kudi a kansa, sai ita dan ta tsufa ace za a siya Mata me araha matarsa Kuma
tasa me tsada matar taci Uwarta sai da Suka gama wahala dani Kika ganni na aureki
sannan ko iyayenki ai Ina musu alheri daidai gwargwado me yasa baki ce su sun tsufa
na daina ba sai iyayena.

Lawisa tace kayi hakuri,karki sake min zancen Yan Uwa da iyayena Matukar ba
shawara me kyau Zaki kawo ba,duk kudin da nake kawowa kin taba tambaya wacce sana'a
nake Ina samu? halak ko Haram ba ruwanki burinki a kawo Miki Kawai in ma mafia nake
ba asararki kinibabba da kunnenki Kamar na Tinkiya, Rannan na siyo kaji nace kiyi
farfesun biyu namu na gida,Guda Uku ki soya ki kaiwa uwata shine Kika soya guda
daya Kika Kai musu sauran Kika kaiwa uwarki,,Iyayen naki fin nawa sukayi ai nasan
komai kyaleki nayi wallahi idan baki gyara ba sai na Miki kishiya ko na koreki duk
sabo daku nake wannan wahalar Amma bakya gani Lawisa tasan ta aikata sai hakuri
take bashi.
Talatu ta matsu Murtala ya auri Anne su bar gidan a huta amma yaki sai yawo
yake musu da hankali,Hajiya Talatu sai kudi makudai take dannawa Murtala itama akan
ya amince ayi auren Yana ta hanya hanya,gajiya yayi yaga shifa ba da gaske yake ba
Kar yazo ya dauki zunubi shi yanzu Haka Kawai shiriya tazo Masa yanda yaga duniya
Yanzu ta rikice mutuwa Kawai ake tunda babban abokinsa da Suka taso tun suna Yara a
Kauye daga idar da Sallah ya kwanta Yana jira a kawo Masa abinci sai gawarsa aka
gani ashe ya mutu,wannan mutuwar ta girgiza Murtala har tasa yaga gwara ya gyara
halayensa bai San a ya tasa mutuwar zata Zo ba.
Abban Jannat ya samu ya fada Masa komai Anne tace lallai sai ya aureta,Abba yace
Annen tawa ta auri kamarka? Murtala yace ae sai kudi suke ta bani Kai Naga abin
yayi yawa shine nace bari na fada maka gaskiya Ni bazan iya ba sai kace Wanda aka
tsine masa na auri Anne ai sai ace na zare,Ni dai gaskiya ka shiga Maganar sun bani
kudi da yawa ma Zan fara kasuwanci ko na kawo maka?Abba ya furta ai Ni fada min da
kayi ba karamin faranta min kayi ba wannan kudi ka rike an bar maka kyauta ka tafi
abinka,Murtala dama karya yayi ba dawo da kudin zaiyi ba so yake kawai a bar Masa
ai da sauri ya hada kayansa akwati uku duk masu tsada ya fito zai tafi Anne ta fito
kenan taga Murtala tace Kai Ina zaka dan kundun ubanka ai ni da Kai mutu ka raba
auren zobe zamuyi taci kwalar Murtala ta fara dirka Masa duka a gadon baya,Talatu
ma data fito taji itama takaicin bai auri Anne sun bar Mata gida ba ta dakko wata
muciya ta dinga timawa Murtala a ko Ina a jikinsa harda fasa Masa goshi Abba ne
yazo ya fara fada yace sai Kun kashe shi mene haka?

Duk ba akan Auren Anne ne da shi ba? Talatu tana huci tace Anne tace tana
sonsa,Abba yace ahhh tunda Anne ta amince shike Nan duk abinda Anne take so Ina so
Kai Murtala kayi Hakuri kwadayinka ya ja maka ko Nawa ne Zan baka ka aure ta,Ni duk
abinda uwata ke so Ina so,Murtala yace Nima uwata haka take ko taka tafi tawa ne?
Abba yace Kai taka danta talaka ne Ni tawa me kudi ne danta sabo da haka wallahi
kwadayi da butulcin daka yiwa gidan da Suka baka Aiki Suka mutuntaka ba ruwana a
maganarku,tabbas banso auren ba dan babu mutumin da zai yarda dattijuwa kamar Anne
ta auri kamarka amma yanzu duniya ta canja tsofaffi ke aure irinku sabo da son kudi
ba aka Anne aka fara ba tsofaffi da yawa sun auri Yara matasa masu lafiya sabo da
kudi

Ina so na rabu da uwata lafiya,Anne tace ai wallahi kana hana auren Nan Allah ya
Isa nono na gwara ka kyalemu,Nan Abba baya son auren amma yace kayi hakuri Murtala
Zan baka million biyar kaja jari,Nan take Murtala yace na yarda danmu,Allah maka
Albarka Inshaallah Zan maye maka gurbin mahaifinka daka rasa Zan Zama uba na gari a
wajenka,Talatu ta kyalkyale da dariya a duniya bata taba ganin Dan Iska irin
Murtala ba,mutumim da baifi shekara talatin ba Abba da yake babban dattijo amma Wai
Dansa,Anne tasa masu aiki Suka maida kaya,Murtala yace a bani million biyar dina a
ciki a dauki dubu biyar sadakin Anne,nasan farashinta bazai wuce haka ba na biya da
tsada

Abba dai ba a son ransa ba Haka ya turawa Murtala kudi a accnt yayi
tafiyarsa,Anne Sai washe baki take duk goro,Murtala ya kalleta ya fara wakar India
Hangama Hangama hangaaaamaaa Wai bakin Anne.
Abba Sam baya son auren sabo da Haka cikin dare ya Nemo manya a cikin Yan aikin
gidansa shima Murtala yace auren sirri zaiyi bai son kowa nasa ya sani a cikin
gidan aka dan hada mutane basu fi mutum goma ba a iya ma'aikata Murtala ya bada
sadaki dubu ashirin da budurwar akuya,Masu Aiki suna ta boye dariyarsu ko su basu
San Anne aka aura ba tunda iya sunanta na gaskiya Suka ji an fada Murtala ma
sunansa na gaskiya,da dare aka daura aure sannan Murtala ya koma part dinsa Yana
jiran Amarya Kamar ya fashe da kuka haka yake ji.
Abba Kuwa bayan daura aure harda kukan bakin ciki akan abinda mahaifiyarsa ke
Yi,Talatu ita murna take harda bashi shawara ya canjawa Anne gida yanda bazai dinga
ganin Anne da yaro Yana Jin haushi ba,Kuma ya amince da hakan yace Nan da sati biyu
zai maida Anne sabon gida ta zauna tare da mijinta Murtala.

Anne Kuwa wanka tayi ta cakare cikin lace me tsada Kamar ba ita ba tayi kyau dai
irin nasu na tsofaffi turare ta fesa tace yau Zan tuna da Malam ta fashe da kuka ta
tuno tsohon mijinta tace Malam duk da kana kabari kayi hakuri nafi son Murtala da
Kai dama auren Zumunci aka Mana ba wani sonka nakeyi ba

Anne tayi sallama a hankali ita a dole me miji,Tace na iya shugowa? Murtala yace
ke da Allah in Zaki shigo ki shigo Ni ba gane kusisinarki nakeyi ba,Anne tace Karka
damu komai kayi kudi za a baka Murtala ya saki ransa yaji kudi ya mike tsaye Yana
Murmushi ya daga Anne sama tare da yin Hajijiya da ita yaji ba nauyi ko kadan yace
bargo duk ya zagwanye sai kace buhun auduga tace Kai dan ubanka ajiyeni Dan iskan
yaro zaka karya ni,Murtala yace ki dai bi a hankali Aljannarki tana karkashin
kafata dole ki min biyayya,jallabiyya ya saka yace ki bini muyi Sallah,Anne ta maka
hijab tabi bayansa sukayi raka'a biyu da adduoi .

Murtala Yana tashi ya fige Hijab din Anne Yana ta dariya a ransa,Shi Kansa
kunyar Kansa yake ji,yasan Anne ko kyau batayi ba amma yace Wow wannan irin kyau
Haka Darling sa'adatu, ta juyo da masifa baza ka dinga girmamani ba,danki ne ni
matata fa kike,fatar hannun iya ya gani tayi yaushi damtsenta tsokar daban tayo
kasa kashin daba fatar tana lage lage,Hannu yasa ya dinga lila fatar tana wani lage
lage

Riga zai cirewa Iya tace Kai Dan jakar ubanka da girmana zaka cire min
riga,Murtala yace Dan me Kika aureni? Iya tace Kawai dan mu dinga hira ne wallahi
ba wannan yasa ba,Murtala yace dake uwata ta tsine min ai billahillazi ko a baro
ake turaki sai nayi dake dole ne,ki min zigidir Ina kallo Kuma yau sai kin min
rawar Zanku nayi nishadi,Anne ta zaro Ido tace haba yaro Ina laifin ma Zigidir din
ma,Murtala yace Ina son matata ta dinga min rawa yau har makossa dance sai kin
min,Kuma sex na zamani har Sucking Kuma karki sake ki shafa min goro a jikin 'Yar
baiwata kal kal Kika ganta,Yana fadin haka Murtala ya zare guntun wandonsa,

Anne tace Subhannallahi ko ta Adamu bata Yi rabin taka ba,Murtala yace ai shi
yasa take 'yar baiwa sabo da ita Lawisa bata iya tafiyar kwana Matukar Ina gari

Masu sharhi akan Murtala Kuna sani nishadi🤣🤣


Aynah thanks

AsmaBaffa
[6/28, 1:47 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮
JANNAT

Part 2

116-120

Ware Baiko Sadaukarwa ne ga


AIDA MAMAN TASNIM

Page naku ne

Mmn Meenat
Ummi Manga
Mrs Uwais
Fulani Gal
Didi
Alhusna (mrs Udris)
Mufeeda

Murtala yace Anne karki damu ba akaina aka fara ba,ga samari nan tsofaffi suna
ta aure su ki daina wani Jin kunya,Anne har ga Allah ita tace bata wuce Aure ba
tana so, Murtala ya kalli Nonon Anne yace sai kace Harshe wannan Abu haka yayi
yaushi yayi lakaf Kuma dan ziriri kucul da shi Allah kamar harshe,Anne ce ta furta
ragowar Adamu ne,Murtala harda bata rai yace karki sake ambaton tsohon mijinki a
gabana Ina kishinki in ba so kike kiga ranki ya baci ba, Anne farin ciki ya kamata
tayi wani fari, Murtala ya kalli idanuwan Iya tana fari yace haduwa,Wayar Anne ce
tayi Kara kirrrr ta daga jiki na rawa bata bari Murtala yaji Wayar ba sai ji yayi
tace yanzu Kuwa ta kashe wayar,Kawai Murtala sai yaji hankalinsa bai kwanta da
Wayar da Anne tayi ba,sai tace kwanta Mana a saman gadon,a tsorace ya kwanta ba
komai a jikinsa Anne ma haka ko kunya ta kwanta a gefen Murtala tare da juyowa suna
facing juna

Murtala yace Dan Allah Yi can haka da bakin cin goron nan naki ni na fasa yau ba
abinda Zanyi,Anne tace Kai yanzu da Saura na karka raina min hankali,ya kalli
Dausayin Anne bakikirin duk ya bushe,Murtala ya kece da dariya yace wlh bada ni ba
Ina ji Ina gani da hankali na bazan shiga nan ba,

Anne ta koma jikin Murtala ta mamuke shi tace akwai ni Onga, yace Ongar Miya
dama ai baza ki rasa ba ki matsa in Banda yaushi ba abinda nake ji bana sha'awarki
Iya,yanzu wannan kabiru yasha ya girma to wlh bada ni ba

Anne tace ka bani hakkina ko Kuma bazan yafe ba ai Allah Yana ganinka tunda Ni
matarkace,to Abu bai Mike ba da me zanyi aikin Sahibar Lawisa bata yinki yanzu da
Lawisa ta samu da tuni bata Mike ba,ke Kuwa gaki ma ba Kaya tace akai kasuwa bata
sonki Anne tace sai ka cika min burina,bari na rera Miki Waka Murtala ya mike yana
Waka da tafi
Yar Iyalluwa Ina Zaki
Zani kan tudu na Kai
Gari daga Nan na kurgumo kabewa ta...Anne ta washe Baki,yace a bakacin hakkinki ya
koma ya kwanta,gefe daya Kuma Anne tana ta faman nunawa Murtala dausayi,ta jawoshi
da karfi,Murtala ya kwala ihu yaji tsohon Kashi.

Lallaba Anne yayi ya kwanta shima,ta shammaceshi ta jawo Naja'atu ta Kai


Dausayinta ihu Murtala ya kwala ya dirga kasa Yana birgima da ihu tare da kururuwar
kuka,gaba Daya Naja'atu ta kone kamar an jonata a ruwan zafi.
Alhaji Kabir baban Jannat Yana cikin wani dakinsa na sirri sai kudi wani gunki
yake Fitowa da su ta baki bundle na dubu dubu farrrr,Dariya ya kece da ita tare da
Kiran Anne a waya yace yaya? Yace Aiki yayi kyau ya mutu ne? Anne tace shegen nisan
kwana gare shi gashi Yana ta murkususu.

Murtala Naja'atunsa ta satile ta kone kamar an sata a cikin tafashashen


ruwa,ihu yake da kururuwar neman agaji,Anne tace to ya kace uban kwadayi?ance a
banza Zan aureka dukkan mu Film Muka makaTalatu ce Kawai Bata san me muke ba,amma
kudi mukeyi da ku,ka godewa Allah wallah da ka sake ka sadu dani sai dai
gawarka,sake ni Kuma,Murtala Yana kuka yace na sake ki saki Daya,na sake ki saki
biyu Allah ya tsine muku na cikashe saki Ukun,Anne ta sheka dariya tace kuma
Matukar ka fadawa wani sai dai gawarka,yace girmanki ya zube naga tsuliyarki da
gashi, kudin da kaci kaje an baka da komai kyauta,Murtala yace Ni kuma sai Naga
bayanku wayyo Lawisa an Miki asara,Anne ta Kira masu aiki tasa aka kwashi Murtala
shi da akwatinansa a mota aka kaishi can wata unguwa me nisa wacce ba kowa suka
jefar da shi tare da kayansa.

Fauzan Yana Isa gidan Suka fito harda sakin ihun murna,Jannat tayi wata
Hajijiya tace na shaki iskar Yanci Hannu ya ware ta Shiga ya rungumeta a hankali ta
dago tare da zuba Masa kyawawan idanuwanta kissing dinta ya fara a hankali kamar me
a compound ganin ba kowa,goyata yayi a bayansa tana dariya har Palo sannan ya
ajiyeta saman 3seater yace anjima za a min Rashana?Dariya tayi tare da rufe
fuskarta da tafin hannunta,muje Na kalli ko Ina gidan yayi kyau haka aka canja
komai,Yace Affa ne yayi Miki,tace wow Zan Kira shi na Masa godiya,ya kamata.
Yau Fauzan bai Bari tayi girki da kanta ba siyo musu yayi,Bayan sunyi Sallar Isha
yace tare zasu Yi wanka,kamar Jannat zatayi kuka haka ya jata toilet tare da cire
Mata kaya idonta ta rufe da hannayenta ji tayi Kawai Yana murza gorar madararta
Yana wani Jin dadi.

A hankali tace da Allah karka min me zafin sex din nan tana zubar da hawaye,yace
I'm sorry Baby bazan iya hakura ba ni dai,na siyo Miki magunguna yanda raunin zai
warke idan kina Sha Amma batun na hakura bai taso ba kin San yanda nake jinki a
raina anki yin wankan sai murzata yake Yi son ransa Kuma tana karbar sakon sai dai
tsoro,daukanta yayi tare da dawo da ita bedroom ya jata saman bed ya fara murzata
yanda yaga dama,Dausayi ya fara tsotsar Mata tana Nishi tana cewa dama wannan akeyi
kawai yafi dadi tana shafa sumarsa me yawa sosai yake Mata abubuwa masu wuyar
fassarawa sai Nishi takeyi a haka ya samu ya shigeta a hankali yake bi da ita amma
duk da Haka sai data Yi kukan zafi, sai da ya samu nutsuwa sannan Suka Yi wankan
ya gasata sosai ta Sha magunguna sannan suka kwanta bacci makale da juna.

Hamida anyi sallama da mutane Basu dade ba Jirginsu ya daga kasa me tsarki,Suna
Umrah tazo dawafi ita da Lele Hannu cikin Hannu suna tafiya tayi Addua sosai ta
roki abubuwa tazo Kan Lele tace Ya Allah ga Lelena harda daga hannun Lele Sama
Allah ka gafarta Masa zunubansa ya rabashi wutar jahannama ka sashi a Aljanna
firdausi etc tana ta yiwa Lelenta Addua ta duniya da lahira,bayan sun gama sun dawo
masaukinsu sunyi wanka abinci Suka ci lafiyayye sannan Suka kwana a room din dake
hotel din,Aslam a gida aka barshi da Madara da duk wani abinda ya kamata a bawa
yaro

Fara shafata yayi a hankali Yana bin sassan jikinta yana murzawa a hankali,Ido
ta lumshe tana Jin dadin abin,ko da ya jo Kan Gorar Madara yaji sun Kara cukowa
sosai Yana sani ya tsokaneta Kai Kai Yar gullisuwa haka suka dawo Yan mitsil,Dariya
Hamida tayi tare da Dan dukansa a kirji tace komai abinka kasan har sunfi da
ma,suna ta kashe juna da love ya shiga Yana faman hidima duk ya fita a hayyacinsa
itama haka Yana zuba sambatu Kamar me,Hamida in banda dadi ba abinda take ji dadin
ya Mata yawa,Lele ya furta Allah yasa mu samo Madina muna kiranta da
munawwara,Hamida tace Makkah zamu sa mata sunan wayyo lelena.....Kar mu koma
Nigeria...da Nan dacan duk daya ne ya furta Yana wani nishi pipi tace Lele yaga ni
gida biyu,Mu samu ladanmu da yawa cewar Pipi, Haka suka kasance cikin nishadi bayan
sun samu nutsuwa wanka Suka sheka sannan Hamida tace zanje gidan Alhazan Kaduna
Ihsan tana can ita ta can ta biya,yace to karki dade ki jawo min bacci ni daya a
dawo lafiya ki dawo da wuri ban koshi da ke ba,tace to ta fita sanye da abaya baka

Dakin su Ihsan taje Yan Mata Mata irin su Hamida suka cika room din suna ta zuba
hira harda masu siyar da abubuwa sosai,Hamida tace Kai kuyi can da wani man shafawa
na Nigeria bayin Allah babu me kayan harka ne?aka nunawa Hamida kala kala ta siya
ingantattu Yan saudiyya,tun a dakin tasha wasu,suna ta hirar duniya,Lele ya gaji da
jira sai kiranta a waya yake Taki dagawa sai wurin 1am ta koma Hotel tana Shiga ya
lullubeta da fada sai hakuri take bashi tayi Shirin bacci ta kwanta tare da furta
to gani ya Isa haka,Tsaki yaja ya kwanta can gefe ga dan gado kwukwuf da shi,a
jikinsa ta male Suka Fara farantawa juna

Murtala tunda aka jefar dashi wayarsa ya jawo tare da Kiran matarsa Lawisa ya
saki sabon kuka yace ku taho Abuja sahibarki ta kone,Kirji Lawisa ta dafe ta saki
salati tace Sahibar? Garin yaya? Murtala Yana kuka yace idan kinzo kyaji
wayyo...Yana kashe wayar abokansa ya Kira na Abuja Nan take suka Yi asibiti da
shi,Akace dubu dari biyar zai biya,yace akwai a accnt ko million Nawa ne,Bank aka
je yin duniya kudin suki cirewa,banki Suka Shiga aka duba accnt din fake Alert aka
yiwa Murtala ba ko kwandala a ciki sai dubu biyar dinsa,Jin wannan zance Murtala ya
fashe da kukan tausayin Kansa karshe sai filinsa da yake takama da shi aka siyar
aka fara kashe Masa a kudin a asibiti,Murtala dana sani da nadama suka lullube shi
in Banda kuka da Istigifari ba abinda yake yi.
Washe Gari Lawisa tazo da komai nata na zaman jinya,tana dubawa taga su Sahiba an
nadeta da bandage ta kumbura suntum,Lawisa ta fashe da kuka tace haka akayi maka da
ita? Ashe haka abu ya faru,Murtala yace karki damu ai ta cikowa tsokar jikinta ta
fara dawowa normal,Lawisa ta zauna tana jinyar Murtala, shegiyar Tsohuwa me
bushashiyar tsuliya cewar Murtala.

Fauzan soyayya suke bugawa sosai komai tare sukeyi,Jannat ta Saba da shi
sosai,tun tana boyewa har ta dawo ta Saba,Fauzan Yana ji da ita yanda ya kamata.
Fauzan Yana shafa gashin Jannat me santsi ya tambayeta Wai kawayenki mene
labarinsu? Jannat tace Zan fada maka in mun samu time gobe,Allah ya nuna Mana ya
furta tare da shigewa jikinta sosai
Kawayen Jannat suna yawan zuwa suna ganin irin soyayayyar da Jannat suke bugawa
suna sha'awar hakan,kowaccensu marmari takeyi tayi aure itama.

Watan su Hamida daya Suka dawo Nigeria lokacin Murtala ya warke sumul kamar
baiyi ba ana sallamarsa Kauye ya koma sai ya huta zai dawo Neman aikinsa sai labari
yake bayarwa

Yau ma Yana majalisa wani abokinsa yazo suna zaune yace Murtala ya jikin?
Murtala yace haba ai na warke tuni amma kaga farko yanda ta suntume tayi
suntumtum ,aka nadeta bandage,ta fara warkewa wallahi Ina fada muku sai kaikayi
kaiyi ba dama na Sosa sai ta sake kumbura suntum,Lawisa Allah ya Mata Albarka Kai
Yarinyar nan Yar mutunci na auro itace ke hanani sosawa,Allah ya Kara Mata tsawon
rai suna ta dariya,Murtala yace tsohuwar Nan sai na Mata abinda baza ta manta ba a
aduniya na gama tarasu zasu San sun taba Murtala

Mummyn Jannat ce aka daura Aurenta da doctor ubaid Wanda ko Jannat bata sani ba
amma Fauzan ya sani da dukkanin dangi,wajen Maman Fauzan aka kaita ta zauna anan
har ta murmure kafin Nan ta tare a dakin mijinta.
Bayan Sati biyu Murtala ya dawo Abuja direct gidan su Fauzan har part din Mama
Yana zare Ido

AsmaBaffa
[6/28, 1:47 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮
JANNAT
Part 2

121-125
_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin
zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya
samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana
kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani
ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka
fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan
mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki,
bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan
d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare
wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono
kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah. Please don Allah duk wacce ta san
ba siyan maganin za tayi ba kada ta dauki number ko ta kira waya, kada mu 'batawa
kai lokaci🙏🏻_

_*infection*_
_Muna da magungunan sanyi sadidan! wanda yake kassara kowane irin sanyi na fili da
boye! infection yana karya garkuwar jikin dan Adam yana dakusar da kowace irin
mu'amula mussaman ga ma'aurata, sanyi ko wane iri kike/kake fama dashi da izinin
Allah idan anyi amfanin da irin maganinmu za'a dace_ _*SAI AN GWADA AKAN SAN NA
KWARAI*_

Official
By
AsmaBaffa

Ware Baiko Sadaukarwa ne ga


AIDA MAMAN TASNIM

Page naku ne

Ummuzahyed
Bahijja2017
Mmn Wahida
No Name
Alhamdulillah
A.H.H.N
Kunderhamza
Halimatussaadiyya
Aisha
Sa'adatu Tijjani
Rukayya Attahiru
Maman Arfat
Mom aneesat
Khadeey A kala
Maman Kadi
Maman Khalifa
Princess Khadija
Bilkisu Tambari
Momcy
Ummi
Mrs Mukhtar
Hadeeza Mukhtar
Fatima Zarah
Amina Adamu Usman
Ummihauwa
Hammads treats and spice.

Murtala Yana shiga part din Mama ya hangota ta cakare ta dan fito tana
Shan Iska ga Yan aiki suna ta sintiri maza baligai,Yana ganinta yayi sauri ya ritse
idon Yana cewa babu ruwanki da ita Sahibar Lawisa ki dinga Jin tsoron Allah ki
tsaya a iya kogon Lawisa,har ya karasa inda Mama take taga Murtala mamaki tayi,a
gabanta ya zube ya fara gaisheta ta amsa tana cewa lafiya dai?

Kasa yayi da murya kiwa Allah dan darajar Allah ki dawo dani bakin aikina na
tuba,Kai da kace ka bar aiki har da cewa Muna sawa kana sha'awa muna yin shigar da
Muka ga dama ta ya zan saurareka Murtala, Mama ba a son rai na ba asiri aka
min,Aljani aka turo ya Shiga jikina nasha wahala a asibiti,Hajiya tace dama a
asibiti ana maganin Aljanu? Murtana ya hada zufa yace ai likitan ne maye,maita
gareshi magani kala biyu yake Yi Dana bature dana gargajiya shi yasa,to gashi ni
dai na sa wani aikinka baka da guri amma ka koma gidan Fauzan ko zai baka,Murtala
tsoro ya kamashi amma ya zaiyi haka ya tafi gidan Fauzan

Yana zuwa gidan ya fara knocking Ango da Amarya suna ciki su kadai suna cin
soyayya,girki takeyi Yana tayata aikin basu ji ba sam,Jannat tana juyowa ta shafa
Masa flower a fuska tana dariya, goge min ko na shafa miki ruwan wanke Naman nan,
kafada ta makale lokacin Murtala ya gaji da buga kofa ya zauna a bakin gate din ya
zuba uban tagumi ga yunwa da kishirwa ta addabe shi tagumi ya zuba tare da furta
Ina ganin ta duniya ni kam,Sannu Murtala Murtala kana ganin ta duniya ya furta tare
da mikewa ya dauki dutse ya dan bubbuga nan ma Shuru lokacin ma abinci suke
ci,Jannat tana saman cinyarsa suna kwasar girki ana kashe soyayya,Fauzan harda cewa
gidan dadi duniya,Jannat tsoro take ji tasan zai wahala in ba ayi hidima ba bayan
sun gama cin abinci,narai narai tayi zata Yi kuka,suna gama cin abinci tace zazzabi
nake ji tana mikar karya da rawar sanyi,ya zaci da gaske takeyi duk ya rude har da
dafe kirji babu lafiya garin Nan ko mutanen layin nan yau sai sun ba mutunci Amarya
guda,Jannat dariyarta ta kunshe yace duk Wanda bai matsa ba ta kansa Zan bi da mota
in yaso na shekara Ina azumi a gaban kujerar da take kwance ya durkusa tare da cewa
ko ciki ne? Jannat tace haba jiya fa kayi sai yau shine har zanyi ciki

To ni Ina Zan sani Mahaifa a jikinki bari na kawo Miki magunguna ya fice,gate ya
bude zai je chemist yaga mutum a kwance sai da ya duba sosai yaga ai murtala ne,
Fauzan yace kai me ya kawo ka Nan?ko matar tawa ka sake biyowa, Murtala durkusawa
yayi yace dan Allah Oga kayi min rai Ulcer chronic ta kamani,haka na bar gidan nan
ko kwallon shinkafa babu Lawisa ma Sai Hakuri na bata,Indai ka ajiye mace to fa
dole ka dinga bada hakuri,Allah shike rike da mu dan girman Allah ka taimakeni ka
maida Ni bakin aiki na ni wallahi na shiryu Zan gyara

Haka Kawai ka dinga kallar min mata bada ni ba,Kai da ka sallami kanka kwarton
banza,kafar Fauzan ya rike Yana rokonsa wlh na gyara abar ma yanzu a gimtse Mata
kaifi sai da ta sutale ta kwailaye lawisan ma yanzu bata isarta bare har wasu su
birgeni dan Allah Alhaji Fauzan wlh matar ma bazan kalleta ba babu ruwana kayi min
rai,Murmushi Fauzan ya saki yace in ka sake wlh bazan sake ma Uzuri ba,Murtala
harda bawa Fauzan Labarin Anne yace kwadayina ya kaini tambadaddiyar tsohuwa
tsuliyarta ma dana gani Allah ya isa,Fauzan yace ka koma Kauye sai Nan da wata daya
zaka dawo ka Fara aiki yanzu bama bukatar kowa Amarya gareni,idan zaka dawo ka taho
da matarka ku zauna a boy's quarter ka daina kallon matan mutane, Yace to Alhaji a
bani dan Abinci,dubu ashirin Fauzan ya bashi yace kaje ka siya kaci daga nan ka
wuce Kauye,Murtala Yana ta godiya yace Kuma Anne ta shiga Uku taga ta kanta da Ni,
Fauzan ya wuce ya bar Murtala na cewa wannan nonon nata me Kama da kunnen balama
sai naje na tatse shege sai nayi sanadin tafiya dasu gidan yari

Murtala wayarsa ya dakko tare da Kiran matarsa Lawisa tace hello Darling
Tales,na'am ya amsa da sauri tare da cewa an dace an maida Ni bakin aikina amma
yace tare zamu taho dake mu zauna a boy's quarter amma sai bayan wata daya tsaiwar
darenki tayi amfani Lawisata me Sunan Laushi,ai daga Jin sunanki an San kin
hadu,Lawisa tayi murmushin Jin Dadi cike da shagwaba ta furta Darling dama ni bana
son kana tafiya kana barina ni kadai kishi nake Kar wata ta kwace min Kai,Murtala
murna ta isheshi yace wayyo ni Ina kaunarki masoyiya,Lawisa tace Nima haka karka
min kishiya kaji,Murtala yace nayi ma Mana dan ubana da me Zan riketa ke kadai kin
isheni,Lawisa tayi dariya tare da cewa Ina Sahibata? Oh wire ?uwar shocking tana
nan sumul yanzu Zan dauki hanya na dawo na jona miki ita ta Miki shocking kiyi ta
vibration ke kadai,Allah ya kawo min Kai lafiya yace Ameen,harda Mata kiss ta
waya,Ina gudan jinina?tace Saifullahi gashi Yana wasansa, mashaallah daga yau na
maida shi Saif muma baza a dinga barinmu a baya ba Saif yawwa,Lawisa tace yafi dadi
ma.

Bayan ya kashe waya yayi wata dariya yace oh wai ni dan murtalan nan ace ni ake
nunawa soyayya haka,ana min kallon banza a birni a wajen matata Kuwa Ni sarki ne
Allah mun gode maka maza Muna da rabo,shi Kansa Fauzan watakil ma Lawisa tafi tasa
iya love duk ya haukace akan mace sabun shiga an shiga sabuwar Fadama ya juya ya
tafi,Abinci ya siya yaci ya koshi harda nama sannan ya hau motar Kano, da yamma ya
sauka a birnin kano ya shiga Oasis yayiwa Lawisa siyayyar kayan makulashe da yawa
sannan ya hau motar kauyensu.

Jannat tana kwance a dole zazzabi takeyi tana ta rawar sanyin karya,Fauzan ya
kawo Mata paracetamol yace Sha idan baki warke ba gobe sai mu tafi asibiti,dake
paracetamol ne sai ta shanye biyu a ranta tace na Nigeria ba abin arziki yake ba
maybe ma da flour ake yinshi,Fauzan Yana ta jinya amma shi Sam bai ga alamar
zazzabi ba,wayo ya Mata yace ko dai sex ne ya jawo miki,Indai shine bazan sake Yi
ba sai Next week Inshaallah Allah Nan take tace shine ma ai,yace to an daina sai
Nan gaba ya dauki bargo me nauyi ya lullubeta,ba a dade ba ta hada uban zufa,tace
zazzabin ya sauka,yace ko 10mnt ba ayi dashan magani ba kice ya sauka? Wannan
maganin me kyau ne dama Kuma Ina da karfin jini Fauzan yayi dariya a ransa yace
bari naje gida wajen Mama yanzu Zan dawo tace to harda wani nishi,Yana fita ta mike
tare da kunna tv harda yin rawa a zaune,ba fita yayi ba ashe yana jikin window Yana
kallonta,Kofar ya taba da sauri ta kashe tv din ta kwanta taci gaba da nishinta
irin ta fara farfadowa,shigowa yayi yace mantuwa nayi ya haura sama ya fito ya wuce
ta.

Sai dare ya dawo lokacin yayi Sallar Isha ya isketa a bedroom taci wanka ta sa
kayan bacci ta kwanta ta wani dafe Kai,Fauzan yace duk zazzabin ne? tace dazu ya
sake dawowa Ina jinsa sama sama,Yana ai gani na dawo ni zanyi kasa kasan,kuka ta
saki yace mene tace ba Kaine kace zaka Yi kasa ba,ya Zama farilla ai my wife ai
yanzu ni naga guri kuma ba sauki ciwon arne
Kuka ta saki Masa na shagwaba amma hakan bai sa ya kyaleta ba a kanta ya fara
huce gajiya Yana binta da wani salo na musamman tana hawaye a haka ya samu shigarta
ya fara hidimarsa kamar ba gobe,taci kuka ta godewa Allah tace har sau biyu fa kayi
yau ta fashe da sabon kuka Jannat akwai raki Yana ta lallashi da kyar ya samu ta
daina kukan yace na daina sai cikin dare lokacin kin murmure,ta barke da sabon kuka
tana haba Dan Allah da dare fa kawai baka hakura ba,to gobe ai nayi Hakuri dai har
gobe,Allah kashe ni zakayi ma Kawai Ni wajen su Zee Zan koma,har abada my life Muna
tare Yana shafa jikinta taji Naja'atu ta sake mikewa tayi zumbur ta tashi tayi baya
bata San tazo karshen gadon ba Kawai tayi baya ta fada tare da bige goshi da jikin
gado kum,Saura kadan Fauzan yayi dariya,yace yanzu Yar wannan abar kike tsoro haka
Wifey har da fasa goshi a kanta,tana mulmula goshin tace ai Kaine ka jawo,Hannu ya
kawo zai mikar da ita tsaye tace karka tabani tana hawaye dole haka ya kyaleta ta
mike da kanta ta Shige toilet,sai da taje bakin kofa ta Masa gwalo ta fada toilet
dariya ya saki yace zamu hadu bashi Kika ci.

Mummy tana gidan Mama tayi wata kiba haskenta ya dawo har yafi na baya ta zuba
kyau abinta,gashi Mama ta tsaya Mata tana ta gyaran jiki abinka na manya a sirri
akeyi Kamar basa Yi.
Yau Alhaji Ubaidu zance zaizo wajen matarsa Yana zuwa ya Sha wanka n shadda
komai fari,Mummy kuwa taci shadda me kyau cikin kayan lefenta da aka Mata akwati
Takwas kamar budurwa,a palon Dan Uwansa ya zauna,Mummy da kanta ta shiryawa mijinta
girki na musamman an cika gabansa da kayan ciye ciye,a nutse ta shigo tayi kyau
shaddar Sky,Ido ya zuba Mata a ransa yace anyi kyau a nan Kam,sallama tayi Masa a
kunyace ta zaune a kujerar dake facing dinsa ,gaisar dashi tayi cikin Ladabi ya
amsa tare da cewa kinyi kyau,tace na gode tana Jin kunya,Murmushi ya saki tare da
cewa wannan kunya Kam har yanzu taki karewa

Murmushi tayi ta rasa me zata ce ma,yace shikenan idan kin tare ai Kya daina
kunyar tawa dan Allah dawo Nan kusa da ni an daina wannan nifa mijinki ne
yanzu,Mummy komawa tayi 2seater da yake zaune ta zauna tana kasa kasa da kai
hannunta ya riko a hankali Yana kallon yatsunta masu kyau Yana Jin shauki hannunta
ta zame a hankali,Ido ya tsura Mata Yana kallonta ta dago Suka hada Ido yace I love
you,Fuskarta ta rufe da tafukan hannayenta tana Murmushi tare da Jin sabuwar kaunar
Angon nata,Kiss ya mannawa hannunta,a hankali tace Jannat fa yaushe Zan ganta?
gidan zamuje yau ai shi ya kawoni Mummy cike da farin cike ta mike tare da gyara
mayafinta rungumeta yayi ba tare da shiri ba suna shakar kamshin juna.

Jannat tana dining ta gama shirya Dinner Fauzan yasan da zuwansu,sanye take
cikin Atamfa super brown and milk tayi kyau matuka,gidan ko Ina ya dauki kamshi ga
na turare ga kamshin girkinta, mota taji Fauzan ya mike yace ga fa kawu Doctor da
Amaryarsa ai na fada Miki dama yayi aure,Jannat tace Masha Allah gaskiya Family
dinku sunyi a rayuwa Haka ake son masu ilimi amma wasu ga ilimin basa amfani da
shi,Door bell Suka ji Fauzan ya mike tare da budewa Yana musu sannu da zuwa,Mummy
tana ganinsa tasan 'yarta tayi dace,shiga sukayi tare da Zama,Jannat ce ta fito har
ta durkusa a gaban Kawu bata gane Mummynta bace sai da ta amsa gaisuwar sannan ta
gane ta dago kanta da sauri Jin irin muryar Mummy,kafeta tayi da Ido,Mummy ta saki
Murmushi tace Jannat Mummy ce ta warke,Ihu Jannat ta saki sai da Suka tsorata jikin
Mummy ta fada tare da rukunkumeta tana murna da kuka,Mummy ma Haka harda kukan
farin ciki

Fauzan da Doctor Kawai kallonsu sukeyi da sha'awa ba Wanda zai ce Mummy ce ta


Haifi Jannat sai dai ace Yayar Jannat ce,sai da Suka gama Murnar Jannant tace Mummy
ikon Allah tana bin Mummy da kallo tace kece Mummy how? Duk Jannat ta rude sai
Fauzan ne ya kawo musu abinci da kayan sha, Doctor da Kansa ya bawa Jannat labarin
komai har auren su,Jannat tana ta Murna tace Mummy Amarya ce ashe ni Zan kaiki
dakin Miji,Kawu suna ta dariya mummy tace baki da hankali Jannat sa'arki ce ni ko
dan kinga munyi Kai daya, Dariya sukayi Jannat tayi Serving nasu sai kallon Mummy
takeyi,Mummy tace dan Allah ki daina kallona haka,kinyi kyau ne Mummy to
naji,Fauzan shima da tsantsan Ladabi ya gaida su,Mummy tace mashaallah Ina godiya
sosai,yace ba komai Mummy.

Jannat plate daya ta zuba musu ita da Mummy Wai suci tare,Fauzan yace mene haka
duk kin hanata sakat,Kawu yace kyaleta sun dade basu ga juna ba,sai da Mummy ta ci
abinda zata iya sannan ta Mike Suka haura sama bedroom din Jannat,Jannat tace Mummy
nasha wahala tace na sani tambaya nazo yi a Ina Kika dinga samun kudin da kike biya
min a asibiti? Jannat bata boye ba ta fadawa Mummy komai,Mummy tace yanzu wannan
kawayen naki Inshaallah bayan na tare zamu je nayi musu godiya sannan Zaki bamu
labarinsu ko akwai wacce zamu iya tallafawa a ciki suyi aure su daina wannan
sana'ar Addua tayi Aiki Allah ya tsare min ke

Yanzu dai ke da mijin naki ba wata matsala? Jannat tace babu matsala
sai...sa...sai...dai...Mummy....gashinta ta Sosa tace Ina Jin kunya.....amma...ni
na kasa sabawa da shi Mummy kullum zafi,to ai baki dade ba Zaki Saba ne,ki daina
Jin tsoro wannan tsoron shi zai sa kifi Shan wahala,Jakarta ta bude ta bata wasu
magungunan matan tare da Mata bayaninsu tace karki min Wasa da magani da tsada na
siye su in kin San baza ki Sha ba ki bani abu na, Murmushi Jannat tayi tana Jin
kunya tace Ina so,Saura ki bari ya gani kuma nasan shirmenki,to ai bazan bari ba
cewar Jannat,idan na nutsu zamu je gidan friends din naki,Jannat tace Allah ya
kaimu tace sai kinzo mu wucewa zamuyi,tare Suka fito tana bata shawarwari yanda
zata kula da kanta da mijinta.

Suka fito Fauzan da Jannat har mota suka Raka Kawu likita da Mummy,baya driving
da Kansa amma sabo da Amarya da Kansa ya tuka mota Amaryarsa na gefe, Shopping mall
ya wuce da ita suna Shiga sai ga Uwar gida Amatullah tazo itama,ta hango mijinta da
wata,ita Kuwa Sam baya fita unguwa da ita komai sai driver, ita Kuwa gashi ga
Amarya suna nishadi sai kace saurayi da budurwa,gashi Asiya ta Kara uban kyau sai
kishi ya motsa,mota ta koma fuuuu ta Shiga sai gida tace wlh na fasa a kawota gidan
da nake a hadamu mu zauna Ina kallo duk abinda ya Mata Nima sai an min

Bayan ya gama da Mummy a gidan Mama ya sauketa a haka ma da kyar ya iya tafiya
gidansa,Yana komawa ya iske Uwar gida ta cika ta batse tana Fushi,lafiya ya tambaya
tace ban sani ba wallahi bazan yarda ba ka dauketa ka kaita shopping Kuna wani
rangaji Kuna soyewa tsofai tsofai da Kai ko kunya baka ji,yanzu idan yaranka Suka
ganka fa,Ni wato na tsufa baka ta tawa sai wulakantani kakeyi to wallahi bazan
yarda ba a kawo Nan gidan itama Kuma wallahi idan ka zalunceni bazan taba yafe maka
ba.

Hannunta ya rike zai lallasheta ta fisge hannunta tace ai naji har lefe kayi
Mata akwatu takwas Ni Kuma ga tsinanniya ka bani wani gida a Kaduna,baki bude yake
kallon Amatullah duk dadewarsu tare basu taba sa in sa haka ba,yace yanzu gidan
dana baki kin San Nawa ne,lefe kwata kwata Nawa na kashe,Haba Uwar gida sarautar
mata daga zanyi aure duk kin canja bayan da shawararki nayi,ai ban San haka zaka
Fara nuna banbanci ba Kuma dama kwanaki ai kace na bawa Yafendo dubu dari ta rabawa
Yan Uwa a Kauye dama bance ka bani ba to yanzu ka biyani kudi na

Yace bani accnt dama bance ki bani kyauta ba Kuma bazan hadaku ba kowacce
gidanta daban duk abinda zakiyi kiyi,Kuka Amatullah ta fashe da shi sosai tace dama
ni nasan ka gaji dani ai a hannunka na tsufa munafuki, Ubaid yasan kishi ne bai
damu ba ko kadan sai lallashinta ma da ya dinga Yi tana botsewa,ranar bata bari sun
runtsa ba Sam
Washe gari ma ko abinci bata bashi ba sai da Kansa yasa me aiki ta kawo Masa Wasa
Wasa har aka kwashe kwana Uku Uwar gida ta hana sakewa Yana fita zata ce ya tafi
wajen Asiya rashin mutunci kala kala take Masa tun Yana hakuri har ya gaza ya sanar
da iyayenta a waya,Suka kirata Suka Mata tatas sannan ta dan rage,tana jin ance
gobe Mummy zata tare kwana tayi tana uban kuka, Doctor Ubaid yana jinta tun Yana
lallashinta har ya hakura ya rabu da ita.

Gidan da ya tsara dan madaidaici me kyau yasha furniture Mama da kawayenta su


biyu Suka Kai Mummy dakin mijinta da Yamma likis komai sun Mata 9pm Suka tafi gida
aka bar Amarya ita daya,Jannat ce ta Kira Mummy tace Mummy Congratulations Allah ya
bada zaman lafiya,Aure dai sai hakuri komai indai akace Ibadana to fa sai anyi
hakuri,Mummy Yi nayi bari na bari banda....Mummy ce tace yaushe na Fara Wasa dake
Jannat Sannu uwata ke Zaki min fada ki kiyaye ni fa na fada Miki Mummy ta kashe
wayarta tana dariyar Jannat Wai ita zata ma fada ai tasan wasan Jannat ma dama
Watarana suna Wasa da juna.

Karar mota taji tasan angon ne,shi kadai ya shigo dauke da uban leda me kayan
tande tande,Sannu da zuwa ta Masa sannan yace kiyi Alwala,tace Ina da Alwala Sallah
ya ja su Nafeela yanda sunna ta koyar sannan ya bude Mata kayan kwalama kaji dakwa
dakwa da su abinka da manya ci Suka yi sosai,Sannan Mummy ta shiga toilet tayi
wanka tare da tsaftace bakinta again ta fito,sannan ya Shiga Yana binta da mayen
kallo,wanka yayi shima da brush ya fito ya Iske Mummy har tayi shiri cikin wasu
kayan bacci gown guntuwa purple surarta a bayyane,turare Kawai ya iya shafawa
jikinsa ya kasa hakura ya rungume Mummy Yana daure da towel,Mummy an dade ba a hadu
ba ai Yana Fara murzata ta susuce ta Shiga amsar sakon yanda ya kamata bata San ma
Sanda take tayashi ba, Doctor sai sakin nufashi yake suna nishi abinka da tsohon
Hannu an San Kan harka sai da yasa Mummy ta Zama wata zararriya ba abinda bata Masa
na Jin Dadi ba shima haka sannan a hankali ya nemi Hanya yaji mashaallah a matse
gam sai niima ke kwaranya Yana Shiga ta saki ihu na dadi da Dan zafi zafi sabo da
an Dade sannan ga Kuma gyara,Shi kanshi ya tsinci Kansa a wata duniya ta musamman
sosai suke kwasar Amarcin yau,Ubaidu yace haka kike da maiko ban sani ba wannan
irin kogin Hamada haka,Mummy Ido ta rufe tana Jin kunya sai yabonta yake.
Jannat shawarar Mummynta ta bi tana farantawa Fauzan rai sosai ta kwantar da
hankalinta.

Pipi an dawo daga kasa me tsarki harda saka hakorin Makkah Gold Guda daya ba
karamin kyau ya Mata ba dama Lele ne yace Yana so ta saka,ana ta zuwa Mata Sannu da
zuwa harda Yan school dinsu,Duk Wanda yaje Yana Shan labari wajen Hamida ana magana
zata ce da a Saufiyya ne
Yan school dinsu wasu su biyu Hanna da Hafeeza Suka je Mata bayan sunci sun Sha
Suka zauna suna hira Hamida suna kallon wata channel sun saka labarawa Yan darika
suna rawa ana yabon manzo,tace a Makkah ka Isa kaje musu da bidi'a ai sai dai kaji
Yalla...yalla...Haba ai duniya anci gaba an Mana nisa Kawai muci gaba da Sallah
Allah ya bamu a can amma an Mana nisa.
Hafeeza tace Allah ya kaimu muma, Hamida tace wayyo Ameen ga aikin Hajji ga
Umrah ga sunnna Ni da Lele kullum muna samun lada,Dariya da shewa sukayi Hamida
tace haba Jin Dadi Yana Madina garin manzo ba bakin ciki su Papa ma mantawa nayi da
su sabo nishadi gani ga Lele na a gefe muna Kai ziyara,inyi Addua sannan na juya
gefena na kalli Lelena abin kaunata naji sanyi

Lele Yana sama Hamida tace ai har dutsen badar muka je ziyara abin ba a cewa
komai na manta sunan daya wajen ta Shiga kwalawa Lele Kira
Lelena....shuru...Leluwan kamshi....Shuru ...Lelen pipi...yafito kenan daga wanka
yaji Kiran Pipi yace Menene da karfi sabo da nisan dake tsakaninsu..

Kazo ka dauki Aslam ya isheni sannan dan Allah ya ma sunan makabarta da Muka je
ziyara ka fada min sunanta,daga ciki yace Baqiya? Yawwa mutanen kwarai suna kwance
a can Sai mu Yan iskan gari muka rage,Hanna dake itama masu kudi ne taje ai Kawai
labarin suke da Hamida sabuwar Hajiya,Lele ya dau wanka Yana kamshi cikin wani yadi
me tsada Hamida tace karka karaso gani Nan please komawa yayi Bedroom ta hauro da
sauri tace haba Lele wannan buga wanka haka nifa ban yarda da Kai ba,duk Yamma sai
ka cakare kace wurin masu aikinka zaka je,Kuma ga Mata a palo,Hijab dinta kato ta
dakko tace saka wannan ai ba Mata kadai ya dace mu da hijab ba harda ku,Lele yayi
Dariya Kawai yace na zaci wani abin ne Ina Aslam din? Yayi kasa suka gaisa da
kawayen,Aslam dai Hamida ta Mika Masa yaro fari tas kyakyawan gaske ko askinsa na
Yan gayu yasha Kaya masu tsada Yana kamshi gashi dama ya fara rarrafe.

Har mota Hamida ta rakashi ya Shiga Bayan mota tare da Aslam sannan Driver yaja
suka fita.
Wajen Mimi Suka Fara zuwa ya Kai Mata Aslam dake ya Saba da ita Sanda zasu tafi
Saudiyya Mimi aka kawowa shi,Yana ganin Mimi ya fara Zullo Yana kuka sai Mika Mata
hannaye yake,Lele ya bata shi ya Mata sallama ya wuce abinsa
Sai cikin dare ya koma gida Aslam wajen Mimi ya barshi 11pm ya dawo ya iske
Hamida ta shirya Masa abinci dama yunwa yake ji yaci sosai yayi wanka tana ta bacci
abinta sai da ya kwanta sannan ta farka cikin muryar bacci ta furta Sannu da zuwa
Lelena, rungumeta yayi Yana shafa Mazaunanta tare da furta Mata I love you,tana
Mika tace me too tana kankameshi har bacci ya kwashe su gaba daya.

Bangaren Jannat Kuwa soyayya suke zubawa ita da Fauzan tun bata Saba ba har ta
Saba sosai Watarana ma itace ke nema
Bayan wata daya Murtala ya hado kayansa da shi da Lawisa tare da danta suka
zo,Jannat ta kalli Fauzan au har da Mata? Yace ae mene rayuwa su ci su Sha dai
sannan dan Adam ai Rahma ne Kinga kin samu kawa ga bangarensu can,matarsa ita zata
na tayaki aikace aikace ana biyanta shi ma mijin ya kula da compound Kinga har lada
sai ka samu tunda dole dai sai an kawo masu tayaki aikin sai ayi hakuri da su,ya
canja halayensa,Jannat tace hakan yayi ai,Lawisa tana ta kallon gida,itama Lawisa
kyakyawa ce bafulatana wankan tarwada kayan jikinta masu kyau kana ganinta kasan ba
a wahala take ba,Kuma ta iya kwalliyarta dai dai talaka babu me rainata Murtala
Yana kula da iyalinsa Dan nasu ma tsaf,Bayan sun gaisa,Murtala fafur kin kallon
Jannat yayi Kar ma ya batawa Fauzan rai ya sake korarsa shi yasa ya dauke Kansa
Yana Wasa da dansa,Jannat tace ya sunansa? Saif cewar Lawisa Jannat tace mashaallah
Allah ya raya Miko shi,ai murtala Lawisa ya bawa ita Kuma ta bawa Jannat Dan Kar ma
a samu matsala ya kalle ta, Fauzan Yana hankalce da Murtala sai dariya yake a
ransa.

Wani part aka basu wanda yake da two rooms da kitchen da komai har kayan abinci
an zuba musu komai nasu tsab katifa katuwa Babba da karama ga bedsheet kala
biyu,daya room din kuma kujeru ne masu kyau harda tv plasma karama dama sabo da Yan
aikin aka yi wajen Fauzan ne ya zuba musu komai,Murtala yace oh da Zan cuci kaina
tsuliyar tsohuwa ta rinjayeni,Lawisa tace Allah ya Kara maka ai da nasan abinda
kayi kenan ko jinyarka bazan Yi ba gidan ubana Zan gudu,Murtala yace yo ai shi yasa
naki fada Miki dalili nace Yan ta'adda ne Suka zuba Mata ruwan zafi,Lawisa ta galla
Masa harara,Murtala yace kiyi hakuri wallahi ko Daya tsuliyarta bata birgeni ba
kwayar haske babu duhu dundum ciyawa ta rufe komai ga abu bakikirin Kamar takashin
Dan Iska,Sai da Lawisa tayi dariya.

Kayansu ta shirya Murtala yayi tsalle ya fada saman katifa yace kizo mu Fara
nuna murnar mu a saman wannan katifar zo Yar Albarka ki bude min fadama uwar
ruwa,Murtala ya tube zigidir aba ta mike yace zo Nan ga wire in jona Miki shocking
Lawisa me dadin suna ta Murtala Taleluwa me dadin harka,Lawisa ya jawo ganin saif
yayi bacci ma,ya rabata da kayan jikinta yace bari na kwashi tagomashin
soyayya,Lawisata me tantakwashin Virgina,ta bature yace Virgina shege bature ya iya
sa suna bajaina Haka Kuwa yake a baje Malam,karya
yake satar hausa yayi daga bajewa aka samo Bajaina shine ya canja rubutu yace
Virgina.
Yaya iceko an Miki Allurar Nan ta family planning bana so a dinga yawan haife
haife ana rabani da Virgina,Lawisa tace anyi ai tun shekaran jiya date ya cika yace
to a Nan garin zamu ci gaba da Yi, maza baje min fadama dama rashinki a kusa ya
jawo na Fara Zama kwarto

Anne ce ta Nemo labarin Mummy ta warke har ta auri me kudi Dan uwan mijin
Jannat,bakin ciki ya Kama Anne ta fesawa Talatu labarin,Talatu tace ai ni haka nake
so ta bar mijina na huta Yar tsiya taje can ta auri shugaban kasa ma,Anne tace Ni
nafi so naji ta a cikin wahala tana fama,a sirri ta nemo baban Jannat ta bashi
labari tace Kar kaga yanda ta Kara kyau Kamar balarabiya,Kishi ya Kama baban Jannat
yace ai Kuwa ba a Isa ba sai an bani matata,Anne tace har gidanta na sani da ace
zaka iya da kaje ka kashe Mata auren ka kulla Mata sharri,Yace ai Ni nasan me zanyi
kiyi Shuru Kawai.
Anne burinta taga Mummy a mugun wani hali,Talatu tafi so tayi nisa da
mijinta,burin Talatu ta raba Anne da danta ta mallake mijinta,Shi Kuma Baban Jannat
da gaske kaunar Mummy yaji sabuwa ta Shige shi so yake ya dawo da ita gidansa ko ta
halin Yaya ne, sabo da haka takanas ya shirya escort dinsa Suka ajiye shi a kofar
gidan Asiya Mummy ranar Kuma Miji Yana gidanta.
Masu Sharhi Ina Miko gaisuwa Kuna birgeni Allah ya biya muku bukatunku.

AsmaBaffa
[6/28, 1:47 PM] Sis Asma: 🔮🔮WARE BAIKO🔮🔮
JANNAT

Part 2

126-130

_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin
zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya
samu lambar yabo saboda ingancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana
kuma sanya k'iba dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani
ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka
fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan
mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki,
bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan
d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare
wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono
kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah. Please don Allah duk wacce ta san
ba siyan maganin za tayi ba kada ta dauki number ko ta kira waya, kada mu 'batawa
kai lokaci🙏🏻_

_*infection*_
_Muna da magungunan sanyi sadidan! wanda yake kassara kowane irin sanyi na fili da
boye! infection yana karya garkuwar jikin dan Adam yana dakusar da kowace irin
mu'amula mussaman ga ma'aurata, sanyi ko wane iri kike/kake fama dashi da izinin
Allah idan anyi amfanin da irin maganinmu za'a dace_ _*SAI AN GWADA AKAN SAN NA
KWARAI*_

Ware Baiko Sadaukarwa ne ga


AIDA MAMAN TASNIM

Page naki ne

UMMI DEEJAT
Yana zuwa gidan ganinsa babban mutum yazo da motoci na Alfarma sai me gadi ya
bude Masa kofa ya shiga ciki sanye cikin wata shadda harda Babbar Riga dinkin
hannu,Kofar Palo ya Shiga bugawa kamar zai balleta,Mummy tana zaune Kawu Ubaidu
yayi matashi da cinyarta Yana kwance suna hira,dukan kofar yayi yawa Kawu ya mike
tare da bude kofa Yana Jan tsaki,baki bude yake kallon bakuwar fuskar Abbann Jannat
yace Malam lafiya da girmanka? ba cecekuce ne ya kawo ni ba zuwa nayi ka sakar min
Matata ta dawo gidana,Mummy lekowa tayi bayan tasa hijab Abba ya ganta tafi da
komai da komai tace me naji kana cewa Baban Jannat?

Ki koma gidana ai ni na Fara aurenki,haka ka haukace ko shaye shaye kake yi?


wallahi kizo mu tafi ai Ina sonki gaba Daya ke da 'yata Kun tare a gindin wannan
mutanen Kai ka sakar min Matata ko wlh na dauki mataki a kanka sai na batar da
Kai,Mummy tace yaushe Jannat ta Zama yarka? ai dama nasan 'yata ce kuma Ina son
abata Allah ya Mata Albarka Kuma kema Ina sonki Dan Allah ki taimaka min mu koma
gida na wallahi Ina kaunarki Asiya Dan Allah,to bana sonka ni karka sake zuwa gidan
mijina ka manta wulakancin da ka min Abban Jannat yace wallahi Sharrin shedan ne
Amma Ina kaunarki

Mahaifiyata itace silar faruwar komai Kawu Ubaidu yace Kai dalla fitar min a gida
ko wallahi nasa a wulakanta ka yanzu, Kabir yace ba inda zanje Ina kaunar matata a
shirye nake dana aikata komai a kanta,banki a kaini gidan yari ba a kanta,Murtala
ne ya shigo da Yan Sanda zuga guda harda jiniya wiwiwiwi yace yawwa gashi,a fara
Kama wannan kafin uwarsa,Abba ko kula Yan Sandan baiyi ba ya Mika Hannu ya kaiwa
Mummy cafka ihu ta saki tare da komawa bayan mijinta ta buya.

Abba wata kururuwa ya saki yace wallahi Anne ce ta jawo min Ni na yarda ki dawo
wajena na zauna bani da ko sisi ma dama kudin tsafi ne da ni da farko kasuwancina
ya fara bunkasa na halak Anne ce ta hadani da wani boka a Imo state nake yin kudin
tsafi itace take taimaka min ana hada tsafin da ita,Murtala yace yawwa Officer kaji
uwarsa ce ta soye min Gilala ta,Officer yace Mene Gilala?Murtala yace mazakuta ai
sakayawa nayi a kauyenmu Gilala ake cewa,Murtala yace gata Nan har yau bata dawo
dai dai ba tunda Anne ta soyeta Al'quran wuta ce a tsuliyar Anne har wani hayaki ke
Fitowa ta ciki,Yan Sanda Suka kyalkyale da dariya,DPO yace ka dai tsorata ne
Murtala azaba ce tayi ma yawa,Murtala yace Allah koriyar wuta ce irin ta Gas a
bajainar Anne tana jonawa sai tiriri wani cuuuuuu gilalata ta fara tafarfasa sai da
ya bawa su Mummy dariya

'yan Sanda ne Suka Kama Abban Jannat Suka datse Masa hannaye da Ankwa aka sashi
a mota Suka Kara gaba,Murtala yace Sannu Kawu ku koma ciki ni Murtala shugaban Yan
sa Ido Ina da hujjoji wannan mutumin bazai tsira ba sai ya shiga gidan yari,Mummy
tace mun gode mugun bawa ne wlh, Murtala yace karki gode min da kin San bala'in da
na Sha a hannun gyatimarsa da kin jinjina min,Lawisa sai da ta bani sarauta ta masu
juriya,Dariya Kawu yayi yace to sai mu hadu a police station,Murtala ya juya ya
tafi gida Yana komawa ya Kira Fauzan ya Masa bayani,Fauzan yace karka bari Jannat
taji Babanta ne duk masifa Uba uba ne tana son abinta akan haka sai ta tsane mu
Kawai muyi case din ba tare da ta sani ba,Murtala yace ko Lawisa baza taji ba kasan
Mata da tsegumi bare naga Lawisa ta Shige jikin Jannat tana Neman fada,har fada
nake Mata a wajena ya kamata ta samu fada yanda Zan kasa yi Mata kishiya amma bata
ji ba sai a wajen Jannat, ranar da Zan Mata kishiya na gani idan Jannat zata iya
hanawa,Fauzan yace matar tawa bata Isa ba kake nufi? Murtala yace a'a ya wayance
yace Jannat baiwar Allah mace Yar Aljanna irinta,Fauzan yace daina yabar min Mata
ni kadai ya kamata na yabi abata ni jeka dan Allah ka isheni,Murtala ya wuce sum
sum part dinsu.

Yana zuwa bedroom ya samu Lawisa daure da towel tana kwalliya,Murta yace Loviiina
zo ki kwance min tazuge na,Lawisa tana zizara eyeliner tace Kaine sai a dinga maka
tazuge zurere ka canja tela ka dinga bawa kwararru,Murtala yace to Zaki fara ne ai
Neman kudi ne ya kawo Haka,yanzu ke kanki da bana kula dake baza ki dinga min
soyayya ba,hararata Zaki dinga Yi,ko kanwarka sai da kudinka take kaunarka, yanzu
maganin da kika Sha jiya Nawa Kika ce na bayar amma ko ba komai naji canji na
musamman idan ya Kare ki sanar min na Karo Miki a siyo sannan yanzu ki sa a kawo
Miki Zan biya kudin ki bawa Jannat tunda Naga Kuna mutunci shima oga yaji Karin
dadi a dalilin wannan sai ya Kara Mana Albashi,Lawisa tana dariya tace to zan siyo
Nima wajen wata na siya kusa da gidan Nan inda ake siyar da awara,Murtala yace to
ki Zama kawarta Kawai ki dinga samo mana kayan harka Yana fadar haka ya shige
toilet yayi wanka ya koma bakin gate wajen aikinsa,Lawisa Kuwa ta gama komai na
aikin Jannat.

Anne tana gida taji an Kama danta Nan take ta fadi kasa gaba daya ta samu
paralyse aka kwasheta zuwa asibiti Wanda ko yatsanta bata iya dagawa,Talatu tana
Jin labarin haka ta tattara duk wasu takardu na kadarorin Abba ta shirya tare da
bin jirgin Dubai da yaranta gaba Daya Bayan ta sallami duka Yan aikin gidan da
securities ta biya su hakkinsu gidan Kansa a kasuwa ta saka shi ta dauke ATM cards
din Abba ta tsere da su Abba kwanansa biyu sannan aka bashi damar Kiran wani nasa
Yana ta Kiran Wayar Anne akan a kawo Masa kudi amma bata shiga,Talatu ya Kira itama
Bata shiga,wani babban yaronsa ya Kira sannan ya samu aka daga shine ya bawa Abba
labarin komai,Abba yace ya akayi a Rana Daya zata kwashe komai nawa? Yaron yace
dama ta Dade da target dinta komai ta hada naka Kaine kake ganinta kamar kaunarka
takeyi amma abubuwa dama dama suna hannunta,Abba salati ya saki Nan take zuciyarsa
ta buga ya fadi a wajen Yana Kiran sunan Jannat ki yafe min ke da mahaifiyarki
kafin a kaishi asibiti yace ga garinku nan,sai Mummunan labari su Fauzan suka samu.

Rasa yanda za a fadawa Jannat akayi sai Fauzan ne ya sameta a daki tana gyara
Masa kayansa ya kalleta ya furta zo ki zauna muyi magana Babyna,tana Murmushi tazo
ta zauna Fauzan ya kalleta tare rike hannunta ya fara Bata labarin Abbanta da yaje
gidan Mummy da duk abinda ya faru sannan yace kiyi hakuri Abba Allah ya karbi
abinsa lokacin da yaji matarsa ta kwashe komai nasa zuciyarsa ta buga,Jannat duk da
bata ji dadin mahaifinta ba sai ta fashe da kuka,Fauzan yace ba kuka zakiyi ba
Addua Zaki Masa sannan ki yafe Masa,Mummy ma tace ta yafe Masa,Jannat tace Ni dama
ban rike a Raina ba na yafe Masa tuni Allah yaji Kan Abbana ta fashe da kuka tare
da mikewa ta dakko Hijab tace Zan tafi gida,yace ai kauyenku aka tafi dashi Hajiya
Talatu ashe tuntuni ta siyar da komai nasa bai sani ba, ta gudu Kuma ba a San Ina
take ba.

Dukkan Yan Uwa da abokan arziki Kauye suka tafi a can akayi masa sutura tare da
kaishi makwancinsa ana ta labarin Talatu ta yashe kudi ana tsine mata,shi yasa ake
so ka shuka Alkhairi baka San yaushe zaka koma ga mahaliccinka ba,Jannat ba wani
kukan kirki tayi ba kasancewar basu shaku da shi ba,sai bayan sadakar uku sannan
Jannat ta dawo gidan mijinta,su Fauzan da danginsa ma sunje gaisuwa har garin,Anne
Sam babu me kula da ita sai labari taji danta ya mutu,ta koma abar tausayi sai
kuka,Haka dangi Suka dauki Anne tare da tafiya da ita kauye
Babu me jinyarta sai wata kawar Anne wacce taci kudin Anne ta more itace take
Dan zuwa jefi jefi tana dan gyarata,abinci kuwa Watarana ma ba a bawa Anne,cikin
wani dakin kasa aka sata Wanda a baya kitchen ne ma duk jikin ginin bakin
hayaki,Kullum Anne Sai tayi kuka ta godewa Allah,sai neman Mummy da Jannat takeyi
amma Basu je ba.

Bayan wata biyar Anne yanzu ba a gane ta Sam dakin da take in Banda doyi ba
abinda takeyi babu me kulata kawar tata ma ta daina zuwa,ga rashin abinci a haka ma
Sai Jannat ce ta samu wata dattijuwa a kauyen duk wata tana biyanta kudin Jinyar
Anne,ana jinyarta Amma ba wani na kirki ba,Anne Sai Jannat take sawa Albarka da
Mummy ko Omo da sabulu duk sune suke kawowa a haka ma Yan gidan sacewa sukeyi,Anne
har mutuwa take rokawa kanta tana tuba ga Allah amma taki mutuwa ta dawo Kamar
tsinke sabo da Rama,komai a kwance takeyi fitsari da Kashi a kwance takeyin abinta
sai surutun tsiya bakinta bai mutu ba kullum sai ta sawa Jannat da Mummy Albarka
sannan tace Talatu Allah ya kwashe Miki Albarka

Hamida tana zuwa school abinta ta samu ciki Bayan ta yaye danta Aslam,Lele sai
Murna yake za a haifo Masa second Baby, Pipinsa kullum kyau take karawa da wayewa
abin ba a cewa komai wani sabuwar soyayya suke Kara dasawa,Bangaren su Papa
mashaallah suna cikin rufin asiri,Yaya Sulaiman ya auri matarsa suna zaune lfy har
ta samu ciki yayin da Karima ta haifo yarta ta biyu ita da Sakina Kawar Hamida.

Jannat ce take bawa Fauzan Labarin kawayenta tace


Zee asalinsu Yan Jigawa state ne Babanta ne ya Mata auren dole ita Bata son
mijin,ganin taki Zama Babanta ya Kori mamata daga gidansa sabo da Zainab taki Zama
a dakin mijinta,dukka Dangin miji suka tsaneta hakan yasa ta dawo Abuja gidan Yar
uwar Mamansu itama ta Gaza rike su mijinta me kudi amma basu da yanci,wannan yasa
Zee da mamanta suka Fara sana'ar siyar da abinci a cikin tasha har Zee ta fetsare
ta Fara sanin maza,ita Kuma Maman Zee ganin lokaci guda Yarta ta sama musu babban
jari da wajen Zama shike Nan ba ruwanta tasan me yarta ke Yi amma ko a jikinta
tunda ta samu kudi ta Bude katafaren shago

Daga baya tazo tana nadama tana yiwa Zee fada ta daina karuwanci ta samu miji
tayi aure ita kuma Zee ta Saba da rike kudi shi yasa taki dainawa tun tana mata fad
har ta kyaleta tana kallo amma tafi karfinta,Kuma ta kyaleta dama ba damuwa tayi ba
tunda ana bata kudi.

Ramcy yare ce Yan ogun state ne Musulma ce akwai wani saurayinta da take mutuwar
kauna ya Mata wayo ta bashi kanta Yana sex da ita sai da ya gaji sannan ya
wulakantata wannan bakin cikin yasa ta koma karuwanci iyayenta sun mutu sai uwar
daki itace tazo ta zauna tare da Maman Zee lokacin bikina,su peace Kuwa gaba daya
su Uku Ra'ayinsu ne da son karya dole sai sun sa suturar da Yar Gomna zata
saka,Kawai su dai karya suyi kudi shine ya kawo su Abuja Wanda karya Suka yiwa
Iyayensu cewar Aiki suka samu a Abuja sakamakon duk sunyi Degree sun bar iyayensu
sun dawo Nan

Fauzan yace tab dama can lalatattu ne a kansu aka fara talauci ki shirya gobe
muje da Mummy,washe gari haka suka tafi gidan su Zee suna zuwa suka iske su suna
Shan kida ana rawa ganin Mummy da Fauzan suka kashe tare da Basu wajen Zama harda
ruwa da abinci,Bayan sun gaisa Ramcy tace Jannat murna muke Zee ta samu mijin aure
Nima Haka,Jannat ta dinga murna,Zee ta kalli Mummy tana kunya tace Yana da Mata
Daya da yaransa biyu custom ne a Kano gidana daban bikin bazai dade ba Inshaallah
za ayi,Ramcy Kuma wani dan uwan Mamansu ne a Nan Abuja,Sannan Peace da Merry sun
Musulunta shekaran jiya,Kuma a masallacin Suka samu wasu musulmai zasu aure su mun
tuba gaba dayan mu rana daya muka tsara bikinmu,Mummy tace Mashaallah Muna tayaku
murna,Fauzan ya kalli peace harda hijab yace Kun Musulunta duk abinda kuka Yi na
zunubi babu yanzu gobe kowacce zata koma wajen Iyayenta,Fauzan yace Alhmdllh mu
Kuma Inshaallah zamu dauki nauyin komai naku,Mummy tayi ta musu godiya sun dade
suna hira kafin su musu sallama su tafi.

Bayan Sati Uku Jannat ta fara laulayin ciki sosai lokacin bikin su peace Yana
matsowa,Anne Kuwa tana nan rai a hannun Allah babu Wanda yake lekata,har ta mutu ba
a San ta rasu ba sai da Me kula da ita tazo ta iske Anne ta mutu gawarta har ta
kumbura, mutane aka dan tattara tare da Kai Anne makwancinta kusa da danta,Jannat
suna can akayi janaza kowa ya guji Anne,Jannat tana zaune Hamida ta shigo da Dan
karamin cikinta Lele Yana kofar gida tare da su Fauzan,Hamida waje ta samu ta zauna
anci shadda me tsadar gaske ta gaisa da mutane tayi musu gaisuwa ta kalli Jannat
tayi Narai narai da Ido zata Yi kuka tace oh Jannat kina ganin Iftila'in rayuwa sai
ta fashe da kuka,a ranta tace karya nake kukan karya nake ai mu duk gidan mutuwa
sai mun taya Wanda aka yiwa mutuwa kuka,Jannat ko ita bata Yi kuka ba sai
Pipi,Murtala Kuwa da yazo gaisu tabarma Guda ya dauka ya ware can gefe daya azo a
dinga Masa gaisuwar tsohuwar matarsa Anne,Fauzan bai gane nufin Murtala ba yaje ya
zauna a tabarmar
Murtala yace Anne baiwar Allah ga iya tuwo da Miya,Sanda hakoranta na karshe
turmi zai fice tace Murtala sa kibiya ka banbro min shi,Amma matar Nan Haka ta soye
min Gilala ta,ba komai Allah yaji kanki amma tooooo na dai Yi shuru amma da kyar ne
idan ba a fara Jibgar Anne a kabari ba,watakil tana can an Mata butar Malam,Fauzan
yace ka Fadi Alkhairi ko kayi Shuru,Murtala yace an gama Oga amma gaskiya Anne zai
wahala ta tsallake siradi,Jannat ce ta fito ta rako wasu Murtala ya Mata
gaisuwa,Fauzan kuwa suna hada Ido ya kashe Mata Ido daya saura kadan tayi dariya.

Da rana ana ta kawo abinci kala kala Hamida ta tashi ta koma wajen Abinci duk
wani abinci me dan dadi sai ta juye a wuri na daban,a kitchen take buya taci ta
cika cikinta sai ta fito ta zauna idan ance abinci tace sai anjima,Kunu aka kawo na
daka lafiyayye Hamida ta mike ta karba tayi can wajen wata Amarya a gidan dake
gidan yawa ne,a can tayi Sallah ta Sha kunu ta koshi ta dawo kusa da su Jannat tayi
malaho harda sadda Kai,Jannat tace Aunty tun safe baki ci komai ba ga aikin juye
abinci da rabawa kina ta Yi ki samu ki sa wani Abu a cikinki,Pipi tace hmm wa zai
baka cin abinci a babbar mutuwa irin wannan,Ni kaina iyayena nake tunowa sai
tsusayin Anne ya Kama Ni,idan aka yi mutuwa dole sai kaji ba dadi bazan iya cin
komai ba kyale abincin Nan jannat.

Tana zaune taga makwafta sun kawo Dambu me rai da lafiya Yana tiriri tace bari a
juye sai a hada da na dazu a sallami bayin Allah,Jannat tace Sannu Pipi Muna godiya
tace ai an zama daya,tana karba tayi kitchen da dambu plate Guda ta zuba taci ta
koshi ta rage ta dawo ta rabawa wasu da Yamma gaf da zasu tafi sai data Kara cin
dawake sabo da Hamida ita laulayinta cin abinci da yawa take yi, da su Fauzan suka
tattara suka tafi Abuja,Jannat sai da akayi Uku ta dawo,Fauzan ya dakko abarsa a
airport Yana ta zumudi kwana Uku baiyi komai ba,Bayan Yan kwanaki suka Shiga bikin
su Zee dukkansu sun shiryu,anyi biki na gagara ko wacce an kaita dakin mijinta.

Hajiya Amatullah tun tana damuwa har ta hakura da auren Mummy suna zaune lafiya
sai dan abinda ba a rasa ba,Mama Kuwa shiri suke sosai da Jannat.
Itama Jannat ta shiga University.
Bayan wata shida Hamida ta haifo yarta mace kyakyawar gaske taci suna
ummussalama kyakyawar gaske Kamarsu daya da Lele wata biyu tsakani Jannat ta haifo
twince dukkansu Mata zuka zuka,Fauzan sai Murna duk ya rasa inda zai da kansa ranar
suna aka sa musu Fuad da Fudhal.

Bayan shekara biyu Mummy cikinta ya tsufa sosai ba a dade ba ta haifo 'yan biyu
itama duk maza,Jannat sai Murna take tayi kannai,ba Wanda bai taya Mummy murna
ba,lokacin Pipi ta gama degree abinta,Jannat ma tayi nisa,Arzikin Nabeel ya Kara
bunkasa,ga Affa yayi retire Lele shike komai na gidan,Fadila ta girma ta shiga
primary 5,Fauzan lokacin Jannat ta samu wani cikin shima arziki sosai ya
bunkasa,kowa Yana cikin Jin Dadi da kwanciyar hankali sai abinda ba a rasa ba
kasancewar dan Adam baya rabuwa da jarabawa kala kala ta rayuwa.

Aslam Yana yawonsa ko Ina sai rigima,yau Sunday Nabeel Yana gida babu inda
yaje,Pipi tana kitchen tana tsantsarawa me gida girki kamshi ya cika gida,Aslam ya
shigo da gudu su Fuas sunzo Mum Yana Jan rigar Pipi,to je ka fadawa Dad,da gudu ya
fita har da faduwa Lele yace sai ka Fadi baza ka taho a hankali ba sai kace mamanka
a Kauye,Aslam yace cikin gwarancinsa Fu'as ne ya Jo,sai ga su Jannat sun shigo tare
da Fauzan da yaransu abin sha'awa,Hamida tace Alhmdllh sai ku tafi min da Aslam,da
gudu ya fada bayan Nabeel yace Daddy ni wajen Mimi zanje,Fauzan yace wa zai dauke
ka dama ka damemu da kuka.
Zama sukayi suna ta hira anci an koshi a gidan Suka yini.
Suna kallon news suka ji an Kama wata Mata Yar asalin Niger tana safarar miyagun
kwayoyi,ana hasko matar suka ga Hajiya Talatu ce ashe ,an yanke Mata hukuncin
daurin Rai da Rai a kasar China.

Hajiya Talatu duk abinda ta kwashe na Abba ya Kare ta kashe su wasu sun
damfareta millions of Naira karshe shine ta koma safarar kwayoyi da ragowar kudin
Abba.
Yaranta biyu mace da Namiji Kuma aka dawo da su Nigeria.
Su Nabeel na gama ji Suka dunguma hukuma aka shigar da komai sai da aka tabbatar
kannen Jannat ne sannan aka Basu yaran,Mimi ce ta karba zata rike su,Affa sai Murna
ya masu Yara zai rike ya samu Lada.

Ita Kuwa Talatu sai kuka sai nadama gashi abinda ta tara cikin kankanin shekaru
sun Kare, karshe anyi gidan yari da ita,dama China su akan harkar kwaya basa dagawa
kowa kafa kisa suke yi,Talatu tun tana kuka har ta daina,ta fita a hayyacinta gaba
daya.
Basma ware Baiko Kuwa ta hada kungiya guda ta mata itace shugabar Mata ta gidan
yari sai abinda tace da Mata ga zalunci,duk ta addabi Yan prison kowa ya tsaneta a
ciki.

Wata tantiriya aka kawo gidan yari wacce ta gagara ita Yar daba ce ta gagari
ware Baiko a Iskanci tana zuwa Basma ta mata wani kallon banza,ai Kuwa matar ta
Kama Basma Ware Baiko ta lakada mata dukan tsiya ta farfasa mata jiki,sai Murna
akeyi ana Allah ya kara.
Yan matan Basma ne Kawai suka ji haushin dukan Basma da akayi sabo da gaba
dayansu Yan matan sunfi su ashirin Lesbian sukeyi,Basma duk amfani take da su a
boye a prison din.
tunda ma'aikatan suka gano sai aka dauketa aka maida ta prison din Lagos acan
ake cin ubanta gaba daya wahala tasa tayi ladab Kamar ba ita ba,tana zaune sai kace
an tonota daga cikin toka kanta ko dankwali babu ta rakube a jikin wani karfe ga
aikin wahala,a wajen ta tsuguna tare da fashewa da Kuka abin gwanin tausayi tana na
cuci kaina sai ta sake rushewa da kuka,Wata Igbo me karfin tsiya tazo ta sharara
mata Mari ta bata aiki taki yi ta zauna tana uban kuka,Kafa Igbo tasa tare da yin
ball da ware Baiko ta sake rushewa da kuka ta rarumi cuttlas ta tafi aikin sassake
ciyawa tana bawa Igbo hakuri ba shiri ta fara aikin tare da wasu yaran matan Suma.

Pipin Lele ce ta dau wanka ta fito tana jiran mijinta a jikin galleliyar
mota,Daya Yar tana kafadarta, Lele ya fito tare da Aslam rike a hannunsa sun zuba
gayu wata dalleliyar mota Suka shiga driver yaja su tare da tafiya yawon shakatawa.
Jannat Kuwa da Fauzan suna Bedroom suna zuba Hidima Kamar zasu kashe kansu.

(END) karshe

Nan na kawo karshen Ware Baiko Allah yasa muyi amfani da darasin Dake cikin wannan
Novel

Kuskuren da muka Yi Allah ya yafe Mana.

Masu sharhi Ina Matukar godiya da jinjina

Wanda ban bawa page ba ayi min afwa na gode

Sai Allah ya kai mu mun hadu a sabon Novel

🥰💕🥰🥰zanyi missing naku fans

Copy By Zainab Butalawa

AsmaBaffa

You might also like