0% found this document useful (0 votes)
4K views169 pages

Uncle Ne Complete Hausa Novel by Hausanovels001

Romantic book

Uploaded by

ibmaryam356
Copyright
© © All Rights Reserved
We take content rights seriously. If you suspect this is your content, claim it here.
Available Formats
Download as TXT, PDF, TXT or read online on Scribd
0% found this document useful (0 votes)
4K views169 pages

Uncle Ne Complete Hausa Novel by Hausanovels001

Romantic book

Uploaded by

ibmaryam356
Copyright
© © All Rights Reserved
We take content rights seriously. If you suspect this is your content, claim it here.
Available Formats
Download as TXT, PDF, TXT or read online on Scribd
You are on page 1/ 169

UNCLE NE...

IMCYLUV_

*1*

Allahamdulillah Allahamdulillah Thanks to almighty Allah (swt) for giving me


opportunity to start this book, Ma sha Allah nasan You have been waiting for me so
long,to NIMCYLUV is back sai a KAKKAƁE zani a gyara zama, special greeting to
Maimuna Abdullah(heroine) love you wix all my hrt, secondly Hafsat Rano alkairin
Allah ya kai maki,Queen Nasmer my sturbbon friend love you,How can I forget my
lovely fans...? kuna raina kamar yadda kuke saka ran ganin littafaina thanks for
the love and care hrt You all😍 here is my new book UNCLE NE am sorry to say na
ajjiye maganar TUGGU BIYU i have a big issues da nayi hakan so guys follow my
pen...love my story, dedicated to my papa ALAHAJI SULAIMAN DAGACIN JA'OJI.

wanda bai karanta book ɗin nan ba,bazan ce an barshi a baya ba domin a koda yaushe
yana iya karantawa,amma idan ba'a fara dakai ba..it is going to be a hit that i
promise You,nayi wannan littafin ne from The very depth of my heart,wani time ɗin
nai dry wani lokacin nai hawaye,wani tym ɗin ina jin waƙa.

officially welcome You to the very frist chapter of UNCLE NE..

_Bisimillah_

IBADAN
is the the capital and most populous city of Oyo state in Nigeria.

SANGO AREA

Unguwar Masu kuɗi ce,Unguwa ce da babu wanda ya damu da rayuwar wani,Unguwa ce


mai cike da Attajirai,Malamai,haɗi da ƴan boko,Haka kuma Unguwa ce mai cike da ƴan
duniya wanda idanunsu suke a buɗe,basa jin wa'azi balle faɗa,haka nan babu wanda ya
isa ya tunkaresu da niyyar gaya masu kuskurensu.

Dugun layine wanda yake shimfiɗe da lafiyayyan titi wanda ya ƙara fito da ƙyan
unguwar.
Wasu jajaye fitilone sukaiwa titin unguwar ƙawanya,wanda a kullum suke haska
unguwar musamman cikin dare,gefe da gefen titin wasu green flowers ne masu ƙyau
wanda suke fidda wani daddaɗan ƙamshi.

Can kusan ƙarshen layin wani haɗaɗɗan gidane ginin zamani,tun daga jikin
tafkeken get ɗin zaka san tabbas wannan gidan bana ƙana nan mutane bane,ajikin get
ɗin anyi rubutu inda aka rubuta hause no 133.

Sosai harabar gidan taƙawatu da kurayan furanni na zamani masu ƙyau da


tsari,Compound ɗin gidan cike yake da manyan motoci na zamani
irinsu,boggatti,ferari,da sauransu.
Yanayin ginin gidan irin mai sama da ƙasa ɗinanne ma'ana dai ginin bene mai hawa
biyu.

Side ɗin parko na gidan wanda ya kasance hawan farko na gidan,babban parlour zaka
fara tararwa gefen parlour'n kuma ɗakuna ne masu ɗan yawa kusan bedroom ɗin
shida,left hand ɗina nayi domin shine yafi jan hankalina fiye da sauran part ɗin,
Tun daga ƙaramin parlour'n dake cikin part ɗin na fara jiyo fitar numfashi mai kama
dana zaucewa a hankali na tura kaina cikin bedroom ɗin kasancewar a buɗe
yake,saurin tsayawa nayi sabida ganin wata ƙyaƙƙyawar matashiyar mata wacce aƙalla
ba zata huce shekara ashirin da biyar ba zuwa shida.

Tana durƙoshe gaban bed ɗin dake ɗakin yayinda hannunta ke riƙe da gadon gaba
ɗaya jikinta rawa yake,banda nishi da gurnanin wahala babu abinda ke fita a
bakinta,yayinda turtsetsen cikinta ya sauka zuwa mararta banda juyawa da motsi babu
abinda “ƊAN�? cikin nata yake,da alamu shima ya ƙago yazo duniya,karkarwar jikin
tane ya tsananta gaba ɗaya ta jigata ta fita haiyacinta banda kiran sunan Allah
babu abinda bakinta yake ke faɗi,Can ƙasan zuciyarta kowa maganar data keson
furtawa a saman bakinta tane ta kasa,burinta bai huce bakinta ya buɗe ta samu
damar faɗin abinda ke damunta cikin rai da kuma zuciyarta,Runtsa idanunta tayi da
ƙarfin sabida wani juyi da abin cikinta yay tare da naushin mararta nan take jini
ya ɓalle mata ya soma zuba,cikin yanayin na fitar hayyaci tare da zaucewa haɗi da
fidda rai ta ɓude baki da ƙyar tace.

"Ya hayyuu ya ƙayyumuu


ya kaliƙu ya zul arshidd majidd,ya fa'alulluma yurid biraha matika astagisuuu"

Takai ƙarshen addu'ar tana sakin wani fitinanan nishi wanda ya kusa ta fiya da
numfashinta ya rabbi nan take wani..

Kamar amafarki Mameey dake ƙwance bisa tangamemen royal bed ɗinta ta jiyo sautin
numfashin Zulfa cikin kunnuwanta lumshe idanu tayi tana jin kamar a magagin barci
take, da sauri ta miƙe zaune daga ƙwancen da take wani irin hantsilawa Mameey tayi
daga gadon zuwa ƙasan gadon,a gigice ta fara gyara ɗaurin zaninta dake kuncewa
sabida fargaba,tabbas idan bata manta ba yaune E.D.D Zulfa ya cika gaba ɗaya ta
manta,cikin tsoro fargaba kiɗima tashin hankali ta fara sakkowa daga stairs ɗin
benen.

Tun a babban parlour ta fahimci aƙwai matsala kuma ta ƙara tabbatarwa kanta
Zulfa naƙoda take da sassarfa ta ƙarasa shiga cikin part ɗin Zulfa,cikin sauri
Mameey ta ƙarasa shiga cikin bedroom ɗin,tana shiga ta samu Zulfa durƙoshe cikin
jinin wanda ya ɓata jikinta gaba ɗaya,da sauri ta ƙarasa wajanta tana salati tare
da faɗin.

"Zulfa mene zan gani haka?kika zauna cikin ciwo kin san illar duguwar naƙuda
kowa?ohhh ni Salamatu yau naga abinda yafi ƙarfina wannan wanne irin jinine haka?
mun shiga uku",
Ta faɗi hakan tana sakin kukan tausayi halin da Zulfan ke ciki,sabida ganin jinin
dake zuba ta jikinta ga kuma yadda numfashinta ke sarƙewa jikinta banda rawa babu
abinda yake,da hanzari ta ƙarasa matsawa inda take sabida kan babyn da taga yana
fitowa,wata jijjiga Zulfa ta fara idanunta na kafewa.

Ganin hakan yasa Mameey sakinta tare da ficewa da gudu tana tafe tana ƙwala kiran
sunan Alhaji!! Alhaji!! Alhaji!!!

Alhaji Kabeer na kishin giɗe saman wata lafiyayyiyar sofa,hannunsa dafe da saitin
zuciyarsa,yana jin yadda take buga masa da ƙarfi,ga wani raɗaɗi da ɗaci daya keji a
cikin maƙoshinsa,gefe guda kuma yana jin tsoro da fargaba haɗi da zullumi wanda bai
san kona menene ba.
Ya rasa dalilin daya sanya yake mafalki mara ƙyau akan Zulfansa mace mafi soyuwa a
cikin ransa,tabbas bazai jure ganinsa cikin wannan halin mafalkinba,kamar yadda
bazai jure ganin Zulfa cikin wani hali ba.

Saurin buɗe idanunsa yay jin muryar uwar gidansa na kiran sunansa,da sauri ya
dira daga kan sofar yana fita sukaci karo da Salmerh a birgice ya kalli Salmerh
tare da faɗin..

"Salmerh mene ya sami Zulfa?..kada ki sake bakinki ya faɗi babban kalamai dazai
sanya zuciyata bugawa.."

Bakinta na rawa tace

"Zulfa haihuwa inajin.."bai bari ta ƙarasa maganar ba ya ƙwasa da gudu zuwa part
ɗin Zulfa.
da gudu Mameey ta mara masa baya,suna zuwa tana haihuwa ganin zata danne jaririn ya
sanya Alhaji Kabeer saurin isa gareta,yana zuwa ya saka hannu ya gyara mata
zama,tare da amsar rezar hannun Mameey ya yanke cibiya,cikin ikon Allah a lkcn
mahaifa ta faɗo,yana ganin haka ya saka hannu ya miƙar da ita tsaye cikin murna da
farin ciki ya rungometa a jikinsa yana shafa sumar kanta idanunsa fal hawayen farin
ciki,bai taɓa tunanin zai samu haihuwa nan kusa ba,sai gashi ubangiji ya azurtashi
da ita a lkcn dabai taɓa tunanin samunta ba,tabbas ya yarda da wannan kalmar da ake
cewa inda rai da rabo,haka kuma mutum baya fidda rai da samun rahamar
ubangiji,domin shine mai bayarwa a lkcn da yaso haka kuma shine mai hanawa a lkcn
dayaso,wasu hawayene suka fito daga cikin idanunsa cikin muryar farin ciki yace.

"Thank you soo much my Anuuu,Allah yay maki albarka nagode sosai da ƙyautarki
nagode Allah ina sonki Allah ya baki lafiya"

Mameey janye jaririn tayi jin yana tsala kuka a wani zani mai ƙyauta ta
ɗaukesa,kana ta zaune bakin bed,catton da zaitun ta fara goge masa jiki da
ita,murmushi tayi ganin yadda yake ƙoƙarin sanya hannu a baki da alama da yunwa
yazo,sai tsala kuka yake,a cikin ranta take jinjina ƙyan yaron da kuma baiwar da
ubangiji yay masa,domin ƙwayar idanunsa ta kasance blue ce,kamarta turawa,ga wani
ɗan cindo a gefe yatsanshi.

A sanyaye Zulfa ta rungome mijinta Alhaji Kabeer idanunta na zubar da ƙwalla tace
"Yaa rahamanu"murmushi yay tare da sumbatar goshinta,kamar an tsikareta ta sanya
hannu ta ture Alhaji Kabeer daga jikinta,a hankali ta fara yin baya ganin hakan ya
ƙara matsuwa kusa da ita yana shirin kamata yaji ta fasa wata uwar ƙara,a gigice ya
ƙarasa wajanta kafin ya riƙeta tasa hannu ta hankaɗesa tare dayin waje da gudu
jinin haihuwa nabin jikinta....

Idan kun bazashi ya amsu wajan mutane za kujine


08119237616
6/10/21, 1:02 PM - Buhainat: _�? UNCLE NE ✨_

https://www.wattpad.com/1073694982?
utm_source=android&utm_medium=link&utm_content=share_published&wp_page=create_on_pu
blish&wp_uname=nimcyluv&wp_originator=mevhPm7g3%2BBY6kjjW3lOcQab3cIv8D8nHmvVnjCDrhH
k4t0XwF3ur1azv66d8V7BkCArOE5%2B3aQTAlH2%2BAXmY880JYZZRpZ2qCzrs%2F2ICX5nfNsNsgZ5M
%2BazzcuVa2VZ

_✍�? NIMCYLUV_

*3-4*

Ƙarar taka birkin motar da kuma ihun da Zulfa tayi shine yaja hankalinsa zuwa
gareta,hannu yasa ya dafe saman goshinsa tare da runtsa idanunsa,cikin kuzari haɗi
da sassarfa yasa hannu ya buɗe murfin motar,gaba ɗaya ƙafafunsa ya fito dasu waje
tare da zuro da sauran jikinsa,lokacin har mutane sun cika a wajan sun yiwa motar
ƙawanya,cikin natsuwa ya fara takawa har wajan da Zulfa ke ƙwance cikin jini,da
dukkan alamu tayi muguwar buguwa a kanta domin shike tsiyayar da jini,ɗan tsaki
yaja ganin tarin mutane amma babu wanda yay ƙoƙarin taimakonta.
Numfashi ya sauke tare da kallon drevernsa mai suna Joseph cikin jarumtar data rage
masa yace "ɗauketa zuwa mota mana" yana faɗin hakan ya juya tare da nufar side ɗin
baya ya buɗe,ɗan ja da baya ya bawa Joseph waje domin ya sanya ta a mota, bayan an
ƙwantar da ita shi kuma ya kuma mazaunin mai zaman banza ya zauna Joseph kuma ya
zauna mazaunin drever.
"Yallaɓai ina muka nufa ne?nasan dai babu maganar wani meeting yanzu saboda
condition ɗin da wannan matar ke ciki,Nina gama kamar mahaukaciyace"
Tunda ya fara magana har zuwa lokacin da yay shuru mutumin daya kira da sunan
YALLAƁAI baiyi magana ba,zuciyarsa ta tafi wani tunani nada ban,lallai mutum da
yana sanin ƙaddarar da za ta samesa tabbas da yayi ƙoƙarin kujewa faruwarta,abinda
ya kawo shi wannan garin da ban,amma abinda ya samesa da ban,wannan wanne irin
abune.
Mene ya fito da ita? ina zata je?wanne jini kebin jikin?wannan sune tarin
tambayoyin da suke zuciyarsa amma ya gagara furtasu sabida nauyin da labɓansa sukai
masa.
cikin ƙosawa da maganar Joseph yace "muje UNITY MEDICAL CENTRE HOSPITAL dake nan
IBADAN"
Cikin sauri Joseph ya joya motar da taimako map suka samu suka isa asibitin kasan
cewarsu baƙi ne a garin.
Suna zuwa asibitin kai tsaye emagency aka shigar da ita,likitoci suka rufu a
kanta,bin kican farko suka gano haihuwar da tayi da kuma ƙaruwa da tayi wajan
haihuwar,hakan tasa suka yi mata ɗinki tare dayi mata allurar haɗi da sanya mata
drip,suna gamayin komai suka fito daga cikin room ɗin da aka sanyata ciki,da sauri
drever'n ya miƙe tsaye ya fuskanci babban likitan cikin sonjin abinda ke damun
matar yace.
"Dr yaya jikin nata?ta samu lafiya dai?"
Jinjina kai likitan yay tare da juya ƙwayar idanunsa zuwa ga mutumin dake can gefe
yana leƙa window,sosai yake mamakin mutumin domin ya hangu zallar damuwa da kuma
tashin hankalin dake ƙwance a saman fuskarsa,yana ɓoyewa ne kawai sabida
jarumtarsa, murmushi likitan yay kana ya kalli Joseph yace.
"Kada ka damu komai zaiyi dai-dai tasha wahala wajan haihuwa ne,ga kuma ƙaruwar da
tayi, amma da yardar ALLAH zata samu lafiya amma ina babyn data haifa?kuma yana da
ƙyau ace macace a wajan ta ba maza ba"
Sai a lokacin Mutumin ya juyo zuwa gare su tafiya kaɗan yay yace "Kace haihuwa ce
ko?amma macen data haihu mai zai fito da ita kan titi? tabbas bayan haihu aƙwai
wani ɓoyayyan tuggu a ƙasa.."
"kana nufin kace baka santa ba?kuma baka san asalin wacece ita ba?"
Dr ya tambaya shima cike da tashin hankali domin shima abin ya fara rikitashi "Amma
yallaɓai mai zai hana idan ta farka ka tambaye ta sabida gujewar masu haihuwar
cikin shege kuma su yadda shi,jinjina kai yay cikin gamsuwa da maganar Dr yace "ok
amma sunana JABIR ba yallaɓai ba,zuwa yaushe zamu dawo muganta domin a gobe nakeson
komawa birninmu" jin abinda Jabir yace ya sanya Dr yin murmushi yace "babu damuwa
Jabir zuwa dare saika dawo ko?"da haka sukai sallama kai tsaye suka nufi Golden
tulip hotel ɗin da suka sauka a cikinsa.

To abuba kamar wasa tun Alhaji Kabeer na ganin abun ƙarami harya shallake tunanin
sa,duk inda zai bincika akan ɓatan Zulfan yayi amma babu labari,tun a hanyarsa ta
zuwa wani gidan redio ya kira gidansu Zulfan ya shaida masu abinda yake faruwa,sai
wajan magriba ya ƙarasa gidansa dake unguwar sango.
a babban parlour ya iske Mama wato mahaifiyar Zulfa da kuma Jawad ƙanwar Zulfa sai
kuma Lamir yayan Zulfa daman su uku ne wajan Mahaifiyarsu,mahifinsu kuma ya daɗe da
rasuwa.
cikin ɓacin rai Lamir ya kalli Alhaji Kabeer sannan yay tsaki tare da faɗin.
"Tabbas munyi kuskuren bawa ɗan kwararo auran tsatsanmu,amma wannan kuskuren na
kine Mama da kuka nace a bawa Zulfa shi bayan koda wasa baku taɓa ganin danginsa
ba, baku san waye shi ba, kawai kun ɗauki yarinya kun bashi,wama ya sani ko ɗan yan
kan kaine,ko kuma masu kidnapping banda haka tayaya zai kalli ƙwayar idanunmu yace
mana an rasa Zulfa kamar wata allura kai aƙwai wata a ƙasa.!!"
Lamir ya ƙarasa maganar cikin ɗaga murya haɗi da yiwa Alhaji Kabeer tsawa.
Mama da hanyar yanzu ta kasa cewa komai sai tasbihi take da salatin Annabi a cikin
zuciyarta ta ɗago kai ta kalli Lamir tace.
"idan hankali ta gushe nutsuwa ce ke nemushi Lamir amma wannan abinda kake babu
abinda zai sauya daga ƙudirar Ubangijin"
"Ohh! yanzu Mama kina nufin muyarda da maganarsa kenan ko?tayaya zai kawo mana
zancen da bazai taɓa yiyuwa ba,tabbas wannan abun tuggu ne kawai,amma wallahi saika
fito mana da Zulfa"
duk yadda Alhaji Kabeer yaso danne abinda ke ransa kasawa yay,tabbas yana da
hakuri da kuma juriya da dukkan wani wulaƙancin da mutum zai nuna masa,amma a
wannan karan ya kasa danne abinda ya keji yay,tabbas Lamir baiyi karya ba,shi kansa
bai san wanene shi ba,ya wayi gari kawai ya gansa a wannan garin na ibadan,daga ina
yake?wanene shi?mene Asalinsa?ina danginsa suke?duk babu abinda ya sani shi dai
yasan yana rayuwa farin ciki ne kawai da iyalansa da burin ganin jininsa a duniya,
amma wata rana yana tashi da kewa da kuma raɗaɗi a zuciyarsa, ƙwaƙwalwarsa nason
tuna masa wani abu daya faru dashi a baya wanda bai san ko menene shi ba.
"Lamir yana da ƙyau kayimin kyakkyawan zato, wallahi ina son Zulfa fiye da kai da
kake wannan maganar,ina son Zulfa fiye da yadda na keson nasan wanene ni,dan ALLAH
kayi hakuri ka barni da abinda na keji a raina,ka barni da kuncin da kuma kewar
farin cikina..."
"Kai malam nika isheni da wannan surutun na banza kawai kace ka tsaface mani
ƙanwa ..." marin da yaji an sauke masa ne yasa yay saurin dafe fuskarsa tare da
haɗiye sauran maganar da bata samu damar fitowa ba,cikin takaici ya kalli Mama yace
"Mama akan wannan mutumin kika mareni? ƴar uwata yaje ya saida fa" cikin faɗa faɗa
da kuma saurin maganar da take dashi ta fara magana "wallahi Lamir ka fita a
idanuna tun kafin na bashi auren Zulfa na yarda da shi,tun kafin akai Zulfa gidansa
nayi istihara akansa,na yarda da shi fiye da tunaninka har abada bazan taɓa yarda
shine ya salwantarmin da ƴar ba,dan haka ba kinka ya kiyayi aibata mutum domin wata
rana zakayi ladama"
baki ya buɗe da niyar yin magana babyn dake bayan Mameey ya fara kuka,cikin sauri
ta sakkoshi daga bayanta ganin yana ƙoƙarin sanya yatsansa a baki yasa ta ɗauki
dabino da zam zam ɗin data jiƙa masa ɗazo,a hankali ta sanya masa a ƙaramin bakinsa
bisa mamakin ta sosai yasha,yana gamawa ta goge masa bakinsa tare da ɗora shi a
kafaɗarta har sai da yay gyatsa,luf yay a ƙirjinta yana maida numfashi,Mama data
zubawa babyn idanu tana hango zallar kamaninsa da Zulfanta tayi saurin goge hawayen
idanunta tace "da wanne suna kayi masa huɗuba?" kansa a sunkuye dan baya so kuwa
yasan kuka yake ya saki ajjiyar zuciya yace "MUHAMMAD JALAL" ma sha Allah Ubangijin
ya rayasa bisa tafarkin addini,Mameey ce tace "Ameen"
shuru ne ya ziyarci parlour'n kowa da abinda yake saƙawa cikin ransa inda Lamir
yake cike da kunci da baƙin cikin marin Mama tayi masa akan Alhaji Kabeer hakan
yasa ya ƙara jin tsanarsa fiye da ko yaushe, Mama kam abubuwa da yawa ne sukai mata
cunkoshe a zuciya domin rashin Zulfa a rayuwarta babban giɓine tana dannewa ne
kawai sabida Lamir domin tasan halinsa,Jamal da tun ɗazo take kukan rashin yayarta
ta tace "Mama yanzu shikenan mun rasa adda Zulfa?"shafa kanta Mama tayi tace "kiyi
hakuri Auta muci gaba da addu'a Ubangiji ya kaita hannu na gari in sha Allah ba
zata wulaƙanta ba"gaba ɗaya suka haɗa baki wajan faɗin "in sha Allah"

Misalin 8 na dare Jabir da Joseph suka ƙarasu hospital ɗin direct office ɗin Dr
suka nufa,sallama ɗauke a bakinsa ya shiga ciki da murmushi Dr ya amsa sallamar
tare da bashi waje ya zauna,bayan sun gaisa ne Jabir ya kalli Dr yace "yaya jikin
nata?"shuru Dr yay kafin ya numfasa yace "aƙwai matsala wallahi"lumshe idanu Jabir
yay kafin yaja numfashi yace "tame kenan?"cikin nutsuwa Dr ya zare farin glass ɗin
dake manne a idanunsa numfashi ya sauke kafin ya samu damar faɗin "bayan halin da
take ciki na haihuwa da kuma jinjigar da yasu kamata Allah bai yi ba,a fahimtar kda
nayi mata ɗazo na fahimci aƙwai juyewar tunani a tare da ita,ma'ana dai ta samu
taɓin ƙwaƙwalwa,babban tashin hankalin bata magana sannan kuma taƙi yadda kowa ya
taɓa ta,da kayar akai mata wanka aka sauya mata kayan jikinta"wani gumi ne ya fara
karyowa Jabir gaba ɗaya jikinsa ya ɗauki rawa, cikin Hausar sa da baya fita sosai
yace "innalillahi ya subuhanallah meke nan hakan?" Joseph ne ya amshi zan can ta
hanyar faɗin "yallaɓai kawai mu sallami Dr muyi tafiyarmu mene za muyi da
mahaukaciya wacce bamu san a salinta ba"ɗan tsaki Jabir yaja cikin tashin hankalin
da yake ciki yace "Dr mene matsalar daya haukata ta? jinjina kai Dr yay tare da
faɗin "shine abinda har yanzu bamu gano ba,duk abinda muka bincika a jikinta yana
nuna komai normal only God know what happen to her"

miƙewa Jabir yay kana yay waje abinsa ganin hakan yasa Joseph da Dr suka mara masa
baya,kai tsaye room 12 ya nufa inda aka ƙwantar da ita,a sanyaye ya ɗura hannunsa a
saman handle ɗin ƙofar tare da ɗan turawa kaɗan tura kansa yay cikin ɗakin haka
kawai ya samu kansa da faɗuwar gaba,runtsa idanunsa yay kana ya fara karatu addu'ar
da yazo masa,a ƙwance ya sameta ta rufe idanunta gaba ɗaya tulin sumar dake ganta
ya baje saman pillow'n da aka ɗura mata kanta "ka ganta ko? tun ɗazo a haka take ko
tea taƙi sha" jinjina kai Jabir yay kana yace "tafiya zamuyi" jin haka yasa Joseph
zaro idanu cikin halshan turanci yace "tayaya ne zamu shiga BIRNIN NUFAR da MUSULMA
bayan kaima kasan ba zaman daɗi kake ba sabida musuluntar da kayi" wata harara
Jabir ya watsawa Joseph hakan tasa yay shuru bai ƙara faɗin komai ba "Dr tashe
ta"cikin dabara Dr ya fara bubbuga pillow'n da take kai a zabure ta miƙe zaune tare
da ƙanƙame pillow'n a ƙirjinta haɗi da jijjigashi,gaba ɗaya zuba mata idanu sukai
suna kallon ikon ALLAH,a hankali kuma ta tura hannunta cikin riga ta fara ƙoƙarin
fito da Nonon ta da duk alamu a tunaninta wannan pillow'n kallon babynta take
masa,ganin hakan yasa Jabir yay saurin faɗin "keee mene haka"duk da irin tsawar da
yake mata amma ko a jikinta,ganin da gske fito da nonon take sonyi yasa yay saurin
ƙarawa inda take zaune,yana zuwa yasa hannu ya fincikota zuwa gabansa hakan kuma
yay dai-dai da fitowar...

free pages dai babu😝😝 yawa domin da wuri na keson mu fara shiga cikin labarin na
ko dako ɗaya ba muyi ba 08119237616
6/10/21, 1:02 PM - Buhainat: _�? UNCLE NE ✨_

_✍�? NIMCYLUV_

*5-6*

Wani baƙin hayaƙi daga cikin bakinta zuwa sama,few minutes jikinta ya saki numfashi
ta ya tsaya cak kamar ɗaukewar ruwan sama,numfashi Jabir yaja and he trying to
control his self, tabbas abinda yake tunani ya zama gsky she lost her
mine,numfashi yaja tare da ƙare mata kallo musamman yadda ta ƙwanta jikinsa,cikin
ƙasa da murya yace "i most go with her definitely" ganin har yanzu haƙin yaƙi daina
fita daga bakinta yasa ya kalli Dr yace "do something Please" dan bai san mene
zaice mata haka kuma bai san ta ina zai fara ba,gaba ɗaya yaushe ya rabauta da
shiga musulunci, ya ilahi help me,what should i do? jin Dr ya fara yi mata addu'a
tare da Tofa mata a kunne yasa shima yay shuru yana sauraransa haka nan yaji
karatun yay masa daɗi,sosai yay mata har aka samu hayaƙin ta tsaya nan da nan wani
zufa ya fara feso mata a saman forehead nata,kallon Jabir Dr yay kana yace "sai dai
a tafi da ita haka,dan indai idanunta biyu babu wanda ya isa ya fiddata daga cikin
room ɗin nan bare hospital ɗin,jin jina kai Jabir yay alamar gamsuwa gaba ɗaya yay
abinda ya dace na biyan kuɗi da kuma kuɗin nurse ɗin data kula da ita, and they
give them her medicine,rasa yadda zaiyi ya ɗauketa zuwa mota yay hakan yasa ya
kalli Joseph yace " take her into the car"sosai Joseph lamarin uban gidan nasa ke
bashi mamaki ba tare da yace komai ba ya ƙarasa inda take ƙwance flat like
corps,harya kai hannu zai ɗauke ta yaji ance "No!! stop" cikin nutsuwa Jabir ya
ƙarasu inda take ƙwance kana ya naɗa hannu suit ɗinsa, bisimillah yay kana ya
lumshe idanunsa sosai yay mamakin rashin nauyinta,cikin nutsuwa ya ƙarasa da ita
zuwa compund na hospital ɗin tare da sanya ta a back side ya ƙwantar da ita, Joseph
shima mazaunin drever ya zauna tare da yiwa motar key yana jin Jabir ya shiga,
Jabir side ɗin mai zaiman banza ya zauna yana zama Joseph yaja motar da gudu suka
nufi hotel ɗin da suka sauka a cikinsa,gaba ɗaya hankalinsa ya gama yin gida ga
ɓangare na zuciyarsa yana fargabar shiga da Zulfa cikin birninsu,dawa zata zauna?
wane zai yarda da ita? tayaya zata zauna a cikin mutumane irin na birninsu, Joseph
ne ya tari numfashinsa yace "oga You need to think,amma aƙwai haɗari a zuwanta
birnin NUFAR hatta shugaba ba zai yadda ba,kai zai iya kasheta fa akan dai ya zauna
da mai saɓanin addininsa"jinjina kai Jabir yay yace "i knew,but he is my father
dole nasan weakness nasa,dan haka you don't have to worry, a cikin wannan daren
suka gama komai na tafiyarsu yadda gari na wayewa zasu ɗauki hanya, Zulfa kam
hanyar yanzu bata san a duniyar da take ciki ba,duk irin a.c'n dake kaɗawa a ɗakin
hakan bai yana jikinta zubar da wata zufa mai yawan gaske ba,fita sukai daga ɗakin
suka kama na kusa dashi domin he never sleep with a women in the same room ba hakan
tasa yabar mata ɗakin ba tare da sanin abinda zai iya faruwa cikin dare ba.

Bayan tafiyar su Mama Alhaji Kabeer miƙewa yay tare da nufar upstairs har yaje last
tsep sai kuma ya dawo da baya zuwa inda Mameey ke zaune tare da Jalal,ba tare da
yay magana ba yace "bani JALAL" kallonsa tayi tace "tayaya zaka iya kula dashi
bayan kasa a koda yaushe zai iya neman a abinci?"ganin tana wasting time ɗinsa
kawai ya sanya hannu ya amshi JALAL dake ƙwance cikin showel yana bacci,a haka ya
nufi saman bene dashi yana zuwa ya nufi part ɗinsa dake farcing part ɗin Mameey,
direct can bedroom ɗinsa ya shige yana zuwa ya ƙwantar da Jalal a saman bed ɗin
kana shi kuma ya shige bathroom,taken shower yay tare da ɗaura al'wala domin sai
lokacin ya tuna bai sallar isha'i ba,cikin saurin daya rage masa yay shirya cikin
farar jallabiya tare da fesa parfume ɗin da yake fesawa yayin sallah,paryer mat ya
shimfiɗa ya gabatar da salla sosai yay addu'a tare da roƙan Ubangijin Allah ya bai
yana masa Zulfa cikin kwanciyar hankali da kuma ishasshiyar lafiya,lumshe idanunsa
yay hakan ya bawa hawayen dake maƙale a cikinsu damar fitowa,abubuwa da yawa sun
haɗe masa ba tare ɗaya san menene silar faruwarsu ba,tabbas a ace yasan wanene shi
babu shakka da a yau zaije ga danginsa amma rashin sani ya zauna al'umma na jifansa
da kalamar marasa daɗi da kuma ma'ana,sai a yanzu ya fahimci kuɗi baya siyan farin
ciki, kuɗi baya siyan ƙwanciyar hankali,da ace ya nayi da a yau kuɗi sai yay masa
maganin damuwarsa,wata zuciyarsa ke faɗa masa anya Zulfa ba tana sane ta gudu ba,da
sauri ya girgiza kansa tare dasa hannu ya share hawayen dake bin saman
fuskarsa,yasan zuciyace kawai ke gaya masa hakan amma babu yadda za'ai Zulfa ta
tafi ta barsa yay amana da irin soyayyar dake tsakaninsu,sosai ya ɓata time yana
tunanin akan abinda baya da mafita wajan 3:00 na dare yaji kukan Jalal da sauri ya
miƙe ya isa garesa,tarwai yaga ya buɗe idanunsa sai juyasu yake musamman idanun
nasa da suka kasance manya masu blue ɗin balls,hannu yasa ya ɗauke sa cikin sanyin
murya ya fara yi masa wata daddaɗar waƙar "uwa tana da daɗi mahaifiya tayi mana
komai" shuru Jalal yay tare da tura ƙaramin yatsarsa (kinsar) a ƙaramin bakinsa
cikin nutsuwa ya fara tsotsar yatsantsar tamkar ana feeding nasa,wasu sabbin
hawayenne ya kara fitowa daga idanun Alhaji Kabeer sabida tausayi ɗan nasa cikin
wata narkakkiyar murya yace "Bobona haka rayuwa tayi dakai tun kana baby ko,don't
worry everthing will be fine in sha Allah,dole aƙwai ƙalubale cikin rayuwarka
Bobona Am so sorry my love" ya faɗi hakan yana kai bakinsa saman goshin Jalal ya
sumbata da sauri ya miƙe tsaye tare dayin waje da gudu,yana zuwa parlour'n sama ya
fara laluban inda Zulfa ta saba ɓoye masa idan tayi laifi,yayi hakan a tunaninsa ko
tana nan,haka yayta dubawa amma ko alamunta babu a gidan, Jalal har yanzu idanunsa
biyu da alama irin yaran nanne da basa bacci da dare,jin ana jijjigashi yasa ya
fara kuka "inyaaaaa yaaaaa" cikin sauri Alhaji Kabeer ya fara jijjigashi amma ina
sam baya ganewa,hakan tasa ya nufi part ɗin Mameey cikin Sa'a yaga part ɗin a buɗe
da sallama ya shiga sosai yay mamakin ganin glass cup a saman ƙaramin table,
girgiza kai kawai yay har juya zai ya hangi fidar da aka Jiƙawa bobo zam-zam da
dabino ɗauka yay ya bashi bayan yasha ya jijjigashi cikin ƙaramin lokaci yay bacci
a kuma lokacin aka fara kiraye-kiraye sallar asuba ganin daren Lahadi ne washegari
ya tashi Litinin ya ƙarasa fridge ya ɗauki gorar ruwan swn ya ɓalle murfin yasha
sosai, kana ya ɗauki niyar a zumi, bedroom ɗin Mameey ya nufa sabida jiyo nishi da
yay sama-sama handle ɗin ƙofar ya murɗa tare da tura kansa ciki saurin ja baya yay
sabida abinda yaga Mameey nayi...

free pages dai babu yawa ahhha😝 08119237616


6/10/21, 1:03 PM - Buhainat: _�? UNCLE NE ✨_
_✍�? NIMCYLUV_

*7-8*

Juyi take sosai akan makeken royal bed ɗin ta sai nishi take sama-sama hannunta
dafe da mararta,wani zafi da raɗaɗi ta keji a ƙasan mararta,cikin tauyawa halin da
take ciki ya samu bed side inda wata sofa ke ajjiye ya ƙwantar da bobo, jiki a
sanyaye ya ƙarasa inda take a ƙwancen cikin sanyin murya yace "what is going on
dear?"ya tambaya yana miƙa hannu domin taɓa inda take riƙewa,cikin zafin ciwo tace
"don't touch me Abbou Jalal" da mamaki ya kalleta yace "mene yasa? bayan kina halin
ciwo" hawayen da take ɓoyewa ne suka shiga fita daga cikin idanunta kafin taja
numfashi tace "babu abinda zakai min,duk da nasan ciwo na kaine maganinsa amma a
yanzu kai ɗin kamar gidan ashana ne babu ashanar ciki"ɗan waro idanu yay da mamaki
a kan fuskarsa kamar bazai magana ba sai kuma yace "yana da ƙyau nasan mene
matsalar ki,koda bazan iya yi maki magani ba" kafin yay wani dugun tunani yaji tasa
hannu ta jawoshi jikinta tare da ƙoƙarin haɗe bakinsu waje guda da saurin ya juyar
da kansa gefe guda tare da faɗin "azumi zanyi alrdy nayi sahur so ki rabo dani"
kanta ta sunkuyar gefe guda ba tare da tace komai ba,yasan tabbas yana shiga
hakkƙinta amma yaya zai yi,a duk sanda yay sex da ita yana jinsa tamkar a gidan
bread yaya take so yay mata, dalilin hakan yake danne abinda ya keji a game da ita
sabida bayaso ya nuna mata banbanci a tsakaninta da zulfa,hannu yasa ya ɗago ta
zuwa jikinsa cikin sanyin murya yace "look dear kalleni"ɗago kai tayi ta kallesa
cikin fahimta ya shafi kanta yace "ba tun yanzo ba nasha gaya maku aƙwai infection
jikinki,wanda shine yake ƙara sanya maki ciwon marar, and ina da tabbacin shine
yasa har yanzo baki samu dace da haihuwa ba"cikin mamaki take kallonsa kafin tace
"wanne irin infection kuma?"murmushi yay yace "nifa doctor ne dear kuma na tabbatar
kina dashi domin ina jin haka a tare dake"
infection kashi uku ne.
Ciwon sanyin da ke damun mata kala kala ne. Amma zamu takaita akan guda 3 wanda
sune suka fi cutar da mata.

1- Wanda bacteriya ta ke janyowa (Bacterial vaginosis)

2- Wanda fungi ke janyowa (Yeast Infection ko Candidiasis)

3-wanda ake kamuwa ta hanyar jima'i


"yanzu dear bana cikin nutsuwata kema sheda ne" hannunsa ta jawo ta dora5 saman
mararta tare da cusa shi,lumshe idanunsa sabida bai son abinda take buƙata a tare
dashi "but i need you"hannunsa za zare zare da miƙewa ba tare da yace komai ba ya
nufi inda Jalal ke ƙwance yana bacci ɗaukar sa yay tare da dawowa inda take ƙwancen
a gaban ta ya anjiyeshi tare da faɗin " i don't mean to hurt you please try to
understand me ko babu yawa,ko nace zan maki abinda kike buƙata nai ƙarya you alre6
knew Zulfa is missed"shuru kawai tayi masa tana kallon bobo dake bacci harya gama
maganarsa ya fice.

A can Golden tuilp jericho hotel fitowar Jabir kenan daga bathroom yana sanye da
ƙaramin towel a waist ɗinsa sai kuma dari blue a hannunsa ya goge jikinsa
dashi,cikin sauri yake gudanar da komai tym to tym ha kan jaa tsaki kaɗan,gaban
dressing mirrow ya ƙarasa tare da tsurawa kansa idanu, ɗan waro idanu yay ganin a
wuni guda ya faɗa sam ya bata rabonsa da abinci tun jiya da safe,ya mutsa fuska yay
tare da faɗin "look Jabir control ur self komai zai dai-dai everthing will be fine
but yaya zanyi da Papa?yanzu nasan suna shirya bikin haɗa samari da ƴan mata domin
tantance wanda suka isa aure tabbas naje da waccen yarinyar sai a haɗata da wani
shin yaya zanyi ne,ohh God help me"wayarsa ce ta fara ringing alamar kira yazo
masa,murmushi ya saki tare da picking call ɗin ya manna a kunnansa yace "Selemu
alaika" dry Katarina tayi sabida wata hausa da taji yay mata "hello brother how Are
you?" lumshe idanu yay yace "adey fny na and u?" miƙewa tsaye tayi sabida tafiyar
da taji a bayanta cikin sauri ta shige cikin bathroom tace " Papa ya sanya a saka
maka idanu indai harya tabbata ka musulunta ko kuma anga kana sallah a tsireka da
kibiya i don't want to lose you dan Allah kada ka dawo"wani murmushi takaici yay
yace "all this akan na musulunta ne? dole zan dawo i will back you"cikin Muryar
kuka tace "but..."ohh ya rabbi see lrt" yana faɗin hakan yay rejecting call ɗin
cikin sauri ya fara shiri yana gamawa Joseph yana zuwa ticket ɗin ya nuna masa
harda na Zulfa jinjina kai Jabir yay yace "good job" trolley kayansa ya bawa Joseph
kana ya gama shiryawa cikin wasu ƙananun kaya masu ƙyau, direct Joseph wajan motar
hotel ɗin ya nufa yana zuwa ya zoba kayan a Boot ya shiga gefen drever ya zauna,
Jabir kansa ya tura cikin ɗakin a zaune ya sameta gaba ɗaya ta hargitsa gashin
kanta ga kuma pillow data rungome sai cusa masa kyawawan breat ɗin ta a baki sai
jijjigashi take tare da shafa saman pillow'n like tana shafa kan babynta(jaririnta)
shuru yay mata yana kallon ikon Allah ganin tym na tafiya yasa yace "ohyyya Madam
come Les go" da sauri ta ɗago kanta tare da ƙanƙame pillow'n hannunta cikin wata
iriyar murya mara daɗi tace "ya rahamanu" ƙarasa shigowa ciki yay tare da zama
kusanta yace "bani babyn muga ko"jin abinda yace tayi sauri faɗawa jikinsa gaba
ɗaya da sauri ya runtsa idanunsa tare da faɗin "subuhanallah" domin itane kalmar da
yafi Zama a bakinsa,hannu yasa ya cireta a jikinta ɗan waro idanu yay sabida ruwan
nono da yaga yana zuba cikin sauri ya kawar da kansa yace "mai da ciki riga"Zulfa
kam sam bata fahimtar abinda ya kece mata domin ganinsa take tamkar Alhaji
kb,hannunsa ta kama ta fara ƙoƙarin ɗurawa a brest ɗin ta baki ya buɗe zai mata
tsawa sai kuma yay saurin rufe bakinsa cikin dauri ya saka hannunsa a saman brest
ɗin ba tare da wata manufa ya mai dashi cikin riga da idanunta kawai take
binsa,ganin bata wani buge buge bare duka yaji daɗin hakan vail ɗin abayar daya
siya mata jiya ya ɗaure kai tashi kana yasa hannu ya miƙar da ita tsaye nan fa tace
sam bata san wannan ba,haka yay ta fama amma fur taƙi fita koda ya matsa mata saita
shiga nuna masa wajan ƙofar fitar, ganin baiga komai yasa yashi sauri ɗaukar ta
cak ya nufi waje da ita,abinda bai sani ba,da zarar ya nufi fita da ita sai taga
wata ƙatuwar halitta na kusanto inda take tsaye hannunta ɗauke da wasu manyan ƙaho
dalilin da yasa taƙi fita kenan,a haka suka ƙarasa mota ta tura ta a back side
shima ya shiga,yana shiga ta faɗa jikinsa tare da faɗin "ya rahamanu" kanta ya
shafa cikin ƙasa da murya yace "sorry" a haka motar ta nufi airport dasu suna zuwa
ana kiran masu tafiya cikin sauri Joseph ya nuna ticket ɗinsu Jabir da Zulfa a vip
side Joseph kuma a normal side,lumshe idanu Jabir yay yana jin sabuwar shafin
ƙaddararsa na ƙara kusan to shi,bayan yasa wayarsa a airplane mode ya fara duba
sabbin message ɗinsa na email,tym to tym yana kallon Zulfa data ƙanƙame sa idanunta
na fidda ƙwalla a haka jirgin ya fara tafiya dasu zuwa sararin samaniya to Zulfa a
sauka lafiya ki ɗan bamu a ron wasu shekaru kafin muzo gareki.

to abufa kamar wasa gaba ɗaya Alhaji kb baya cikin nutsuwarsa koda yaushe cikin
falkin Zulfa yake gefe guda kuma da wani irin yanayi da yake gani cikin falkin
wanda har yanzu ya kasa tantance wanne abune,ko ina an baza rahotanni akan ɓatan
nata ko ina maganar Zulfan ake,hatta su mama6 da Jamal da Lamir cikin posting
picture nata suke a I.G, Twitter, facebook, Whasapp, ga kuma vedio ɗin ta da suke
sakawa a tik tok,dukkan Wasu kafafen sadarwa cikin neman Zulfa Zubair amma shuru
koda wasa ba'a samun wanda yace yaga mai kama da ita tamkar an kulle bakin jama'a
yauta kasance ranar sunday sati biyu ta ɓatan Zulfa Alhaji kb na zaune da bobo a
hannunsa yana masa wasa,cikin sauri ya saki bobo daga hannunsa tare da safe saman
forehead ɗinsa dake sara masa,da hanzarin Mameey ta tare Jalal kafin yaje kasa
"innalillahi sakinaa fa kayi Alhaji yanzu da yaji ciwo fa,koda yake kai babu
ruwanka domin ni jama zasu zaga musamman dangin Zulfa"saurin kallonta yay cikin
ɓata fuska yace "what!? wanne suna kika ambata?"da mamaki take kallonsa tace "ehhh
Zulfa nace kuma nasan kaji"ta faɗa tana jijjiga bobo dake kuka yana ƙoƙarin saka ya
tsanshi a hannu, miƙewa yay ya tare da amsar Jalal har yaje wajan strais ya tsaya
yace "koda wasa kada ki sake ambatar sunan Zulfa idan ba haka ba..." cikin tashin
hankali tace "kamar kada na sake ambatar sunan Zulfa?idan da wanda yafi da cewa
yaji sunanta to bayanka yake bi ai kuma Zulfa ai.."da wata gigitacciyar tsawa ya
tari nufashinta "my friend shut up i hate this name na tsanani sunan Zulfa na gaya
maki" yana faɗin hakan yay saman bene abinsa yana tafe yana jijjiga bobo,washe gari
tun da sassafe ya fice da gidan bayan ya kai mata bobo ka san cewar a wajensa yake
ƙwana kai tsaye wajan Mama yaje ya nufa yace mata yana son yazo takwashe kayan
Zulfa daga gidan,zaro idanu tayi domin bata tsammaci abinda zai faɗa kenan ba,
murmushi tayi tace "kamarya ya kenan kb? shuru yay mata sabida bai san abinda zaice
mata ba,gyara zama yay yace "hankali na yana tashi idan naga kayanta kullum gani
nake kamar zata dawo"tsaki Lamir yay yace "munafiki dai sam baiji daɗin halinsa ba
wlh" kwaɓe fuska Jamal tayi tace "ayya bro Lmr babu ƙyau fa"wata harara ya watsa
mata yace "kee dalla gafara kema ai munafukar ce sai kace ubanki hala kema yakai
jininki an tsaface"Jamal bata ƙara cewa komai ba taja bakinta tayi shuru, "kai
Allah ya rabamu da halin gado kai dai Lmr babu inda ka bar kakanka wlh wannan
la'antaccen halin ba'a nono na ka tsotsa ba,Kabeeru ina son Jamal ta maye gurbin
ƴar uwarta Zulfa ko babu komai Jalal zai tashi hannun ƙanwar Mahaifiyarsa,jinjina
kai Alhaji kb yay yana mai danne zafi da raɗaɗin daya keji akan ambatan sunan Zulfa
da suke"amma Mama how can that happen?tayaya zan zauna da Jamal bayan ban saki
yayarta ba? numfashi ta sauke tace "yanzu waya san inda Zulfa take Kabeeru?baka da
tabbacin tana raye dan haka idan ka amince a gobe sai a ɗaura auren ta koma
mazaunin yayarta ita ta buƙaci hakan da kanta" miƙewa yay tsaye yace " shikenan na
amince"yana faɗin hakan ya fice daga gidan,a hanya ya biya inda ake samun masu aiki
mata yay dace da samun wata matashiyar budurwa,bayan yay parking ya fito baba Habu
yace "mai gida wannan abar fa?"zaro manyan idanunta karime tayi tace "wace
abar?"washe baki yay shima sai da gatsonsa ya bai yana yace "ke mana wlh ko alahira
aka bawa mutum ke yasan bai aika abin arziƙi ba wai ina ruwan duba"haɗe rai tayi
tace "wallahi nasan na fika ƙyau jini baki haƙora a waje duk gansa kuka"Alhaji kb
danne dryarsa yay yana sauran maganar su,baba Habu ne ya ɗauki goro ya cilla a baki
yace "wallahi wannan bakin da kisa ɗaya zan kasheki, Allah sarki innata tasha
tsotso ina ruwan Kabilu😂, ganin basu da alamar gamawa yasa Alhaji kb yay
shigewarsa cikin gidan.

tofa kamar yadda Mama ta faɗa haka washe gari aka ɗaura auren Alhaji kb da Jamal
akan sadaki duba hamsin sosai Lamir yay baƙin cikin faruwar hakan dole yay shuru
domin anfi ƙarfin musamman da baba Kamis yay magana yayan Mama kenan.
haka shekaru suka dinga zuwa suna shuɗewa tamkar yadda a kullum nake rubuta page
ɗin labari ina tafiya wani page ɗin yanzu muna da kimanin shekaru biyar kenan Jalal
ya zama ɗan shekara biyar kyakkyawan yaro fari tas kamar ɗan larabawa ga shegen
surutu da wasan tsiya,amma masha Allah aƙwai ilimi musamman na addini baya wasa
hakan tasa Alhaji kb yake alfahari dashi,a wannan lokacin Mameey ta haifi yara maza
guda uku a lokaci daya ƴan uku kenan Imran,Irfan,Aryan inda Jalal ya basu tazarar
Shekara uku kenan a wannan lokacin suna da sheka bibbiyu su kuma, Jamal kuma tana
ɗauke da ƙaramar babynta mace mai suna Nihila sosai Jalal yay murna da samun babyn
kullum idan ya dawo daga makaranta haka zaita ɗaukanta yana mata wasa,yanzo ma yana
zaune yace "Mumy Nihila muna kama ko?" dry tai masa sabida baya gajiya da surutu
wani chocolate ta ɗauka tace "maza kaiwa su Aryan"amsa yay da sauri cikin nutsuwa
ya nufi part din6 Mameey ganin babu kowa yasa ya shige bedroom ɗin arba yay da wata
roba tamkar zuma ce a ciki yana zuwa ya buɗe ya shaye tasss, ganin kusan awa guda
bobo bai dawo ba yasa Mummy (Jamal)zuwa part ɗin Mameey a zaune ta samu Mameey ita
dasu Irfan suna ganin Mummy suka tashi da gudu suka nufi wajan "eyee ƴan samari an
girma ina yayanku? tun ɗazo ya shigo nan babu labarinsa?"Mameey ce ta miƙe tace
"nikam ina part ɗin Abbou Jalal su Aryan kuma Yanzu aka kawosu daga school kafin
Mummy tai magana Imran yazo da sauri wajan Mummy yace "Mummy ayaa can"ya faɗa yana
nuna mata bedroom ɗin Mameey da sauri suka ƙarasa wajansa wata kara6 Mummy tayi
sabida ganin Jalal ƙwance a ƙasan carpet kumfa na fita a bakinsa...
kash😢na gaji idan babu comments gobe babu UPDATE zan hudu
_Kamar yadda mace liffafin UNCLE NE na kuɗi a bayan nai free book guda biyu nace
zanyi PAID book guda biyu to nayi THE NEW EMIR wannan shine cikon na biyun mai son
UNCLE NE zai biya 300 da nace 400 amma na rage sabida naga kuna son shi da
yawa,idan kuma kana bukatar vil inda zaka samu duka littafan dana rubuta na kuɗi
kuma a nan zan dinga posting sai biyu a rana zaka biya 600 babu yawa ai nayi ƙoƙari
da 1k ne, idan kuma ta prvt kakeso ana baka wannan kuma 1k shima zaki turo ta
wannan asoson 0116886423 sulaiman naima a unioun bank,shedar biya 08119237616 ƴan
Niger suyimin magana ta waccan number dana bayar wannan tafiyar daban take dan
Allah idan ba siya zaki ba kada kimin magana, and kuma Ni bazance kada afitar ba
kawai da kusan hakƙin da bana ku ba.
6/10/21, 1:03 PM - Buhainat: _�? UNCLE NE ✨_

_✍�? NIMCYLUV_

*8-9*

_Wannan littafin na kuɗi nake rubuta shi da dukkan zuciyata,lafiyata,basirata kuyi


hqr da a abinda littafin ya ƙunsa haka nashi salo yake,babu wanda naiwa dolen
karantawa Sai wanda yay niya sabida haka masu faɗin kuɗin littafin yay yawa bance
dole ku karanta ba ku barni da abina😂daman book ɗin ba irin naku bane na ƴan ajin
tubar kalla ne,don haka i don't care about what people say to me,coz i have i
confidence,kuma Allahamdulillah i have what i want kmar yadda nake so *UNCLE NE*
bamu shiga komai ba a littafin har yanzu shimfiɗa nake *wannan page ɗin sadaukarwa
ne ga dukkanin matan dake shan maganin feeling kuma suke anjiyeshi a inda suka dama
ba tare da sanin halin da yaransu zasu shiga ba* ki biya kuɗi akan farashi mai
sauƙi 300 idan kina buƙatar vip inda za'a ke posting sau biyu a rana kuma zaki samu
sauran paid book ɗina ciki zaki biya 600 ta wannan asoson 0116886423 sulaiman naima
s unioun bank proof of payment 08119237616 ƴan Niger suyimin magana ta Whasapp
Please account za'a turo ko aje p.o.s musamman ƴan vip wanda bai da account yaymin
mgn_

labari ko wanne da salonsa da kuma sigar da zai faɗakar musamman wanda suka sama
ranse cewa dan su faɗaka zasu karanta domin ance fazakkir fa'innal zikira tamfa'ul
mu'uminun.

cikin tashin hankali Mummy ta ƙarasa inda yake ƙwancen tare da saurin saka hannu ta
jawoshi zuwa jikinta, jijjigashi ta fara yi tare da kiran sunansa "Jalal Jalal"
shuru babu magana kuka ta fara sabida daman raguwar zuciya gareta da sauri Mameey
ta amshi Nihila a hannunta ita kuma Mummy ta ɗauki Jalal tayi waje dashi da gudu
tana kiran sunansa da ƙarfin gaske,tana fara taga strais ɗin benen Alhaji kb na
shigowa ganin hannunta ɗauke da bobo ya sashi sauri sakin jakar dake hannunsa hannu
yasa ya amshi Jalal dake hannun Mummy ya ƙarasa dashi wajan duguwar sofa cikin wani
irin yanayi yace "mene yasha"?kafin Mummy tayi magana Mameey tace "a ɗaki na aka
samesa a ƙwance yaje kaiwa su Irfan chocolate kuma tym ɗin bana part ɗinka ina
gyarawa" cikin damuwa ya miƙe tsaye ya nufi part ɗinsa frist acid box ɗinsa ya
ɗauka cikin sauri ya fara bin cikar abinda ya sanya shi wannan duguwar sumar da
kuma kumfar dake fita a bakinsa,wajan 30minutes ya ɗauka yana dubawa gaba ɗaya ya
haɗa gumi sai zufa yake zubarwa, numfashi ya sauke tare da kai dubansa ga Nihila
dake kuka hannun Mameey cikin kulawa yace "kina jinta dai ko?mene yasa baki son
bata abincinta ne"cikin son danne kukan da take tace "bana da ƙwanciyar hankali
Abbou Jalal kalli bobo a ƙwance ban san ra sashi"jinjina kai yay dan shima ba
ƙaramin tashin hankali ya shiga ba musamman daya fahimci abinda Jalal ya
sha,kallonsu yay 1 by 1 kafin ta kalli ƴan uku da suka rungome juna suna kuka
musamman Aryan domin yafi shaƙuwa da Jalal "wane ya ajjiye maganin feeling a
cikinku?" da mamaki suke kallonsa kafin su haɗa baki wajan faɗin "maganin feeling
kuma?" da sauri Mameey tace "ayya wallahi na ajjiye saman dressing mirrow i almost
forged"girgiza kai kawai yay kafin yace "kin san illarsa ga yara wanda basu da
sinadarin sha'awa bare maganin yay aiki a jikinsu,kin san halin da yake sanya su
Salmerh innalillahi"kukan Mummy ne ƙaro kafin tace "yanzu wanne hali yake
ciki?"goge zufar dake zobu masa yay kafin yace "yana halin Neurological disoders"
shuru sukai gaba ɗaya kafin Mummy tace "me kenan?" hannu yasa ya ɗauki Jalal yace
"Wasu lokatan Maganin Yakan Tursasa Kwakwalwa take bada Umarni wa Gangar jiki
Barkatai sbd aikinta zai karu fiye da yadda takeyi sbd Sinadarin Adrenaline dayake
a cikin maganin, haka zaisa shi yaron da bashida feeling sai maganin yanemi ya taba
kwakwalwarsa saiyake kamar ana sashi yayi abu, kansa zaiyi masifar ciwo sbd babu
Sassan da maganin zaiyi aiki a jikinsa direct kwakwalwa zai tafi"zubewa tayi wajan
tare da faɗin "na shiga uku Ni Jamal wannan wanne irin abune meke shirin faruwa da
Jalal ne?hakan na nufin zai dinga abu kamar mara hankali ne ko kuma me ya ilahi
wacce irin lukutar masifa ce wannan yaro ƙarami ya fara samun matsala da brain
ɗinsa to inaga ya girma basu san abinda hakan zai dinga jawowa ba,basu san mene zai
dinga aikatawa ba"da sauri ta miƙe tafi bayan Abbou Jalal tana zuwa ta samesa yana
yana ɗaurawa bobo drip a hannu bayan yay masa injection,zuciyarta ce ta buga da
ƙarfi sabida gaban Jalal da taga ya tattare waje guda ga fatar wajan ta ya mutse
tamkar ba'ai masa kaciya ba,cikin sauri ta ƙara inda yake ƙwancen takai hannunta
zuwa saman mararta sa saurin saki tayi tare da fasa ƙara sabida ba tayi tunanin
abin har yaje ga haka ba,da sauri Abbou ya jawota jikinsa ya fara rarrashinta cikin
sigar lallashi yace "mutum baya tara sani ga Allah Jamal, ƙaddara kutse ta kewa
rayuwar ɗan adam ba tare daya shirya amsar ta ba,kamar yadda bamu san yaje ya ɗauki
wannan maganin ya sha ba,haka bamu san sanda ƙaddarar zata rabu daga jikin bobo
ba,nasan cewa jiya ta huce yau tazo kuma muna jiran ganin gobe to itama ƙaddarar da
aƙwai lokacinta,ki ɗauki matsayin wata jarrabawa daga rabbil arshir azeem komai zai
zama dai in sha Allah"wasu hawayenne suka ƙara fitowa daga cikin idanunta cikin
tausayin halin da Jalal ke ciki ta kalli Abbou tace "amma kalli yadda gabansa
ya..." sauri ɗaura labɓansa yay saman nata tare da rungome ta sosai a jikinsa
sabida yasan halinta yanzu zata iya birkice masa bayanta ya bubbuga yace "na gani
basai kin faɗa ba kiyi masa addu'a kawai"kaita ɗaga masa tace "in sha
Allah"sumbatar lips ɗin nata yay yace "that why i always love you babyna" tun ɗazo
take tsaye ba tare da tace komai ba sai yanzu da taga zasu tafi wani abun tayi
saurin bubbuga ƙofar gaba ɗaya suka juyo suna kallanta idanunta fal hawaye tace
"wallahi bada wasa na ajjiye wannan maganin ba,kamar yadda bazan so rayuwarsu Aryan
ta lalace ba haka bazan so rayuwar Jalal ta gurɓata ba,domin wata rana shine
Garkuwa yarana shine zai zame masu gata dan Allah kada ku zargeni akan wannan abin
yadda ban taɓa cutar da Zulfa haka bazan taɓa cutar da jinin ta ba"ambaton sunan
Zulfa da tayi yasa Abbou saurin dafe kansa da yaji yana sara masa lokaci guda yaji
duniyar na juya masa,ga wata guguwar tsanar Zulfa data ƙara bunƙasa a
zuciyarsa,cikin sauri ya shige bathroom ya sakarwa kansa shower gaba ɗaya jikinsa
rawa yake idanunsa sun sauya kala a hankali kuma bathroom ɗin ya fara juya masa
kafin daga bisani yaji wata iriyar murya kamar ta mage tana faɗin.
"dole ka manta da Zulfa kamar yadda ta gudu ta barka duk da irin soyayyar da kake
mata yeeeeeehuuuuuu ka manta da Zulfa a rayuwarka ka manta da ita shine ƙwanciyar
hankalinka idan ba haka ba sannu zamu fara...."bai bari an ƙarasa maganar ya fasa
ƙara wacce ta karaɗe cikin amma ga mamakinsa shi kaɗai yaji ƙarar domin ko su
Mameey dake bedroom ɗinsa basu jita ba, cikin ficewar hayyaci ya tari ruwa a wajan
sink ya watsa saman fuskarsa cikin zafin rai da ƙunar zuciya ya buga kansa da
bangon bathroom kafin ya samu damar faɗin "na sani daman nasan gujeni kikai kamar
yadda ban san waye ni haka kema na manta dake a cikin rayuwata na tsaneki Zulfa na
tsaneki" ya ƙare maganar cikin kuka mai tsuma zuciya tamkar ba namiji ba,haka suka
ƙare hunin ranar babu farin ciki Jalal shima haka ya huni da wani a zabbban ciwon
kai har firgita yake sai dai Abbou ya ƙara ɗaura masa drip da allurar bacci ko
abinci ƙin ci yay,haka ƴan uku banda kuka da kiran sunan ahyyyaaa wai yaya babu
abinda suke da kƴar sukai rungome juna sukai bacci, Abbou kam bacci gagarar
idanunsa yay zuciyarsa fal tausayin bobo saboda shika ɗai yasan matsalar data samu
Jalal yaƙi gayawa Mummy ne sabida bai son ta tashi hankalinta,haka shima Jalal har
abada bazai taɓa gaya masa wannan tashin hankalin ba,washe gari da safe bobo ya
farka jiki da sauƙi cikin nutsuwarsa ya fara tafiya part ɗin Mameey yana zuwa ya
nufi bathroom room ɗin kayan cikinsa ya cire tas tare da ƙarewa surar jikinsa
kallo, Mameey da gama shirinta kenan zata kaisu makaranta sabida Abbou tun safe ya
tafi office hatta huce bathroom ɗin ta sai kuma ta dawo da baya sabida wani nishi
da gurnani da taji yana fitowa daga cikin bathroom ɗin a tsorace ta fara buga ƙofar
amma sam taƙi buɗewa cikin haka taji wani wani sexcly sound ya fito daga bathroom
ɗin ƙara ƙasa kunnu tayi taji an ƙara faɗin "ahhhyashhhh"

guys what did you expecting?


GAREKU IYAYE MASU SHAYE-SHAYE MAGANIN SHA'AWA SANNAN KU AJJIYE SHI INDA KO KAGA
DAMA....YANA DA AMFANI KUMA YANA DA ILLAH *MUJE DAI ZUWA HAR YANZU SHIMFIƊA NAKE*
6/10/21, 1:03 PM - Buhainat: _�? UNCLE NE ✨_

*9-10*

Zaro idanu waje tayi cike da mamaki da sauri ta miƙe tsaye tare da zuge wata
ƙaramar ƙofa dake jikin door ɗin bathroom ɗin,a hankali ta leƙa a tsaye ta hangesa
yana kallon mirrow ba tare da tasan abinda yake ba kasan cewar ya bata baya,cikin
ƙwanciyar hankali tace "Jalal.."dadaran idanunsa ya ɗaga wanda sukai jaa sosai ya
zubawa mirrow'n idanu, ta mirrow'n kuma yake hangen ƴar Kofar da Mameey ke leƙensa
lumshe idanunsa yay tare da sakin murmushi har saida beauty points ɗinsa suka
loma,ba tare kuma da yace komai ya ƙarasa wajan ƙofar ya murza key ya fito,ajjiyar
zuciya tayi tace "kaban tsoro bobo what did you do inside the bathroom? girgiza kai
yyi yana nufar parlour yace "babu fa" itama ba tace komai ba tabi bayansa har zuwa
parlour'n, gaba ɗaya su Imran suka tawo wajansa da gudu suka rungomesa "ayyya
bafiiii ciwooo ko" cewar Irfan, ɗan waro idanu bobo yay tare da shafa kan Irfan
yace "shirme kawai naji sauƙi fa"kallon Aryan yyi daya kafesa da idanu yace "ohh
hello darling"ya faɗa ya tafa hannunsa kwaɓe fuska Aryan yyi kafin shima ya shige
jikin yayan nasa suka haɗe su huɗu waje gudu abin sha'awa "ohhyaa guys Les go"
Mameey ta faɗi hakan tana yin gaba, binta sukai a baya ya zamana Jalal shine na
ƙarshe yana tafe kamar baya son tafiya hannunsa dafe da mararsa sai lumshe idanu
yake,kai tsaye makaranta ta kaisu kafin ta dawo zuwa gida.
da yamma misalin ƙarfe biyar Jalal ya fito compund cikin shigarsa ta farar
jallabiya kansa ya sha gyaran da Mummy tayi masa, direct wajan baba Habu ya zauna
yana mai sauraran wani news da akeyi a gidan redio a nan yaji mai labaran yana
faɗin "hukumar gwamnatin ibadan tana neman yara masu kimanin shekaru biyar zuwa
goma domin ɗaukan su zuwa karatu a ƙasar Paris as valunteer,haka kuma duk yaron
daya fito da 1st class hukumar zata ɗauke sa ta bashi aikinyi wanda yaga dama" haka
yaci gaba da jin labarin a kuma lokacin ya haddace email ɗin da suka bada domin
kowa ya tura baya nan sa, baba Habu ne yyi saurin faɗin "wa yaga al'ƙawarin ƴan
nepa..., atoo kuyi komai lokaci ne mudai ana watsa mana ƴar yafin shinkafa zamu
kaɗa maku ƙuri'a" kallonsa Jalal yay ba tare da yace komai ba, ƙara gyara zama baba
Habu yyi yace "sannu boba kai a rasa sunan da za'a saka maka sai na wannan abin
zuƙar,ina ruwan ɗan Maraya aida idanuna biyu aljanun suka ɗauki mamanka da gora zan
rakasu,ai kaga tun lokacin basu dawo ba,yoo to nima ɗin ai Sheikh ne a ƙauyan mu
kaji siminin da ake karantawa aljanun ko NASI KO FATIHA ai saba'in ɗin nan na
hadda ce ta"miƙewa Jalal yyi tare da gyara zaman farin glass ɗin idanunsa yace
"sittin dai"yana faɗin hakan ya shige cikin gida sabida kiran magrib da akai,babu
kowa a main parlour sai Imran yana bacci tashinsa yyi yace "time for paryer" da
sauri ya kama hannun bobo suka nufi upstrais part ɗin Abbou suna zuwa yana fitowa
daga bathroom al'wala suka ɗaura Jalal kuma ya nufi bedroom ɗin Abbou ya fesa
parfume kana ya biyosu a baya,dwonstairs a nan suka samu Aryan da Irfan gaba ɗaya
suka nufi masjid ɗin dake wajan gidansu.

gaba ɗaya a zaune suke saman babban daining table suna dinner "mene? hauka ake da
za'a bar bobo karatu har zuwa paris babu inda zashi" Mummy ta faɗa lokacin da take
kai glass cup bakinta da niyar shan lemon inibin da tayi masu ɗazo, haɗe rar Jalal
yyi tamkar babba kuma tsill ya gagara faɗin ko "A" sai juya strawberry ɗin da aka
yanka masa ya kasa cin koda ɗaya ne, Abbou ne ya kalli Mummy yace "idan yaro yazo
da abu ba'a gwasalesa da a kudu ne iyaye sunwle suke neman shawara wajan yaransu
sabida hakan na ƙara buɗa masu ƙwaƙwalwarsu, Ni anawa ganin abarshi yyi abinda ya
keso is better" cikin yanayin damuwa Mummy tace "amma tayaya ne zai iya kula da
kansa? kai kanka wani lokacin birkici maka yake,yaya kake ganin ace babu wani
family nasa.." ta ƙarasa maganar cikin raunin zuciya,domin har zuciyarta bata son
tafiyar,girgiza kai kawai Abbou yyi domin daman yasan za'a sha wahala da Mummy
"manyan makarantu irin wannan aƙwai kula,domin abinda za'ai wa mutum acan ko gaban
iyaye sai haka, addu'a shine kawai ya dace da Jalal" cewar Mameey,ganin da gaske
kuka Mummy kesonyi yasa Jalal miƙe ya ƙarasu inda take zaune, murmushi yyi kafin
yace "my ambition is ur ambition too zaki farin ciki wata rana"gaba ɗaya kallonsa
sukai domin Jalal idan yay magana saika rantse ɗan shekara Ashirin ne bayan ko 6yrs
bai rufe ba,yana faɗin hakan ya shige part ɗin Abbou,abinda masu sani ba Jalal ya
daɗe da tura baya nansa ta email ɗin da suka bayar.

washegari da misalin 8 aka kira Abbou tare da tambayarsa shine mahaifin Muhammad
Jalal? da "eh" ya amsa masu nan sukace ana nemansa shida Jalal yanzu a gidan
Gwamnati, murmushi kawai yyi domin ya tabbatarwa kansa Jalal ne,a gurguje yaje
islamiyyarsu Jalal Lokacin yana tsaka da bada hadda ya nemi permission wajan
malam,ganin babu wata matsala daman saukarsu saura wata guda yasa yace "suje kawai"
a parking spaces na gidansa yay parking anan ya tsaya yace Jalal yaje ya sauya
kaya, baba Habu na zaune yaji ana buga get da sauri ya ɗauki gorarsa yace "huuu yau
naga tsiya iyayenku su nome sannan kuzo aci daku,atoo ina dalili nima dai naje na
ɗauko su Iliya a makarantar su daina cin na mutane.." murmushi Abbou yyi yana
jinjina abin dryar getman ɗin a haka Jalal ya fito cikin blue black ɗin jallabiya
sosai tayi masa ƙyau sabida farar fatarsa,a duniya yana son jallabiya dan duk rabin
kayansa sune.

yana zuwa Abbou ya buɗe masa side ɗin kusansa ya zauna,key yaywa motar ya nufi
wajan get da ita,a nan baba Habu yace "Allah ya kiyaye,ahaa yama kiyaye ai domin
tasss na tofe wannan motar da siminin sama" gaba ɗaya Abbou da Jalal suka saki
murmushi lokaci guda,da haka suka bar gidan,sosai sukai cike-cike na takaddu kuma a
nan akace nan da wata guda tafiyar,hakan yaywa Abbou daɗi domin har Jalal yay sauka
kafin tafiyar,suna kammalawa suka nufi gidan Mama,a parlour suka sameta tana jin
motsi tace "naga shegun ƴan wutan da suka yankemin waya" da sallama Abbou ya shiga
ganinsa yasa ta washe baki tare da faɗin "lale lale ashe Kabeeru ne da ango
na"direct bobo wajanta ya nufa yana zuwa ya haye cinya yace "grandmother badai
masifa ba"baki ta saki tare da tafa hannu tace "yau naga tsiya to ubanka Kabeeru
shine mafifaffe"sai kuma ta saki dry tana faɗin "hehehe Allah ya jiƙan Laure badan
ta mutu ba,tasha jibga Musamman a ruga" zamewa Jalal yyi daga jikinta ya nufi cikin
bedroom yana faɗin "kawai kice kinci zali" sai a lokacin Abbou yace "mun sameki
lafiya Mama? ya mutsa fuska tayi tace "kadai sameni lafiya, wancan fitsararran ina
yake ta lafiyata...,har yanzu ƙafarce ke damuna da ciwo" cikin damuwa Abbou yace
"sai hqr ai Mama,kin san shekaru sun fara jaaa"da sauri ta miƙe tsaye tana faɗin
"dama na sani to wallahi nida mutuwa munyi hannu riga,yooo nida nake shirin aure
zaka jawa masifa jaa ɗanka kuyi gaba" danne dryar dake cinsa yyi yace "ba haka nake
nufi ba,amma kiyi hqr"nan ya shaida mata tafiyar Jalal zuwa ƙasar Paris,dryar tayi
tace "wlh yaje na sarara ina dalili baka haifa na wani ya addabeka"kafin Abbou yace
wani abu bobo ya fito hannunsa ɗauke da fara roba ya cika dambun nama a ciki,sannan
ya ƙulle wani a leda yace mata nasu "darling ne"su Aryan kenan "wlh ubanka ka jawa
a sara"ta faɗi hakan tana kuntu wata farar sabuwar Naira biyar ta bashi,wannan
ƙa'ida ne saita bashi,a haka Abbou ya fito da dubu biyar ya bata kana sukai mata
sallama,suka tafi.

Komai aka sawa rana yana da lokacinsa,sai dai idan ba'a saka ba,a yau Jalal sukayi
saukar Alkur'ani mai girma,tare da hadisai,fiqhu,sira, umdatul ahkam,farin ciki
wajan Abbou da Mummy harda Mameey ba'a mgn, haka suka dinga walima da ɗaukan photo
da allon Jalal ha Kur'ani,har shedar kammalawa, Jalal yasha babbar riga Tamkar
babban mutum,a kuma wannan ranar yini yay da a zababban ciwon kai,ta zarar kwana
biyar tsakanin jirginsu Jalal ya shilla zuwa Paris, Mummy kuka hadda majina shima a
lokacin ji yyi kamar kar yaje,su Irfan daman ba'a zo dasu airport ɗin ba,sabida
kukansu akan idanunsu jirgin ɗaliban ya tashi. _(a gurguje)_

after 24yrs

wata ƴar kyakkyawar budurwace mai kimanin shekaru 16 ta fito daga wani part jikinta
sanye da wata lafiyayyiyar abaya wacce kalarta kawai zaka gani ka fahimci
tsadarta,domin abaya shigar girma da mutunci ce,wanda ya san asalin abaya bazai
tuzarta ta ba,wani babban falt ta nufa a wannan flat ɗin wajan side huɗu ne,side
ɗin farko ta fara shiga,tun daga ƙaramin parlour'n tasan yana nan bai fita wajan
motsa jiki ba,a hankali ta tura kanta cikin bedroom ba tare da tayi sallama ba,
idanunta ta shiga juyawa ganin baya bedroom ɗin,ganin komai tsaf yasa tayi
murmushi,daka bayanta taji anyi mata cakul cikin sauri ta zabura ganinsa a bayanta
yasa ta turo baki tace "naji tsoro" kai ya ɗauke yace "uhm ko..? mene ya kawoki
side ɗina bako sallama da ido kamar na mage"kwaɓe fuska Nihila tayi tace "to ba
Abbou yace min na gaya maka can yamma za'a je airport ɗauko bobo ba"zaro idanu yyi
yace "what!? bobo zai dawo wow"lumshe idanu Nihila tayi tace "Finally zanga
kyakkyawan gidan nan yau,zanga bobo na" drya Irfan yyi yace "to uwar iya fice
kiban waje" a can Paris jirgin daya ɗauko su Jalal babu inda ya tsaya sai wani gari
mai suna *_Malta_* a wani yanki da ake kira da *_birnin nufar_* wani yanki na
Yahudawa, idan kaga yadda mutanan suke babu musulunci saika rantse tafiyarsu ɗaya
da ƙasar *_Israel_* domin yadda shuban garin yake abu babu tausayi saika ɗauka
halinsu ɗaya da *_Ben jamn netanyahr_* wato shugaban ƙasar Israel yaransu na Jewish
kusan tafiyarsu ɗaya,basa taɓa yadda da Musulmi bare har suyi tunanin haɗa Aure
tsakanin banbancin ƙabilun, ban bancin dake tsakanin Birnin nufar da Israel shine
Israel ƙasar larabawa ce domin a nan aka haifi Annabi Isa a Kashi a shirin na
Annabawa duk a can aka haife su,amma gaba ɗaya mutanan ƙasar basa da tausayi da
imani a ransu,kuma baza su taɓa musulunta sai mai rabo,domin sune suka buƙaci a
saukar masu da abincin a sama,kuma akai yadda sukace amma hakan bai saka sun miƙa
wuya ba,sam basu yadda da Annabi Muhammad ba,amma abin mamakin yadda suka san
Kur'ani ko musulmi sai haka,jew (Bayahude) ɗaya yafi profeser ashirin ilimi,
(Jewish) shine sunan yaransu ƴan Israel kenan,to suma ƴan birnin nufar haka suke.

a hankali wata lafiyayyiyar mota ke tafiya zuwa hanyar wani yanki dake birnin
nufar, wani kyakkyawan farin matashin saurayi ne a bayan motar,kana ganinsa kasan
ilimin addini ya ratsa ƙwaƙwalwarsa,farine tas mai faffaɗan jiki musamman
ƙirjinsa,yana da ƙyan suru ga haiba da kwarjini,ga wani kyakkyawan saje da yaywa
fuskarsa ƙawanya,pouting red lips ɗinsa yay kana ya gyara zaman dark blue ɗin
shaddar dake jikinsa,cikin nutsuwa yake operating system ɗin dake saman cinyarsa
yana bin cike akan ƙwayar cutar sicler,wani wawan birki drever'n yyi hakan tasa
matashin ware labɓansa cikin Muryar nutsuwa yace "meke nan?" a razane drever'n yace
"Dr wata yarinya ta tari gaban motarmu fa" zare glass ɗin fuskar wanda aka kira da
sunan Dr yyi,a hankali ya ajjiye system ɗin zuwa gefen sa, bai sun su ɓata lokaci a
yau yake son isa ƙasar su, burinsa ya ƙwana gefen Abbou'nsa,juya blue eyes ball
ɗinsa yyi ganin da gske yarinyace gabansu sai ɗaga hannun take sama tana
ƙunƙuni,sosai Matashin ya karanci yaran kuraman da take masa a kuma lokacin ya
fahimci ita ɗin kurmace, fitowa yayi daga motar ya nufi inda take tsaye ganin ya
fito yasa tayi saurin ƙarasawa garesa,jaa baya yayi tare da girgiza mata kansa shi
su yake yace ta basu hanya sauri suke,a nan itama su take tace masa "ya taimake ta
wasu ne suka biyo ta zasu kasheta" da hannu yay mata nuni da suwaye,ganin yadda
jikinta ke rawa ga kuma yadda pech lips ɗin ta ke motsawa gaba ɗaya ya jiƙe da
yawo,hakan yasa bai san lokaci data ƙarasu gabansa ba,zaro idanu yay tare da buɗe
baki zai magana yaji ta faɗo jikinsa ta ƙanƙame sa,da sauri Dr Jalal Kabeer bobo
ya runtsa idanunsa sbd wani sarawa da kansa yyi..

end of free page..mu haɗe a paid grp


you can start ur payment 300 for nrml grp,600 for vip zasu samu the new emir,da
izzar so,da sai na aureta,duk a 600 ga posting sau biyu account number 0116886423
sulaiman naima s, unioun bank, proof of payement 08119237616 ƴan Niger suyi magana
ta number, thanks for the love and care Allah yay maku albarka da rahama🥰show me
some love.
6/10/21, 1:04 PM - Buhainat: _�? UNCLE NE ✨_

*11-12*

Surprise😝

_Ga ƙarin free page nan sabida masu tambatar hakan,to gashi nan kamar yadda nai
al'ƙawari, zan ƙara pages guda biyu, bonus dukkan wanda ya biya 400 a yau ta hanyar
transfer ta account ɗin nan za'a sashi a vip ma dadin ya bada 600,haka wanda ya
biya 200 za'a sashi a nrml grp madadin ya bada 300 ga number asusun 0116886423
sulaiman naima s unioun bank shadar biya 08119237616 akafta iya yau ne wannan bonus
ɗin_
Hannu yasa ya dafe gefen kansa dake masa wani a zababban ciwon,kafin ya ware
idanunsa ya saukesu aƙan yarinyar data maƙale jikinsa,gaba ɗaya jikinta rawa
yake,domin iya tsorata a tsorace take,banda jijjigashi da dukan ƙirjinsa ba abinda
take ware manyan idanunsa yyi sabida wani gantallun kaya daya gani a jikinta kamar
ƴar kiristan,wani wani czy jeans ne a jikinta iya karshi quiwa,ga kuma wata ƙaramar
riga wacce gaba ɗaya bata huce cinya ba,sai dugun gashinta da aka rinashi zuwa
2colour baƙi da blue,ga wani farce a jikin yatsun hannunta,saurin zare jikinsa
yyi daga nata yana mai ƙarewa surar jikinta kallo gata kyakkyawa ajin farko,sam ba
fara bace amma yadda jikinta ke sharning ga skin ɗinta a mulmule,hawayen dake zuba
a fuskar ta ne zai tabbatar maka da kuka take,amma a zahiri ko muryarta bata fita
sai ƙunƙuni da take, Jalal take tsaye ya lumshe idanunsa a lokacin ɗaya ya gama
ƙare mata kallo,ba tare kuma da yace komai ba ya juya abinsa zuwa wajan mota,side
ɗin baya ya zauna tare da ɗaukan system ɗinsa yaci gaba da dannawa ba tare da
tunanin wani abunba,drever'nsa ne yaywa motar key sai a lokacin Jalal ya ɗaga
firgitattun idanunsa zuwa ga murfin motar daya manta bai rufe ba,yana ƙoƙarin
rufewa yaji ta shigo cikin motar sai haki take,can kuma yaji Wata hayaniya na tashi
daga cikin wata duguwar hanya,rankwafuwa yyi kusanta yyi saurin rufe motar cikin
taƙai tacciyyar maganarsa yace "muje airport" da sauri drever'n yywa motar revers
ya juya da baya hakan yyi dai-dai da lokacin da wasu matasa kusan su ashirin suka
fito daga hanyar hannayensu ɗauke da makamai kala daban-daban, ajjiyar zuwa ta
sauke Jalal kam sai a lokacin ya tabbatar da maganarta da tace kasheta za'ai,kai
tsaye airport suka ƙarasa suna zuwa aka fara shirin tashi daman shi ake jira sabida
wajan wani babban mutum da yace zashi ya saka masa hannu a jikin wani file,yana
zuwa aka amshi system nashi tare da wayoyinsa aka ajjiye waje guda,can baya aka
bashi waje ya zauna,kusan 5minutes ya tuna yarinyar bata cikin jirginsa,da sauri ya
miƙe tsaye yywa security cikin jirgin magana "jeka kawomin wata a waje" jinjina kai
security yyi babu jimawa suka ƙarasu da ita yace "Dr gata"yana daga kishin giɗan ba
tare daya kallesu ba yace "to goyata zan?go with her"jin hakan yasa security rufe
vip side ɗin sannan ya bata waje daga cikin jerin kujerun jirgin,a haka aka fara
sanarwar kowa ya daura blet babu daɗewa jirgin ya fara shawagi a ƙasa kafin ya lula
saman gajimare zuwa ƙasar ibadan.

acan birnin nufar gaba ɗaya tawagar mazan da suka biyo yarinyar suka rufawa motarsu
Jalal baya,gudun mota dana mutum ba ɗaya ba bisa dole suka tsaya suna mai takaicin
rashin samun ta da ba suyi ba,cikin zafin rai Joshua ya fesar da numfashi yana mai
girgiza kansa kamar zai kuka haka yake jin zuciyarsa, cikin yaransu yace "nine ta
guda,bayan kowa yasan cewa dole ne namiji ya kusanci mace kafin aurensu,domin
tabbatar da guzarinta,mene yasa ni taƙi amincewa dani bayan tun tana ƙarama nake
kwadayinta,ohhh wow ta girma shine zata gujeni idan har Papa shine kakanta to
tabbas zata dawo garin nan,zan nuna mata kalar nawa rashin imani muje zuwa"Joshua
ya ƙare maganar yana gyara zaman gudun fanten dake jikinsa,gaba ɗaya jikinsa zanene
ga wasu manyan layo,John dake kusa da Joshua yace "tayaya zaka dawo da ita?bayan
baka san inda za taje ba,kuma kasan cewa Papa bazai taba cutar da jikanyarsa ba"a
fusace Joshua ya kalli John yace "nasan baka manta uwa SUNDU ba,ita kaɗai ta isa ta
dawo min da ita zuwa birnin nufar,kuma ina mai tabbatar maka nama fasa aurenta amma
tabbas zan mallaketa matsayin..."kafin ya ƙarasa maganar yaji anyi saurin rufe masa
baki cikin jarumta ya hankaɗe hannun John yace "kai bama ita ba,har wanda ya
ɗauketa taja masa masifa daga ko yaushe zai fara ganin kalolin bala'in da zan sanya
shi"yana faɗin hakan ya juya ya nufi cikin birnin nufar,kai tsaye wajan Papa su
kaje nan suka tarar ya shiga cikin gidan domin ganin abinda yake faruwa.
"Papa kayimin rai ka dawomin da yarona,na maka al'ƙawarin zan bashi Joshua matsayin
mata (kusan hausar marasa yare,namiji a bashi sunan mace,mace a bata sunan namiji)
ƙahon dake kansa ya gyara zamansa tare dayin wani numfashi yace 'uhmmm..,kai da
yaronka bakwai jin mgn,kuna haramta abinda yake al'adarmu,dan haka kiyi kuka da
kanki" yana faɗin hakan yyi saurin juyawa zuwa gefen sa sbd kukan da yaji yana
tashi,wata ashar ya ƙunduma tare da faɗin "baza ko daina fitomin da wannan abar
ma,wlh duk sanda na ƙara arba da ita saina kasheta"ya faɗi hakan yana ficewa
waje,da sauri Katarina tayi wajan da Zulfa ke zaune ta ƙanƙame wani teddy sai kuka
take,sanin duk abinda da zatai mata ba zata motsa ba,yasa ta kira Jabir a waya ta
shaida masa abinda ke faruwa,yana cikin neman yarin data gudu yyi saurin dawowa
cikin babban gidan kai tsaye sashin Katarina ya huce yana zuwa Zulfa ta miƙe da
gudu ta faɗa jikinsa dana faɗin "ya rahamanu" duk iya shekarun da tayi babu abinda
take faɗe sai haka,haka kuma bata yadda da kowa tun sanda aka kulleta a ɗakin duhu
a ranar da Jabir ya kawota birnin,sosai shekarunta suka jaa domin taje wajan
shekara 45,amma tana nan lafiyarta lou sai rashin hankalin da take fama dashi,domin
idan abun ya tashi haka zatai ta kukan kuraye gaba ɗaya a sauya mata kamani,haka
Jabir zatai mata addu'a sabida yanzu ya iya karatu sosai duk da shima shekarunsa
sunja,kuma har yanzu bai taɓa aure ba,domin an riga da an cire masa sha'awar
mace,koda yace zai auri Zulfa Papa cewa yyi sam bai yarda ba,idan kuma yyi to dashi
da Zulfan duk saiya haɗa su da uwa SUNDU, rungome ta yyi tare da faɗin "sorry na
barki ko?" Ita dai bata kulasa ba sai ajjiyar zuciya take saki,a haka ya ta zuwa
inda take ƙwana ya bata abinci taji sannan ya lallaɓata tai bacci rungome da teddy.

misalin biyar na yamma jirgin ya sauka a filin tashi da saukar jirage dake garin
ibadan,a hankali ɗaliban suka fara sakkowa domin sosai suke farin cikin dawowa
cikin ahalinsu,kowa yana kewar gida da kuma dangi,sai da kowa ya fita ya barsa
zaune saman sofa ya lumshe idanunsa,a wannan lokacin idan ka kallesa saika rantse
bacci yake,amma a zahiri tunanin yadda zai da ciwon da yake damunsa yake,wani
lokacin har kunyar kansa yake, musamman idan tunaninsa ya juye haka zaita abu ba
tare da sanin abinda yake bai dace ba,yana abu irin na wanda hankalinsu da
tunaninsu yabar ƙwaƙwalwarsa,babban tashin hankalinsa bai huce yadda mazantakarsa
take yawan sauya ba,wani lokacin da zama ƙarama,wani lokacin yyi mmkin girmanta,
ajjiyar zuciya ya sauke tare da ware gajiyayyun idanunsa wanda ya kejin sunyi masa
nauyin gaske sabida ciwon kan dake fama dashi,ganin Jafar tsaye a kansa ya sashi
saurin haɗe rai tare da miƙewa tsaye,ya fara shirin fita,dry Jafar yyi yace "look
at ur face my frnd,gaba ɗaya kowa ya sauka sai kai ɗaya,har na fita Abbou yace kana
ina,sai a lokacin na fahimci baka fito ba,kai kowa na murnar ganin ƴan uwa kai kana
zauna kana banzan tunaninka wanda baya ƙarewa"tunda ya fara magana idon Jalal yake
a rufe harya kammala,ware idanun yyi tare da faɗi "uhm" kai tsaye waje ya nufa yana
ƙoƙarin ficewa daga jirgi yaji tayi saurin kama hannunsa sai rarraba idanu take,
ware idanu yyi tare faɗin "tab" domin gaba ɗaya ya manta da ita,wata sabuwa
kenan,zare hannunsa yyi kafin ya ƙara haɗe rai yaci gaba da tafiya tana biye dashi
a baya,cikin murna Aryan ya tafi da sauri yana zuwa yyi hugging ɗinsa tare da faɗin
"oyoyo brother ur wlcm" murmushin gefen baki Jalal yyi wanda ya ƙara fito da zallar
kyansa cikin ƙasa da murya yace "missed u too darling"a tare suka jera zuwa wajan
su Abbou tun daga nesa yake ƙarewa Nihila kallo harya ƙarasu inda suke tsaye,yana
zuwa Irfan da Imran suka rungome sa suna faɗin "we are happy to see u yaya" kan
kowa ya shafa kamar yadda yake masu suna yara cikin mgnarsa wacce babu hausa sosai
yace "i'm also so happy to see u darling" dry sukai gaba ɗaya,a hankali ya ƙarasu
wajan Abbou yana zuwa ya zame hular kansa tare shigewa jikin Abbou yana sauke wata
sabuwar ajjiyar zuciya, rungomesa Abbou yyi tare da shafa kansa yace "Barka da
dawowa farin cikina"ƙara shigewa jikin Abbou yyi kafin ya ƙara sauke wata sabuwar
ajjiyar zuciya,cikin sanyin murya yace "nai kewarka jigona nayi kewar jikinka"shafa
kansa Abbou yyi yace "nima haka yarona ga Mummy can da Mameey da kuma grandmother"
lumshe ido Jalal yyi kafin ya sauke kallonsa akan Mummy wacce ta kafesa da ido tana
mamakin kyansa tamkar Balarabe,musamman kyakkyawar sumar kansa wacce take ƙwance
sai sheƙi take,ganin yana kallonta ta sauke nata idanun tare da ware hannayenta,da
sassarfa ya ƙarasa gareta yace "Mummyna"dry tayi tace "eyee bobo ya isa aure masha
Allah"kwaɓe fuska yyi yace "i'm still young" haka ya ƙarasa wajan Mameey itama ya
rungometa sosai taji daɗin ganinsa,salati yaji an rafka a bayansa tare da faɗin
"huuu yau naga taƙadirin yaro nika tsana kakewa baƙin cikin ganinka"gira ya ɗaga
mata tare da faɗin "ashe kina raye"cikin kumfar baki tace "ubanka Kabeeru da Uwarka
Jamal su kakewa fatan mutuwa bani ba,yooo ina dalili duniyar nan mai daɗi ka
jazamin masifa ina zaune" dry kawai yyi ya rungometa yace "sorry amaryata ykk"
dungure kansa tayi tace "ɗan nema kenan ka zama jibgege abinka sai aure"shuru yyi
mata,idanun sane ya faɗa kan Nihila wacce ta tsora masa idanu ko kiftawa ba
tayi,juya idanunsa yyi a hankali kuma ya ƙarasa inda take,yana mai ƙare mata
kallo,cikin ƙasa da murya yace "don't tell me Nihila ce wannan wow!!" Aryan yace
"gata fa ta zama budurwa" ciki wata murya yace dama za'a bani auranta a firgice
Mummy ta ɗago kanta murmushi yyi yace..

😫yau nayi ni a wajan aiki,am sorry aimin afuwa soon za kuji ni, Please need ur
comments and na shiga shafin kuɗi kada a fitar waje.

if You need my book just contact me 08119237616 300 for nrml grp,600 for vip

*by*
*NIMCYLUV*
6/10/21, 1:04 PM - Buhainat: _�? UNCLE NE ✨_

_13-14_

Happy Children's day👶🏻👧🏻

_End of the last page wannan littafin na kuɗi ne,kuma amana ga wanda ya
siya,mai buƙatar ci gabansa zai biya 300,wanda keson vip kuma 600 zanna posting
biyu a rana,kuma zasu samu paid book ɗina ciki asusun biya 0116886243 sulaiman
Naima s unioun bank,shedar biya 08119237616,dan Allah wanda yasan zai siya danya
fitar Nagode basai ya siya ba,sannan dukkan abinda mutum zai gani cikin book ɗin
nan ban son surutu a haka labarin littafin yazo da salonsa idanma zakai magana ka
daɗe ba kayi ba coz you can't change my mine to stop what i want._

_wasan yanzu ya fara,kamar yadda ƙaddara ke kunnuwa ɗan adam ba tare daya shirya
kar ɓarta ba,haka *Jalilerh* ta shiga rayuwar *JALAL* ba tare da sanin manufar
haɗuwarsa da ita ba, kamar yadda babu wanda ya san lokacin da ƙaddara ke barin
mutum, haka *Jalal* bai sanda zamansa zai ƙare da *Jalilerh* tambayar gareku fans
*shin mene mafita ga ciwon Jalal?* Sannan kuma mene sanadin zuwansa birnin nufar?
*shin Jalal yasan cewa baya da mahaifiya ko kowa?* shin da gaske Nihila ƙanwarsa ce
ko kuma aƙwai wani abu da kuke tunani akai? duk wannan amsar tambayoyin nine nake
da ikon bada amsarsu dan haka sai ku hanzarta yin Subscribe ta hanyoyin dana faɗa a
sama guys kuma fans ɗina masoya littafin NIMCYLUV a motsa nasan yanzu an fara biyan
😂
kuɗi ƙarshen wata yyi_
_13-14_
"Eh Jafar nake son bawa" wata ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya Mummy ta sauke,kafin tayi
murmushi tace "ai Auta ta kana da iko da ita dan haka na amince"jinjina kai yyi
alamar yadda, Mummy na ƙoƙarin faɗin wani abu Mama tayi caraf tace "yau naga
sallama,wlh wata biyu na baki kiyi ciki ki haihu,yoo ina dalili haihuwa ɗaya ace
wai Auta"Mummy da Mameey sunkuyar da kai sukai sabida wata kunya data kamasu,sam
Mama bata iya bakinta ba,musamman yanzu da tsofa ya fara cinta "wai wace wannan
take ɓoyewa bayanka ne?"Abbou ya tambaya yana ƙara kallon yarinyar sabida kayan
daya gani a jikinta,sosa kai yyi yace "muje gida tukun" kansa ya ɗauke waje guda
yace "baby baki missed brother naki ba?"turo baki tayi tace "naga baka kulani ba
ai" hannunta ya kama tare da faɗin "uhm" Abbou ya ɗauki Mameey a gaba,sai kuma
Mummy da Mama a baya,motar Aryan kuma yarinyar aka saka a gaba sai Jalal da Irfan
da Imran sai kuma Nihila a cinyar Jalal tana jaa masa sajensa shi kuma yana danna
wayarsa mai ƙirar iphone 12 max pro a haka suka isa gida.

A parking space sukai parking motocin nasu,cikin nutsuwa kowa yake fitowa daga
cikin motar,sosai Jalal yyi mmkin gidan sabida gaba ɗaya an sauya masa fasali
tamkar a Turai daga nan ya tabbar arziƙin Abbou yafi ƙarfin nada,jin an taɓasa yasa
ya juya domin ganin wanene, murmushi yyi ya shafa kan Nihila yace "baby" shagwaɓe
fuska tayi tace "bobo ina ka samu wannan age mate ɗin tawa"lumshe idanu yayi tare
da jan ma dai-dai cin gemunsa yace "barni da tambaya" yana faɗin haka yyi gaba
abinsa zuwa cikin gida daman shine ya rage duk sun shiga,yana tafe tana binsa a
baya,jin tafiya a bayansa ya sashi tsayawa cikin haɗe rai yace "ke zo nan"shuru
tayi masa ba tare data tan kasa ba,a zafafe ya juya abin mamaki kanta a ƙasa tana
kallon fararen ƙafafunsa, hannayensa ya ɗura a waist ɗin sa kamar mace yace "shifa
kurma matsala ne dashi"wajanta ya ƙarasu yana zuwa ya sunkuya wajan fuskarta da
sauri ya janye jikinsa tare daya mutsa fuska yace "kai rashin addini bai ba,ji
yadda kike wari"still bata kallesa ba,ƙafa yasa ya murje ta ta ƙafar da sauri ta
matsa tana yarfe ƙafarta sabida zafin da taji,a hankali kuma hawaye ya fara zuba
daga cikin idanunta,sai a lokacin yasan bai ƙyauta ba domin babu ƙyau ƙyamarsu,ko
nuna masu banbanci,a sanyaye yasa lallausan hannunsa ya tallafo haɓarta cikin ƙasa
da murya dai-dai kunnanta yace "what is ur name"yyi hakanne domin babu garin da
ba'a jin English, ɗago jiƙaƙƙun idanunta tayi kafin ta ɗaga hannunta tare da ware
yatsun hanunta ta fara yi masa spelling na sunan da yaran kurmanci,zaro idanu waje
yyi da mamakin sunan data faɗa masa yace "what!? Jalilerh fa"shuru tayi tana
kallonsa yyinda shima kallon nata yake,ba tare da yace komai ba ya juya ya nufi
cikin gidan gaba ɗaya a main parlour ya gansu zaune suna Shira wacce kusan rabinta
Mama ce ke zuba abinta,ba tare daya tsaya ba yace "where is my side?"Aryan ne ya
miƙe yace "muje na rakaka baƙonmu,ganin hakan yasa Jalilerh saurin ƙarasawa inda
yake tsaki yaja kaɗan yace "Mummy a bata ruwa tai wanka ta sauya wannan sheɗanun
kayan,sannan taci abincin am coming" Mameey tace "bobo abinci fa? duk sbd kai akayi
fa"cije lips ɗinsa yyi yace "zan watsa ruwa"yana faɗin yyi gaba bai tsaya ko ina ba
sai babban wani sashe inda yake da side 4 da alama shine na samarin gidan,yana biye
da Aryan har side ɗin ƙarshe,key yasa ya buɗe lumshe ido yyi sbd ƙamshin
ɗakin,komai sabo fil ga sabbin sofa ga t.v ga fregd,ciki ya shige inda bedroom yake
a nan yaga tafkeken royal bed,ga dressing mirrow da kayan shafa kala-kala kuma
komai irin wanda ake amfani ne,wajan wardrope ya nufa ware ido yyi sabida sabbin
suttura daya gani sama da hamsin,banda jallabiya kusan ashirin a haka wasu na wajan
ɗiki,ashe dan haka suke ta tambayarsa abinda yafi so,zare kayan jikinsa yyi ya
rage daga shi sai singlet da boxer,wani side a wajan wardrope ɗin ya saka
kayan,kana ya nufi bathroom shima komai tass yake abin sha'awa sauran kayan ya
cire,tare da tsayawa gaban mirrow'n dake bathroom ɗin yana mai ƙara kallon mararsa
wacce taya mushe tare da tattarewa waje guda,idanun sane ya kaɗa yyi jaaa sosai,
yana mai jin baƙin ciki da kuma takaici hallitar tashi,mekanan? duk wani binkice
daya dace yywa kansa a matsayinsa na babban likita yyi amma baya nuna matsalar
komai,wazai faɗawa damuwarsa?wazai fahimce sa har yyi sharing damuwarsa dashi,
ajjiyar zuciya ya sauke tare sauke hannunsa daga kan mararsa,cikin nutsuwa ya
sakarwa kansa shower ruwa ya fara sauka a fresh skin ɗinsa,nauyayyiyar ajjiyar
zuciya ya sauke yana jin zuciyarsa babu daɗi kawai daurawa yake,a haka ya ƙarasa
wankan,ya fito yana tsane jikinsa,wajan dressing mirrow ya nufa,cikin nutsuwa ya
fara shafawa lafiyayyiyar fatarsa wacce tasha hutu lotion,yana gamawa ya juna
handrayer ya gyara kansa wanda sumar ta sauka har wuyansa,sai sheƙi take,sassanyan
parfume mai sanya nutsuwa ya ɗauka ya fesama jikinsa, pouting lips ɗinsa yyi,tare
dasa hannu ya dafe kansa,a hankali ya miƙe ya nufi wajan wardrope wando three
gauter ya sanya ba tare daya saka wasu kayan ba,ya koma parlonsa,gudun a.c ya ƙaro
kana ya ɗauki remote ya kunna b.b.c news yana nan zaune har aka kira magrib, miƙewa
yyi ya ɗaura al'wala tare da zura wata lafiyayyiyar jallabiya maroon wacce ta fito
da zallar ƙyansa,farin glass ɗinsa ya ɗauka ya saka kana ya fesa turare waje yyi ya
rufe ɗakin,yana fita yaga su Irfan a tsaye da alama jiransa suke, murmushi yyi
masu,kana yyi gaba suka bishi a baya suna surutu shi dai shuru kawai yyi yana
jinsu,a main parlour suka samu Abbou yana jiransu,gaba ɗaya suka nufi
masallaci,haka Nihila tabi Mameey part ɗin ta a can tayi salla,Jalilerh na zaune
sai raba idanu take,sanye take cikin riga da wando na fakistan wanda suka amshi
jikinta kasan cewar tana da hips da kuma booms,sai a lokacin nake ƙara ganin ƙyanta
kyakkyawace ajin farko,tana zaune kan sofa tana kallon Mummy take sallah mamakin
fal zuciyata domin bata taɓa ganin irin wannan abun ba,a haka har Mummy ta idar ta
fara azkar,duk akan idon Jalilerh "my dear aje ai sallah" shuru tayi mata ba tare
data miƙe ba,hannunta Mummy ta kama suka nufi wajan danning area a nan ta samu kowa
yazo daman ita ake kira,kujerar kusa da Abbou wacce take hannun damanta ta
zauna,sannan ta nuna Jalilerh wata kujera wacce take farcing Jalal.

shuru wajan ya ɗauka kowa yana cin abincin dake gabansa,banda Jalal da yyi shuru
tare da sunkuyar da kansa zuwa ƙasa,ganin baicin abincin yasa Abbou faɗin "bobona"
a hankali ya ɗago lumshasshun idanunsa ya saukesu a fuskar Abbou ba tare daya amsa
kiran sunan nasa da yyi ba "kowa nacin abincin babu kai why?" taune leɓe yyi tare
da harɗe hannayensa a ƙirjinsa yana mai kallon Jalilerh,zama Abbou ya gyara yace
"who is she?"sai lokacin ya fahimci kallonta yake cikin hikimi yyiwa Abbou bayanin
komai har sanda sukabar airport ɗin da ita,gaba ɗaya suka ajjiye bar cin abincin
suna kallon Jalilerh kowa mamakin kisan da akace za'ai mata yake "to mene mafita?"
cewar Imran lumshe ido yyi tare da fesar da numfashi yace "may be she stay with us"
babu wani zaɓi daya huce hakan dole suka amince da abinda Jalal yace,dan idanma
sunce a'a ita kanta bata san inda zata zauna ba ajjiye spoon Mummy tayi tace "sam
taƙi tayi salla fa" ware manyan idanunsa yyi wanda suke cike da bacci cikin
kasalalliyar murya yace "kee tashi kije kiyi" sai lokacin ta kallesa cikin Sa'a
suka haɗa ido da sauri ta sauke nata ganin, bakinta ta shiga mutsawa tare da wasa
da yatsun hannunta cikin wata ƙaramar murya tace "ban iya ba ai" cikin tashin
hankali kowa yake kallonta ko wannansu zuciyarsa cike da mamakin abinda tace,
ɓangaren Jalal kuma banyi mamakin hakan ba domin ya gama fahimta wacece itan,babban
mamakinsa yadda yaji muryarta ta fita daman tana magana ta nuna masa ita
kurmace,tab ɗin lalle ba tasan wanene Jalal ba, miƙewa yyi bayan yasha coffee
wajan Abbou yaje yyi hugging nasa yace "goodnight Abbou" shafa kansa yyi yace
"asuba ta gari bobo"hakama yaje wajan Mummy kana wajan Mameey haka wajan Mama "ohh
wannan dudane dudanen na baki na mene? wani sabon fitsarar ce?" murmushi yyi yace
"wannan matar me take nufi da zamanta a nanne?" "hehehe au ashe ban faɗa maka ba,
ɗan baƙin ciki dai ya mutu na dawo nan da zama" shi dai bai kulata ba yyi
shigewarsa side ɗinsa domin wani wahalallan bacci ya keji.

kasan cewar gidan kowa da wuri yake bacci haka suka dinga sallama, kowa ya nufi
part ɗinsa, Jalilerh kuma Mummy ta jata zuwa ɗakin Nihila,bayan ta bata kayan bacci
tare da fesa mata turare tayi masu addu'a tare da kashe masu hasken ɗakin,kai tsaye
nata part ɗin ta nufa tayi wanka ta shirya cikin kayan bacci ta nufi sashin
mijinta,a ƙwance ta samesa yana tunani tana zuwa ta shige jikinsa tace "me mijina
yake tunani ne" kanta ya sumbata yace "the gril" da mamaki tace "which gril are you
talking about?" zama yyi kafin ya kalleta yace "takwara bobo i mean Jalilerh,kin
fahimci ba musulma bace? nidai bana jin daɗin ganinta hakan ina mata sha'awar
musulunci,tana da ƙyau sosai kuma bata da hayaniya komai nata a nutse kamar ba
ƙabila ba"jinji kai Mummy tayi alamar gamsuwa kafin tace "ƙilan rabon musulunci ne
ya haɗata da bobo kawai muyi mata addu'a, shi addinin musulunci sai mai rabo" a
haka ta gama maganar kafin ta juya zuwa wani salon nada ban.

Jalal na zuwa part ɗinsa direct bathroom ya huce ya cire jallabiyar ya ƙara wanka
kana yyi al'wala,turare ya fesa,cikin gajiyawa ya ɓalli tablet ya wasa a bakinsa
tare da ɗurawa da ruwa, farin boxer kawai ya saka ya nufi bed ya kwanta,hannunsa ya
saka a bed side ya kashe lamp,wani blue light ya maye gurbin hasken, addu'a yyi
sosai ya shafa a jikinsa,kana yaja duvet ya rufe naked skin ɗinsa cikin ƙaramin
lokaci bacci yyi gaba dashi.

Jalilerh sam ta kasa bacci sai juyi take saman bed ta riƙa ta saba bacci jikin
mahaifiyarta shiyasa yanzu ta kasa jurewa,sannu a hankali kuma kewan gidan ya fara
ɗaukewa yyinda ciwon mara ya maye gurbinsa,abun kamar da wasa harya nemi zarce
tunaninta,gaba ɗaya wata zufa ta kawowa jikinta ziyara,ciwo yyi ciwo harta kai ta
kasa jurewa gashi sam bata san wajanwa zata ba dole sai shi,cikin dauriya ta fito
daga ɗakin a hankali take tafiya har zuwa sanda ta sakko daga upstrais,a kwance ta
samu Mama tana bacci saman duguwar kujera ta tura cinyar kaza a bakinta ga kuma
wata a hannunta,kai tsaye side ɗin da taga yyi ta nufa,sai dai wajan side huɗu ne
ko wanne a rufe,cikin Sa'a taga na ƙarshe a buɗe, cikin fitar hayyaci ta shiga kai
tsaye bedroom ta nufa,cikin Sa'a ta ganshi ƙwance yana bacci,gabansa taje ta ƙwanta
tare da juyawa tana kallon fuskar gaba ɗaya jikinta rawa yake sabida tsananin ciwo
da azaba,can cikin baccinsa yaji shassheƙar kukanta,a hankali ya buɗe manyan
gajiyayyun idanunsa cikin Sa'a ya saukesu a saman fuskarsa, lumshe ido yyi kana ya
ƙare buɗesu, hannu yasa ya zareta daga jikinsa kafin ya juya mata baya gaba ɗaya
bacci ne a idanunsa,kuka ta ƙara sakawa tare da ƙanƙame sa,cikin harshen turanci
tace "UNCLE cikina ciwo zan mutu" banza yyi mata cikin wani irin hali taja numfashi
mai ƙarfi kafin ta ƙara maƙalesa tace "Please help me, Please UNCLE" sai lokacin ya
juya ya kalleta sabida kukan da yaji yyi yawa,kallonta ya shiga yi sosai musamman
kayan baccin da aka saka mata,cije leɓe yyi kafin yasa hannu ya tallafe haɓarta
cikin sanyin murya yace "ina ne?" ya faɗin maganar yana hura mata isakar bakinsa a
saman fuskarta sabida zufar take sakko mata,sam a wannan lokacin ba zata iya magana
ba,sabida natsananin a zaba da raɗaɗin data keji,cikin wani irin hali ta kama
hanunsa tare da cusa shi cikin wandonta a ƙoƙarin ta na son ɗura hannunsa a saman
mararta,kansa ne yaji yyi mahaukacin sarawa sabida inda yaji hannunsa ya sauka,
ƙara cusa hannun nasa yyi a wajan da sauri ya zare hannunsa sabida ruwan da yaji ya
taɓa..

need ur comment
mu haɗe a paid group
6/10/21, 1:04 PM - Buhainat: _15-16_

Jini ya gani ƙwance a saman yatsun hannunsa,cikin takaici da kuma ƙyanƙyami haɗi
tashin zuciya ya sanya hannun a jikinta ya goge jinin,ita dai sam bata fahimtar sa
banda nishi da riƙe mararta babu abinda take,shuru yyi yana kallon yadda take
jijjiga kanta,sam bai san mene zai manta,bai san ta ina zai fara ba,bai san wanne
taimako zai mata ba,gaba ɗaya kansa ya kulle,ganin ciwon na neman kasheta ya saka
ta miƙe zaune tare da ƙanƙame jikinta ta saka masa kuka,wani mugun haushi take basa
amma babu yadda zaiyi dole ya taimaka mata domin shi ɗaya ta sani a gidan, miƙewa
yyi tare da saka hannu a bed side ya danne wani abu nan take haske ya gauraye
ɗakin,cikin nutsuwa da kamalar data gama ratsa jikinsa ya fara tafiya zuwa parlour
kai tsaye wajan fregd ya nufa ya ɗauko bottle water mai sanyi kana ya dawo cikin
bedroom ɗin,inda yake ajjiye tablet ɗinsa ya nufa ya ɗauki diflopenic kana ya dawo
inda take ƙwace,zama yyi gefe yana tunanin yadda zai mata, Allah ya sani tana bashi
wahala babu wata mace data taɓa raɓar jikinsa sai ita,taɓe baki yyi cikin ransa
yace "abinka da mara addini"

da wannan tunanin ya saka hannunsa ya ɗago ta zuwa gefen kafaɗarsa,tablet ya ɓalli


guda biyu tare kallonta yace "haa" da kƴar da buɗe bakinta hannunta ɗaya ta sakale
wuyansa,saka mata maganin yyi a hankali kuma ya ɗura mata gorar ruwan,da sauri
tasha sabida wani ɗaci daya game bakinta,tana shan ta langaɓe sai kiran sunan
"jesus" take haɗe rai yyi cikin zafin rai ya zameta daga jikinsa yace "nasan ko a
littafinku aƙwai sunnan ALLAH so idan ba zaki faɗin sunan ALLAH kimin shuru da
baki,babu wanda ya isa ya baki sauƙi sai ALLAH da kuma alfarmar Annabi Muhammad
(s.w.a)"shuru tayi duk da ciwon data keji hakan bai hanata nazartar maganarsa
ba,wajan 5minutes ta kallesa tare da kwaɓe fuska cikin sigar shagwaɓa tace "Uncle
wani abu nabin jikina" miƙewa yyi tsaye tare da nufar bathroom yana tafe yana jan
gemunsa wanda yasha gyara kamar ba zai tankata ba sai kuma yace "baki taɓa ganinsa
bane?" cikin shassheƙar kuka tace "eh! tsoro na keji" tsayawa yyi yace "uhm! aure
kikeso tunda kin fara ganin al'adarki" yana faɗin hakan ya shige cikin bathroom
ɗin.

gaba ɗaya tsoro ya gama cika zuciyar Jalilerh,sai a lokacin abinda Joshua yay mata
ya fara dawowa cikin tunaninta,hakan na nufin abinda zai sameta kenan idan tayi
auren? tayaya zata yadda wani yyi mata hakan, Allah yaga zuciyarta bata taɓa
sha'awa ba kamar yadda ba zata taɓa amincewa da buƙatar Joshua ba,kamar yadda ba
zata taɓa amincewa da aurensa ba,saurin zabura tayi sabida wani abu daya ƙara
fitowa ta cikin jikinsa,kuka tasa sabida sam ba zata iya jure zubuwarsa ba.

JALAL na shiga bathroom ya cire boxer'n dake cikinsa ya sakarwa kansa shower,babu
jimawa ya gama tare dayin brush ya ɗaura al'wala,bathrope ya saka a jikinsa tare da
tsane kansa da towel,yana gamawa ya fito ya ƙarasa wajan wardrope ya ɗauki wata ash
ɗin jallabiya mara nauyi ya saka,bayan yyi komai ya fesa turare ya ɗauki paryer mat
ya nufi waje parlour,da sauri tace "Uncle yaya zanyi?" ficewarsa yyi baiko tsaya ba
bare ya tankata,a haka ya ƙarasa parlour ya shimfiɗa daddumar ya tada sallar
lafila,sai da yyi raka'a huɗu ya lumshe idanunsa cike da tunani kala kala a ransa
kafin ya fesar da wani numfashi mai zafi,ciki daddaɗar muryarsa mai amo da kuma
sauti haɗi da sanyi,ya fara karanta suratul ‫ الكهف‬yadda yake karatun a nutse da
kuma yadda yake fidda makarijin huruf da tajweed zaka fahimci ba ƙaramin ilimin
addini garesa ba,sosai yake karantu yadda bazai damu wani ba, kuma yadda bazai
takura kansa ba, ma'ana bai ɗaga murya ba haka kuma bai ƙasa da murya ba.

Lamo Jalilerh tayi tana sauraran muryasa dake fita a taushashe kuma cike da
kuzari,haka nan taji ciwon nata ya lafa ga kuma daɗin karatun data samu kanta
ciki,tun tana sauraran daddaɗar muryarsa har bacci ya ɗauke ta.

Jalal bai tashi a wajan ba,sai da aka kira sallar asuba yana zaune har akai
assalatu, miƙewa yyi ya nufi cikin bedroom ƙwace ya ganta ta cure waje guda ga
jinin gaba ɗaya ya ɓata jikinta da kuma bedsheet, taɓe baki yyi ya ƙara ɗaura
sabuwar al'wala tare da ɗaukan hula tashi kafiya naci,irin hular nan da larabawa da
suke sakawa,sosai ya fito tamkar balaraben gske,a haka ya fito zuwa part ɗin su
Abbou, a babban parlour ya samu Abbou zaune da casbawa a hannu,can gefen kuma Irfan
ne zaune shima cikin farar jallabiya,da alama Imran da Aryan suke jira,babu jimawa
suka fito a tare,gaba ɗaya suka nufi masjid,suna shiga su kaga kowa a zaune ga
lokacin sallah yayi, Abbou ne ya kalli maƙocinsa yace "Alhaji Naseer lafiya ina
malam muktar ɗin?" "wlh baya da lfy shine aka rasa mai tada sallah" kafin Abbou yyi
mgn yaji saukar Muryar Muhammad Jalal bobo a kunnansa na faɗi "sahuu iƙamun sallat"
jin haka yasa kowa ya hau sahu,tare da dai-dai ta ƙafafuwa cikin sassanyar muryarsa
ya fara tada kabbarar harama kafin a hankali kuma ya fara karanta fatiha kana sura
ta biyo baya, sosai kowa ya nutsu har sukai raka'a biyu,bayan anyi sallama tare da
addu'a masu tafiya suka fara tafiya wasu kuma suka watse, Jalal ko mutsawa bai yi
sai Kur'ani daya jawo ya fara karantawa,kafin ya idar ya fara azkar.
ƙarfe 6 dai-dai ya dawo cikin gidan a main parlour ya samu Aryan na shirin fita
motsa jiki,ganin Jalal yasa yayi saurin tsugunawa yace "Barka da asuba yaya" lumshe
ido yyi cikin gajiyawa yace "yawwa barister" murmushi Aryan yyi yace "nina tafi
motsa jiki sai na dawo" uhm kawai Jalal yace kai tsaye upstrais ya nufa inda Mummy
ta koma,yana zuwa yyi knkg tana ciki tana tunanin waza ta gayawa ba taga Jalilerh
gaba ɗaya hankalinta ya gama tashi tunda taje data Nihila tayi sallah taga bata
cikin ɗakin ta kuma tabbatar wa kanta ba zata fita ba, gyara tsaiwa tayi tace "come
in" jin haka yasa ya tura ƙofar bakinsa ɗauke da sallama ya shiga,ganinta tsaye ya
sashi durkosawa yace "Mrng Mummy" kansa ta shafa tace "mrng too boo yaka tashi da
kuma kwanan baƙunta" cije lips yace "Allahamdulillah" miƙewa yyi tare da juyawa sai
kuma ya tsaya cikin tarin baccin dake a idanunsa yace "Mummy yarinyar can na side
ɗina" da mamaki tace "a can ta ƙwana? shiyasa naga babu ita duk hankalina ya tashi"
ɗauke kai yyi sam ya fara gajiya da yawan surutun nan haka nan,kamar zai kuka yace
"wai mararta ke ciwo,i think period ne" murmushi tayi kafin tace "ok bari nazo jeka
ƙwanta naga sai yanzu ka shigo" fita yyi ya nufi side ɗin nasa a parlour ya tsaya
tare da zare jallabiyar jikinsa ya ajjiye gefen sofa sannan yay ƙwanciyarsa babu
jimawa bacci ya ɗauke sa.

yana fita Mummy taje wardrope nata ta ɗauki pat da pan,bayan ta ɗauka taje ɗakin
Nihila tana ƙwance sai bacci take tamkar kasa,duguwar riga ta atamfa mai ɗinkin
stone,tana da faɗin wuya ga kuma shaf,ita Mummy ta ɗaukar mata,bayan ta ɗauka ta
nufi side ɗin Jalal kai tsaye ta shiga bakinta ɗauke da sallama, tsayawa tayi
sabida ganinsa da tayi ƙwance a saman sofa sai haɗa zufa yake,ga yadda jijiyoyin
kansa da suka firfito,ko ba'a gaya mata tasan kan nasa ne ya mutsa,jitai babu daɗi
a ranta domin har zuciyarta bata sha'awar taga wani abun yana damunsa, remote ta
ɗauka ta ƙaro masa gudun a.c kafin tasa hannu ta miƙar masa ta ƙafarsa data
langwashe,saman forehead ɗinsa ta taɓa taji wani zafi mai ratsa jikin mutum da
sauri ta janye hannunta,tasan baccin kawai yana yin sane bawai dan daɗi ba,cikin
zallar tausayinsa tace "sorry Bobona laifi nane" cikin bedroom ɗin ta huce a nan ta
samu Jalilerh ra kuɓe sai shassheƙar kuka take cikin damuwa Mummy tace "sorry dear
tashi muje bedroom" miƙewa tayi sai a lokacin Mummy taga irin jinin data zubar warm
water ta haɗa mata a cikin jakuzzie tace ta shiga,batai gardama ba ta shiga
ciki,runtsa idanunta tayi sabida zafin ruwan da taji,bayan ruwan ya gama ratsa ta,
aka ƙara sauya mata wani kana Mummy ta wanke mata kan tas,har sai da rinin da
tayiwa kanta ya fara fita,bayan ta gamayi mata komai tace "kinga yadda nai maki
wanka jiya ko" kaita gyaɗa mata alamar "eh" murmushi Mummy tayi tace "good gril
nasan you are a shy baki bari yanzu nai maki,maza kiyi ki wanke ko ina na jikinki
lungu da saƙo i'm coming" tana faɗin hakan ta fice daga cikin bathroom ɗin,
bedsheet ɗin ta cire ta naɗe waje guda,kana ta fita dashi zuwa washing
machine,cikin bedroom ta ƙara komawa ta sauya wani bedsheet ɗin ta share ɗakin tayi
mopping,ta fesa airfreshiner tare da kunna turaren huta,haka ma parlour ta gyara
komai har t.v sai da ta goge bayan ta gama komai ta koma cikin bathroom ɗin tsaye
ta sameta ɗaura da towel a jikinsa,ta juna handrayer tana busar da kanta, murmushi
tayi tace "yawwa my dear kinsa pat ɗin yadda na nuna maki?"cikin jin kunya Jalilerh
ta ɗaga kanta alamar "eh" handrayer ta amsa taci gaba da busar mata da kan tare da
faɗin "ki daina kunya im ur mother ba kiga Jalal Mummy yake faɗi ba,so kema ni
mummynki ne,duk abinda kikeso ki sanar dani kinji" murmushi tayi tare da sunkuyar
da kai ƙasa cikin siririyar muryarta tace "Thank You Mummy" jinjina kai tayi tace
"never mind you are my daughter" tana faɗin hakan ta jata zuwa bedroom ta bada
underwear ta saka kana ta bata duguwar rigar tasa hannu ta haɗe waje guda alamar 👌🏻
tace " wow! what a beautiful girl" sosai rigar ta amsheta ga yadda hips ɗinta ya
zauna dass a jiki ka san cewar atamfar mai orange ce sai ta haska chocolate skin
ɗinta,sam batai ƙoƙarin ɗaura mata vail a kanta ba sabida tasan ba hurumin ta
bane,direct ficewa sukai daga bedroom ɗin tare da jawo masa ƙofar har yanzu yana
ƙwance yana bacci, taso tashinsa ya koma cikin bedroom amma bata son katse masa
baccinsa, hasken parlour'n ta rage masa nan ma ta jawo ƙofar suka fice daga
ɓangaren samarin gidan.
a babban parlour suka samu Mama gabanta cike da kayan ciye-ciye plat ɗin farfesun
kayan ciki daban,ga plat ɗin soyayyan dankalin turawa wanda yasha ƙwai daban,ga
kuma wani cup ta cika tea dashi ga ƙaton biredi sai rarakar cikinsa take,dryar dake
cin ran mummyce ta subace ai kafin tace wani abu tace "yau naji masifa,mutum yaƙi
ci a tsiri kai sa asibiti,naci kuma abun ya zama abin magana,ita dai lfy abin
tattalawace ina dalili ga kaya tili guda a gidan amma sai anyimin surutun jalala"
shuru Mummy tayi kafin tace "ayya ba haka nake nufi ba,naga gaba ɗaya yanzu 8 tayi
shiyasa,amma kiyi hqr ban ƙarawa" ƙarasa tura naman bakinta tayi har yawo na
tsiyaya kafin ta haɗiye da kƴar tace "yanzu wannan ahlil kitab ɗin anan zata zauna
salon da janye min hankalin jikata,ohhh ni yau naga ta kai na wannan zaƙo-zaƙon
abin a hannu fa" ta ƙare maganar tana riƙe haɓa wacce take nuni da ba ƙaramin
mamakin abin Mama ta keyi ba, ƙasa da murya Mummy tayi cikin damuwa da zan can da
Mama tayi tace "haba Mama babu ƙyau fa,muda muke fatan ace sanadinmu ta samu
rabauta da musulunci,amma mene yasa ke zaki faɗi hakan dan Allah" taɓe baki Mama
tayi tace "yanzu kina saka ran wata rana wannan zata musulunta,ehh to kuma abun a
hannu Allah yake" murmushi Mama tayi tana haurawa upstrais tace "ah to nufi ne na
Ubangiji ai,my dear follow me" ta faɗi maganar tana shigewa ɗakin Nihila tana shiga
Nihila na fitowa cikin sauri domin tayi late a school,tana ganin Mummy taje tai
hugging ɗinta tace "good mrng Mummy" shafa kanta tayi tace "mrng baby how are you"
cire jikinta tayi tace "Allahamdulillah bye sai na dawo" girgiza kai tayi domin
tasan ba zata zauna yin brekfast ba,a haka Nihila ta fita zuwa compund tana fita
drever ya jata zuwa N.S University of ibadan (kirkirarriyar makaranta ce) kwanciya
Jalilerh tayi tana tunanin maganar Mama,abinda yake damunta shine mene banbancin
nasu addini da kuma musulunci,taga kowa da kalan nasa addini kuma kowa aƙwai abinda
yafi so game da addininsa,amma mene yasa Mummy keyi fatan ta musulunta? haka tai ta
tunani a ranta ba tare data fahimci komai ba,sannan ta kasa gane banbancin nata
addinin da kuma na Musulunci da suke faɗa.

misalin 11 na safe kowa ya haɗu a wajan danning, Mummy, Mameey, Mama, Abbou,
Imran,Irfan tun 7 yabar gida sabida aikin bank yake, Aryan shima yana da Shari'a
yau,tun 7 yabar gida, JALAL kuma har yanzu bai fito ba,bayan sun kammala breakfast
ɗin ne, Abbou ya miƙe yace "nizan tafi ina da meeting by 10:30 i will be back soon"
gaba ɗaya sukai masa sai ya dawo,kasan cewar a ɗakin Mameey yake har jikin mota ta
rakashi, Mama kam main parlour ta koma ta kunna t.v ta fara kallon cartton,turo
ƙofar ɗakin Mummy tayi a hankali Jalilerh ta ɗago kanta tare dayin murmushi fararan
haƙoranta sukai bai yana,cikin nutsuwa ta miƙe daga zaunan har Mummy ta ƙarasu inda
take tsaye tace "my dear ke ɗaya a ɗaki ko" murmushi kawai tayi ba tare da tace
komai ba,kama hannunta Mummy tayi tace "ban son shurun nan naki yana takurani
Jalilerh" kallon Mummyn tayi tace "babu yare sosai a baki" dry ce ta ƙwacewa Mummy
sai da tayi mai isarta tace "ehee haka kikaji hausa ashe" kafin ta ɗura da faɗin
"haka za kice babu hausa a bakina sosai" turo baki tayi tare da shagwaɓe fuska
kamar zatai kuka tace "that's what i mean" "okey dear muje ki kiramin bobo" tana
faɗin haka suka nufi downstrias a parlour suka samu Mameey da Mama na zaune, Mameey
na kitsewa Mama kanta,tanayi amma Mama na bata basifar babu abinda ta iya,dry kawai
Mummy tayi tare neman wajan zama ta zauna,ganin har yanzu Jalilerh na tsaye bata je
inda ta aiketa ba,ya sata faɗin "maza jeki kiransa mana" da "okey" kawai ta amsa ta
nufi part ɗin nasu kai tsaye side ɗinsa ta nufa,a hankali ta ɗura hannunta a saman
handle ɗin tare da tura kanta cikin kyakkyawan parlour'n nasa,ganin babu kowa sai
ƙarar a.c da kuma ƙamshin airfreshner, rarraba idanunta ta fara yi kamar mara
gsky,sam bata son shiga cikin bedroom ɗin,amma idan ta koma mene zata cema Mummy?
sanin bata da abin faɗa yasa ta ƙarasa baƙin ƙofar shiga bedroom ɗin cikin tsoro
daya kamata ta tura kanta ciki,wata nauyayyiyar ajjiyar zuciya ta sauke ganin babu
shi a bedroom ɗin, ƙarar watsa ruwa da taji ya tabbatar mata yana cikin bathroom,a
hankali ta ƙarasa wajan dressing mirrow tare da saka hannu ta ɗauki parfume ɗinsa
wanda yafi so,ta shiga fesawa a jikinta,nan da nan ƙamshin ya shiga cikin bedroom
ɗin,ya haɗu da ƙamshin airfreshner da kuma sanyin a.c ya bada wani kalan ƙamshin
mai daɗin gaske, ƙarar buɗe ƙofa da taji yasa tayi saurin juyawa a tsaye ta gansa
ya juya mata baya hannunsa riƙe da ƙaramin pech ɗin towel yana goge ruwan dake
sauka daga sumar kansa zuwa fresh skin ɗinsa,tana tsaye harya ƙarasu wajan dressing
mirrow'n ya fara ƙoƙarin juna handrayer,duk abinda take yana kallonta sai dai sam
ba ita ya bawa attention nasa ba,juyawa tayi zata bar ɗakin yyi saurin saka hannu
ya jawota zuwa gabansa, kallonta yyi sama da ƙasa kafin ya lumshe idanunsa tare da
sanya tafin hannunsa a saman wuyanta, ƙara matsuwa yyi sosai kusa da ita har
numfashinsu na haɗuwa waje ɗaya cikin wata kasalalliyar murya wace take ɗauke da
manufofi kala-kala yace.

_Uncle ne na kuɗi ne ka biya ka karanta cikin kwanciyar hankali, akan farashi mai
sauƙi 300 for vip grp 600 asusun turo da kuɗi 0116886243 sulaiman naima s unioun,
proof of payment 08119237616_
6/10/21, 1:04 PM - Buhainat: _17-18_

"kin iya gulma ko?" ya faɗi hakan yana zare hannunsa daga wuyanta daman yyi hakanne
domin yaji zafin jikin nata kuma thanks God she is fine ba kamar jiya ba,baya yaja
kaɗan tare da jan stool ya zauna ya fara busar da sumar kansa wacce take a
jiƙe,bayan ya gama ya ɗauki wani lotion mai daɗin ƙamshin da kuma sauƙin zafi a
jiki,har zai zare towel ɗin jikinsa sai kuma ya fasa,ba tare daya kalli inda take
ba bare yasan ina take kallo yace .
"get out"
lumshe ido tayi sabida yadda muryarsa ta daki kunnanta,yatsun hannunta ta fara wasa
dashi,a haka ta samu damar ware ƙaramin bakinta wanda yake ɗauke da jajayen laɓɓa
tace.
"Mummy ne yace kazo"
shuru yyi mata kamar yadda bai motsa ba,haka itama bata fita ba kamar yadda yace,a
ransa yake mmkin rashin kunyarta, anata ɓangaren kuma jira take taji amsarsa
shiyasa bata fita ba,abinda bata sani ba indai Jalal ne ƙala bazai ƙara cewa da ita
ba.
bayan ya gama shafa lotion ɗin a ƙirjinsa zuwa cikinsa ya fara zare towel ɗin dake
ɗaure a waist ɗin sa,da sauri ta juya masa baya and she closed her eyes,hannu tasa
ta dafe ƙirjinta dake bugawa sabida bata taɓa ganin kyakkyawar sura mai ɗaukan
hankali kamar tasa ba,a hakanma Allah ya taimake ta ba taga tsarai cinsa ba,sai
kwantacciyar sumar data gani ƙwance on his lap abin ya bata mmki,domin bata taɓa
ganin suma a cinya ba sai a kansa.
Jalal duk miskilancinsa sai da ya kusa yin dry sabida yadda yaga ta tsorata abin ba
ƙaramin dry ya basa ba,amma taurin zuciya da mislikanci irin nasa ko murmushi bai
yi ba,sai ci gaba da shafa lotion ɗin yake a saman farar fatarsa,tsaki yaja kaɗan a
zuciyarsa yace.
"tayaya zan bar wata taga jikina,wannan al'ƙawari ne daga zuciyata zuwa zuciyar
dana aminta taga tsarai cina,amma ba wata middle class like Jalilerh ba"

duk wannan maganar a zuciya yake yinta, Jalilerh data tabbatar bazai magana ta
sauke ajjiyar zuciya tare dajan ƙafafunta tayi waje ta barsa da mislikanci sa,tana
fita yana gama shafa lotion ɗin body spray ya fesa a saman fatarsa,kana ya shafa
wani mai a saman sumar sa,tare dasa cump ya ƙara ƙwantar da sumar ta sauka har
wuyansa,wajan wardrope ya ƙarasa ya ɗauki farar singlet da kuma farin boxer ya saka
a jikinsa,bayan ya gama ya ɗauki wata ɗan yar shadda getzner lemon colour,ya saka a
jikinsa, a gogan adidas ya maƙala a hannunsa tare da saƙala farin bluetooth a
kunansa, ohud mood ya fesa a jikinsa kana ya ɗauki farin glass ɗinsa ya manna a
idanunsa, yana gama shiryawa ya kwashi wayoyinsa yyi waje.

A zaune Jalilerh ta samu Mummy ita da Mameey suna shira sai Abbou da dawowarsa
kenan, ya zauna tare da fara kallon labarai b.b.c news, cikin sanyin jiki da kuma
na muryar tace.
"Hello"
gaba ɗaya suka kalleta a tare kafin Mameey tace "ya naga ke ɗaya where is he?" ta
tambaya tana leƙa bayan Jalilerh,ganin babu kowa kuma Jalilerh batai magana ba yasa
Mummy faɗin.
"how is he? hope ba jikin nasa bane,dan ɗazo na samesa baya jin daɗi"

"bobo ne babu lfy? kuma shine baki gayan ba,bayan kinfi kowa sanin halin da yake
shiga idan jikin nasa ya mutsa wannan ai sakaci ne dear,yanzu yana ina?"
kafin su ƙara magana yyi sallama cikin daddaɗar muryarsa mai cike da kamala, miƙewa
Abbou yyi ya ƙarasu inda yake tsaye yace.
"bobona yaya jikin when ka kasance babu lfy?"
ya jera masa tambayoyi lokaci ɗaya, lumshe ido yyi tare da ware su a saman fuskar
Abbou kamar yaro haka ya kwaɓe fuska sai kuma yyi hugging Abbou yace.
"i'm fine Abbou na,bana jin ciwo"
sumar kansa ya shafa tare da ɗan bubbuga bayansa cikin nuna jin daɗi yace "ma sha
Allah, Allah ya ƙara sauƙi bobona" da "Ameen" ya amsa kafin ya ƙarasa kusan Mummy
ya zauna yace "Barka da hutawa Mummyna"
hanci ta lakuce masa tace "naƙi na amsa,tun safe nake jimaminka sbd na sameka kana
fama da ciwon kai yanzu kuma kace a'a"
murmushi yyi kaɗan wanda iya kacinsa saman labɓansa yace.
"eh Allahamdulillah sai yunwa"
cikin nasa ta shafa tace "ai dole kaji yunwa,rabonka da aminci tunda jiya da
daddare shima kuma coffee da indomie,bobo tayaya rayuwa zata yiwo kanama kanka
huran yunwa?"
langwaɓar da kai yyi gefe ba tare da yace komai ba,sabida yasan dukkan abinda zai
faɗa baza ta taɓa ganewa ba,a duk sanda yaci abinci mai nauyi ranar baya ƙwana da
lfy,shi kaɗai yasan abinda ke damunsa,babu wanda zai iya gayawa sirrinsa,babu wanda
zai yadda ya bashi damar da zai fahimci rauninsa,yasan komai mai hucewa ne,daman
haka rayuwar take,zai ci gama da zama da lalurar dake damunsa,idan yana da rabon
samun lfy babu shakka shima zai zama mutum mai kuzari da kuma cikakkiyar lfy,zai
zama na miji mai taƙama da kansa,amma yanzu bashi da wannan ikon shi ɗin kamar
fankon asha na ne wanda bashi da wani amfani,idan lalurarsa bata warkewa bace zaici
gama da zama a haka daga nan har lokacin da zai koma ga ubangijinka, ajjiyar zuciya
ya sauke Lokaci da Mummy tace.

"mene kake tunani tun ɗazo ina magana shuru ko aƙwai matsala ne?"
Kafin yyi magana Mama tayi saurin cafe zan can ta hanyar faɗin.
"yooo wacce matsala wacce ta huce nunƙufarci,mutum yyi ta zama da basir yana
kumburasa kamar ana jiƙa yissa ana bashi,nikam sam bani kayo ba,nawa basir ɗin
lafiya yake ƙarawa,idanma zaka daina cin wannan taliyar yaran gwamma ka daina ahhh
to shawara nake baka ba basir ba"

ta ƙare zan can tana zama a ƙasan carpet ta ƙara da faɗin "ohhh wannan ƙafar Allah
dai yyi mki Albarka,amma kina bani matsala walle"
sai a lokacin Jalal ya ware manyan idanunsa da suke a lumshe kamar bai son mgn
yace.
"Ga Dr kusa ai"
ya faɗi hakan yana jawo ƙaramin table ɗin da Mummy ta jera masa abincin a kai,wata
uwar harara Mama ta watsa masa kafin ta kalli Abbou tace.
"wlh Kabeeru ka rabani da ɗanka tun yanzu,to ko Zulfa ce a gabana ƙarewar kai babu
wanda ya isa ya tsiramin wannan shegiyar abar"
ajijjye spoon ɗin hannunsa yyi bayan ya sanya dafaffiyar hanta a bakinsa,sai da ya
gama taunawa a bakinsa ya haɗiye kana ya kalli Mama yace.
"wace kuma Zulfa?"
ya tambaya yana ƙara saka wata hantar a bakinsa, Mummy ƙirjinta ne ya buga da
ƙarfi domin bata taɓa tunanin zai tambaya ba,ta ɗauka zai mata shuru kamar yadda
share surutan ta na baya, Abbou ma tsayawa yyi da kallo sabida kansa daya sara
masa,haka nan yaji ransa ya ɓaci ba tare da san dalili ba, Mummy ce ta kalli Abbou
taga ya sunkuyar da kansa ƙasa kamar mai nazarin wani abun.
jin shuru yyi yawa yasa ya ɗaga kansa ya fara kallonsu ɗaya bayan ɗaya har yazo kan
Mummy wacce idanunta ya sauya, ajjiye spoon ɗin yyi kana ya ɗauki gorar ruwa mai
sanyi ya shaye tass ya ajjiye emty bottle ɗin,cikin nutsuwa ya miƙe tsaye yana mai
kallon Jalilerh wacce bacci ya ɗauketa a ƙasan carpet.
"but bobo ai baka ci komai ba?"
ɗan haɗe rai yyi kana ya kalli agogon hannunsa 1 saura,part ɗinsa ya nufa yana tafe
yace "how can i ate? bayan kun tsora min ido kamar marasa gsky" yana faɗin hakan ya
kalli Abbou yace "it's time for paryer Abbou" yana faɗa ya shige part ɗinsa domin
ɗaura al'wala.

gaba ɗaya kasa tanka masa sukai hatta Mama da take sarkin karaɗi,kowa da tunanin da
yake a cikin ransa, Mummy tunanin yadda al'amarin ya kutsu kai ba tare da tayi
tunanin zuwansa ba,sam bata taɓa tunanin aƙwai ranar da za'a ambaci sunan Zulfa a
cikin gidan ba,duba da yadda babu wanda ya santa a yaran, dukkan wani sing da zai
nuna ita wacece a gidan an guje masa,fatan ta ɗaya wannan ranar ta zama ta ƙarshe,
addu'ar ta ɗaya ALLAH yasa Mama ba zata ƙara mai-mai ta wannan kuskuren ba,domin su
take ta nunawa Jalal itace mahaifiyarsa,ita ta kawowa duniya,tana son ta bashi gata
kamar yadda ko wacce uwa take bawa yaranta.

Mama tayi hakanne sabida zallar kamanin da suke a fuskar Jalal,sai take ganinsa
tamkar Zulfanta babu abinda ya ban ban ta su sai banbancin jinsi,ganinsa a yanzu
yasa taji kewa da kuma rashin uwar tasa ya faɗo mata a zuciyarta,ta ambaci sunan
tane sabida bata son a manta da ita a cikin gidan.

Mummy itama a gareta kusan hakanne,bata sha'awar ko kuma fata ace yau Jalal ya
fahimci ba Jamal bace ta kawosa duniya ba, addu'ar ta ɗaya yaci gaba da kwallon
Jamal as his mother,shine fatan ta.

sallamar Aryan dake shigowa yasa ko wannansu ya dawo cikin hankalinsa, ƙarasa
shigowa cikin parlour'n yyi kai tsaye ya nufi inda Jalilerh take a ƙwance yace
"Mummy kalli bacci take a ƙasa,ai sai jikinta yyi mata ciwo" ya faɗi hakan yana
saka hannunsa ya ɗago ta zuwa jikinsa hakan yyi dai-dai da fitowar Jalal daga part
ɗinsa, taɓe baki yyi a zuciyar yana mai faɗin "fuck You Aryan"
ƙwantar da ita yyi akan duguwar sofa kana ya zauna a gefen kanta yace "bar kanku da
hutawa ya zaman gida"
miƙewa Mameey tayi tace "to aku sarkin surutu ya shari'ar?" dry yyi yace "Mummy kin
jita ko? so take nayi shuru kamar yaya Jalal" dry Mummy tayi tace "rabu da ita
yarona fatan kayi nasara dai?"
miƙewa yyi yace "Allahamdulillah wlh Finally yau naga ƙarshen shari'ar,kuma at the
end nayi nasara"
ma sha Allah cewar Abbou ya faɗa yana mai sakkowa daga saman bene, cikin jin daɗi
Mummy tace "i knew ai duk yarana babu ragun ɗaka Allah ya taimake ku baki ɗaya"
tsaki Jalal yyi kana ya kalli Abbou a gajarce yace "muje lokaci fa" yana faɗin
hakan yyi ficewarsa sam Aryan bai damu ba,domin yasan Jalal tun ba yanzu ba,
lokacin da yake Paris idan suna chart sai ya ɗauki sama da awa uku ba tare daya
masa replay ba,kuma yana online,idan ya kirasa vedio call tsakaninsa dashi uhm to
a'a,ko kuma yace a kira masa Nihila su gaisa,a hakanma sunfi shaƙuwa dashi akansu
Irfan,zama ya gyara yana mai ƙarewa Jalilerh kallo wacce take bacci cike da
ƙwanciyar hankali,haka nan yaji wani abu ya ɗarsu a ransa game da ita,sosai ƙyanta
ya ruɗesa haka nan ya samu kansa da kallon fuskarta.

Jalal kai tsaye masjid ya nufa yana zuwa mutane duk suka miƙe alamar daman shi suke
jira,wajan liman yaje ya tsaya tare da tada kabbarar harama,ya buɗe baki zai fara
karatu kenan yaji kansa ya sara da ƙarfi har sai da..

_Littafin Uncle ne na kuɗi ne,wanda ya keso zai iya biyan 300 idan kuma vip kakeso
inda zaka samu sauran littafan dana rubuta na kuɗi saika biya 600 posting sau biyu
a rana_

_zaka turo kuɗinka ta wannan number asusun 0116886423 account name sulaiman Naima
s, bank name unioun bank,shedar biya 08119237616 ƴan Niger suyimin mgn ta number
ka biya kayi karatu cikin nutsuwa👌🏻_
6/10/21, 1:05 PM - Buhainat: Da mmki Education secretary ɗin yake kallon Jalal
kafin yace "uhm muda muka ɗauke ka karatu zuwa Paris as valunteer,duk ba kaga
wannan ba, har kai ne kake da bakin cewa zaka bamu aiki,mene kake dashi? dame kake
taƙama da zaka bamu aikinsa...!,?" ya ƙare mgnar yana ɗan ɗaga muryarsa,kallonsa
Jalal yyi da lumshasshun idanunsa kafin yyi pouting lips ɗinsa cikin jan numfashi
yace.

"ai sauƙi na nema maku,daman kuma da ra'ayin hakan naje karatun,bawai dole nake
maka ba amma dai na faɗa maka nike da aikin da zan baku"jinjina kai Education
secretary ɗin yyi kafin yace "mene aikin?" hand back ɗinsa da yazo da ita ya ɗauka
tare da zuge zip ɗinta ya fara ciro wasu takardun,bayan ya gama ya tura gaban mutum
yace "dukkan baya nan da zai nuna shaidar ni haifaffan garin ibadan ne aƙwai shi a
nan...," ajjiyar zuciya ya sauke tare dajan sajen fuskarsa ya ƙara da faɗin
"takaddun primary,secondry, University duk aƙwai su nan,dukkan shaidar da zata
nuna ingancin ILIMINA,da kuma nagarta ta, aƙwai ciki" yana faɗin haka yaja bakinsa
yyi shuru yana sauraran abinda Education secretary ɗin zai faɗa, murmushi yyi ya
fara duba file ɗin nasa tare da faɗin "what the you want,all this na mene
Jalal?"miƙewa Jalal yyi tare da mayar da farin glass ɗinsa yace "i want be a
president"cikin ɗaga murya haɗi da mmki yace "what..!?president,meye haɗin ka da
zama shugaban ƙasa kai da kake babban likita mai zaman kansa,na ɗauka ma za kace
asibiti ka keso a buɗe maka,gsky Jalal kayi tunani zaka saka kanka a haɗari domin
haɗa ta kara da President Mubarak Yahya cibo,ba ƙaramin haɗari bane,kai ne baka san
shi ba,amma ni nayi masa farin sani" mai maƙon jikin Jalal yyi sanyi saima ƙara jan
kujera da yyi,tare da juya kujerar ya ɗan fesar da numfashi few seconds ya kalli
mutumin yace "meye naka ciki? iya kaci ka kai maganata ga shugaban jam'iyya,dukkan
abinda yace kana da number na" yana faɗin haka ya miƙe tsaye,tare da miƙawa
Education secretary ɗin hannu sukai musabawa kana yyi ficewarsa daga office
ɗin,zama Mustapha yyi yana tunanin maganar Jalal, tabbas yana da nagartar da za'a
bashi dukkan abinda ya keso,amma bai taɓa tunanin abinda zai nema ba kenan,ganin
bashi da wata mafita dole ya miƙa maganar Jalal ga shugaban jam'iyya,da wannan
tunanin ya miƙe ya fara haɗa kayansa da kuma file ɗin da Jalal ya bashi kai tsaye
shima ya bar office,tare da bawa p.a ɗinsa saƙon dukkan wanda yazo nemansa ace ya
jira zuwa gobe,domin yau bazai samu zama ba...,da "okey sir" ta amsa shi kuma ya
nufi harabar waje inda yake ajjiye motarsa, Jalal na fita ya daɗe cikin motarsa
kafin ya fesar da wani numfashi mai zafi kana yyiwa motar key yabar wajan gaba
ɗaya,a parking space yyi parking motar yana gamawa,ya ɗaga kansa ya kalli Moll
ɗin,gaba ɗaya bai son hayaniya da kuma tarin jama'a amma dole ya shiga dan bai son
ɓata ran Mummynsa,a hankali ya buɗe murfin motar ya fito,yana fitowa yaja
gajiyayyun idanunsa ya rufe sabida wata daddaɗar iska daya buge fuskarsa,agogan
hannunsa ya kalla yaga 11:30 sai a lokacin ya tuna ko coffee da yake sha yau bai
sha ba,cikin takonsa na taƙama,ya shige cikin moll yana shiga ma'aikatan wajan
sukai masa barka da zuwa,ganin ya shafe 30 second a tsaye ya sanya wata ma'aikaciya
ƙarasuwa wajansa tace "sir what the you want?" ba tare daya kalleta ba yaci gaba da
latsa wayarsa yana faɗin "ki haɗamin kaya na mace, komai da komai" cikin mutuntawa
tace "ok sir shekaru fa? taɓe baki yyi tare da manna wayar a kunansa kana yace "16
to 17 yrs" da sauri ta juya ta fara haɗa masa dukkan wasu kaya na sawa da mace zata
buƙata,abaya irin marasa nauyin nan, fakistan,seket da riga na ƴan kanti,dugun
wando jeans,vest, underwears,dasu pat, yana daga tsaye yake kallon abinda take
haɗawa komai ta ɗauka sai yaga ya dace da ita,sauke idanunsa yyi yaci gaba da faɗin
"Jafar i want see You,but bana gida yanzu zuwa dare ina free" daga can bangaren
Jafar yaja tsaki cikin takaicin halin Jalal ɗin yace "kana da matsala wlh mutum
yyita nunƙufarci shi ɗaya wannan ba rayuwa bace" lumshe ido Jalal yyi yace some few
seconds yace "Thank God tunda bada wani nai ba,bye i will back you lrt"wayar ya
katse tare da kallon matar, da hannu yyi mata nuni takai masa mota,yana daga cikin
ya danna key ɗin motar Boot ɗin ya buɗe, a.t.m ya bayar suka ciri kuɗinsu,cikin
mota ya koma yyi mata key kana yabar cikin moll,a hanya ya tsaya a wani super
market ya siyi apple, strawberry, inibi, chocolate,yougurt, ice cream, shurt
bread,da duk wasu takarkacan zaƙi,kana yasa aka kawo masa gashasshen kifi ana gama
haɗa masa,ya nufi gida yana zuwa yyi parking ya fito, cikin Sa'a yaga Murtala mai
gyaran shuka da hannu ya kirasa yana zuwa ya durkosawa yace "yallaɓai barka da
dawowa" lumshe ido yyi ya bude hakan alamace ta ya amsa masa, Boot ya buɗe yace
"kai ciki" gaba ɗaya Murtala ya fara kwasar kayan yana shigewa dasu cikin
gidan,bayan an kwashe komai ya rufe Boot ɗin,shi kuma ya juya zuwa masjid,bayan an
idar da sallah ya fito daga masjid,yana ƙoƙarin shiga gida Nusaibat na fitowa,da
idanu ta kafesa har ta ƙarasu inda yake tsaye, shikam kota kanta baimi ba ya tura
kansa cikin compund ɗin gidan,yana shiga shima Abbou ya fito daga masjid ɗin,kallon
Nusaibat yyi yace "a'a daughter har kin fito kenan" kaita ɗaga masa tare da faɗin
"eh Abbou" murmushi yyi mata yace "kuma sai yanzu bobo ya shigo gidan,aida kin
tsaye kun gaisa,ba kya yi zaman banza ba" kanta a ƙasa tace "a'a naga ya gaji zan
dawo ne ai" jinjina kai yyi yace "ok sai kinzo" da haka ta shige gida a tare suka
jera ita da Alhaji Mubarak mahaifinta zuwa cikin gidan....,lokacin daya shiga gidan
babu kowa a main parlour sai Mama ta tisa gashasshen kifin da yazo dashi tana ci
hannu baka hannu ƙwarya,fito da ido waje yyi tare da faɗin "yau naga kama ɓera"
washe baki tayi tace "a'a Muhammadu lale ai nace tun da naga kifin nan nace nawa ne
ka siyo min, sabida kam cikin yaran nan babu mai tunanin siyomin wani abu sai kai,
ahhh to ka dama Imran yaji labari,kaiii Allah dai ya ƙyauta mana ai ban taɓa ganin
marowacin yaro kamarsa ba kuma..." dry Imran yyi yace "wato matar nan baki da
al'ƙibila,yanzo fa kika gama faɗin yaya Jalal bashi da kirki mislikanci yyi masa
yawa,baki taɓa ganin Mutum mai taurin zuciya irinsa ba,gashi ƙato kamar basa mude
dukkan matar da zata auresa ba ƙaramin jahadi zatai ba...kai ni wani abunma bakina
bazai iya faɗin sa ba domin yyi muni" salati Mama ta zabga tare da sauri haɗiye
kifin data saka a bakinta tace "yau naji haɗin faɗa Allah Nagode maka ina da sheda
ina yarinyar nan mai irin sunanka dan Allah faɗa masa gsky..." ta ƙare maganar tana
kallon Jalilerh wacce take ƙwance tana kallon Jalal da duk maganar da ake idanunsa
a rufe yake,shima sai lokacin ya buɗe idanunsa ya sauke a cikin nata idon,sauke
idanunta tayi,kayan jikinta yabi da kallo ganin wando three gauter a jikinta sai
ƙaramar riga wacce ta fito da surar jikinta ga yadda gashinta yyi ƙwance a gefen
fuskar, ɗan ƙwana biyon da tayi a gidan gaba ɗaya ta sauya kamar ba ita ba, Aryan
dake tsaye tun ɗazo a bakin ƙofa yace "beb ke kifaɗi gsky mana tunda a gabanki
akai" ya faɗi maganar yana shigowa cikin parlour'n,turo baki tayi gaba cikin
ƙaramar muryarta tace "ban iya mai-mai tawa aƙwai tsayi maganar" salati Mama ta
kuma rafkawa tace "daman da ganin yarinyar nan muguwace babu Allah a ranta,amma
akan idanunki na faɗi komai kice wai baki sani ba,ehhh ai ba abun mmki bane tunda
ahlil kitab ce ke" miƙewa Jalal yyi tare da faɗin "uhm wannan kifin dai na barbaɗa
giya ciki" da sauri ta furzar dana bakinta tace "ahhha kai dai Muhammad aƙwai mugun
mutum,ashee dai nayi gsky banda mugunta babu abinda ka iya,kabarni naita turawa a
cikina..,haba shiyasa naji na fara juyawa idanuna yana janyewa wlh ka sani nai maye
ban yafe ba" Imran ne yyi dry yace "da kuwa kinyi ƙyau da mayen" miƙewa tayi ta
fara kumfar baki tare da faɗin "wlh gidanku zan bar maku,sbd kunga ina zaman cin
arziƙi ko? nima da Lamir yana nan bako isa ku ganni a wannan shegen gidan naku
ba,gidan kamar za'a sai da mutum lungo da saƙo,jiya na leƙa wani waje na ɗauka irin
ruwanan ne dake taruwa ashe naku na mugunta ne banda wannan yaron Murtala nake faɗa
maku da tuni nayi iyooo a ciki" duk miskilancinsa sai da yyi murmushi, Abbou da
Mummy dake sakkowa daga saman bene Abbou yace "gidanku bobo me kai mata ne" waro
ido Jalal yyi tare da juyawa idanunsa yace "kawai gigin tsofa ne" kallon Abbou tayi
tace "Nagode Allah daya nuna maka abinda Muhammadu kemin,haka jiyama sabida na
shiga ɗakin sa neman wannan abun na roba wanda ake lakata da cokali ya koroni"
girgiza kai bobo yyi jin abin hadda sharri kallo Irfan yyi wanda shigowarsa kenan
daga makaranta sabida lecture ne yace "kai min kayan nan side ɗina" yana faɗin haka
ya shige cikin part ɗinsa, Abbou da kƴar ya lallaɓa Mama tayi shuru, Jalal bayan
yyi wanka ya sauya kayansa ya zauna daga shi sai three gauter ko singlet ɗin dake
sakawa yau bai saka ba,yana zaune yana watching t.v yaji an turo ƙofar kai ya ɗaga
dan ganin wake shigowa,kamar yadda yyi zato itace h riƙe da tray a hannunta sai
kuma dugun jug da ƙanan glass cup guda biyu, miƙewa yyi ya nufi wajan t.v ya ɗauki
remote,tana ajjiye tray ɗin a saman table ta juya da sauri zata bar parlour'n tako
biyu yyi ya sanya hannu ya damƙo ta, hannu yasa a saman lips ɗinta ya kama ya murɗa
da ƙarfi zafin data jine yasa ta kifa kanta a ƙirjinsa ta saki kuka tana yarfe
hannu,ganin yadda take kukan yasa shi zagaya hannunsa ya rungometa a jikinsa tare
da ɗura laɓɓansa a saman kunanta ya ɗan busa mata iskar bakinsa yace..

Uncle ne is'nt free if you need contact me.. 300 for nmrl grp 600 for vip
0116886423 sulaiman naima a unioun bank

send ur evidence of payement to 08119237616


ka biya ka karanta..idan ka zaɓi na... �?
6/10/21, 1:05 PM - Buhainat: Ya saka hannunsa ya dafe saman kansa,a zuciyarsa yana
mai karantu sunayen Allah guda 99,har kan ya lafa masa,kana ya fara karatun cikin
nutsuwa da kuma kamala,a haka suka idar da sallah zuhur ɗin, bayan an sallame anyi
azkar wasu suka buƙaci Jalal da yayi masu ƙarin karatu haka ya fara karatun nan
kowa ya zauna yana sauraran sautin daddaɗar muryarsa,kowa yaja Kur'ani gabansa yana
kalla amma shi idanunsa lumshe yake yana karatun cikin ƙwarewa.

bayan sun kammala sukai masa gdy shima miƙewa yyi tare da ficewa daga masjid
ɗin, ƙofar get ɗin gidansu ya samu Abbou tsaye shida Alhaji muktar suna
tattaunawa,suna ganinsa sukai shuru,kallon Abbou yyi kana ya kalli abokin Abbou
yace "barkan ku da hutawa" cikin nuna kulawa Alhaji muktar yace "yawwa Muhammad
Jalal yaya karatun" lumshe ido yyi tare da pouting lips ɗinsa yace
"Allahamdulillah" yana faɗin hakan ya kalli Abbou cikin ƙasa da murya yace "Abbou
ban key ɗin motarka zani duba motar dana saka a kawomin sbd gobe aƙwai inda zani
mai muhimmanci" hannu Abbou yasa a aljihunsa yace "to! aikam na bar key ɗin a main
parlour bari na kira Aryan ya kawo maka" girgiza kai Jalal yyi tare dayin hanyar
ƙaramin get yana tafe yana faɗin "no bari naje" ya ƙarasa maganar yana shigewa
cikin gidan.

Bayan shigewarsa Alhaji Kabeeru ya kalli Abbou cikin damuwa da maganar da suke
yace "anya Jalal lfy yake? naga ya faɗa ko kuma a haka yake ne,kasan rabona dashi
tun yana ƙarami" numfashi Abbou ya sauke cikin damuwar shima yace "Ni kaina
lamarinsa yana bani mamaki,amma tun ranar daya dawo gida nasan baya cikin
nutsuwarsa kuma lfy bata ishe sa ba,lamarin Jalal yana damuna shiyasa ma yanke
shawarar abinda naga ya dace banda kai da liman babu wanda ya san da wannan lamarin
hatta shi Jalal ɗin banso ya sani, nasan wata rana zaiyi alfahari da abinda nayi
masa"
murmushi Alhaji muktar yyi domin ya fahimci manufar abokin nasa,da kuma babban
dalilinsa akan wannan lamari,kuma shima yana tare dashi "yanzu yaushe za'ai kenan?"

"dole mu jira sanda liman zai dawo masjid sabida ina son komai ya tafi yadda
mukeso" da wannan maganar Alhaji muktar yace "shikenan Allah ya taimaka yyi jagora"
sallama sukai kowa ya shige cikin gidansa.

tura ƙaramin get Abbou yyi ya shiga cikin gidan nasa,yana shiga ya samu baba habu
da Laure suna cece kucan nasu da suka saba, girgiza kai kawai yayi ya nufi cikin
gidansa.
yana shiga cikin gidan ya samu Aryan da Jalilerh suna magana wacce ta shinta
kenan daga bacci, duk irin baccin da tayi akan idanunsa,sabida ko cikin part ɗinsa
baije ba,zama yyi akan sofa yana mai kallon Jalilerh wacce itama shi take kallo
kansa ya ɗauke yace "dear naji Mummy tana kema ba kiji daɗi ba, Allah ya baki lfy
ya jikin yanzu?" cikin jin daɗin kulawar daya bata tace "naji daɗi yanzu Abbou" dry
Aryan ya fara yi sabida Hausar da yaji tayi Turo baki tayi tare da shagwaɓe fuska
cikin Muryar shagwaɓa tace "Abbou ka ganta ko" shima Abbou danne dryar dake shirin
ƙwace masa yyi yace da ɗan haɗe rai yace "rabo dashi kinji, Jalilerh shima ai bai
iya magana ba" yana faɗi hakan yana juyawa bayansa sabida takun da yaji a
bayansa,shima Aryan juyawar yyi, Jalilerh kuma saurin sunkuyar da kai ƙasa tayi
sabida tun kafin ya ƙarasu daddaɗan turarensa yyi mata sallama, miƙewa Aryan yyi
yace "Abbou zan raka yaya" da sauri Jalilerh ta riƙe hannun Aryan tace "zani" wani
banzan kallo Jalal ya watsa ba wanda ya sanya tayi saurin zame hannunta daga jikin
Aryan,shi kuma Aryan san bai kula da hakan ba,hannunta ya riƙe tare da sunkuyawa
kaɗan yace "yanzu yaya zan raka,ki bari week end yazo sai mu fita tare da Nihila
kinji beb" kanta ta gyaɗa masa alamar yadda,wani tsakin Jalal ya kuma yi ba tare
kuma da yace komai ba yyi ficewarsa daga cikin gidan,yana fita ya ƙarasa jikin
motar Aryan ya sanya ke ya buɗe kai tsaye mazaunin drever ya zauna,hannu yasa yaja
murfin motar yyiwa motar key,da sauri Aryan ya ƙarasu yace "am sorry na tsayar
dakai" lumshe ido Jalal yyi tare da fesar da wani zazzafan numfashi ta cikin
bakinsa kafin yyiwa motar revers yace "no na fasa fitar dakai,naga kana abu mai
muhimmanci" yana faɗin hakan yaja motar da gudu daman tuni baba Habu ya buɗe masa
get,kai tsaye ya fice daga cikin gidan.

baki sake Aryan yabi motar da kallo harya fice daga cikin gidan,juyawa yyi ya
koma yana shiga Jalilerh ta miƙe tsaye tare da ƙarasuwa wajan ta faɗa jikinsa tace
"oyoyo" kanta ya shafa tare da janyeta a jikinsa yace "beb na fasa fitar ai tunda
baki so" murmushi tayi har saida dimples ɗinta suka loma cikin jin daɗi ta ƙara
shiga jikinsa tace "Thank You brother" hannunta ya kama yace "zauna kiyi kallo zan
watsa ruwa na huta kafin ai la'asar" sakinsa tayi kafin ta tace "mene la'asar?"
suit ɗin jikinsa ya cire tare da riƙeta a hannu yace " nasan a garinku kuna zuwa
Church ko?to muma a nan muna zuwa masjid muyi ibadan mukaiwa Allah kukanmu tare da
gaya masa buƙatun mu,kuma sai kiga alfarmar Annabi Muhammad (s.w.a) ya biya mana
dukkan abinda muke nema wajansa" shuru Jalilerh tayi tana sauraran abinda yake faɗa
mata,kafin tayi saurin faɗin "amma mene yasa bakwai roƙan jesus?" murmushi yayi
mata tare da bata dukkan nutsuwarsa yace "jesus shine Annabi Isa Alaihissalam,kuma
ɗa ga Maryam,shima Allah subhanahu wata'ala shine ya hallicesa kamar yadda ya
halicci Annabi Muhammad,kuma babu wanda muke da ikon bauta wa sai Allah,sannan kuma
muyi Annabi Muhammad mubaya'a domin shine Annabi gsky,kuma shine mai cetanmu ranar
lahira" Mameey dake sakkowa daga upstrais ta ɗura da faɗin "kuma dukkan wanda ya
yarda da Allah ya zama dole ya yarda da Annabi Muhammad (s.w.a)ko a Bible bayan an
ambaci Annabi Isa,sai aka ambaci Annabi Muhammad wanda hakan na nufin babu wani
Annabi bayan shi" ta ƙare maganar tana sakkowa daga saman bene nan.

waje ta samu ta zauna gefen da Jalilerh ke zaune tace "my dear babu wanda zai
maki dole,amma dai addinin musulunci shine addinin gsky dole zaki hqr da zamanmu a
tare dake sabida zaki dinga ganin abubuwan da maki san dasu ba,ina fatan Jalilerh
ta gane nufi na" ita sam ta kasa gane maganarsu amma tana ɗaukan ta amatsayin
gsky,domin ta samu zuciyarta da kwadayin jin labarin addinin Musulunci,gefe guda
kuma idan ta tuna birnin nufar da kuma Papa,da uwa SUNDU sai taji bata ƙaunar jin
abinda suke faɗa,sabida ba zata iya da azabar da za'a gana mata domin tasan
hukuncin da akewa dukkan wanda ya musulunta a birnin nasu,hawayen da take ƙoƙarin
mayarwa ne suka samu damar sakkowa ta cikin idanunta,da sauri Aryan ya tsuguna a
gabanta yace "ohhh beb why Are you cry? ki daina kinji ban son ganin hawayen" ya
ƙare maganar yana share mata hawayen tare da miƙewa yace "Mameey yunwa na keji
fa,bari na fito amma" dry tayi masa tace "babu abinda ka iya sai raki kamar kai
kaɗai ne mai ciki,kasan dole sai kowa ya dawo gida sannan za'a ci abinci" dry yyi
mata yana shigewa part ɗinsu yana faɗin "i knew" bayan shigewarsa Nihila tayi
sallama Mameey ce kawai da amsa mata banda Jalilerh wacce bata san muhimmancin amsa
sallamar ba,zama tayi tsakaninsu tace "washh Mameeyna na gaji rana yunwa,kai Mameey
karatu aƙwai wahala wlh" ta ƙare maganar tana kama hannun Jalilerh tace "sister
muje ciki ko" miƙewa Nihila tayi tace "Mameey ya gidan shuru wai?ina bobo,yaya Ara
yan,yaya,Irfan,yaya imran duk suna ina?" miƙewa Mameey tayi ta nufi kitchen tana
tafe tana faɗin "baby duk masa gidan fa" tana faɗin haka ta ƙarasa ciki ta samu
Laure harta kammala girki,ta zuba komai cikin cular,itama part ɗinta ta koma domin
yin wanka ta shirya kafin la'asar.

Nihila na shiga ta kalli Jalilerh tace "ina fatan ki sauya pat ɗin jikinki,kuma
kinyi wanka kin sauya kaya?" girgiza kai Jalilerh tayi alamar "a'a" da sauri Nihila
tace "kan uba,wlh wari za kina yi idan baki gyara jikinki,baki san najasa bace?"
turo baki Jalilerh tayi domin sai maganar Jalal ta faɗo mata inda yake cewa wari
take,ita kuma ta ɗauki al'ƙawari bashi mamaki sai yasan ita ya gayawa,cikin
shagwaɓa tace "to yaya zanyi?" ta ƙare maganar hawaye na sauka daga cikin
idanunta,cikin bathroom Nihila ta shiga ta haɗa mata ruwa mai zafi tare da saka
mata turaren wanka da kuma wani magani wanda Mummy ta bata,tana gamawa ta fito tace
"ga ruwa can kije kiyi wanka kamar yadda na gaya maki,idan kin gama kiyi brush ki
busar da wannan tulin sumar,da alama ke ko damunki ba tayi" ita dai bata ce mata
komai ba ta shige cikin bathroom ɗin.

A hankali yake dreving motar cikin ƙwarewa,duk da ya daɗe rabonsa da dreving


amma hakan bai sa ya manta yadda ake ba,yadda yake murza kan motar a zafafe zaka
tabbatar yana cikin damuwa,banda sakin numfashi da ajjiyar zuciya babu abinda
yake,yaci ace yaje inda zashi amma ko rabin zuwa baiyi ba,sabida yadda yake tafiyar
kamar bai son tafiyar,a haka ya samu ya ƙarasa inda ake saida manyan motoci Masu
ƙyau da tsari, parking yyi tare da kifa kansa a kan abin dreving ɗin,so yake yaji
sauƙin abinda ya keji a ransa da zuciyarsa,amma abin ƙara yawa yake tun yana jurewa
har rauninsa so yake ya bai yana,banda ƙarfin addu'a,da tuni ƙwaƙwalwarsa ta jima
da daina aiki,da tuni mutane sun daina ganin girmansa,da tuni mutane sun fara
gudunsa,amma duk da hakan zuciyarsa na sashi son ya aikata abinda sam bai dace ba,a
gefe ɗaya kuma babu abinda yake sha'awa ko kuma fata ace ya cimma sai burin daya
tasu dashi tun yana Shekara biyar,burine wanda yake ganin bashi daya kawo abin ba
hatta mutanen da abin bai shafa ba zasu ji daɗin sa kuma za suyi alfahari dashi,
tabbas dole ya aiwarta dashi koda zai zama tawaya a nasa bangaren,baka da wani
sauran dama wannan itace damarka Jalal,lalurar dake damunsa ba zata hanashi ai
watar da abinda yyi niya ba,a hankali ya ɗago firgitattun idanunsa da suka janye
kaɗan sukai jaaa sabida zallar damuwar dake a ransa, lumshe idanunsa yyi kafin a
hankali ya ɗauki gorar dake kusa dashi,ya ɓalle murfin gorar sai da ya shanye tass
kana ya ajjiye gorar a gefe guda,a hankali yaji zuciyarsa nayi masa sanyi nutsuwa
ta fara saukar masa,cikin ransa yake ƙara jaddada sunayen Allah a haka harya samu
damuwar dake ransa a kaso 100,80 ta tafi,fitowa yyi daga motar tare da sanya
hannayensa duk biyun a cikin aljihun rigarsa,cikin jarumta kuzari nutsuwa yake taka
ƙafafunsa tamkar ba shine yake cikin damuwa ba,sosai haiba da kamala da ƙwarjini ya
sauka a saman fuskarsa,a haka ya ƙarasa shiga wajan motocin ganin ƴan mata a wajan
yasa ya haɗe ransa tamau,da sauri ma'aikatan wajan suka ƙarasu inda yake tsaye ya
bashi kujera tare da tambayarsa wacce kalan mota ya keso,hannu yasa ya shafi sajen
fuskarsa cikin wata daddaɗar murya mai daɗi yace "alrdy na zaɓa,nama tura
kuɗin,kawai ina son a kawomin ita gida yau" ya ƙare maganar yana sauke ajjiyar
zuciya sabida tsayin da maganar tayi masa,cikin girmamawa mutumin yace "ok are you
Muhammad Jalal Kabeer bobo ko?" miƙewa tsaye yyi tare dayin gaba sabida ƴan matan
da yaga sunyo wajan yana tafe yace "Yes i am"

yana shigewa motar ƴan matan ma zuwa wajan, tsaki Hibba tayi tace "wlh Ikram kin
cuceni,tun ɗazo nake son nazo wajan wannan guy ɗin amma kika ƙi rakoni yanzu kalli
a sarar da kika jamin?" ta ƙare maganar kamar zatai kuka,cikin dryar mugunta Ikram
tace "kee mene ya hanaki zuwa wajansa? dole sai na rakaki wai?" cikin damuwa Hibba
tace "wlh ƙwarjini yyimin ko idanunsa na kasa kalla,wlh ina sonsa?" zare ido Ikram
tayi cikin mmki tace "so kuma Hibba? kina cikin hankalinki kowa? daga ganin mutum
sai faɗin kalmar so wlh wannan haukan ba da Ikram ba" hannun Ikram ta kama tace
"wlh Ikram ina son shi,ha salima ban taɓa ganin mutum da yyimin kamarsa ba,yana da
ƙyau sosai,yana da ilimi uwa uba kuɗi,jin kansa ya ƙara ruɗanu" zuwa yanzu kallon
baki da hankali Ikram ta fara yiwa Hibba kafin tace wani abu Hibba ta kalli
manager'n wajan tace "dan Allah ka taimakamin da address ɗin mutumin nan ko kuma
number waya" har ya zura hannu a aljihunsa sai kuma ya ciro hannun yace "hajia bana
da ko ɗaya daga cikin abinda kika tambaya" gdy tayi masa tare da jan hannun Ikram
suka shiga Mota suka bar wajan,a ranta kuma tayi al'ƙawari dukkan inda ya shiga
saita nemo sa in dai ya raye.

3:30 dai-dai yyi parking a parking space,yana fitowa ko cikin gidan bai shiga
ba,ya nufi masjid kasan cewar yana da al'wala shiyasa bai ma tsaya yin wata
al'walar ba,a masallacin ya samu Abbou da Aryan da Irfan da Imran,da kuma abokinsa
Jafar,salla ya jasu ana idarwa yyiwa masu jiransa karatu tare dayin azkar, bayan ya
fito kai tsaye ya shiga cikin gidan a danning table ya gansu zaune har da Jafar ba
tare daya ƙara kallon su ba,ya juya zuwa part ɗinsu,jinjina kai Jafar yyi a ransa
yana mamakin mislikanci Jalal, haka Jafar ya zauna a gidan har dare tsakaninsa da
Jalal ya gansa a masallaci.

washegari tun asuba bai koma bacci sabida a yau ya keson yaje neman abinda ya
sanya ya fita ƙasar Paris karatu, 7 na safe ya shirya cikin wani farin boyal mai
manyan zane,mara nauyi da kuma duhu,domin hatta singlet ɗin jikinsa ana gani,wata
Black ɗin hula mai taushi ya ɗauka ya saka,sannan ya ɗauki Black half covert shoe
ya saka,yana gamawa ya fesa turare,kana ya fito cikin nutsuwa tare da rufe side
ɗinsa,a babban parlour ya samu Nihila ta fito da shirin makaranta, wajansa ta
ƙarasa tace "good mrng bobo" kansa ya ɗaga aikam cikin Sa'a idanunsa ya faɗa cikin
na Jalilerh wacce tayi tsaye tana kallonsa ta saman bene,daman jikinsa ya basa
kallonsa ake,kansa ya ɗauke yace "mrng too baby so ya school ɗin kina karatu dai
ko?" washe baki tayi ta fara zuba masa surutu da sauri yasa lallausan tafin
hannunsa ya rufe mata baki a hankali kuma yace "talkative" a haka suka ƙarasa
gaban dalleliyar motarsa wacce ake yyi yanzu,wacce ta kasance blue black, sosai
Nihila ta fara santin motar domin tana bacci jiya aka kawo masa ita, mazaunin
drever ya shiga yace ta shigo ya kaita,sosai taji daɗi yau ɗaya yayan nata zai fita
da ita,har makarantar ya kaita kana ya juya ya nufi gidan Gwamnati,yana zuwa ana
tashi daga zaman MAJALISTA, kai tsaye office da zai sa dashi da shugaban ilimi na
ƙasar ibadan ga nufa,yana zuwa kai tsaye aka bashi damar shiga,kujera yaja ya zauna
bayan ya zauna,yace "mrng sir" murmushi Mustapha yyi tare da faɗin "Muhammad Jalal
Kabeeru bobo ɗalibai da yawa su amshi ofer ta aikinsu wasu ma a ranar da kuka
dawo,kai kuma shuru daba ina da niyar kiranka domin kazo ka faɗi aikin da
kakeso,kasan cewa kaine ɗalibin da yafi kowa samun result mai ƙyau,dan haka yanzu
ka faɗi aikin da kakeso" murmushi gefen baki yyi a ransa yana mmkin mutanan da
idan suka fara mgn basa tsayawa, lumshe ido yyi kafin yaja numfashi cikin wata
murya mai ƙwarjini yace "bana son aikinku,nine dai na keson baku nawa aikin...

Uncle ne is'nt free if You need contact me...300 for nrml 600 for vip
0116886423 sulaiman naima s unioun bank.

send ur Evidence to 08119237616


6/10/21, 1:05 PM - Buhainat: "baki iya neman permission ba ko?" ya ƙare maganar
yana ware ɗaurin da Mummy tayiwa sumar kanta,turo baki gaba tayi cikin Muryar
shagwaɓa tace "zafi fa" waro idanu yyi waje tare da faɗin "where?" hannu tasa ta
nuna dwon lips ɗinta inda ya murɗe mata, bai ce mata komai ba sai sumar kanta da
yabi da kallo,harga Allah yana ƙaunar yaga suma mai yawa shiyasa a karan kansa ba
bai fiye cire tasa ba,matsawa yyi can gefe tare da zama saman sofa yaci gaba da
kallon tafsir a sunna t.v, haɗe rai yyi sosai kamar ba shine yyi mgn yanzu ba,ganin
hakan yasa ta kwaɓe fuska tare da juyawa zata bar ɗakin..,cikin ƙasa da murya kamar
mai raɗa yace "kee ubanwa zai zuban?" ya ƙarasa tambayar yana ƙara maida hankalinsa
ga tafsir ɗin da ake,tsaye tayi masa aka after 20 seconds ta ƙarasu wajan zata taɓa
jug ɗin taji saukar muryarsa yana faɗin "out..!" yadda yyi maganar yana ɗaga murya
yasa ta tsorata dashi,da sauri tabar ɗakin jikinta duka rawa yake,tana fita ta haɗu
da Aryan zai shiga side ɗinsa da gudu ta faɗa jikinsa ta saki kuka,bayanta ya shiga
bubbugawa tare da shafa sumar kanta yace "stop cry beb..and keda wa kike kuka?" ya
tambaye ta tare dasa hannu ya fara goge mata hawayen dake saman fuskarta,shuru tayi
masa ba tare da tace komai ba, attention ɗinsa ya ƙara mayarwa kanta yace " you
refused to answer my question,keda waye beb?" ƙara shagwaɓe fuska tayi tace "uncle
ne,ina jin tsoron sa" dry yyi mata yana jan hancinta yace "ehyeee keda uncle ɗin
naki" baya ta juya masa tana ƙara matso hawayen idanunta ,ganin baice mata komai ba
yasa ta fashe da kuka tana buga leg ɗinta a ƙasan tarazo,da sauri ya matsu kusanta
ya jawota zuwa jikinsa yace "ohhh sorry beb, kin san uncle bai son hayaniya,kuma
bai son magana biyu saiki kiyaye" kaita ɗaga masa alamar "to" murmushi yyi mata
yace "good gril,maza jeki ga Nihila can ta dawo" jin hakan yasa ta sake sa da sauri
ta nufi parlour'n,tana zuwa taga Nihila zaune kusa da Mameey jikinta ta faɗa tace
"wlcm sister" dry Nihila tayi tace "Thank You dear,muje kiji wata magana" tana
faɗin haka taja hannunta zuwa upstrais,da dry Mummy da Mameey suka bisu, Mama kam
na ƙwance da rubar ice cream kusa da ita a haka tayi bacci, yana zaune saman sofa
yana speading coffee a bakinsa,ya ɗura leg ɗinsa saman table ɗin time to time yakan
lumshe idanunsa tare da fesar da numfashi ta bakinsa,a haka ya samu ya shanye 1 cup
na coffee ɗin,yana nan zaune idanu lumshe Jafar yyi sallama ya shigo,ware idanunsa
yyi ya saukesu aƙan Jafar daya zauna gefen sa tare da tsiyayar coffee a cup ya fara
sha,ɓata rai Jalal yyi kamar wanda akaiwa dole yace "why zaka shigo min without my
permission?" dry Jafar yyi tare da ɗauka remote ya sauya channel ɗin zuwa zee
world, ya fara kallon series ɗin twist of fate "ni nasan ba aure gareka ba,bare
nayi tunanin idan na shigo babu izininka zanga abinda bai dace ba" banza Jalal yyi
masa har sai da ya gama surutunsa kana yace "yunwa fa na keji,dan naga kai kamar
azumi kake" still nan ma Jalal bai kula sa ba,sai ɗaukan remote da yyi ya sauya
channel,tsaki Jafar yace "wannan ai rainin hankali ne,kai kake kallon ko ni?,da
zaka sauyamin" sai a lokacin Jalal ya buɗe idanunsa tare da saukeso akan Jafar,iska
ya fesar kana ya ƙara lafewa jikin sofar,some minutes ya ƙara kallon Jafar yace
"ina son zama president of ibadan what is ur opinion?" zare idanu Jafar yyi yace
"are you mad? kasan me kace kuwa shugaba ƙasa fa Jalal" gira guda ɗaya ya ɗaga masa
tare da ɗaga shoulders ɗinsa tare da ware su alamar "so what..!?" jinjina kai Jafar
yyi tare da kallon Jalal sosai yace "look Jafar you can do what ever you want to
do,but zama president ba sauƙi,and kuma kasan wanene president Mubarak Yahya cibo
kowa,kana sane da cewa dukkan wanda ya haɗa takara dashi sai dai wani bashi ba,idan
kai baka son rayuwarka to aƙwai masu buƙatar ta just like me, please Jalal forget
all think kayi farcing rayuwarka na gaba" ya ƙare maganar cikin sigar lallashi..,"
kallo ɗaya bobo yyiwa Jafar ya ɗauke kai kafin yaja ajjiyar zuciya yace "kasan mene
cikar buri?" cikin ɓacin rai Jafar ya miƙe tsaye yace "ban sani ba sai kai
faɗan,wlh saina ha ɗaka da Abbou yanzu ma dan ance baya nanne,but i will be back in
sha Allah" bai ko tankasa ba bare ya saka ran zai ce masa wani abu,a haka harya
fice daga part ɗin nasu,a main parlour yaga Nihila zaune ita da Jalilerh "a'a beb
keda ƴar wajan Jalal ce" murmushi Nihila tayi masa tare da sunkuyar da kai ƙasa
sabida kallon da yake mata,sofa ya samu ya zauna tare da ƙwalla kiran sunan Mummy
yana ƙoƙarin ƙara kiran Mummy yaji an rafka sallati a bayansa ana faɗin" Muhammadu
Rasulullah (s.a.w) amma kai dai Jafaru baka tsoran Allah,yanzu sabida tsabar rashin
mutunci da mugun hali irin na yaran zamani sai da ka tasheni a baccin nan,huuu ina
ganinka na kirki ashe kaima tantirin bugawa a jarida ne kamar abokin naka..,wlh ku
sauya hali domin aure zakuyi babu gantalalliyar yarinyar da zata zauna da ko a
haka" ta ƙare maganar tana tura rubar ice cream ɗin dake kusanta a baki kana ta
ɗura da faɗin "kai wannan abu ba dai zaƙi ba, duk yadda akai an zuba kindirmo a
cikin wannan abun.,ai Jafaru ban baka labari ba ina sane ɗazo na faki idon wancan
misalin na ɗauke rubar wannan kindirmon" tunda ta fara magana Jafar yake dry,domin
shi karaɗinta dry yake basa, Nihila tace "aikam yanzu naji kuma saina faɗa masa"
miƙewa Mama tayi tsaye tace "yooo ke daman ai baki tsoran Allah,ban taɓa ganin
yarinya mai baƙin jini irinki ba,har yanzu babu wani mashinshi ni..," da sauri
Jafar ya dakatar da Mama ta hanyar faɗin "a'a Mama nifa? bayan kin san ni nake
riƙo" taɓe baki tayi tace "kaji dashi nidai nayi nan" tana tafiya Mummy na sakkowa
daga upstrais zama tayi kusa da Jalilerh wacce take bacci saman sofa tace "a'a son
kaine a gidan namu" sunkuyawa yyi yace "eh mummy na sameku lfy" murmushi tayi tace
"lfy lou" kallon bayansa tayi tace "ma sha Allah" kai ya sosa yace "Mummy am
hungry" dry tayi masa kana ta kalli Nihila wacce ke danna wayar Mameey tace "beb
jeki kawo masa abinci" ta faɗi hakan tana kallon Jafar kana tace "shi bobo yana
ina?" dry yyi shima yace "kin san halinsa Mummy ai,yana can part ɗinsa" jinjina
kai tayi kana ta miƙe ta nufi part ɗin nasa.

a zaune Mummy ta samu Jalal ya lumshe idanunsa yana tunani gefe guda kuma,t.v nata
ƙara ita ɗaya tana shiga ta sanya hannu ta ɗauki remote ta kashe kallon,zama tayi
kusan shi and she start staring at him for some minutes, numfashi ta sauke tare da
kiran sunansa,tun shigowarta ya san itace ta shigo kawai bai son yin magana shiyasa
baiko mutsa ba,sai yanzu data kira sunansa ya janye hannunsa on his face,idanu ya
zuba mata kafin yaji ta ɗura hannunta a saman forehead nasa tace "Allahamdulillah
nayi tunanin ciwonne" lumshe ido yyi tare da ƙara kallonta, miƙewa tayi zuwa ɗan
ƙaramin fregd ɗin dake parlour'nsa, buɗewa tayi taga tarkace da yawa, gashasshen
kifin daya shigo dashi ɗazo ta ɗauka tare da ɗaukan plat ta saka a ciki, ruwa ta
ɗauka mai sanyi da kuma apple itama ta saka a wani plat ɗin,kana ta ƙarasu inda
yake zaune "rayuwa baza ta taɓa yiyuwa babu abinci ba bobo,sam baka damu da kanka
ba,mutum sai ya wuni a ɗaki dukkan abinda akace yyi na aiki yace bai so,kenan
karatun ya tashi a banza" ta ƙare maganar tana buɗe bakinsa tare da tura masa
kifin,a hankali ya fara taunawa ba dan yana so ba,sai taga yaci sosai sannan ta
bashi ruwan da kuma apple ɗin.

washegari tun da safe ya fice daga gidan bai dawo ba sai wajan ƙarfe biyar na yamma
yana shiga ya hango Jalilerh ƙwance tana bacci daga ita sai wani ƙaramin sket wanda
iya kacinsa cinyarta sai kuma vest,baiko ƙara kallonta ba ya shige cikin part
ɗinsa.

wajan sati guda kenan bobo baya samun zama,a haka harya samu zama da shugaban
jam'iyyar kana aka bashi damar siyan Form na neman takara a take a wajan ya siyi
Form ɗin ya cike,kuma a ranar aka tabbatar dashi a ɗan jam'iyyar D.R.P kuma mai
neman kujerar shugaban ƙasa,a gajiya ya shigo gidan yana shiga ya nufi part ɗinsa
ya zare kayan jikinsa ya nufi bathroom taken shower yyi kana ya sanya wata milk ɗin
jallabiya mara nauyi, bayan ya shirya ya fito sai zabga ƙamshin yake,kai tsaye part
ɗin Abbou ya nufa yana zuwa main parlour ya samu Mameey ita da ƴan ukunta da kuma
Mama sai zabga Shira suke,fuska ya sauya kana yyi gyaran murya yace "gida kamar
club,zaku ɗauki hakkin wasu fa" haɓa Mama ta riƙe tace "yau naga ɗan nema,ni kake
ma baƙin ciki sbd ina basu labarin kuruciyata,to wlh sai dai baƙin ciki ya
kasheka" bai kula taba ya haura upstrais abinsa, tsayawa yyi baƙin ƙofar har sai
da Abbou ya bashi damar shiga,yana shiga ya zame ƙasan kujera kusa da Abbou yace
"Barka da rana Abbou" murmushi Abbou yyi tare da ajjiye jaridar daily trust a gefen
sa yace "bobo na sai na kejin labari daga sama,nida nake gidan banji ba,to ina maka
addu'ar samun nasara Allah ya taimaka" sosai bobo yaji daɗin addu'ar Abbou domin
abinda yake son sanar dashi kenan,cikin ƙasa da murya yace "Abbou ka amince?" kansa
ya shafa yace "tayaya zanƙi abinda gudan jinina keso? naji daɗi nayi farin ciki
Allah ya nuna mana lokacin Election" da "Ameen" ya amsa kana ya miƙe ya nufi
dwonstrais,yana gifta ɗakin Nihila yaga inuwar mutum,a hankali ya fara takawa zuwa
ɗakin yana isa yaga Jalilerh tsaye bakin ƙofar hannunta riƙe da brezia,kallonta yyi
yaga daga ita sai ƙaramin towel sai rarraba idanu take,fuska ya haɗe yace "gulma
ko?"turo baki tayi gaba tare da ɗan buga ƙafarta tace "ba kai ne ba" ware ido yyi
waje tare da nuna kansa yace "me? ok where are you hiding?" fuska ta shagwaɓe tare
da nuna masa brezia hannunta tace "wannan ne ban iya sawa ba,and kuma Mummy tace
dole nasa" lumshe idanunsa yyi tare dasa hannu ya jawota zuwa gabansa kana ya
juyata zuwa baya yace "muga" brezia ta bashi shi kuma ya amsa,waro ido waje yyi
ganin number dake jikinta,baice komai ba ya ɓalle bottle ɗin dake jiki a hankali
kuma ya saka hannunsa a gadon bayanta..

UNCLE NE is'nt free if you need my book just contact me 300 for nrml grp 600 for
vip 0116886423 sulaiman naima s unioun bank.

evidence of payement 08119237616 masu fiddamin book wlh ina jin daɗin hakan Allah
ya saka maku da alkairi domin kuna ƙaramin customer😍😂
6/10/21, 1:05 PM - Buhainat: _Littafin *UNCLE NE* na kuɗi ne bisa farashi mai sauƙi
wanda zan kammala rubutasa cikin ƙwana 30, mai buƙata zai biya 300 masu son vip
posting sau biya zasu biya 600 ta wannan asusun 0116886423 sulaiman naima s unioun
bank, send ur evidence of payement to 08119237616_

*#Never lie to someone who trust's you,and never trust someone who lies to you...*

_24-25_

saurin juyowa tayi gabansa tare dasa hannunta a ƙirjinsa cikin kwaɓe fuska ta
kallesa tace "Uncle baka iya ba ai" lips ɗinta ya ƙorawa idanu,kafin yaja numfashi
ya sakar mata brezia a ƙasa,kana ya gyara tsaiwarsa kamar mai koyan magana yace
"wake saka maki da?"turo baki tayi sai kuma ta saki dry tace "to aini bansawa"
jinjina kai yyi yace "i see" bai ƙara kallonta ba ya juya yyi tafiyarsa,a main
parlour ya samu samarin gidan da Mummy da Mameey da kuma Mama zaune tasa farfesun
nama a gabanta,kallonsu yyi ya ɗauke kai har yaje bakin part ɗinsu ya tsaya cikin
ƙasa da murya yace "time for paryer" yana faɗin hakan ya juya abinsa zuwa cikin
part ɗinsa,yana shiga ana kiran sallar magrib, bathroom ya huce yyi wanka tare da
ɗaura al'wala,a parlour ya samu Abbou ya fito su Irfan kuma na jiransa,a jere suka
nufi masallacin bayan sunje suka samu liman ya dawo dan haka Jalal bai ƙarasa wajan
tayar da sallar ba, murmushi Liman yyi yace "mu duka kai muke jira daman shekaruna
sunja,bai ce komai yaje ya tayar da Sallah,bayan an idar Abbou ya buƙaci su tafi
zai dawo,kallonsa Jalal yyi kamar mai son faɗin wani abu sai kawai yyi shuru ya
miƙe suma sauran ƴan uwansa suka bi bayansa,haka nan kawai ya samu kansa da faɗuwar
gaba wacce bai san dalilin hakanma, suna tafe su Imran na shira shidai kawai jinsu
yake da kunne, Irfan ne ya kallesa yace "yaya wlh ka shiga takara a Sa'a,domin
jama'a suna sonka,daman tuni suka gaji da shugabancin zalunci da shugaban ƙasa
Mubarak Yahaya cibo,jiya na kunna data na kamar ance na shiga Twitter,ina shiga na
fara ganin photonan ka na ibadan wasu da kayan likitoci wasu da kayan gida, jama'a
sai mara maka baya suke" ya ƙare maganar yana kallon yayan nasa wanda baice masa
komai ba, Aryan ne ya ɗura da faɗin "nayi mamakin yadda jama'a suka samun wannan
photonan wanda komu bamu dashi,ai in sha Allah daga wannan lokacin kashin President
Mubarak Yahya cibo ya bushe,zai ga yadda ake mulki mai cike da tsafta da kuma
adalci" lumshe idanunsa yyi tare da fesar da iska daga bakinsa kafin ya kalli ko
wannansu yace "Jafar zai zo da paster" a haka suka ƙarasa cikin gidan,suna shiga
main parlour suka, zazzauna Jalal yasu shigewa part ɗinsa Mameey tayi saurin faɗin
"bobo sai muke jin abin farin ciki, gsky nayi murna ƙwarai da gske, Allah ya
taimaka ya kuma baka nasara" waje ya samu kusa da Mummy wacce ko inda yake bata
kalla ba hakan ya tabbatar masa da fushi take dashi,bayan ya zauna ya kalli Mameey
da murmushin sa na gefen baki yace "Ameen ya rabb Mameey na" hannunsa ya ɗura akan
na Mummy wacce take latsa waya banza tayi masa, ganin hakan yasa ya ƙwace wayar
hannunta tare da shige jikinta, ajjiyar zuciya ya sauke kafin ya fesar da numfashi
yace " i missed You Mummyna,why kike fushi?" kallonsa tayi taga yadda ya faɗa
idanunsa suka ƙara fitowa ga farin daya ƙara,rai ɓace tace "Muhammad tashi a
jikina" zare jikinsa yyi domin tunda yaji ta ambaci sunansa yasan taje ƙarshe wajan
ɓacin rai,yana tashi ta miƙe taja hannunsa har zuwa saman upstrais,da kallo su
Aryan suka bisu banda Mameey wacce take murmushi daman tun ɗazo take ganin Mummy a
kumbure ashe ita da bobo ne, Mama taɓe baki tayi tace "ah to shi rikon maraya ai
sai mai ƙoƙari,banda haka wacce gantalalliyar ce zata iya da wannan miskilin,mutum
kamar wanda akaiwa AL'BISHIR da wani nasa ya mutu,yadda zuciya take a kumbure haka
fuska take kamar zai fasa ihu..,ohhh wlh da bansan shi ba bazance Kabeeru ne ya
haifi Wannan basa mudan ba" Mameey data san kan zancen taja bakinta tayi shuru,su
Irfan kam da idanu kawai suke kallonta domin sam basu fahimci komai a zan can nata
ba.

Mummy na shiga ta zaunar dashi a ƙaramin parlour'n ta,bata ƙara kallon inda yake ba
ta shiga kitchen ɗin dake part ɗin ta juna hiter tare da zuba kayan ƙamshin,sai
daya tafasa ta sauke,ta haɗa masa tea mai kauri wanda yaji bonvita da madara,plat
ta ɗauka ta cika masa shi da cips,cikin parlour'n ta dawo hannunta ɗauke da
tray,table ta jawo gabansa tare da ajjiyesa a saman table ɗin,fuska a ɗaure ta
kallesa tace "eat,kada ka rage komai" kallonta kawai yyi harta fice daga parlour'n
ta nufi cikin bedroom ɗinta,ganin abincin gabansa ya sashi jin yunwar bawai dan
yana so ba,shi sam bai san mene yasa abinci bai damesa ba,bai san mene yasa a duk
sanda yaci abinci ya cika cikinsa ba ya kejin cikinsa nayi masa zafi,mararsa ta
kumbura tana masa zugi,yana ɗaya daga cikin abinda yasa bai son cin abincin,table
ɗin ya jawo gabansa tare saka spoon ya ɗauki cips ɗin yakai bakinsa,saurin lumshe
idanunsa yyi sabida daɗin ɗaya ziyarci kunansa,a hankali ya dinga cin cips ɗin yana
haɗawa da tea ɗin gabansa,har sai da ya cinye tas,domin bai son ya karya mata
rantsuwar da tayi,yana gamawa tana shigowa hannunta ɗauke da wata damammiyar fura,
zaro idanu waje yyi kana ya miƙe tare da kwaɓe fuska yace "Mummy i'm done" itama
haɗe rai tayi duk da irin dariya da yaso bata,domin tasan ganin furar ya sashi
miƙewa, zaunar dashi tayi tare da zama kusansa tace "haa" tsuge bakinsa yyi ba tare
da yace komai ba, ajjiye furar tayi ta kama hannunsa cikin nuna ta isa dashi da
kuma nuna ita ɗin uwace garesa tace.

"Rayuwa tana da sauƙi bobo,sannan kuma tana da wahala,a lokacin dakai kake
tunanin abinda zakai mai sauƙi ne,wani a lokacin yake ganin mai wahala
ne...,"tsayawa tayi da maganar tana kallonsa, idanunsa a rufe suke amma dukkan wani
attention ɗinsa yana akanta, ɗurawa tayi da faɗin.

"wani zai maka kallon maƙiyi,dalili kana son ka mallaki abinda yake dashi
lokacin,da zarar kuma ka mallaka shi zai zama koma baya sabida burinsa da dukkan
abinda yake samu ya na ga wannan abun daka rabashi dashi,hakan zai sanya yaga
baƙinka yaga babu wanda ya tsana sama dakai,kuma zaiyi alwashi rabaka kaima da naka
farin cikin kamar yadda ka rabashi da nasa,zai sadaukar da komai nasa in dai zai
dawo da farin cikinsa.." tsayawa ta ƙarayi sabida ajjiyar zuciyar da taji ya sauke,
kansa ta shafa tace.

"ina jin tsoron abinda gaba zata haifar, Jalal bana son ganin wani abun ya
sameka,kaine Garkuwa Nihila,nasan a yanzu ba zaka gane abinda nake nufi ba sai nan
gaba,amma siyasa babu sauƙi kamar yadda kai kake tunani,kai muradin kai ne,shi kuma
farin cikin sane,a naka tunanin mutum zai yarda ya rasa farin cikinsa ne..no! Jalal
bazai taɓa yiyowa ba,zakai farin ciki a duk lokacin da kakeso,ina gaya maka wannan
ne da nake a raye yanzu,wata rana bazan faɗa maka ba, aƙwai ranar daza tazo kayimin
kallon muguwa ko azzaluma duk kana da hujjar da zakai hakan,amma hujjarka mutum
biyu ne,bazan iya faɗa maka so ba sabida ni kaina ban sansu ba,amma dai an tabbatar
min da hakan,kayi ƙoƙarin kula da lafiyarka, domin wata rana mutum biyu kake da
ikon riƙewa kuma ƙarƙashin inuwarka.."

da sauri ya buɗe idanunsa ya ƙorawa Mummy idanu kamar mai nazartar maganarta, a
hankali kuma yaja idanunsa ya rufe kamar mai yin bacci, murya can ƙasa yace.

"Ni duk kaina ya kulle, i don't understand anything, mene kikayi da zanji
zafinki,kinfi kowa sani i'm nothing without you,na tabbatar uwa ba zata taɓa cutar
da yaronta ba,all i need for u,albarkarki"

Murmushi tayi masa kafin ta shafa sumar kansa tace "Allah yyi maka Albarka,ya
baka dukkan abinda kakeso,ya baka sa'ar rayuwa data mutuwa,ya haɗa ka da mata
nagari"

ya mutsa fuska yyi kafin ya miƙe tsaye, hugging yyi Mummy kafin yace "zani sallah"
kansa ta sumbata kana ta sakeshi,ya juya ya fita daga cikin part ɗin, yana zuwa
yaga babu kowa a main parlour'n hakan tabbatar masa Abbou tun sallar magrib bai
dawo gida ba,part ɗinsa ya shige direct bathroom ya huce yyi brush ya ɗaura al'wala
kana ya fesa parfume mai sanyi da daɗi,yana gamawa ya fita masjid, a compund na
gidan ya samu Jafar dasu Imran suna kallon paster da Jafar yyi ɗazo, photon Jalal
ne yasha shadda sky blue da kuma hula dark blue, ɗinkin riga da wando da kuma
Babbar riga,sosai photon jikin paster yyi ƙyau sabida murmushi gefen baki da Jalal
yyi,daga saman paster an rubuta D.R.P ƙasa sunan jam'iyyar an saka (power) daga
ƙasan paster an rubuta PRESIDENT MUHAMMAD JALAL BOBO, yana zuwa suka tafi wajansa
suka rungomesa kansu ya shafa yace "darling" dry sukai gaba ɗayansu kafin a tare
suce "we are proud of you yaya, munji daɗin samunka as brother" janyesu yyi daga
jikinsa kafin ya kalli Jafar dake can wajan fanfo yana yin al'wala,yana gamawa ya
matsu kusa dasu yace "wato ko dole sai kun nuna tare kukazo duniya ko?" dry Aryan
yyi kafin yace "haba yaya Jafar,ai bamu sanin time ɗin da muke magana tare" kai ya
jinjina kana yace Irfan ya zura paster a cikin mota kafin su fito daga
masallaci,suna shiga Masallaci su kaga ana rabon alwala da dabino haɗi da goro,
ƙarasa shiga sukai bayan an idar da sallah Jalal shima fitowa yyi bai zauna ba
sabida cikinsa da yaji yana masa ciwo,yana fitowa waje yaji wasu suna faɗawa Abbou
"to Alhaji Kabeeru Allah ya sanya alkairi..

ba tare daya kalleso ba,yyi shigewarsa cikin gidan,a main parlour ya samu Jafar
zaune a kan sofa gefen sa kuma Nihila ce zaune tana duba littafi karatu sbd sun
fara text ta second semester,waje ya nema can gefe ya ɗauki wayarsa iphone 12 max
ya fara latsawa, Jalilerh dake sakkowa daga saman upstrais ta ƙarasu kusa dashi
kanta a ƙasa tace "uncle..!" kansa ya ɗaga a hankali ya kalleta daga ita sai wata
duguwar riga iya laps ɗinta gashin kanta har baya,yana kallonta ya sunkuyar dakai
ƙasa ba tare kuma da yace komai ba,tana nan tsaye har Aryan ya fito daga cikin part
ɗinsa,kallonta yyi yace "beb me kike a kansa?" fuska ta kwaɓe da sauri kuma ta
ƙarasa wajansa tace "chocolate Mummy yace nazo ta bani" murmushi yyi mata tare da
kama hannunta yace "Mummy daman namiji ne?..idan macace haka za kice tace..,idan
kuma namiji ne haka za kice yace" kaita ɗaga masa kafin tasa hannunta a waist ɗinsa
tace "yaya a kabani?" hancinta yaja yace "ok muje" daga gefen sa yaji Jalal yace
"don't go with her,and kada ka bata komai" yana faɗin hakan ya miƙe tsaye da saurin
Nihila ta ƙarasu wajansa tace "goodnight bobo" kanta ya shafa yace "night beb" ya
faɗi hakan ya kissing kanta,hawayen da Jalilerh ke ɓoyewa ne ya sakko daga cikin
idanunta,da kallo Aryan yabi bayan Jalal yana jin babu daɗi a ransa,kallon Jalilerh
yyi yace "sorry beb,ƙilan laifi kikai masa go and apologize him" kaita gyaɗa nasa
cike da ƙuruciya a hankali ta nufi part ɗin nata cike da tsoro, Jafar daman ko
takan Jalal baibi ba sbd badan shi yanzo gidan ba, bobo na shiga part ɗinsa ya
shiga cikin bathroom ya sakarwa kansa shower,ruwan na dukan jikinsa yana sakin
ajjiyar zuciya, Abbou bai shigo gida ba sai sanda ya gama abinda zaiyi a waje
shida Alhaji Kamal (am so sorry nayi miskate mai maƙon nace Alhaji Kamal,sai nace
Mubarak, but president Mubarak daban, Alhaji Kamal kuma abokin Abbou dat all).
cikin kayan bacci marasa nauyi ya shirya kana ya fesa turare masu ƙamshin
gske,bayan ya kammala yaja system ɗinsa ya fara dannawa, Jalilerh tun ɗazo take
tsaye a bakin ƙofar parlour'n sa amma tsoron shiga take sbd bata san mene zai mata
ba,bayanta ta juya taga Imran murmushi yyi mata yace "a'a bebn uncle ki shiga mana"
kaita gyaɗa masa kana a hankali ta tura kanta cikin parlour'n ajjiyar zcy ta
sauke,cikin nutsuwa kuma ta ƙara tura kanta cikin bedroom ɗin hango shi tayi ƙwance
a kan bed yaja duvet ya rufe jikinsa,wajansa ta ƙarasa tare da tsayawa a kansa,a
hankali cike da tsoro kuma tace "uncle" ta faɗa tana turo bakinta gaba, lumshe
idanunsa yyi tare da juyowa ya kalleta, ɗauke idanunsa yyi ba tare da yace mata
komai, shassheƙar kuka ta fara kafin ta ƙara kiran sunansa,a ɗan hasale ya kalleta
yace "what..?" ƙara sautin kukanta tayi ba tare kuma da yace komai ba yaji ta faɗa
jikinsa tana kuka, lumshe ido yyi yana jin kansa na ƙara sara masa,ga kuma kukan da
take masa a kunne,cikin ƙasa da murya yace "sorry me Uncle yyi mki?" cikin kuka ta
ɗaga kanta ta kallesa kafin ta kifa kanta a ƙirjinsa tace "ba kai ne bakai min irin
na sister Nihila ba" waro ido yyi waje yace "me..?" hannu tasa a bakinsa sannan ta
ɗura saman kanta,hannu yasa ya dafe kansa tare da mirginata ta gefe ya ɗan ɗura
ƙirjinsa saman nata yace "ohhyaa haa bari nai baki mai ƙyau..

#Team Abbou what did you expecting...?


6/10/21, 1:05 PM - Buhainat: _Littafin *UNCLE NE* na kuɗi ne bisa farashi mai sauƙi
wanda zan kammala rubutasa cikin ƙwana 30, mai buƙata zai biya 300 masu son vip
posting sau biya zasu biya 600 ta wannan asusun 0116886423 sulaiman naima s unioun
bank, send ur evidence of payement to 08119237616_

*#Matters of the heart*

_26-27_

bakinta ta buɗe kamar yadda yace tare da tsora masa idanunta tana jiran daga mai
zai mata,hannu yasa a saman forehead ɗinta tare da dungure mata kai,cikin ƙasa da
murya irinta mai jin bacci yace"nine kike tunanin zan saka bakina a naki God
forbid" ya faɗa yana murɗe kunanta,zafin data jine yasa ta saka masa kuka tare da
shigewa jikinsa, lumshe shayayyun idanunsa yyi yana jin kukanta har tsakiyan
kanta,musamman idan ta ƙwala masa ƙara,kallonta yyi yaga da gske kukan take,gaba
ɗaya ta shagwaɓe fuska kamar ƴar baby,hawaye yyi mata faca-faca a fuska, miƙewa yyi
zaune ba tare daya kulata ba yasa tattausan hannunsa ya ɗago ta zuwa saman
cinyarsa,hannu yasa ya tallafo haɓarta yace "meye" ya faɗa yana ƙarewa oval face
ɗinta kallo,baki ta turo gaba tana yarfe hannu kafin ta ƙara sautin kukanta, fuska
ya haɗe kamar bashi yyi magana yanzu cikin wata sabuwar Muryar yace "tashi a
jikina"mai maƙon tayi shuru saima ƙwanciya da tayi saman bed ɗin ta fara birgima
tana kuka,ita a dole ya cire mata kunne,waro idanunsa yyi waje kafin yaja jiki gefe
ya ƙwanta tare da jan duvet ya rufe jikinsa,hasken ɗakin ya kashe cikin Muryar
tsokana yace "ga dodo nan" ai da gudu ta nufi inda yake ƙwancen ta shige cikin
jikinsa tana sauke ajjiyar zcy,duk yadda ta bashi dry kasa yi yyi sbd
miskilancinsa,hannu yasa ya jawota zuwa jikinsa kana ya sumbaci goshinta
kaɗan,cikin Muryar wacce take dai-dai kunanta yace "oyaaa sleep" kanta ta gyaɗa
masa kana ta zagaye hannunta waist ɗinsa,babu jimawa bacci ya ɗauketa,kallonta
kawai yyi yana jinjina rigimarta,wato tana jin baccin amma rigima ya hanata,zameta
yyi a jikinsa kana yaja mata duvet ɗin shi kuma ya sauka ya koma saman sofa,ya daɗe
idanunsa biyu sabida ciwon cikin da yake damunsa,har akai kiran sallar farko
idanunsa biyu,a hankali ya miƙe hannunsa dafe da kansa sbd juya masan da yake,warm
water ya haɗa cikin jazzuie ya shiga ciki,sosai ruwan yyi masa daɗi,bayan ya ƙasa
jikinsa ya sanya bathrope a jikinsa,ya ƙarasa jikin sink yyi brush tare da ɗaura
al'wala,bayan ya gama ya nufi cikin bedroom ya sanya wata milk ɗin jallabiya a
jikinsa tare da wani black ɗin hirami a saman kansa tamkar balarabe, paryer mat ya
ɗauka ya nufi parlour a nan ya shimfiɗa ya fara sallar lafila,yana zaune yana azkar
yaji an zauna kusa dashi,da sauri ya juya ganinta yyi ta shasshafa ruwa a fuskarta
da ƙafarta da kanta,sannan kuma ta ɗauki hiraminsa ta saka a kanta,waro idanu yyi
waje kafin ya janyeta a jikinsa fuska babu annuri yace "mekenan?" kwaɓe fuska tayi
tace "uncle nima irin naka zanyi" sakin fuskarsa yyi tare ƙura mata gajiyayyun
idanunsa masu kalan bacci yace "sallah nake,ke kuma kinayin tane?" ya tambaye ta
yana ƙara jan casbahar hannunsa,turo baki tayi kai a ƙasa tace "a'a ba nayi,mu ai
uwa SUNDU muke bauta wa" zaro idanu yyi waje kafin ya ajjiye casbahar dake hannunsa
yyi jan ƙarshe yace "wace uwa SUNDU kuma?" ya tambaye ta yana jin gine jikinsa da
jikin sofa, ƙara washe baki tayi tace "wata bukanniya ce,mai ƙaho huɗu,da hannu
huɗu da kuma idanu huɗu,dukkan abinda mukeso tana yi mana,Sannan idan mutum yyi ba
dai-dai ba tana hukunta shi,wannan tsoron ya sanya naƙi komawa birninmu,duk da
nasan Katarina(her mother),da Ummi suna kukan rashina,wlh uwa SUNDU da Papa(her
grandfather) azzalumai ne" ta ƙare maganar idanunta na kawo ruwa,da hannu ya ɗago
ta zuwa saman cinyarsa,kana ya ƙura mata idanunsa,iskar bakinsa ya fesar kafin yaja
numfashi yace.

"kin yadda uwa SUNDU na baku abinda mukeso?and kin amince da dukkan abinda
take,sannan mene yasa baki nemi taimako wajanta ba lokacin da wannan mutanan suka
biyo ki?" ya tambaye ta ya juyo da fuskar ta garesa har suka samu damar kallon
juna,turo baki tayi sai kuma tayi saurin faɗin"uncle uwa SUNDU ba komai take amsawa
ba,ni ban taɓa roƙan ta wani abu tayimin ba, Papa yace wai aƙwai dalilin hakan?"
lumshe idanu yyi tare da zameta a jikinsa ya miƙar da ƙafarsa yace "mene dalilin?"
shuru tayi na wani lokacin kafin tace "uwa SUNDU bata farin ciki da haihuwa
ta,hakan yasa ƴan birnin nufar suka tsaneni,a cewar ta wai nice sanadin da zan
rushe daular ta wacce aka ginata tun iyaye da kakanni,shiyasa taƙi amsar buƙata
kuma..."shuru tayi sbd miƙewar da taga yyi Kafin ya kalleta yace "zoki ficemin a
ɗaki,gaba ɗaya wari yake,bakya wanka bare brush" yana faɗin hakan ya fice a
parlour,da sassarfa ya shige cikin masjid ɗin sbd lokacin ya shige,yana shiga yaga
Abbou a bakin ƙofa,kallansa kawai Abbou yyi ba tare kuma da yace komai ba,ya shiga
ya tada sallar subhi,yana idarwa yana Kur'ani gabansa ya farawa mutane karatu,bayan
ya gama yyi azkar, 6 dai-dai ya fito daga cikin masjid ɗin ya nufi cikin gida.

misalin 12 dai-dai ya fito daga cikin part ɗinsa, a hankali yake tafiya cike da
nutsuwa da kamala,yana sanye da wata shadda lemon colour ɗinkin riga da wando da
kuma babbar riga sai zabga ƙamshin yake,ka san cewar yau week end ne dukkan wasu
ma'aikata na gida ya sanya ya samu main parlour ɗinsu cike da mutane,a hankali ya
fara kallon kowa da idanu, Mama, Mummy, Mameey, Abbou, Irfan, Imran sai Nihila da
Nusaibat ƴar gidan Alhaji Kamal, shuru yyi sbd tabbas aƙwai wanda babu a gidan,
lumshe idanunsa yyi kafin a hankali yaja jikinsa zuwa kujerar da Abbou yake zaune
yana latsa system ɗinsa,zama yyi tare da yin ƙasa da kai yace "barka da rana Abbou"
murmushi Abbou yyi tare da ɗaga kansa ya kalli Jalal yace "yawwa bobo,yaya jiki"
hannu yasa ya shafi sajen fuskarsa yace "Allahamdulillah" da murmushi Abbou yace
"ma sha Allah,yanzu nake cewa baby taje ta gano mana lfy ko breakfast bakai
ba?"kallon side ɗin da Nihila take akaci Sa'a suka kalli juna murmushi tayi masa,da
hannu yace tazo,da sauri ta miƙe ta ƙarasu inda yake zaune,kallon yadda take
kallonsa yyi kafin yasa hannu yaja hancinta yace "baki iya gaisuwa ba" shagwaɓe
fuska tayi tace "bobo bakai ne naga ka haɗe rai blfa" waro idanu waje yyi kafin
yace "laa ji sharri" miƙewa yyi ya ƙarasa wajan da Mummy take tsaye tana shirya
masa abinci a ƙaramin danning table,yana zuwa yyi hugging ɗinta yace "i missed You
Mummyna"kansa ta shafa tace "laaa bobo baya girma,har yanzu bai daina shagwaɓa ba"
pouting lips ɗinsa yyi kafin ya janye jikinsa yana faɗin "Mummy yunwa fa" dry tayi
masa tace "i knew,but kayi ƙyau ma sha Allah ko zance zaka ne.....,"kafin ta ƙarasa
maganar Mama tayi saurin faɗin "huuuu wacce gantalalliyar ce zata tsaya jiran
wannan,ahhh to duk wacce ta tsaya zaman jiran wannan ƙaton banzan iyayenta ba suyi
sa'ar haihuwa ba,yaro sama da shekara talatin ace bashi da niyar aure yooo ba dole
yyita fama da ciwon ciki ba,babu Mahaɗi kusa dashi" da sauri Mameey ta miƙe tayi
upstrais cike da kunya,hatta Abbou kasa cewa komai yyi daman Mummy ko inda Mama
take bata kalla ba sai ci gaba tayi da haɗawa bobo breakfast ɗinsa Irfan da Imran
suka tashi sukai tare dayin waje ,jin anyi mata shuru yasa ta fara face majina tana
kumfar baki haɗi da faɗin "ohhh Kabeeru ni kuke mayarwa shasha,wlh babu ruwana da
sannu zaku gane wannan ciwon na boba rashin sinadari ne,yaro duk masifa na cinsa a
rai daga ciwon ciki sai ciwon kai sai ciwon mara,wlh idan kukayi wasa ƴar ƙauye
wannan da kuke rainata baza ta taɓa auransa ba" sai lokacin Abbou ya miƙe tsaye
tare da zarar key ɗin motarsa sbd 1:30 yana da aikin tiater, yana nufar waje yana
faɗin "Mama kawai ki sanya albarka..," da sauri yyi shuru tare da sakin murmushi
yace "albarkar ki ita zatai ta siri garesa har yaje matakin auran"yana faɗin hakan
yyi ficewarsa,yana fita ya shiga mota ya nufi hospital ɗinsa na M.J.B PRIVATE
HOSPITAL.

a hankali yaja plat ɗin da Mummy ta cika masa shi sa cous-cous wanda yaki kayan
lambu da zallar dafaffiyar hantar rago,cikin nutsuwa ya faraci har yaji cikinsa ya
ɗaga bayan ya gama ci ya sha kunun gyaɗar da Mummy tayi masa sosai yaji daɗin
sa,yana gamawa ya buɗe bottle water saida ya shanye tass sannan ya ɗauki tissue
ya goge bakinsa,a hankali yaja kujerar baya ya miƙe tsaye,part ɗin Mameey ya nufa
yana zuwa yaga babu kowa ciki hakan ya bashi damar shigewa cikin bathroom ɗinta.

da idanu Nusaibat tabi Jalal da kallo harya ɓacewa ganinta, ajjiyar zcy ta sauke
kana ta kalli Nihila wacce itama tabi bayansa da kallo tace "baby ban taɓa ganin
miskilin mutum kamar bobo ba,kalli har idanu muka haɗa na gaidashi amma yyi kamar
bai san dani a wajan ba" ta ƙare maganar idanunta na kawo ruwa, dry Nihila tayi
tace "bobo yana da sauƙin kai,sannan yana da hqr kana kuma yana da ɗauke kai,abu
guda ke damunsa wanda ina tunanin shine rauninsa kuma shine silar zamansa miskilin
kamar yadda kikace,amma rayuwa da bobona sai wanda yyi dace,domin wata ko cikin
masallaci taje tana addu'a ba lalle ta sameshi matsayin miji ba,duk yadda yake da
kai baka isa kace zaka rainashi ba,sannan abu wani bai damesa ba,kamar yadda abunsa
bai rufe masa idanunsa ba,abu ɗaya yake dauremin kai game dashi Nusaibat" da sauri
Nusaibat ta ɗaga idanunta ta kalli Nihila a zuciyarta tana ƙara godewa Allah da
ni'imar da yyi mata...? numfashi ta sauke kafin tace "wanne abune" gyara zama
Nihila tayi kafin tace.

"wata rana na shiga part ɗinsa naga baya ciki ashe yana wanka,harna kifta wajan
dressing mirrow ɗinsa na dawo sbd wani tissue da nagani ɗauke da jini,na daɗe ina
tsaye kafin a hankali na fara jiyo tarinsa a cikin bathroom,da sauri na fice daga
part ɗin nasa, ni kaɗai na rasa wa zan faɗawa wannan tashin hankali,domin kaina ya
kulle na rasa jinin mene" tsayawa tayi da maganar sbd hawayen daya sakko mata kafin
ta ɗura da faɗin "bayan wannan Mummy tazo bedroom ɗina tashin Jalilerh domin taje
ta gyarawa bobo part ɗinsa,sai ta samu tana bacci kallo na tayi tace "baby jeki
gyara masa" da to na amsa mata kafin na miƙe na nufi part ɗinsa,tun daga parlour'n
sa na tabbatar aƙwai matsala,ina shiga cikin bedroom na samesa ƙwance a saman bed
ya kifa cikinsa sai juyi yake ga wani gumi daya yanko masa,cikin tashin hankali na
ƙarasa wajan da yake ƙwance,ina zuwa na zauna kusa dashi tare dasa hannu na taɓa
yuwansa,abun mmki babu zafi jikinsa amma yadda yake birgima zaka tabbatar yana
cikin ciwon ciki mai tsanani,a hankali nace "Bobo" jin muryarta kusa dashi da kuma
hannuna dana taɓa sa yasa yyi saurin sanya hannu ya jawoni jikinsa sai a lokacin
naji zafin zazzaɓin dake jikinsa,cikin tsoron jikin nasa nace "yaya meke damunka?
meke maka ciwo"..," tsayawa tayi da maganar tana kallon Jalilerh wacce tayi tsaye a
kanta tana kallonta,gaba ɗaya fuskarta babu walwala,cikin son jin abinda ya faro
yasa Nusaibat faɗin "ina jinki Nihila kin sani cikin JUYAYI me bobo yace maki"
hawayen fuskarta ta goge kafin taja numfashi tace "babu abinda yace min amma abinda
yyimin shine yaban mamaki" zama Jalilerh tayi still she get angry on her face
calming tayi tace "what he did to you?" kallonsu gaba ɗaya tayi kafin tace "mai
maƙon yaban amsar tambayar da nayi masa,sai ya ƙara matseni a jikinsa yana rawar
ɗari,ina jikinsa yaja duvet ya rufemu gaba ɗaya,kallonsa nayi tare da buɗe baki zan
ƙara tambayarsa kawai sai jin bakinsa nayi cikin nawa..

_ana karanta littafin UNCLE NE as free ko🤒bayan kun san cewa it will be PAID
STORY...,ki ɗaure ki biya ki karanta cikin kwanciyar hankali babu tunanin hakƙin
wani akan ki darling🥰_
6/10/21, 1:06 PM - Buhainat: _Littafin *UNCLE NE* na kuɗi ne bisa farashi mai sauƙi
wanda zan kammala rubutasa cikin ƙwana 30, mai buƙata zai biya 300 masu son vip
posting sau biya zasu biya 600 ta wannan asusun 0116886423 sulaiman naima s unioun
bank, send ur evidence of payement to 08119237616_

*#PROMISE*

_28-29_

Da sauri Jalilerh ta miƙe tsaye bata bare ta ƙarasa jin maganar ba,ita dai tasan
bata san wani abu wai shi kishi ba,haka nan kuma bata da wata alaƙa da bobo,ta nayi
masa kallon helper,wanda ya taiamaketa,amma mene yasa ta kejin haushin abinda
Nihila ke faɗi a kansa, jikinta taja zuwa upstrais ba tare kuma data ƙara cewa
komai ba ta shige ta barsu zaune a wajan,jin shurun yyi yawa yasa Nusaibat faɗin
"ina jinki" ta ƙare maganar tana danne kukan daya tawo mata,shuru Nihila tayi kafin
ta ɗauki glass cup wanda ke ɗauke da ruwa mai sanyi ta shanye,kallon Nusaibat tayi
tare da sakin murmushi tace "Naji tsoro sbd banyi tunanin abin ba,daga baya kuma
sai naji dɗi" kallonta Nusaibat tayi tare da dai-dai ta nutsuwarta tace "daɗi
kuma?" kai ta gyaɗa mata tace "Eh! sbd bayan ya sanya bakinsa cikin nawa,sai na
kallesa shima ya kallan a hankali kuma ya cire nasa bakin kafin yaja ajjiyar zcy
cikin ƙasa da murya yace "ban son surutu dat why na rufe bakin" ya faɗi hakan yana
sakina,ina nan zaune a ɗakin ina son tambayarsa amma tsoro ya hanani a haka har
bacci ya ɗauke sa, miƙewa nayi na fara gyara masa part ɗin nasa ya rage bed ɗin ne
kawai ban gyara, Nusaibat rayuwar bobo akwai ɗaure kai idan yana wani abun sai kaga
kamar mai aljanu,ina jin tsoro sosai kuma inajin tausayin sa,sbd ba kowa yasa
damuwarsa ba,kamar yadda nima ban sani ba kawai dai ina harshashe ne,bobo bai son
jama'a su fahimci rauninsa domin yana ganin kamar tawaye ne a rayuwarsa.

miƙewa Nusaibat tayi tana kallon Nihila tace "nizan huce amma zan dawo domin yanzu
na zama ƴar gida" dry Nihila tayi itama ta miƙe tsaye tana faɗin "ok any time ur
wlcm dear" sallama tayi mata sannan tabar gidan zcyarta babu daɗi,Bobo na shiga
cikin bathroom ɗin Mameey a hankali ya ƙarasa gaban mirrow'n ta ya ƙurawa kansa
idanu kamar mai nazartar wani abu,kamar yadda yake tsaye haka wani hayaƙi ya fara
fita ta cikin madubin zuwa kan fuskarsa,cikin abinda bai huce 20 seconds ya fara
tari wanda ya haifar da zubuwar wani jini ta cikin hancinsa da bakinsa,jinin na
zuba hayaƙin na ɗauke wa, lumshe gajiyayyun idanunsa yyi cikin ransa yake kiran
sunan Allah domin ya kawo masa ɗauki,wajan sink ya nufa ya wanke bakinsa zuwa
fuskarsa bayan ya gama ya buɗe Kofar ya fito,yana fitowa Mameey na shigowa cikin
parlour'n kallonsa tayi da alamun tambaya a fuskarta kafin tace "Jalal yanzu akace
min kana part ɗina,so na duba ko ina baka ciki ashe kana bathroom lfy dai? domin
ina kula dakai duk wajan ƙwana biyu saika shigo bathroom ɗina bayan aƙwai bathroom
a side ɗinku,kallonta yyi ya ɗauke kai kafin yace "Mameey barka da yamma" murmushi
tayi masa domin tasan tunda yace haka bazai taɓa amsa mata tambayarta ba,"yawwa
Jalal,ya shirye-shiryen fara zaɓan cikin gida?" zama yyi saman sofa tare da lumshe
idanunsa kafin yaja numfashi yace "Mameey an kusa,matsala ɗaya ake samun daga
ɓangaren wasu gwamnoni guda uku wanda suke marawa Mubarak Yahya cibo,amma in sha
Allah komai zai dai-dai"ya faɗa yana miƙewa tsaye,da farin ciki saman fuskartar
tace "ah ma sha Allah mutum uku babu abinda zasu hana ai" kai ya jinjina yace "ai
kam" yana faɗin hakan ya fice,a main parlour ya samu Abbou dawowarsa kenan daga
yiwa wata mata operation, Abbou na ganinsa ya zauna akan sofa yace "Bobo gobe Uncle
ɗinka Lamir g zai dawo kasan cewa baya jam'iyyar D.R.P ta C.P.P yake kuma shine na
hannun daman President Mubarak Yahya cibo,so bansan yadda zai ɗauki lamarin ba,ina
tsoro ace an samu matsala dashi" kallonsa Jalal yyi yace "Abbou kada kadamu ita
siyasa haka take ai,kowa da ra'ayinsa ina ganin wannan ba matsala bace" kai ya
gyaɗa yace "yaushe rabonka da zuwa gidan Alhaji Kamal" haɗe fuska Jalal yyi yace
"na manta" Mummy dake sakkowa tace "tun kana yaro dai" kwaɓe fuska yyi domin daman
abinda bai son ya faɗa kenan, miƙewa Abbou yyi yace "kaje yau basai na sake magana
ba" yana faɗin hakan Abbou yaja hannun Mummy sukai upstrais shuru yyi bai ƙara
magana ba kamar yadda Abbou bai ƙara cewa komai ba.
da daddare bayan ya dawo gida daga meeting ɗin da sukai ya shige part ɗinsa yyi
wanka ya sauya kaya zuwa wani farin yadi mai manyan zane,Black cap ya saka tare da
sanya Black cover shoe ya fesa turare,yana gamawa ya fito,yana zuwa main parlour
Mama tace "yawwa irin albarka,wanda ya sha Nonon albarka, daure ka siyomin tsire
wlh yau tun safe nake sha'awar cinsa kamar mai yaron ciki, zcyata sai tashi take"
kai ya ɗauke daga kallon Jalilerh wacce take sanye da riga da wando gashinta an
rabashi gida biyu ansaya masa stone,ya sakko har wuyanta ta zama kamar wata ƴar
baby, yace "da sauranki tunda zucyar har yanzu tana jikinki" miƙewa tayi tace
"daman na sani bana da wani gata a gidan nan,da Lamir yana nan babu abinda zan nema
wajansa yaƙi,kai amma dai bakai halin ƙwarai ba,atooo rowa dai babu ƙyau kuma wanda
kaba yar shine rabonka wanda kaci kuma kashinsa zakai" ta ƙare maganar tana sauya
fuska tace "nina san da wasa kakemin domin kana da zcyar tausayi ba kamar waccen
yaron da yake tafiya kamar zai kifa,kai aini jiya naga daɗin ƙiba a talabijin kana
jin na baka lbr...," da sauri ya miƙe yace "a'a zan siyo maki riƙe labarinki" da
sauri Jalilerh ta sakko daga saman sofa ta karaso wajansa tace "uncle zani"baice
mata komai yyi tafiyar,daga saman upstrais Abbou yace "my dear bisa mana"tana jin
haka tabi bayansa da sauri yana ƙoƙarin shigewa cikin motarsa yaji ta kama
hannunsa,zame hannun yyi tare da sakar mata ranƙwashi a kanta da sauri tayi ƙasa ta
durƙoshe a wajan tana kukan,kafin yyi wani yunƙuri Aryan ya ƙarasu wajan tare da
sanya hannu zai taɓa Jalal ya sanya hannunsa gaba ɗaya ya ɗauketa zuwa cikin motar
yana zuwa ya cilla ta a side ɗin gaba shima ya shige mazaunin drever,baiko kalli
inda Aryan yake ba sai da Aryan ɗin yace "yaya daman wasu matasa ne sukeson ganawa
dakai gobe,amma ban basu dama ba sbd naga kana busy,sannan wasu ƴan jarida ma sun
turo katin gayyatar ka zuwa gidan t.v ɗinsu domin su tattauna dakai akan takarar
daka fito" lumshe idanu yyi yace "matasa san kace gobe suje gida gona ina can,su
koma gidan t.v kace sai week end" yana faɗin hakan yaja motarsa ya fice daga cikin
gidan,kai tsaye wani restaurant ya nufa mai suna vip restaurant yana zuwa yyi
parking a parking space ya fito,hannu tasa zata fito taji ya kulle ƙofar,dole ta
zauna ciki tana kumbure-kumbure,kai tsaye cikin restaurant ɗin ya shige yana shiga
ma'aikatan wajan sukai masa barka da zuwa tare da bashi kujera"no ba zama zanyi ba"
oder ya basu yana bayarwa yace akai masa mota yana faɗin hakan yyi gaba abunsa,yana
gaf da shiga cikin motar yaji ana faɗin "Assalamu alaika"

juyawa yyi a hankali ganin macace yasa ya ɗauke kansa gefe guda kafin a hankali
kuma yace "Wasalamu alaiki" yana faɗin hakan ya shige cikin motar yana jiran a kawo
masa oder da yyi, ƙara ƙarasuwa jikin motar tayi tare da sunkuyar da kanta dai-dai
saitin Kofar motar tace.

"Allah yasa ban katse maka hanzari ba,nayi tunanin rabuwa dakai ganin kamar sauri
kake amma zcyta taƙi amincewa da hakan,ina fatan zaka fahimce ni"

Jalilerh take motar ta ɗago kanta a hankali kuma tayi ƙasa da muryarta tace "who
is she?" kafin ya bata amsa Hibba tace.
"i"m Hibbatullah Mubarak Yahya cibo,kuma ina sha Allah am going to be ur Aunty
soon"

ɗauke kai Jalilerh tayi bata sake magana ba,sai wayar bobo ta taci gaba da dannawa
tana game.

numfashi ya sauke kafin yace "ok thanks,the You want me to help you?" ya ƙare
maganar yana ƙwace wayarsa daga hannun Jalilerh sbd kada tayi masa restore,
murmushi Hibba tayi kafin tace.

"Kawai ka birgeni ne tun a wajan siyan mota,nai ta binciken inda zan sameka sai
gashi yanzu Allah ya haɗamu,idan babu damuwa ina son sanin sunanka?"

horn ya danna a motarsa wajan 10 seconds ya kalleta yace "Muhammad Jalal bobo" ɗan
waro idanu tayi haka nan taji kamar ta taɓa jin sunan but at where? shine abin
tambayar amma ta manta, murmushi tayi tana juya fararan idanunta tace.

"wow!! nice name bobo, please can u give me ur contact? sai mu dinga gaisawa as
frnds,kallon Jalilerh yyi yaga gaba ɗaya ta ɗauke kanta tana kallon waje,hannu yasa
ya ɗaukota gaba ɗaya ya ajjiye ta saman cinyarsa kafin yace.

"ina da mata"da mamaki take kallonsa sai taji duk zcyarta babu daɗi ranta ya
ɓaci,saita kanta tayi tace "mata kuma..?wace?" rungome Jalilerh yyi wacce tai
ƙwance a jikinsa ta fara bacci sbd sanyin a.cn ɗaya shigeta yace "gata" saurin riƙe
ƙofar motar tayi sbd jirin da taji yana neman ka da ita,cikin nuna itama idanunta a
buɗe yake tace "haba wannan yarinyar,ai sai dai ƴarka badai mata ba,idanma matarce
ka rasa wacce zata aura sai kwaila mara jiki sosai" kallon gefen idanu yyi mata
sannan ya kalli Jalilerh wacce ta ɗan ware idanunta tana sauraran maganar tasu
sama-sama,wani smile yyi sbd shi gare shi bai ga wani banbanci ba,shekaru kawai
zata nunawa Jalilerh da kuma girman jiki,amma duk halittun da zai nuna Jalilerh
macace ya gama bai yana sai Abinda ba za'a rasa ba, ƙasa yyi da kansa dai-dai
fuskarsa Jalilerh yace "haaa ba kinki na baki sweet kinji Noor" cikin magagin bacci
ta buɗe bakinta,a hankali shi kuma ya sanya bakinsa cikin nata tare da bata wani
lafiyayyan kiss,kafin tayi wani yunƙuri ya zoba mata yawon bakinsa cikin bakinta,
lumshe ido tayi tai lamo jikinsa a hankali kuma baccin yyi gaba da ita.

baya Hibba tayi cikin ƙaramin lkc mood ɗinta ya sauya,kafin tayi ƙarfin halin
faɗin "na yarda,amma kada kayi tunanin shkkn komai na iya sauya" tana faɗin hakan
ta shige cikin motar ta,sai a lkcn aka kawo masa oder da yyi shima ba tare daya
tashi Jalilerh ba ya gyara mata ƙwanciyar tare dayin revers yywa motar key pouting
lips ɗinsa yyi tare dayin bisimillah ya fara dreving.

basu isa gida ba sai wajan ƙarfe 9 na dare sbd wani waje daya tsaya sukai wani ɗan
ƙaramin meeting aƙan zaɓan cikin gida,yana shiga Mama tayi saurin miƙewa tsaye tace
"ina nan zaune,ka ganni sau goma kenan ina sheƙa amai,duk yadda akai ƙwantaccen
cikina keson tashi"waro idanu yyi kafin ya miƙa mata leda ɗaya acikin ledojin guda
biyar ɗin daya shigo dasu, kafin yace komai ta yaga leda tayi zaman dirshen a ƙasan
carpet tace "ma sha Allah gashi kowa ya sha kayan haɗi wannan ɓoye shi zanyi sbd
ɓerakun gidan nan" baice mata ƙala ba ya haura saman upstrais hannunsa riƙe da
Jalilerh wacce take ta bacci abinta,cikin nutsuwa ya tura ƙofar bakinsa ɗauke da
sallama,shuru Nihila tayi harya ƙarasu cikin bedroom ɗin ya ƙwantar da Jalilerh
yaja mata duvet ya rufe mata jikinta dashi,kallon Nihila yyi yace "zo nan" miƙewa
tayi taga ita sai ƙaramin wando da rigar bacci mara nauyi, hannu yasa ya murɗe mata
kunne yace "baki amsa sallama ba ko?ko baki san muhimmancin ta bane?" turo baki
tayi hawaye na zuba a saman fuskar ta tace "shine kuka tafi kuka barni, tun ka dawo
baka taɓa fita dani ba,ko kafi sonta akaina"baki ya ƙara murɗe mata kafin yasa
hannu ya jata zuwa jikinsa yace "ban son irin wannan kalaman,ke jinina ce,ita kuma
ƴar uwata ce kowa da matsayinsa" ya faɗi hakan yana share mata hawayen fuskarta
yace "babyn Mummy ta girma bata san ta girma ba eyeee" ya faɗi hakan yana sumbatar
goshinta yace "make sure kinyi maku addu'a keda ita" kaita gyaɗa masa ya fita yaja
masu Ƙofar da sallama ya shiga part ɗin Mameey ya sameta tana shirin fita kasan
cewar itace da girki, "Mameey Barka da dare" murmushi tayi tace "yawwa babban yaya"
ledan hannunsa guda biyu ya miƙa mata yace "ke da Abbou" gdy tayi masa tare da
addu'a kana ta nufi part ɗin Abbou,shima wajan Mummy ya shiga ya sameta zaune tana
kallon wani abu,tana ganinsa ta ɓoye a bayan pillow,zama yyi yace "sannu Mummy na"
sumar kansa ta shafa tace "yawwa yarona,sannu kaji bobo kaga abinda banso kenan
harkar siyasa ya fara saka gaba" miƙewa yyi yace "kai Mom" ya faɗa yana bata ledan
hannunsa yace "goodnight" ok "take care" yana sauka dwonstrais ya samu duka samarin
gidan gaba ɗaya suka haɗa baki wajan faɗin "sannu yaya" zama yyi yace "yawwa
darling" kallonsa Aryan yyi yace "tun ɗazo nake saka ran ganin dawowarku ashe sai
yanzu,bari naje naga beb ko batai bacci ba" fuska babu yabo babu fallasa yace
"sunyi bacci" ba dan ran Aryan yasu ba ya zauna, Irfan ne yyi dry yace "da dukkan
alamu anyi gaba da zcyar wani" da sauri Imran yace "koba Aryan ba..?aina kula tunda
ya sanu bbyn yaya ya faɗa" murmushi yyi yace "wlh ina sonta,kuma ina da burin
auranta" miƙewa Jalal yyi tare da basu ledan hannunsa guda ɗaya wacce ta kasance
babbar ciki,yana basu yyi shigewarsa part ɗinsa.

zaune president Mubarak Yahya cibo yake yana kallon matarsa Haj Ayshert yace "bana
barin dukkan wanda yace zai yi takara dani akan abinda na keso,na ɗauki alwashi
wulaƙanta dukkan wanda yace zai hakan,kuma zan tabbatar masa da magana ta gsky
ce,badai na tura masa da saƙo ta email ɗinsa akan ya janye takarar ba yaƙi,shi ɗan
miskilin tsiya ko..?" ya faɗa yana fesar da numfashi ta cikin bakinsa,cikin
girmamawa Haj Ayshert tace "your Excellency you don't need to worry about this
issue,shekararka 4 kana mulki ya kamata ka hqr haka tunda babu abinda muka nema a
rayuwa muka rasa,daman ita siyasa ai ba'ar dugaro bace,kuma ba gado bace bare ace
dole mutum yyi sorry I don't mean to hurt u" miƙewa yyi yace "ban shiryar barin
siyasa a yanzu ba,kamar yadda nayi al'ƙawari sai nayi shekara 8 cif akan mulki,
shima da ina da iko sai na ƙara juyawa,dan haka dukkan abinda za kice kin daɗe baki
faɗa ba,ruwanki ki maramin baya kisa a zaɓeni ruwanki kiƙi,kuma zuwa yamma Lamir
zai dawo kuma nan zai fara zuwa domin nike da buƙatar ganinsa,dukkan hanyar da za'a
bi a kawar da wannan mutumin a duniya sai nayi kuma ta hanyar Lamir zan iya hakan..

#Team Zulfa a ƙara hqr,ko daina tambaya Please kana kusa na taɓo inda ban shirya
zuwa ba,ko bini sannu a hankali.
6/10/21, 1:06 PM - Buhainat: _Littafin *UNCLE NE* na kuɗi ne bisa farashi mai sauƙi
wanda zan kammala rubutasa cikin ƙwana 30, mai buƙata zai biya 300 masu son vip
posting sau biya zasu biya 600 ta wannan asusun 0116886423 sulaiman naima s unioun
bank, send ur evidence of payement to 08119237616_

*#Something is over doesn't means ur life is over*

_30-31_

Da yamma Lamir ya sauka gidan president Mubarak Yahya cibo,motoci ne sama da goma
sukai parking a parking space,ga wasu securities wajan ashirin duk riƙe da
guns,kowa ka gani fuska babu walwala,a haka aka buɗewa President Mubarak Yahya
cibo,yana tafe wasu masu tsaronsa suka rufa masa baya,da sassarfa ya shige
parlour'n da yake meeting mai muhimmanci wanda ba kowa yasan dashi ba,yana zuwa
parlour'n wasu manyan mutane su biyar suka miƙe tsaye alamar girmamawa,farin ciki
fal fuskarsa ya kalli Lamir wanda ya ƙara girma shekarunsa suka jaa,sai dai yana
nan fresh bawai ya tsofa bane, zama yyi akan wata lafiyayyiyar kujera a hankali
kuma ya ɗauki coffee da aka ajjiyewa ko wannansu ya ɗan kurɓa kaɗan, Lamir ne yace
"ur excellency sai naji kira daga sama,naji tsoro sbd tunda ka turani Istanbul
domin kula da Company medicine ɗinka baka taɓa kirana ba,shiyasa wannan kiran ya
ɗagamin hankali" Gwamna Faisal Lawan yace "ai Lamir abunda ba muyi tunanin zai faru
damu ba shine yake shirin faruwa,babu wanda ya taɓa tsayawa takara shugaban ƙasa
tun takarar da Khalil ya tsaya shima kafin zaɓe ya mutu,to yanzu an waye gari wani
ɗan ƙaramin alhaki na neman tayar mana da hankali, tabbas idan mukai sanya za'a
samu matsala" ya ƙare maganar yana kallon president Mubarak, miƙewa tsaye Lamir yyi
ya Fara zagaye parlour'n kafin yace "duk wannan ba shine ba,bamu da matsala dashi
idan duk sauran gwamnonin da muke dashi basu mara masa baya ba,kaga da zarar anyi
zaɓen cikin gida bamu da wata matsala dashi,idan zaɓe yazo a nan zamu tara
talakawan gari da matasa mu raba Musa ƴar shinkafa suger da ƴar dubu biyu
haka,matasa kuma zamu basu ofer ta aiki amma ta ƙarya,sannan ƴan bangar siyasarmu
zamu haɗasu da manyan drugs wacce zata har gitsa masu brain ɗinsu,kaga a nan zasu
rage mana wani aikin ranar zaɓe sukaiwa ƴan kungiyar hamaiya farmaki,hakan zai saka
magoya bayan jam'iyyar jin tsoro kowa yaƙi fitowa zaɓe sbd yana jin tsoron kada a
kashesa ko a yanke sa, shine kawai" murmushi president yyi domin har yaji wani
sanyi a ransa, Faisal Lwan shima ya mike tsaye yace "matsalar duk ba'a nan take
ba,tashin hankalin da muke ciki a yanzu shine dukkan gwamnonin da muke dasu guda 39
sama da 30 suna bayan sabon ɗan takarar shugaban jam'iyyar D.R.P ɗin" cikin tashin
hankali Lamir yace "wai waye wannan sabon ɗan takarar da yake wasa da rayuwarsa
data danginsa?" ya ƙare maganar yana fesar da numfashi sai a lokacin President yace
"his name is Muhammad Jalal Kabeer bobo" da saurin Lamir yace "what!!!?.

da wajan yamma akai parking da wata sabuwar mota black colour, wasu manyan
securities ne majiya karfk sama da 20 suka zagaye motar kafin wani babba yazo ya
buɗe murfin motar bayan motar, ajjiye jaridar hannunsa yyi ta daily truts kafin ya
ɗauki farin glass ɗinsa ya manna a idanunsa,wayarsa dake gefensa tana ringing ya
ɗauka tare da katse kiran ya zuro da fararan ƙafafunsa zuwa waje,cikin a zaba
securities ɗin suka zagayeshi,yana sanye da wata light blue ɗin shaddar ɗinkin riga
da wando da kuma babbar riga sai zabga ƙamshi yake,fuskarsa ta cika da haiba,
kwarjini,annori da kuma cikar zati, wayoyin hannunsa aka amsa wani ya ajjiyesu
wajansa,cikin nutsuwa ya fara tafiya har zuwa cikin gidan gonar tasa wacce yake
jiyo ihun matasa da kuma ambatan sunansa da suke,yana zuwa aka ja masa kujera ya
zauna,yana zama ya lumshe idanunsa kafin a hankali ya buɗesu ya sauke akan dubban
matasan da suke wajan,wani daga cikin matasan yace "ALLAH ya taimaki Jalal bobo,ya
ɗaukaka in sha Allah mulki kamar kayi ka gama ne, maƙiyan ka sai dai suji
kunya,alfarmar Annabi da Kur'ani saika zama shugaban ƙasar ibadan saika kawo mana
sauyin da muke fatan samu,sai ka kawo mana ƙarshen matsaloli mu,sai ka ingatan
makarantun gwamnati,sai ka tantance mana ingantattun malamai da kuma
likitoci,saika magance mana shigo da gurɓatattun magani cikin wannan ƙasar tamu
saika magance mana (women trafficking *_Sabon littafi nan da bayan sallah_*)
safarar matan da ake zuwa wata ƙasar da niyar aiki kuma sai anje aga ba haka
bane,aita lalata mana yaranmu da iyayanmu in sha Allah kai ne garkuwarmu" gaba ɗaya
suka haɗa bakin wajan faɗin "Ameen ina sha Allah"

Murmushin sa na gefe wanda yake ƙara masa ƙyau yyi kafin yaja kujerarsa baya kaɗan
ya fara kallonsu ɗaya bayan ɗaya yace "Ma sha Allah, Allahamdulillah nagode ƙwarai
da soyayyarku kuma ina addu'ar Ubangiji ya bani ikon sauke wannan nauyin da zai hau
kaina" ya ƙare maganar yana sauke wani wahalallan numfashi sbd tsayin da maganar
tayi masa, Jafar dake gefen sa ne yace.

"Munayi maku barka da zuwa,kuma muna fatan zuwanku ya zame mana alkairi,kuma muna
fatan zaku mara mana baya har abada zaku jajirce akan abinda kukeso kada ku juya
mana baya,ku zama masu ƙarfin guwwa da kuma tsayawa akan ra'ayinsu,sannan muna
buƙatar mutum ɗaya a cikinku wanda zai zame maku jagora wanda kuka amince
dashi,sannan munasu ku zaɓi mutane wanda zasu dinga yi mana campaign a social media
da kuma muta nan da zasu dinga shiga gidan redio,t.v suna yaɗa manufarmu,dukkan
wani taimako daza muyi maku zaku samesa ta hannun mutumin da kuka zaɓa matsayin
jagorarku"

da wannan maganar suka gama taron,sannan suka zaɓi shugabansu mai suna Prince
Hassan,gaba ɗaya matasan wajan sai murna suke suna ihun daɗi,lokaci guda ƙaunar
Jalal bobo ta shiga zuƙatansu, Lamir bayan sun gama nasu meeting suka tsaida
maganar da suke ganin za suyi amfani da ita wajan ruguje soyayyar da mutane sukewa
Jalal bobo, a main parlour Jafar da Jalal suka samu Abbou da Dasu Mameey zaune sai
kuma Lamir wanda yake zaune kusa da Mama an cika masa gabansa da kayan motsa baki,
Lamir ne yace "wlcm son,kuma president to be" kallonsa Jalal yyi dan ganin inda
maganar tasa ta dusa sai dai babu wata alamar da fuskar Lamir zata nuna baya cikin
farin ciki, kansa ya ɗauke yace "wlcm uncle" Lamir yace "thanks sai na kejin abin
arziƙi,ai nace zama bai kamani ba shine babu shiri na nemi ticket na dawo domin a
fara shirin zaɓe dani" Abbou yace "Lamir amma naga kamar ba jam'iyyar kake ba,domin
kowa ya sanka da President Mubarak Yahya cibo,shiyasa nake tunanin abun" murmushi
Lamir yyi yace "haba Alhaji Kabeer ai gida yafi waje,tayaya zanyi adawa da jini
na,dukkan abinda nake samu wajan President bazai kai alaƙar jini muhimmanci ba,dan
haka muna nan zamu fafata" jinjina kai Abbou yyi cike da farin ciki kafin yace "kai
abu yyi daɗi Allah ya taimake mu, Allah ya ƙara zumunci "gaba ɗaya suka amsa da
"Ameen" murmushi kawai Lamir yake tare dacin abincin dake bagabansa,Jalal bai ƙara
magana ba ya shige cikin part ɗinsa bayan yyi wanka ya sauya kaya zuwa na shan iska
ya ƙarasa parlour'n ya ɗauki apple da maltina ya dawo saman sofa ya zauna, system
yaja ya fara searching akan women trafficking ɗin da suka faɗa masa ɗazo da kuma
drugs ɗin da ake shigowa dasu ba tare da Nafdac ta sani ba.

A can Birnin nufar Papa ne zaune gaban uwa sundu yana kirari tare da ɗura hannunsa
a sama yana jujjuyawa tare dayin sama da ƙahon kansa,sai da ya shafe awa guda kafin
wani abu ya fito daga hannun uwa sundu ya sauka a nasa hannun,da sauri ya duba
hannunsa abinda ya gani ba ƙaramin tayar masa da hankali yyi ba, cikin tashin
hankali ya kalli jinin sannan ya kalli uwa sundu yace "Me nai maki uwa sundu mene
yasa ba zaki amshi addu'a ta ba? ko laifin jikanyata ya shafan? bana da hannu a
gudunta sannan bansan inda take ba kamar yadda na faɗa maki,da nasan inda take nida
kaina zan kawo maki ita ki yanke mata hukuncin daya dace da ita,domin ita kaɗai ce
ta fara bijirewa umarnin ki a wannan birnin mai ciki da iko da kuma tsantsar
al'ada" ya faɗa cikin harshansa na Jewish, wata ƙara uwa sundu tayi tare da fiddo
da hannunta ta fisciko Papa gabanta kafin ta fara magana cikin wata iriyar murya
tace "kayi babban kuskure daka bar wannan matar a cikin birninmu,babban kuskuren da
kayi na barin jikanyarka data gudu, kuskure uku akai a wannan birnin wanda bazai
taɓa gyaruwa ba,na farkon kai da kanka ka aikatasa,babban tashin hankalin dani uwa
sundu na shiga yadda naga wani babban al'amari yana shirin tunkaro mu" zufar data
yankowa Papa ce yasa yyi saurin miƙewa tsaye yace "yanzu uwa sundu mene mafita?
wacce hanya za'a bi a gano inda jikanyata take sannan mu bada auranta ga Jushoa"
wata dryar ta ƙarayi kafin tace "tana cikin wani hasken wanda indai ba barinsa tayi
ba,baza mu taɓa samun galaba a kanta ba,duk yadda za'ai mu rabata da wannan hasken
sai munyi,domin idan muka barta tabbas zata rushe mana wannan daular tsakanin ita
ko hasken dole za muyiwa wani turan aljanu domin su shiga jikinsa su wargatsa masa
dukkan wani shirinsa,zai kasance wannan aljanun shune zai taimaka mana wajan ganin
ta dawo birnin nufar..
bayan Papa da uwa sundu suka gama tattaunawa ya fice da sauri zuwa can fadarsa inda
ake zaman jiransa,yana zuwa ya samu dubban mutanan da sukai na sarar karɓar
budurcin wacce tayi masu,wasu kuma sukace gsky bata da daɗin mu'amala,bata da
ni'ima sannan tana da raki dan haka zasu jira wata shekarar kafin nan wasu matan
sun ƙara tasuwa, Jabir yana zaune ya haɗa kansa da quiwa yana kallon yadda Katarina
ke kokawa da Zulfa wacce taƙi zama sai kukan kuraye take tana nunawa Jabir teddy
hannunta,bawai yana fahimtar abinda take faɗa bane,amma a tasa fahimtar yana ganin
kamar wani abunne ya samu teddyn hannun nata, miƙewa yyi jiki a sanyaye ya ƙarasa
inda suke tsaye tare da kallon Katarina yace "matsa gefe muga" kallonsa tayi tace
"amma jikin Ummi na ban tsoro kalli abinda take?" hannu yasa ya kama hannun Zulfa
da sauri ya janye sbd cizon data sakar masa a hannunsa,wata tsayawa ya daka mata
kafin a hankali ya fara tofa mata addu'a yana daga tsaye,idanunta ne suka fara
rufewa jikinta ya saki gaba ɗaya sai wani hayaƙi daya fara fita ta hancinsa,ganin
tana shirin faɗuwa yyi saurin matsowa ta faɗa jikinsa, rungome ta yyi sosai,yana
shafa kanta sai a lokacin wasu hawayen tausayinta suka fara sakko masa daga cikin
idanunsa gaba ɗaya jikin nata ya rikice a ƴan kwanakin nan,gashi Papa ya hanashi
barin birnin bare yaje wajan malam ya amsar mata maganin.
Jalal na zaune yana operating system turo ƙofar parlour'n sa akai a hankali ya ɗaga
idanunsa yaga Mummy ce, murmushi yyi yace "wlcm Mom" shuru tayi kafin tace "me kake
yanzu bobo?" ba tare daya kalleta ba yace "ina bincike ne akan wani abu Mom"shuru
tayi masa tana kallon sai da yaji shurun yyi yawa yace "ya dai?" numfashi ta sauke
tace "Jalilerh babu lfy wajan ƙwana biyu,baka tambayeta ba sannan nima ban gaya
maka ba,kuma ita ba fitowa parlour take ba,amma ciwon nata ya tsananta" yana kallon
system ɗin yace "to akaita asibiti mana" kafin Mummy tayi magana Nihila ta shigo da
gudu tana haki tace "Mummy Ja...Ja.. Jalilerh c...," bai jira yaji abinda za tace
ba ya fice da sauri ya nufi part ɗinsu a hanya sukaci karo da Aryan wanda ya taho
da gudu gaba ɗaya sukayi cikin ɗakin..
6/10/21, 1:06 PM - Buhainat: _Littafin *Uncle ne* na kuɗi ne, darling ki biya ki
karanta abinda zai maki soo much enjoy how to subscribe send 300 to my account
0116886423 sulaiman Naima s, union bank 600 for vip idan idan tura show me ur
evidence 08119237616_

_32-33_

A ƙwance suka sameta ƙasan carpet kumfa na fita ta cikin bakinta kamar mai
dafara,da sauri Aryan ya ƙarasa inda take ƙwance babu numfashin kafin yayi wani
yunƙuri Jalal ya sanya duka hannunsa ya ɗauketa cak zuwa jikinsa,ba tare daya kalli
kowa ba, ya nufi wani part yana shiga ya buɗe ɗan ma dai-dai cin room ɗin wanda
yake tamkar chemist,wani ƙaramin bed na marasa lfy ya ƙwantar da ita,yana gamawa ya
nufi waje a baƙin room ɗin ya samu duk ƴan gidan, fuska ya haɗe yace "me kuke a nan
to?" kafin kowa yyi magana Aryan yace "yaya kalli fa ko numfashi ba tayi,dan Allah
bari na shiga naganta Please" banza yyi masa yyi huce zuwa part ɗinsa wata box ya
ɗauka ya koma part ɗin lokacin sun koma parlour ya rage Nihila ce da Aryan wanda ya
sunkuyar da kansa ƙasa kamar mai nazarin wani abun,babu wanda ya kula cikinsu,ya
shige cikin room ɗin tare da rufe ƙofar,yana zuwa ya sameta kamar yadda ya ƙwantar
da ita, zuwa yyi ya zauna bakin bed ɗin tare da ɗaukan hannunta yana dubawa,bayan
ya duba ya miƙe ya fara duba inda zaiga allurar suma, kafin ya ɗauka yaji ta kira
sunan da ƙarfi da sauri ya juya ya sameta tsaye tana kokawar kama wani abu ƙarasawa
yyi kusanta,a hankali ya sanya hannunsa a saman waist ɗinta ya riƙe ta ƙam a jikin
jikinsa,still ba ta daina abinda take ba,da kƴar ya ɗauketa ya nufi inda bed ɗin
yake,zama yyi da ita a jikinsa kafin yasa hannu ya tallafo haɓarta, ɗan waro idanu
yyi waje kafin ya saka hannu ya ranƙwashi kanta yace "eyee kune ashe" cikin ƙasa da
murya yace "Jalery" ƙasa ɗaga idanu tayi ta kallesa,kuma bata bar kokawar da take
ba,sai wani ihu take ƙasa-ƙasa gaba ɗaya ta yaƙoshe masa ƙirjinsa sbd singlet daya
saka, ƙara jawota jikinsa yyi ya matse ta a hankali kuma ya saka tafin hannunsa ya
a saman goshinta ya fara murzawa, ƙasa ya ƙarayi da bakinsa dai-dai saitin kunanta
yyi bisimillah kana ya fara karanta Ayatul-qursiyyo tun tana bige-bigen har jikinta
yyi laƙwasar ta fara sauke masa numfashinta a ƙirjinsa,hura mata iskar bakinsa yyi
kafin yace "Jalilerh" wannan shine karan farko daya taɓa kiran sunanta,can yaji
tace "ba ita bace" waro idanu yyi waje alamar mmki,kafin ya shafa sumar kanta yace
"ashe? koma waye ita nake nema ba wani ba" ƙara shigewa jikinsa tayi tace "meye
haɗin ka da ita? ka daina wasa da jinnu ɗan yaro" lumshe idanu yyi yace "canta
matse maku, maganar meye haɗina da ita ku uban mene haɗinku da ita" ya ƙare maganar
yana dungure mata kai" ihu tayi tace "wayyo ka tsokanan idona ka rabu damu muyi
aikinmu,ka fita sabgar da babu ruwanka" gyara zama yyi yace "gaba ma idon zan
cire,dalla ware nina gaji da ganinka,banza mara tsoran Allah" itama cewa tayi "idan
kaga muntafi to mun kammala aikinmu,sannan bamu shiga jikinta danmu cutar da ita
ba, muma aikomu akai" ƙara ware manyan idanunsa yyi waje cikin gajiyawa yace "to
baku da wajan zama jikinta,domin ita ɗin rayuwa tace,duk wanda ya turoko kuce ni
Muhammad Jalal bobo nafi ƙarfin sa" dry tayi tace "koda mun tabi wasu zasu dawo
domin baza mu taɓa barinta ba" murya ya gyara ya fara karatu cikin nutsuwa yana
tofa mata a kunne,ihu ta kurma har saida ya saka hannu ya toshe mata baki,cikin
wata murya tace "to wai kai na taɓa ganin musulmi ya zauna da arne ne?" cije lips
yyi yace "to ai yanzu kaga alama ko? to maza jeka kafin na sauya maka ka manni"
kaita ɗago a hankali ta kallesa sai kuma ta kwaɓe fuska tace "me mukai maka,
shikenan zamu tafi amma ka shirya dawowarmu a ko wanne lokaci" tana faɗin hakan
tayi atishawa sau uku sai kuma tayi ƙwance jikinsa luff tana sauke numfashi, ƙara
shigar da ita jikinsa yyi sbd zafin da jikinta ya ɗauka,a hankali yaci gaba da
shafa sumar kanta yana ƙara tofa mata addu'a.

Uwa sundu ce ke tsaye hannunta sai fidda wani irin haske yake,ta ɗauki wajan
5minutes kafin hasken ya ɗauke,tana a tsaye jushoa ya shigo yana zuwa ya baje
gabanta tare da ɗaga hannunsa sama,kansa ta shafa tare da zana masa wani jan abu,
dry tayi tace masa "komai yyi dai-dai daga yanzu zuwa ko wanne lokaci zata dawo
zuwa birnin nufar,sai dai aƙwai babban lamari wanda nima na kasa ganesa,mun tura
mata mutananmu sun zauna a jikinta domin su shiga cikin tunaninta" ƙara zubewa
Joshua yyi yana ƙara ɗaga hannunsa sama yana yiwa uwa sundu jinjina" wata ƙarar
rawace tayi ƙara alamar an amshi riƙonsa.
Abbou ne zaune a main parlour suna tattaunawa akan zaɓen cikin gida daya rage ƙwana
biyu a gudanar dashi, Jalal ne yace "eh Abbou an gama komai kawai lokaci ake jira"
Aryan ne ya kalli Abbou yace "Abbou wani taimako na keso wajanka ban sani ba ko
zakamin? kallonsa kawai Jalal yyi Abbou kuma yace "haba ƴan uku mai zai hana indai
ina da iko a kansa" Aryan yace "Abbou ina son Jalilerh aurenta nake sonyi" gaba
ɗaya mutanan ɗakin suka ɗago kansa suna kallansa,banda Jalal wanda yake kallon
b.b.c inda ake watsa labarai akan zaɓen da za'ai na cikin gida, Abbou numfasawa yyi
yace "Aryan tayaya zan baka auran yarinyar dani kaina bansan wacece ita ba?" kan
Aryan a ƙasa yace "Abbou Please, i love her da gaske zan aureta babu ruwana dako
wacece ita,tunda dai yaya ne yazo da ita ai shikenan" Mama dake sakkowa tayi saurin
faɗin "kulll na ƙara jin wannan maganar mu zaka janyowa jafa'i,yarinyar da take da
gayyar aljanu uban me zakai da ita..., ohhh banda yaran zamani wazai kalli idon
ubansa yace aure ya keso,mu namu auran sai munje ɗaki muke ganin wanda aka ɗaura
mana aure dashi,yana ta rarrayarmu sbd mu zauna dashi,huuuuuh!! zamani ya lalace
duniya ina zaki damu" haɗe rai Aryan yyi yace "kee sbd kinƙi auren shine zaki hana
wasu? kuma yaushe nace aure na keso da zakimin sharri,idanma shi nakeso meye
ruwanki ne kinjini da mata" salati ta rafka tace "uwarka salamutu da ita kake bani
ba,shiyasa gsky tayi ƙaranci daga nace kayi aurenka abinka yafi ka zauna Kamar
wannan basa mudan shine zakai min sharri,ato ai darajar ɗa namiji sai da mata,itako
mace darajarta ɗakin mijinta" ta ƙare maganar tana shirin zama kan kujera taji ta
zauna a ƙafar mutum da sauri tayi baya ganin ƙafar mutum,wani ihu tayi sbd arba da
Jalilerh da tayi a ƙawance jikinta ya ɗauki rawa ta fara faɗin "wa'innahu
sulaimanu" wani murmushin gefen baki Jalal yyi kafin ya ɗauke kansa yaci gaba
kallon labaran, Aryan ne ya kalli Abbou yace "Abbou Please" kallon sa Abbou yyi
yace "tambayi yayanka" kallon Jalal yyi wanda ya ɗauke kai tamkar ba yaji abinda
suke faɗa,cikin Muryar damuwa Aryan yace "Please yaya help ur biogical brother"
miƙewa Jalal yyi yace "bana da lokacin wannan shirmen..

Yana faɗin hakan ya shige part ɗinsa,Hibba na zaune ita da Hajja Ayushert ta kalli
mahaifiyarta tace "Hajja what should I do,ina son shi? Wannan lokacin kine na
samawa gudan jininki farin cikinta,mai yasa baki son abinda na keso,ina da kuɗi
ilimi,dukkan abinda na keso ina samu,mene yasa ba zaki tayani samun soyayya ba?mene
yasa keda Dad bazaku tayani son abinda nake so ba" ta ƙare maganar cikin rawar
Murya, kallon ta Hajja tayi tace "kuɗi na iya siyan komai Hibba,amma ban isa na
siya maki soyayya da kuɗi ba,bana da wannan ikon,tayaya ma zan tayaki son abinda
ban sani ba?ke kanki baki san wane shi ba" shuru Hibba tayi domin tasan abune mai
wahala Hajja ta fahimci abinda da ta keji a cikin zcyarta ba,dawa zatai sharing na
damunwata ko besty zata kira ta gaya masa ya rabbi ,ta wulaƙanta kowa akan soyayya
taci ZARAFI n mutane da yawa akan soyayya,da ace tasan abinda su keji kenan tabbas
da batayi masu haka ba, miƙewa tayi tsaye tare da ɗaukan key ɗin motar ta,ta kalli
Hajja wacce hankalinta yake kan labarai sbd maganar da taji wani Prince Hassan nayi
akan ɗan takarar shugaban ƙasa tace "Hajja zani school yanzu,aƙwai wanda zanwa
lectures zuwa yamma" kai Hajja ta ɗaga mata, a can Haske t.v kuwa Jalal ne zaune
gaban ƴan jaridu gaba ɗaya sun saita Camera a kansa wasu kuma sun saita recording
domin ɗaukan maganganunsa, ɗaya daga cikin ƴan jaridai ne mai Suna Sahabi yace
"Muhammad Jalal bobo muna maka barka da zuwa,a ta ƙaice menene yaja ra'ayinka harka
fito takarar shugaban ƙasa?" Hibba dake ƙoƙarin fita tayi saurin juyawa sabida
sunan da taji an ambata na Muhammad Jalal bobo..

Da Saurin ta zauna t tare da lumshe idanunta sbd arba da tayi da kyakkyawar


fuskarsa wacce take cike da haiba kwarjini,yana sanye da wani maroon ɗin shadda mai
ɗinkin wando da kuma half ɗin riga iya waist ɗinsa,sai Black ɗin hula da farin
glass sai juya Fararan ƙwayar idanunsa yake,shuru tayi tana kallon sa kafin taji
Hajja tace "ya naga kin zauna?" Kallon sa tayi tace "Hajja shine" tace "shine wa?"
Cikin rawar murya tace "Hajja shi na keso shine wanda nake gaya maki" waro idanu
tayi tace "what!? Kinsan me kike faɗa kowa,wannan fa shine wanda yake neman kujerar
Dad ɗinki are you out of your sense Hibba? Kina da hankali kowa?" Itama Hibba tace
"Hajja babu ruwana da harkar siyaysarsu ni shi na keso,shine kwanciyar hankali na"
shuru Jalal yyi kafin ya ɗan ja kujerarsa baya tare da shafa sajen fuskarsa yace.
"Bana da buri ko sha'awar yin siyasa,hasali ma bata birgeni,sai dai a lokacin da
naje karatu Paris naci karo da abubuwa wanda gwamnati bata taɓa magance sa,a
lokacin naso na juya yanayin karatuna sai dai shima harkar lafiyar dana karanta is
my hopely..," shuru yyi sbd zafin da yaji maƙogarankansa nayi kafin ya ɗura da
faɗin "Women trafficking,Na fahimci ƙalubalan da mata suke samu,ana amfani da
talaucinsu ana lalata masu rayuwa,ana amfani da rauninsu ana ruguza masu farin
cikinsu,wanda duk abubuwan dake faruwa da matan babu ƴar ƴan masu kuɗi cikinsu,
gaba ɗayansu talakawa ne,shin talaka ba mutum bane? Shin talaka baya da ƴan cin
kansa ne?.., ɗan jaridar ne ya katse sa da faɗin "Muhammad Jalal bobo kana mana
bayani a cikurkuɗen,bani kaɗai ba nasan da yawan mutane basu mafahimci mene kake
faɗa ba, ko dai zamanka na Paris yasa ka manta harshen ka?" Jafar dake gefen Jalal
yyi saurin kallon mutumin kafin ya janye idanunsa,Hibba shuru tayi na kallon yadda
yake mutsa bakinsa a hankali,a nan kuma ta fahimci rashin ingantacciyar hausa da
babu a bakinsa, murmushin president Mubarak Yahya cibo yyi kafin Lamir dake gefensa
yace "bana gaya maka babu abinda ya iya,bari kaji wannan tambayoyin da akai masa
bazai amsa ba,sai dai wancan mai siffar magen ya fanshe sa" dry sukai shida Gwamna
Faisal Lawan suka tafa, murmushi shima Jalal yyi yace " Ina nufin safarar mata..
6/10/21, 1:10 PM - Buhainat: _Littafin *Uncle ne* na kuɗi ne, darling ki biya ki
karanta abinda zai maki soo much enjoy how to subscribe send 300 to my account
0116886423 sulaiman Naima s, union bank 600 for vip idan idan tura show me ur
evidence 08119237616_

_34-35_

Gaba ɗaya suka ɗaga kai suna kallon sa hadda president Mubarak Yahya cibo, numfashi
ya sauke tare dasa hannu yaja ma dai-dai cin gemunsa yace.
"SAFARAR MATA shine abinda nake nufi,ana fakewa da guzuma a harɓi karsana,ana
ɗaukan mata a matsayin za'a basu aikin yi ko kuma a sama masu aikatau a wani gidan
masu kuɗin,abin mmkin shine yadda ba'a basu aikin yi a ƙasar da suke sai an fiddasu
wani ƙasar da ban..,"shuru yyi tare da jan numfashi kafin ya lumshe idanunsa few
seconds ya ware a kan camera,da sauri president Mubarak Yahya cibo ya sunkuyar da
kansa domin ganin yake kamar shi yake kallo,duk da cewa basu taɓa ganin juna ba,
murmushi yyi yace "abinda yake ƙara ban mmki idan an fiddasu wata ƙasar bawai aikin
suke ba, a'a ana sai dasu ne ga wasu ɓata gari su kuma za suna pursing ɗin su
sunayin abinda ba suyi niya ba,za suna sex dasu da sama da maza 4,ko matarka ta
gida ba lallai ta juri hakanba bare ƴan mata wanda basu san matsayin hakan ba,
human trafficking yana sanyawa rayuwar mata ta lalace wasu sanadin haka dukkan wani
good habit nasu ya lalace,all this ace shugabanni basu san da hakan ba? Babu yadda
za'ai ace ana fita da dubban mata wata ƙasar da niyar basu wani aikin ko kuma a
kaisu aikatau ace shugabannin mu basu sani ba...," Shuru yyi kafin yaja wani glass
cup tare da ɗaukan bottle water ya ɓalle murfinta ya tsiyaya a cup ɗin tare da
kaiwa bakinsa, bayan ya shanye ruwan ya ɗura da faɗin.
"Abu na biyu shine SHAYE-SHAYE"
Da sauri Jalilerh ta ɗago idanunta a hankali ta sauke a saman fuskarsa,kafin ta
juya ta kalli Aryan dake kusa da ita,tana juyawa taga ita yake kallo, idanunta ta
bayar kan t.v lokacin da taji ya ɗura da faɗin.
"Mun taɓa tunanin mene yasa ƴan siyasa basa saka yaransu a bangar siyasa? Mun taɓa
tunanin mene yasa ba'a neman matasa sai lokacin siyasa ?mun taɓa tunanin mene yasa
matasa basa da aikin yi a wannan lokacin?" Cije lips yyi tare da sunkuyar da
kansa,sama da 20 seconds kafin ya ɗaga idanunsa yace.
"Matasa sune ƙasa,matasa sune iyaye,matasa sune shugabanni,amma yanzu an maida su
ƴan shaye-shaye an maida rayuwarsu gurɓatacciya, shugabanni suna amfani da matasa a
harkar siyaysarsu,suna haɗasu da manyan DRUGS menene aike faɗawa wata ƙawaya ma?"
ya faɗa yana kallon Jafar,da sauri Jafar yace "a rungumi doki" taɓe baki yyi yace
"i can't call this name with my munths, ƙarfi ƙwayar da yadda take aiki a brain
yasa aka bata wannan sunan,wacce duk mutumin ɗaya shata kai tsaye cikin tunaninsa
take shigewa ta hargitsa ƙwaƙwalwarsa, hakan zai sanya mutum ya dinga aikata abu ba
tare daya san mene yake aikatawa ba,babban zunubin baza su taɓa sallah ba,sai
Lokacin da ƙwayar ta sake su suka daina mayan, kuma ace ASSALATU WAƘATIHA shin su
mene nasu hukuncin a nan? Mene za suce idan Ubangiji ya zare ranka a wannan halin?
Mene yasa shugabanni basu taɓa cewa matasa su kawo takaddunsu na makaranta domin
sama masu aiki ba? Mene yasa basu taɓa bawa matasan da suke sonyi karatu kuma basu
da hali damar kai takardunsu domin kaisu wata makarantar domin su samu in gantaccen
ilimi.." ƙara ɗago kai yyi kafin ya sauke ajjiyar zcy ya ɗan ja kujerarsa baya
kaɗan kafin yace "shima kuna nufin shugabanni basu san hakan ba dai-dai bane?,daku
nake matasa da iyayen yara baku taɓa tunani abinda sukewa yaranku ba dai-dai bane
rayuwarsu kawai ake ruguza wa..!!!? Ya ƙare maganar cikin tsayawa tare buga mencin
dake kusa dashi,calmy yyi kafin ya fara jujjuya kujerar yana ƙarewa mutanan wajan
kallo, watch ɗin dake manne a tsintsiyar hannunsa ya kalla wanda ya kasance
apple,gani yyi 5:30 saura minti 5, ɗan jaridar ne yace "yallaɓai muna jinka" ware
idanunsa yyi waje shi kaɗai yasan suyar da maƙoshinsa yake masa sbd yawan mgnar da
yyi,fesar da numfashi yyi ta bakinsa kafin yace.

"FYAƊE zuwa yanzu naga abin ya zama kamar ruwan dare a cikin al'umma,yau kaji an ce
anyiwa waccan Fyaɗe gobe kaji an ce ayiwa waccan jibi kuma ba'a san mene za'a ce
ba,uhmm an taɓa ɗan kan hukunci akan wanda yyi zina da auransa? An taɓa ɗaukan
hukunci akan saurayin daya aikata hakan,daku nake Al'kalai nasan kunsan menene
hukuncin wanda ya aikata zina da auransa,haka kuma kunsan hukuncin da akewa
saurayin da yyiwa wata fyaɗe ku koma zina, kun taɓa tambayar kanku mene ya saka
yawan Fyaɗe yake ƙara yawa a ko wacce rana? To me ina ganin rashin sana'a da matasa
basu da ita bare har suyi tunanin yin aure,hakan tasa da zarar namiji hqrinsa ya
gaza zaije ya akaita Fyaɗe,nasan da yawan matasa a yanzu suna da burin aure amma
rashin...," Shuru yyi kafin ya juya ya kalli Jafar cikin ƙasa da murya Jafar yace
ingantacciya, lumshe idanu yyi yace "rashin in...in..ingantacciyar Sa'a da basu da
ita yasa kowa ya ajjiye maganar auran a gefe,da ace wata rana gwamnati zata bawa
matasa offer ta aiki nasan babu shakka yawaitar Fyaɗe a cikin al'umma zasu ragu"
ɗan jaridar ne yace "Yallaɓai kana nufin gwamnatin yanzu bata ƙoƙari akan wannan
abubuwan da kake faɗa?" Kallon ɗan jaridar yyi kafin ya gyara zamansa yace "to aini
kome na zama sanadin gwamnati ne,why zance ba tayi? Ina faɗin abinda nake ganin
suna faruwa da idanuna wanda kuma dalilin hakan ƙasarmu ba'a ci gaba kenan,
gwamnati tayi min komai domin ita ta bani damar abinda na zama a yanzu,bazan manta
da karamcin gwamnatin baya ba,shekaru kusan 28 kenan" jinjina kai yyi kafin yace
"gsky yallaɓai ban taɓa ganin mutum mai karamci da kuma kammala haɗi da hikimar
tsara mgn ba, kayi magana ta hankali kuma babu wanda zai ce ka tsoki wannan
gwamnatin,samunka matsayin shugaba a yanzu ba ƙaramin cigaba zai haifar a wannan
gari namu na ibadan ba, jinjina ga yallaɓai Muhammad Jalal bobo" kamar haɗin baki
da mutanan da suke wajan shirar wanda sukai masa rakiya da kuma al'ummar gari
sukace "jinjina ga Muhammad Jalal bobo" Hibba take zaune kusa da mahaifiyarta tace
"all the best my love" kallonta hajja Ayushert tayi kafin tace "ki iya takunki a
cikin gidanan wlh kika sake mahaifinki yaji ko ya gane wa kikeso kinsan sauran
basai na gaya maki ba,da wannan shirar Jalal ya kama hanya tare da mutanan da sukai
masa rakiya zuwa wajan.

a parking space Jafar yyi parking motar domin Jalal bai cika son securities su
dinga binsa ba,ana gama parking Jafar ya fito ya buɗe masa motar yana fitowa ya
kaiwa Jafar duka yace "ɗan iska kamar na sashi,kada ka sake buɗen mota ina da
hannu" cikin tsokana Jafar ya sunkuyar da kansa ƙasa yace "am so sorry ur
excellence ban ƙarawa" banza yyi masa ya shige ciki a main parlour ya samu kusan
duk ƴan gida harda Nusaibat,tana ganinsa ta sunkuyar da kanta ƙasa kafin tace "ina
yini yaya" baiko kalli inda take ba ya huce wajan Mama ganin tana sharar hawaye
hadda majina, kallonta yyi da alamar tambaya kafin yyi mgn Nihila tayi saurin faɗin
"yaya wai mgnar da kayi ta kema kuka fa" wata majinar ta face a bakin zaninta kafin
ta kalli bobo tace "Ashe haka kake da zcyar imani da tausayi buba? Nidai kaya feni
dan har zcyta ina maka kallon mara mutunci musamman idan kaƙi siyomin wannan abun
na zoƙa,ahhh to bazan munafurceka ba tunda ba ubana bane kai,amma dai angona kayi
hqr kada na tafi lahira da zunubinka" dry Jafar yyi yana zama a kujerar dake kallon
Nihila yace " Thanks God yau Mama ta yadda zata mutu" waro idanu tayi waje kafin
tayi saurin miƙewa tsaye tana karkace ƙwankwaso😂 tace "Tabbas mutuwa sai dai ka
gani a kanka,amma wlh ni yanzu na fara zama a duniya"huuu nida nake saka ran yin
sabun aure na fice na bar maku gidanku" dry sukai kafin ta ɗura da "ahhh to nidai
babu ruwana yuuuu duniyar gaba ɗaya nawa take" tana faɗin hakan ta shige part ɗin
ta, Jalal bai tsaya ba yyi hucewarsa part ɗinsa, Jafar zama yyi suka ci gaba da
hira dasu mummy da Mameey,yana shiga part ɗin nasa ya fara zare kayan jikinsa bayan
ya gama ya saka su a inda yake ajjiye kaya masu datti,kai tsaye bathroom ya nufa ya
sakarwa kansa shower sosai yaji daɗin ruwan sbd sanyin dake ratsashi yana sauka
akan fresh skin ɗinsa,Lamir ne zaune shida Gwamna Faisal Lawan suna tattaunawa akan
yadda zasu lalata zaɓen da za'ai a gobe,gaba ɗaya Jalal ya wargatsa masu plan
ɗinsu,tun yana ganin abin wasa har ya gagara fahimtar abinda zai yi, murmushi yyi
ya kalli Faisal Lawan yace bani kunanka kaji,da sauri ya miƙa kunna sa wata dryar
mugun ta sukai a tare kafin gwamna Faisal Lawan yace "gsky Lamir baka da imani,kuma
kasan idan wannan abun yyi yadda muke so kashin Muhammad Jalal ya bushe" tafawa
sukai Lamir yace "ahhh niɗin na wasa ne" fitowa yyi cikin shigar sa ta shan
iska,daga shi sai wando three gaiter ko singlet babu jikinsa,sai fresh skin ɗinsa
wacce take ta sharning,zama yyi kafin ya kunna t.v ya fara kallon labarai har
lokacin shirarsa ake watsa,inda akai translation
ɗinta da harshe kala-kala, wayarsa ya ɗauka yyi dailing number Mummy ringing ɗin
farko ta ɗaga tace "my love ya akai?" numfashi ya sauke yace "Mom yunwa,bawa beb ko
wannan yarinyar su kawo min part ɗina" murmushi tayi tace "ok" kallon Jalilerh tayi
tace "my dear jeki haɗawa Uncle ɗinki abinci" kafin ta tashi Abbou yace "dear zauna
abinki Nusaibat jeki kai masa..

Miƙewa Nusaibat tayi zcyarta fal farin ciki, kitchen ta shiga ta ɗauki tray ta haɗa
masa dukkan abinda ya dace dashi, bayan ta gama ta nufi part ɗinsa,da idanu kawai
Jalilerh da Nihila suka bita, Abbou murmushi kawai yyi kafin ya miƙe ya nufi part
ɗinsa,yana zaune yana operating system ɗinsa yaji anyi sallama,jin baƙuwar murya
yasa ko ɗaguwa baiyi ba,yace "Wasallam" yana faɗin hakan yaja bakinsa yyi
shuru,ƙarasa shiga tayi tare tajan table ta ajjiye masa tray ɗin abincin
akai,durƙusawa tayi kafin tace "ina yini yaya?" banza yyi mata kamar baiji me tace
ba,kanta a ƙasa ta ƙara cewa "yaya" da sauri ya juya ya kalleta kafin cikin ɗaga
murya yace "out!!...
6/10/21, 1:10 PM - Buhainat: _Duk yadda kaso kayi rubutu perfect ba tare da wani
matsala ba hakan ba faruwa,nayi mamakin yadda na kasa gane kuskuren, sannan nai
mmkin yadda marubutan da suke karantawa suma suka kasa ganewa,sai wata daban ta
gane, a Nigeria muna da state 36 muna da OYO wacce ta kasance state,sannan muna da
IBADAN wacce ta kasance Capital a garin OYO, nace *Muhammad Jalal Kabeer bobo* na
neman takarar shugaban ƙasa president kenan,bayan idan president ke nema sai dai
nace na Nigeria baki ɗaya😂,a nan kuskuren yake *Muhammad Jalal bobo* ta karar
governor yake nema a IBADAN ba president ba,so Please gusy babu baya kuskure aimin
afuwa, shi RUBUTU kamar rayuwa ce,kamar yadda babu wanda yasan mene zai faru da
mutum gobe ko jibi,haka babu wanda yasan mene zai faru next a cikin littafi abinda
muka sani labarin daga farko zuwa ƙarshe an riga da an gama tsara shi,rubutune
✍🏻
kawai ya rage kuma shima in sha Allah babu tsayawa sai lokacin da Al'ƙalamina yaje
ƙarshen labarin_

Uncle ne is not free is 300 0116886423 sulaiman Naima s union bank, evidence of
payment 08119226716

_36-37_

Da sauri taja baya sbd tsawar da taji yyi mata, kafin ta kallesa tace "Abbou ne
yace na gaisheka fa,me nai maka ne da baka son kulani yaya"ci gaba yyi da latsa
system ɗinsa,ganin bashi da niyar kulara yasa taja jikinta zuwa parlour,tana fita
ta samu Jalilerh zaune ita kaɗai ta rufe idanunta,zama tayi tace "Jalilerh ke ɗaya
ce?" buɗe idanunta tai kafin ta ɗauke kai tace "eh" murmushi tayi tace "kinga na
daɗe ko,yaya ya tsaidani wai muyi Shira"kallonta kawai Jalilerh tayi dan a halin
bobo yanzu babu abinda bata sani ba tace "yana da kyau ai" Nihila ce ta sakko tana
faɗin "har kin fito?,naje ɗaki ɗauko laptop ɗina zan nunawa Jalilerh wani
abune"miƙewa tayi tace "Nima zan huce ne,ashe haka bobo yake da kirki yau kam
munsha Shira"waro idanu waje Nihila tayi kafin tace "Allah sarki" sallama tayi masu
tabar gidan zcyarta cike da takaicin da kuma haushin abinda bobo yyi mata,tana fita
ya ajjiye system ɗin tare da miƙewa tsaye ya nufi bedroom kai tsaye bathroom ya
shiga ya ƙarasa gaban sink ya wanke hannunsa,yana fitowa ya zauna gaban table ɗin
tare da buɗe wermers ɗin,dambun shinkafa ya gani wanda yaji albasa da zugala da
gyaɗa,sai tashin ƙamshi yake yaji kifi,yana gama zubawa a plat Jalilerh na turo
ƙofar parlour'nsa tana shigowa,zama tayi kusa dashi tare da yin shuru ta sunkuyar
da kanta ƙasa,spoon ya ɗauka ya ɗibi dambun tare da kaiwa bakinsa, daɗi da kuma
garɗin gyaɗar daya ratsa kunansa yasa yyi saurin lumshe idanunsa,tunda ta shigo bai
kalleta ba a hankali yaci gaba tacin dambun har yaci rabi, ɗaya wermer ɗin ya buɗe
yaga zallar kayan cikin rago wanda akai farfesun yaji daddawa da kayan ƙamshi,
spoon yasa sau uku yaci ya rufe wermer ɗin, miƙewa yyi ya nufi ƙaramin fridge ɗinsa
ya ɗauki bottle water mai sanyi ya ɓalle murfinta sai da ya shanye tass sannan ya
ajjiye emty bottle ɗin a side ɗin fridge,sai a lokacin idanunsa suka sauka akan ta
yanzu tana durƙoshe ta cure waje guda jikinta duk rawa yake gargasar dake jikin ta
duk sun mimmike,idanunsa ya ɗauke tare ɗaukan remote ya sauya channel zuwa sunna
t.v yaci Sa'a ana karatun Kur'ani,yana kaiwa yaje kujerar da yake ya zauna.

Miƙewa tayi da sauri zata fice daga ɗaki shima da sauri ya miƙe ya nufi inda tayi
tako ɗaya yyi zuwa biyu ya zafkota,dukkan ƙarfin ta tasa ta hankaɗesa baya yyi yana
mai dafe kujerar dake kusa dashi,hakan ya tabbatar masa ba ƙarfin ta bane, ƙara
suwa yayi wajan ta da sauri ya samu harta isa parlour,tsaye yyi sbd kokawar da yaga
sunayi ita da Aryan gaba ɗaya ta wajigasa,jingine jikinsa yyi da jikin bangon tare
na daɗe hannunsa a ƙirjinsa ya zoba masu idanu.

Mama dake rakuɓe a gefen kujerar jikinta duk rawa yake ta kalli Nihila itama da
take a tsorace cikin ƙasa da murya tace "wlh kada ki yadda ta ganki,gaba ɗaya
aljanun zasu dawo kanki,Nima ina budurwa haka wata tayimin wannan muguntar,sai gani
da yada zani,kee abindai babu kyau,ba kiga yanzu na ɓuya ba"
Kallon Nihila tayi kafin tai magana taji an ƙwala ihu tare da zubewa ƙasa,ihu
Mama tayi itama tare faɗin "wa'innahu sulaimanu wa'innahu bisimillahir rahim" shuru
itama Nihila tayi tare toshe bakinta hawaye na zuba ta cikin idanunta, Abbou dake
tsaye shima ya kalli Jalal yace "Bobo kana ganin abinda take,tana shan wahala
fa,kuma Aryan ya kasa da ita" tagumi Mummy tayi abin na mata mmki Ita dai tunda
take ba'a taɓa aljanu a gabanta sai yanzu dan duk ta tsorata tausayin Jalilerh ya
cika mata zcy, Aryan ne ya kalli Abbou yace.

"Abbou zan iya kula da ita kabar yaya ya huta"kallon sa Mameey tayi tace "rufen
baki kalli yadda kake haɗa zufa tun ɗazo sai kokawa kuke kace Zaka iya" Mummy tace
"no kibarsa mana,ai kinsan ƙarfin aljanu dana mutum ba ɗaya bane" Shidai Jalal na
tsaye yana kallon kowa da ido,ana haka Lamir yyi sallama ya shigo, kallon su yyi
tare faɗin "lfyanku kowa?" Abbou ne yace "inafa mutanan ɓoye suka fara damun dear a
ƙwana biyun nan" kayan hannunsa ya ajjiye saman sofa kafin ya ƙarasa inda take
ƙwance yace "ai ba'a barta haka ba, aƙwai wani malami dana sani sai a kaita can"
sai a lokacin Jalal ya ɗaga kai ya kalli Lamir kallonsa yyi shima kafin yace "sannu
bobo" jinjina kai kawai yyi kafin yasa hannu ya shafi sumar sajensa a hankali kuma
ya fara takawa zuwa inda take ƙwancen yana zuwa yasa duk hannayensa ya ɗauke ta
cak,kai tsaye part ɗinsa ya nufa,wani numfashi Aryan ya fesar tare dabin Jalal da
kallo shi kaɗai yasan abinda ya keji a ransa,yana zuwa parlour'nsa ya shimfiɗeta a
saman duguwar sofa kafin ya zauna gefen ta tare ɗagota zuwa jikinsa.

Tafin hannunsa a saman forehead ɗinta ya fara murzawa tare da ɗan bubbugawa,a
hankali kuma yakai bakinsa saitin kunanta ya fara hura mata iska,cikin natsuwa kuma
ya fara yi mata karatun yana jin yadda take fizga yaƙi sakinta saima ƙara matseta
da yyi a jikinsa, sama da 30minutes yana abu ɗaya amma ko tari taƙiyi balle ya saka
ran zatai magana,hannunsa dake saman goshinta ya ƙara murzawa tare da dukan
goshinta wata ƴar ƙara sukai kana tayi atishawa,lufff tayi a saman ƙirjinsa tana
sauke numfashi, shuru yyi shima yana jin yadda jikinta ya ɗauki zafi,tambayar da
yake wa kansa dama tana dasu ne,ko kuma yanzu ta samu,idan yanzu ta samu a ina?
wanan shi ne tarin tambayoyin da suke zcyarsa amma babu wanda zai tambaya.

Ajjiyar zcy Aryan ya sauke yace "Abbou tunda kaji nace ina sonta ai aurenta nake da
niya,wlh ban taɓa ganin macen da tayimin irinta ba, tun lokacin da yaya yazo da ita
na fara sonta, Abbou idan kaƙi bani ita wazan nema ya ban ita,kace naje wajan bobo
kana ganin ko kulani bai yi ba bare na saka ran zan samu abinda nake so a wajansa"
Abbou ne yace "shikenan kaje ka samu soyyarta tukunna" sai lokacin Mummy tace "kada
ka damu son zanwa bobo mgn,nasan bazai ƙi ba" miƙewa yyi tare da yin waje yabar
gidan gaba ɗaya.

"Amma ya dace a sama mata magani domin naga da ƙarfi suka kamata" Mameey ta faɗa
cikin tausaya wa, Lamir ne ya ƙarasa cin abincin dake bakinsa yace "ahhh to ai nayi
mgnar hakan babu wanda ya tanka" Mummy tace "ba haka bane yaya, lokacin hankalinmu
ne gaba ɗaya baya jikinmu" da sauri Lamir yyi baya tare faɗin suwaye a bayan sofa
kuma?" Kafin ai magana Mama fito tana rarraba idanu, kallonta Mameey tayi tace
"Mama mene a jikinki kamar ruwa?" Daga bakin ƙofa akace "mene kowa banda fitsari"
Abbou ne yace "gidanku Irfan Mama kake gayawa haka" ita dai Mama babu wanda ta kula
tayi part ɗinta ruwan fitsari na bin jikinta,daman Nihila tunda aka ɗauke Jalilerh
daka wajan tayi nata part ɗin da gudu.

Da sauri Jalilerh ta ƙwace jikinta daga na Jalal wanda bacci ya fara ɗauke sa,
miƙewa shima tare dasa hannu ya kamota ganin kamar bata cikin nutsuwarta cikin wata
murya tace "Uncle ka fita dani,banson gidan nan, Uncle zasu kamani ga sunan
wlh,wayyo Uncle zasu kasheni"saurin rungome ta yyi a jikinta yana bubbuga bayanta
tare shafa sumar kanta,
Ƙanƙamesa tayi tare da ƙara faɗin "Uncle ka gudu dani zasu kamani ina tsoransu
Please Uncle" bakinsa ya sanya cikin nata sbd bai ƙaunar jin abinda take faɗa,gaba
ɗaya idanunsa ya sauya kala zuwa jaaa,jijiyar kansa ta mimmiƙe,a hankali shima
jikinsa ya ɗauki rawa sbd sarawar da kansa yyi masa, ƙara rungome ta yyi sbd jin
yadda jikinta ya ɗauki rawa gaba ɗaya,bakinsa ya cire daga nata tare dasa hannunsa
ya ɗauke ta cak yyi cikin bedroom da ita,yana zuwa ya ƙwantar da ita,shima ya
ƙwanta remote ya ɗauka ya ƙaro gudun a.c,gaba ɗaya a tsorace take hakan yasa ta
shige cikin jikinsa tana sauke numfashi, lumshe idanu yyi a dai-dai kunanta yace
"sleep, nothing happen am with you, Uncle ɗinki na tare dake" ya faɗa yana bata
peak a goshinta,kanta ta ɗura saman ƙirjinsa ta ƙanƙamesa,shima rungome ta yayi
babu jimawa bacci yayi gaba dasu a tare.

Washegari tun da safe ya fita sbd a ranar za'a gabatar da zaɓen primary election
wato zaɓan cikin gida,wanda yake neman ƴan majalissu su mara masa baya kuma yaji
Sa'a a kaso 10 7 zuwa 8 suna bayansa, parking Lamir yyi a compound na gidan yana
gama parking ya fito daga cikin motar ya nufi parlour, Mama ya samu sai Jalilerh
kallonsu yayi yace "Mama ya naji gidan shuru?" Taɓe baki tayi tace "Salamutu da
Jamal sunje kasuwa,Nibala ko niwad ohuuu mata,ta leƙa nan maƙota daga Ni sai wannan
mai aljanun" ta faɗa tana nuna masa Jalilerh, murmushi yyi yace "daman nazo ɗauka
ta ne zuwa wajan malam"washe baki Mama tayi tace "yawwa irin albarka maza kuje a
cire su,nake gaya maka ƙwana nake babu bacci sbd far gaba" ledar hannunsa ya miƙa
wa Mama yace "banson mutum gidan susan nine nai mata magani,dan haka kada ki gayawa
kowa nazo na tafi da ita,idan zan dawo zan ƙaro maki wani naman" cikin farin ciki
Mama ta yagi cinyar kazar takai bakinta tace "jeka abinka daman wake faɗar aikin
lada, nina san me zance" murmushi yyi yace "my dear zo muje ita dai Jalilerh
kallonsu kawai take dan bata da ikon cewa ba zata bane,kwaɓe fuska tayi tace "Mama
ban sanshi ba ai" tsaki Mama taja tace "kamar yadda buba bazai cutar dake ba shima
haka,to na taƙaice maki zance ni nayi naƙudarsa na shayar dashi da wannan nonon
dake jikina,maza tashi kuje keda za'a taimaka ina ke ina iya yi" jiki na rawa
Jalilerh ta miƙe hannunta ya kama yace "muje beauty" har mota ya sata sannan yaja
motar ya fice da sauri, Jalal na can amma san hankalinsa yaƙi ɗaya haka nan ya samu
kansa da tunanin gida,ganin ba'a fara zaɓan ba ya ɗauki ƙaramar wayarsa wacce amsa
kira masu muhimmanci yyi dailing number Abbou, Abbou yana tsaka da driving yaji
wayarsa na ƙara ɗauka yyi tare faɗin "fatan lfy dai bobo?" Daga can Jalal ya saki
ajjiyar zcy yace "Abbou kada a bar yarinyar nan ta fita koda ita da wani ne"
murmushi Abbou yayi yace "yanzu dai na kusa gida,in sha Allah hakan bazai faro ba,
Allah ya taimaka" Jalal najin hakan ya kashe wayar yaci gaba da sauran abinda wasu
ƴa Majalissu suke faɗa masa.
Lamir na fita Abbou na shigowa Mama ce zaune a parlour ta tisa ƙatuwar kaza tana
ci, kallonta yayi yace "mutan gidan basu dawo bane" taɓe baki tayi tace "sa dawo
tunda sunbar baiwa a gida"kallon ta yayi yace "Jalilerh fa" tace "tana can tayi
bacci yanzu tabar nan ai" jinjina kai yyi yace "bari na dubata" da sauri Mama ta
miƙe tsaye tare faɗin"ohhhh ƙarya zan maka kenan ko Kabeeru?" Yace "a'a ba haka
nake nufi ba kiyi hqr"yana faɗin hakan ya shige part ɗinsa.
6/10/21, 1:11 PM - Buhainat: Yana driving yana murmushi jifa-jifa kafin a hankali
ya juya kan motar zuwa wani waje na daban,a gaban wani kango yyi parking tare da
kashe motar ya fito,tana zaune cikin motar idanunta a kansa ga hawayen da yyi
ƙwance a cikin idanunta,murfin side ɗinta ya buɗe t fuska babu yabo babu fallasa ya
kama hannunta zuwa cikin kangon,yana shiga tayi saurin yin bayansa sbd mutanan data
gani wajan mutum goma,daga can ɓangaren aka fara tafi kafin Hon Faisal Lawan ya
fito daga cikin wani ƙaramin ɗaki hannunsa riƙe da wata Camera yace "aiki da kai
huce takaici,kayi ƙoƙari kayi komai cikin sauƙin"

Wata dry Lamir yyi kafin yace "duk wanda yaci tuwo damu ai miya yasha,wannan
yarinyar ita zata wargatsa masa dukkan wani shirinsa,ita zata sanya baƙin ciki a
zcyarsa,ita zata sanya masa hawan jini,ita zatai siya wargatsa ɗan ƙaramin farin
cikin da yake dashi, tabbas wannan yarinyar zata zame masa masifa a cikin
rayuwarsa,ita zata sanya yyi baƙin jini a idanun jama'ar ibadan da kewayanta" gaba
ɗaya wajan suka ɗauki ihu tare da tafa hannu,kallon wani yyi yace "ɗaureta" riga ta
riƙe masa jikinta ya ɗauki rawa a tsorace tace "Kaiji wajan Uncle ɗina,mai dani
gida" kallonta yayi yace "haba shalele yanzu zaki koma gida wani aiki zakimin baki
son ki taimaki ɗan uwan Uncle ɗinki?" Cikin kuka tace "am scared,ina tsoran
mutanan" taɓe baki yyi kafin ya juya yace "ba'a bin da za suyi maki yanzu zan
dawo"yana faɗin hakan ya fice daga cikin kangon,cikin motarsa ya shige tare zama ya
kyakkyata dry kafin yace "Muhammad Jalal bobo ka gama yawo" yana fita wani yazo
yaja hannunta tare ɗura ta a saman wata kujera, hannunta ya kama tare da ɗaurewa da
wata igiya sai kuka take tana kiran sunan Uncle,sai da suka ɗaure ta ciff hannu ta
ƙafa,kafin ya kalli wani yace "ko kawo jinin" da sauri ya miƙo wani jini a cikin
wata ƴar ƙaramar roba,wandon jikinta suka saka reza suka yayyaga har saida
cinyoyinta suka fito,duk inda jikinta ya bai yana a jikin wandon suka bi wajan suka
shafa jinin,kafin su ɗauki jinin suka shafa a gefen bakinta zuwa hancinta,suna
gamawa wani ya ɗauko cocaine a cikin wata leda ya nufi hancinta,cikin kuka tace
"kubarni Please banson, Uncle where are you" dry mutumin yyi yace "kina son zuwa
wajan Uncle?" da sauri ta ɗaga masa kai murmushi yyi yace "good gril duk abinda na
faɗa maki ki faɗa,kuma ai Uncle ɗinki yace muyi maki hakan" cikin rashin fahimta
tace "Uncle bazai ɗaureni ba,ka sakeni ku gyaleni,ohhhh Jesus"dry yyi yace "daman
sai dai kice Jesus ɗin,mutumin dake neman taimako ai sunan Allah zai kira bana
bawansa ba" yana faɗin hakan ya danna mata gusar cocaine ɗin a cikin
hancinta,saurin runtsa idanunta tayi sbd wata azaba da taji a cikin hancinta kafin
a hankali idanunta su fara lumshewa cikin ƙasa da murya ta fara faɗin "Uncle..
Uncle ne..!!" dry yayi yace "kice Uncle ya kawo ki nan,kuma kice Uncle ya cire maki
kaya,kice Uncle yyi maki Fyaɗe,kice Uncle ya fasa maki baki" cikin maye da gushe
war hankali tace "No!! I can't say it" da ƙarfi yace "say it, I said say it" ya
faɗa cikin ɗaga murya,a hankali ta buɗe idanunta wanda yake zubar da hawaye kafin
ta ƙara jaa ta rufe tace "i can't,my uncle my everything" hudar ya ƙara ɗaukowa ya
danna mata cikin hancinta har sai da numfashin ta ya kusa ɗauke wa, kafin ya ƙara
shafa wani jinin a jikin hancinta ya hargitsa gashin kanta yace "ohyaaa speak"
idanunta ta buɗe wanda ya rini ya koma jaaa tace "Uncle ne..!" tafi mutumin yyi
cikin sauri Hon Faisal Lawan ya kunna camerar tare saita ta a jikinta,cikin ƙasa da
Murya inda Muryar sa ba zata fito ba yace "what he did to you?" numfashi ta yana
fizga tace "Uncle ne ya kawoni zaimin magani...," Shuru tayi kafin ta ɗura da "ya
yagamin kaya da reza ya fasa min baki..," nan ma shuru tayi kafin tace "he raped
me" ta ƙare mgnar tana fasa wani gigitaccen kuka "ya waye" idanunta ta buɗe tarrr
akan camerar kafin tace "Muhammad Jalal bobo, I hate him I don't want to see him in
my life ever, he betraying me,he lying to me, seriously I hate him"ta faɗa tana
saka wani sabon kukan, cutting camerar Hon Faisal Lawan yyi kafin yyi wani murmushi
yace "Jalal bobo ka gama yawo"

Lamir dake cikin mota ganin su Hon Faisal Lawan sun fito suna dry ya fito daga
cikin motar tare ƙara sawa inda suke yace "komai yayi?" Dry sukai tare faɗin "harma
da abinda bamu sata faɗa ba ta faɗa" jinjina kai yyi yace kuje a nemi wata a tura
masa,sannan ya haɗasa a media,a nan kuma gidan t.v da redio zasu ɗauka,ni bari naje
nasan yadda zan mata" mota suka shiga tare da barin wajen shi kuma ya shige ciki,
ƙwance ya taddata tana shasshekar kuka,da sauri ya ƙarasa inda take ƙwance yana
zuwa yasa hannun ta ɗauke ya nufi cikin mota da ita,ruwa mai sanyin gaske ya ɗauka
ya shafa mata a fuska tare da saka ruwan a cikin bakinta tasha sosai,kujerar motar
yaja bata ta ƙwanta kafin yyiwa motar reverse tare da yi mata key a guje yabar
wajan.

Sai kusan 3 aka kammala zaɓen inda Jalal yake da rinjayen mutane kashi 15 a kashi
20 kafin ya faɗi sakamakon ya nufi wajan motarsa wasu manyan securities suka rufa
masa gefensa kuma Jafar da Aryan ne,yana zuwa motar aka buɗe masa back side ɗin ya
shiga kafin aja motar a rufe, Jafar ɗaya motar ya shiga shida wasu ƴan majalissu
Aryan kuma ya shiga motarsa, securities ɗinma motarsu suka shiga,kai tsaye cewa yyi
suyi gidan sbd gaba ɗaya baijin da daɗin jikinsa,ga wata faɗuwar dake damunsa,a
haka suka isa gida gaba ɗaya sukai parking a parking space na gidan,suna parking
motar su Mummy na dawowa,motar aka buɗe masa ya fito suma securities ɗin suka ja
gefe a cikin gidan kowa hannunsa riƙe da bindiga,cikin nutsuwa yake tafiya a tare
suka jera shida Mameey da Mummy sai tsiya Mummy take masa zai tsofa babu aure
Mameey kuma na tare masa Shidai kawai jinsu yake dan sam bai gane abinda suke faɗa
masa.

A parlour suka tarar da Mama tana bacci gaban cike da tarin ƙashoshowan kazar,zama
sukai gabaki ɗayansu,shi kuma Jalal ya nufi part ɗinsa,yana zuwa ya sakarwa kansa
shower bayan ya gama ya fito parlour'nsa sanye da wata milk ɗin jallabiya mara
nauyi,wajan fridge yaje ya ɗauki bottle water mai sanyi ya ɓalle murfinta ya sanya
cikin bakinsa gana gama shanye wa ya ajjiye robar tare miƙewa akan duguwar sofar
tare da lumshe idanunsa kamar mai nazarin wani abun.

Suna zaune a main parlour mai aikinsu Laure ta ajjiye masu ruwa da lemo da kuma
cake suna shirya sallamar da suka ji anyi yasa suka kalli bakin ƙofar Nihila ce ita
da Nusaibat suka shigo,kallonsu Mummy tayi tace "daman ba ƙya gidan" zama tayi kusa
da Jafar tace "Mummy kinsan weekend ne,na gaji da zaman gidan shine naje wajan Nusy
sai kuma bacci ya ɗauke ni" Mameey tace "ina Jalilerh" parlour'n ta kalla tace "ai
a nan parlour'n na barta ita da Mama" Mama da tayi ƙuri jin an tambayar Jalilerh
tayi saurin faɗin "Mahammada Rasulullah Ni zakiyiwa sharri da ƙarya,Bihila ki fita
ina bacci za kice kin barin da ita,Haram sam ƙarya kike ki tuba kibi Allah da za'a
shanshana bakinki tabbas da anjin yana wari" tana faɗin hakan ta miƙe ta nufi part
ɗinta tana shiga Abbou ya fito yace "ai Mama tace tana bedroom tana bacci naso leƙa
wa amma sai banyi hakan ba" Mummy ce ta miƙe tace "ok bari na duba ta"tana shiga
taga babu kowa a cikin bedroom ɗin dubawa parlour bathroom tayi nan ma babu kowa,da
sauri ta fito tana daga saman upstairs tace "Abbou Jalal bata nan fa har bathroom
na duba" da sauri Aryan ya miƙe yace bari na duba part ɗin Mameey Nihila ma miƙewa
tayi tace bari na leƙa ko taje wajan Laure,nan suka fara dubawa amma babu Jalilerh
babu labarin ta,a tare suka fito hadda Abbou daya duba gues parlour,kallon juna
sukai kowa da alamun tambaya a cikin ransa,kafin Mummy ta juya da sauri ta nufi
part ɗin Mama,tana tsaye a cikin parlour sai tafa hannu take tace "Lamiru ni ya
haɗawa tuggu,na shiga uku yau ina zankai hakkin marainiya Allah ya sani da niyar
taimako na bashi ita,ahhh to data zauna da wannan mugwayen mutanan a jikinta ba
gwamma an cire mata su kota ido ne ta huta..," sauri shuru tayi sbd buɗe ƙofar da
taji anyi Mummy tace "dawa kike magana" tace "to uwata matseni na faɗa" Mummy tace
"Ina Jalilerh Abbou Jalal yace kice masa tana ɗaki tana bacci kuma an duba ko ina
bata gidan,bayan tare kuke da ita a gidan" kuka Mama tasa tace "ashe kallon mayya
kuke min sbd ko mayyaceni tayaya zan cuci marainiyar Allah wacce babu ruwan
ta,shikenan dan ina cin arziƙi a gidanku zaku yimin sharri" ta ƙare maganar tana
face majina,fita Mummy tayi a ɗakin tana fita Mama tasa key ta rufe ɗakin, ganin ta
fito da tashin hankali yasa Aryan saurin faɗi "bari na duba ɗakin yaya" yana faɗin
hakan ya nufi part ɗin bobo,yana ƙwance idanunsa a rufe ya ɗura hannunsa a saitin
ƙirjinsa dake buga masa yaji an turo ƙofar ɗakin da sauri, baiko mutsa saima ƙara
rufe idanunsa yayi Aryan ne yace "yaya Jalilerh bata gida fa" da sauri ya buɗe
idanunsa tare miƙewa tsaye yace "what!! Kamarya bata gida" yace "an duba ko ina
bata nan Jalilerh missed" bai ƙarasa jin komai ba ya saka bedroom silefers ɗinsa ya
nufi parlour yana zuwa yaga kowa a tsaye hadda Mama data ta kuɓe gefe sai raba
idanu take kallonsu yyi ciki ɗaga murya yace "Wanne irin abune wannan? Tayaya
zakubarta ita da wannan rikitacciyar matar" kuka Mama ta saka tace "daman na sani
kallon mahaukaciya kukemin,yau ɗin nan zan barmaku gidanku" cikin ɓacin rai yama
manta dawa yake magana yace "kin daɗe baki bar gidanma babu da kika iya gashi nan
kin salwantar da yarinyar saiki shirya abinda zaki faɗa a court kuma...," Ba ƙarasa
maganar ba yaji an ɗauke sa da mari da sauri yyi ƙasa da kansa, Nihila dake gefensa
tana kuka tayi saurin ƙanƙamesa sbd tsoran da taji,cikin ɓacin rai Mummy tace
"uwata kake gayawa wannan maganar,uwar data haifan nazo na haife ka zaka maka court
Muhammad" kafin wani yyi magana Jafar yace "what!!?" gaba ɗaya suka kallesa lokacin
daya sauke waya ya nufi inda remote yake ya kunna t.v kai tsaye b.b.c ya kaita yana
kaiwa yaga an rubuta breaking news tashin hankali kenan da sauri Jalal ya ɗaga
kansa jin Muryar ta cikin kunansa tana faɗin "Muhammad Jalal bobo he raped me..
😂😂 Aunty dan Allah idan kina enjoying labarina ki daure ki biyani haƙƙina babu
yawa 300 vip 600 ga number account 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence
of payment 08119237616
6/10/21, 1:11 PM - Buhainat: Gaba ɗaya parlour'n suka zabura tsaye sbd jin abinda
Jalilerh ke faɗa,wani gumine ya yankowa Aryan kafin ya juya ya kalli Jalal dake
jingine jikin bango idanunsa lumshe, ajjiyar zcya ya sauke kafin ya fice daga cikin
gidan, Jalilerh dake jikin t.v ta ɗura da faɗin i hate him I don't want see him in
my life ever,he betraying me" ta ƙare mgnar tana sakin kuka, Abbou zubewa yyi akan
kujera hannunsa dafe da kansa dake kuya masa, Mummy kuka ta sanya tana faɗin "wlh
wannan maƙiyya ne wanda basa ƙaunar ci gaban ka,nasan baza ka taɓa aikata wannan
sauƙon Ubangiji ba, dukkan wanda yake neman ka da sharri da izinin Allah sai dai ya
gani a kansa,daman abinda nake jiye maka kenan,wlh bana ƙaunar wannan siyasar
taka,yanzu duniya da kuma mutanan gari wanne irin kallo za suyi maka? Allah dukkan
wanda yace tukunyar wani ba zata ta fasa tasa ko zafi ba zatai ba,duk sharrin mutum
sai dai ya gani a kansa amma alfarma Annabi da Kur'ani babu abinda zai sameka" ta
faɗa tana zubewa ƙasa tare sakin wani sabon kukan, Mameey dake tsaye kamar butum
butumi ta share hawayen dake cikin idanunta tace "yaya akai Jalilerh ta fita shine
Abin tunani tabbas aƙwai wani abu a ƙasa,dukkan wani zai ɗauki Jalilerh sai wanda
ya san kan gidan kuma...," Kafin ta ƙarasa Lamir ya shigo da sauri tare da kallon
bobo yace "yanzu ina cikin driving zani gida nake jin wata magana a redio,ban
tabbatar ba sai da aka kirani nace ban yarda ba,daga ƙarshe na kunna data naga abun
nata yawo a media hadda photon Jalal a ciki,innalillahi wa'inna ilaihir raji'un
wacce irin masifa ce wannan" Mama dake gefe tayi sauri faɗin "kul ka ƙara faɗin
masifa a nan,duk wanda yyi haka sai wanda bakin uwa ke binsa,ohhhh wannan duniya za
maninmu babu ruwan wani da wani amma yanzu wlh ko kashi kake ka ga mutum zauna akan
abinda,yanzu za kaji ana wacce tayi kashi mai tauri,huuuuu ai sai da nace kayi aure
kaƙi da duk hakan bai faro ba,ahhh to babu ruwana ba dai ina faɗin abu kuna ganin
kamar banda hankali ba" kallonta Mummy tayi tace "haba Mama wannan duk ba abin
Suratu bane,neman mafita shine abinyi" tace "sannu uwata ahhh nace sannu Zulai,jika
na ne dukkan abinda ya samesa ya saman yooo mai fimini komai a kanki ba" Lamir yace
"yanzu mu fara tunanin inda yarinyar dake kafin wani abu ya biyo baya" kallonsa
kawai Jalal yayi kafin ya juya yyi shigewarsa part ɗinsa.

Shuru parlour'n ya ɗauka aka rasa mai faɗin wani abu kowa da abinda ke damunsa a
zcy, Jalal na shiga parlour'n sa ya fara zirga zirga yaje ya dawo tamkar wani
zautacce,a haka Jafar ya turo ƙofa ya samesa,kallonsa yayi cike da tausayin halin
da yake ciki,a zahiri idan ka kalli Jalal zaka ɗauka babu damuwa a tare dashi,zaka
ɗauka dukkan abinda ake tamkar ba akansa ake ba,dan ko ajikinsa ko fuskarsa taƙi
nuna damuwar da yake ciki,amma cikin zcyarsa wani zafi da ƙona ya keji yana jin
duniyar na sara masa,gaba ɗaya wani duhu-duhu yake gani a cikin idanunsa ga yadda
ƙirjinsa ke bugawa da ƙarfi tamkar zcyarsa zata fasa ƙirjin ta fito,maƙogaransa
wani ɗaci yane ya gauraye cikinsa,abinda yake tunani wane yyi masa haka? Wane yyi
masa muguwar tsanar da harya zaɓi ya tuzar tashi,tuzarzi mai muni irin haka,mene
aka zaɓi ayi amfani da rauninsa wajan cutar da rayuwarsa?,mene yasa magautansa suka
zaɓi wannan hanyar akan su ɗauki wata? Ko da wasa ko a mafarki mai taɓa tunanin
rayuwar aure ba,bare kuma har yayi tunanin aikata wata aba wai zina,runtsa idanunsa
yyi da ƙarfi kafin ya fesar da wata iska mai zafi ta cikin bakinsa, mene yasa zai
aikata haka gare ta,yarinyar da take masa kallon uba ko wani jigo nata,tayayama zai
aikata hakan bayan yasan tarin ayoyi da hadisan da sukai bayani akan wanda ya
akaita zina da auren ko bashi dashi,me yasa suke tunanin wannan abinda sukai zai
tauyesa,ko kuma zai sanya tsoro cikin zcyarsa har ya janye abinda yake mafarkinsa
tabbas sunyi kuskure, kuskure mai girman gaske domin basu san wanene Muhammad Jalal
bobo duk yadda suke tunanin daƙoshe bai taɓa damunsa ba,yana sane da dukkan abinda
yake faruwa a harkar siyyasar,amma dole ya sauya damunsa dole yasan wanda ya ɗauke
Jalilerh.
Jafar ne ya kallesa kafin yace "Jalal wannan shurun naka a yanzu mazai tasiri
ba,nasan kana da hankali tunani ilimi addini kowa yasan kana da wannan,domin ni a
karan kaina nasa gane da iliminka na addini dana bature wanne yafi a wajanka,nayi
imani da Allah dukkan wanda yasan ka bazai taɓa yarda da wannan ƙazafin da akai
maka ba,kada ka damu kanta domin nasan yadda kai shurun nan Allah kaɗai yasan
abinda ka keji a cikin zcyarta domin duk yadda wani yakai yaji baƙin ciki ba kamar
kai ba, You have to control ur self,wannan selfishness da mai yyi kama" ya faɗa
yana dailing wata number a wayarsa.

Tunda ya fara magana Jalal bai ɗago kansa ba,ya hasali ma shi kaɗai yake
surutansa,dan "a" na cikin maganar Jafar babu wacce yaji bare ya fahimci abinda
yake faɗa, abubuwan da zcyarsa suke faɗa masa daban da wanda yake son aikatawa,me
zaibi a yanzu kansa zaibi ko son zcyarsa,ina kuma zai nemu Jalery shine abinda yafi
tsaya masa a rai,ina take?wanne hali take ciki? Me suka aikata mata da har ta faɗi
wannan maganar lallai sunyi pursing nata ne,duk da yasan ba komai take ganewa ba
bare harta fahimta,amma dole zata fahimci wanna kalmar ta rape data ambata,fesar
numfashi ya karayi kafin ya sanya hannu cikin tulin sumar kansa ya fara hargitsa
ta,a hankali kuma yaja cikinsa zuwa wajan fridge ya ɗauki bottle water ya ɓalle
murfinta tare da kafawa a bakinsa sai da ya shanye tass kana ya yar da emty robar a
ɗan zafafe ya fara tafiya harya shige cikin bedroom ɗinsa ya saka key ya kulle
kansa.

Da idanu kawai Jafar ya bisa,kafin idanunsa ya sauka akan wayarsa da yake amfani da
ita a gida,kamar yyi tunani hakan ta kasance,da sauri ya shiga xender ya tura
photonan Jalal da Jalilerh wanda sukai a tare,wasu ita ta ɗauka wasu kuma tana
zaune aka ɗauke su,wasu kuma shi ya ɗauka idan abun nata ya mutsa tana rigima,wanda
sukafi kyau ya tura kafin ya miƙe tsaye tare da ficewa daga cikin part ɗin.

A parlour ya samu Abbou da Alhaji Kamal da Mummy da Mameey Mama nacan rakuɓe zai
baza idanu take,jin wajan yyi shuru yasa ya kalli Abbou yace "Abbou Aryan, Imran,
Irfan suna ina?" Abbou kasa cewa komai yyi sai Mameey da tace "Aryan tun ɗazo ya
cewa har yanzu bai dawo ba, Imran Irfan kuma suma basu jima da fita ba" kai ya
jinjina yace "ok tom Allah dai ya kiyaye gaba" sai lokacin Mummy tace "Jalal fa?'
Cikin sigar tausayi yace "Mummy Jalal tunda na fara magana babu abinda ya cemin da
alama ba kamar baya fahimtar abinda nake faɗa masa,yanzu haka ya shige bedroom ya
kulle kasa ciki" kuka Mummy tasa tace "kaga abinda nake tsoro ba,wannan shurun na
bobo cutarsa dashi zaiyi,nasan bai iya ɓacin rai ba tun yana ƙarami yanzu Allah
kaɗai yasan abinda zaiwa kansa,zan iya jure komai amma ba zan cure ganinsa a haka
ba,bazan jure wani abu ya samesa ba" kallonta suke kawai cike da tausayi domin
yadda ta keson Jalal ko Nihila bata samu wannan ƙaunar ba, Jafar ne yace "Abbou zan
je in sha Allah komai zanyi dai-dai" yana faɗin hakan ya fice daga cikin gidan ga
baki ɗaya.

Yana fita Alhaji Kamal yace "yanzu haka maganar da nake maka Nusaibat banda kuka
babu abinda take,bansan me zan mata ba,na sani ko wajan Muhammad tazo ba zata zamu
abinda take nema wajansa ba,sai yanzu nake far gaɓar abinda mukai" juyawa Abbou yyi
ganin har yanzu Mummy kuka take Mameey kuma na zaune ta zabga tagumi, Allah ya sani
yadda ta ɗauki Jalal da muhimmanci haka ta ɗauki rayanta,kawai tana ɗauke kai ne
sbd Jamal ta fita ƙarfi a wajan Jalal,ita jikinsa ce dole take kallon wani abun da
ido yace "kuje ciki" miƙewa sukai Mameey tayi part ɗinta Mummy kuma ta nufi part
ɗin Jalal yace "ki barsa kada kije wajansa yanzu" jin hakan yasa ta nufi part
ɗinta, Mama ma da bin bango ta shige nata part ɗin, kallon Alhaji Kamala yyi yace
"inaga wannan maganar ba wacce zamuyi yanzu bace, kaje ka rarrashi Nusaibat komai
zai yi daidai in sha Allah" da Ameen Alhaji Kamala ya amsa kafin ya miƙe ya nufi
fita waje,shima abbou part ɗin Mummy ya nufa yana zuwa ya sameta zaune tana
kuka,tana ganinsa ta miƙe da saurin ta nufi wajansa tare da faɗawa jikinsa ta saki
sabon kuka,bayan ya bubbuga kafin ya jata zuwa saman sofar parlour'nta yace "babu
wanda zai ce kullum zaiji daɗin rayuwa babu lokacin da baza'a jarabcesa ba,munsan
dole Jalal ya samu magauta da kuma maƙiya,amma abin tunanin yadda aka rasa dawa
za'ai amfani wajan cutar dashi sai da Jalilerh yarinyar daba komai take fahimta
bare ta gane,kuma a wannan rayuwar ba maƙiyi ne abin tsoro ba..," kallonsa Mummy
kafin yace "eh tabbas masoyin da zai nuna maka zallar ƙauna bayan a zcyrsa ba haka
bane,duk abinda ya samu da Jalal zamu barshi matsayin ƙaddara wacce a kullum tana
iya samun ɗan adam,abin farin ciki itama ƙaddarar tana da nata lokacin hawai
dauwama dake a tare da mutum ba,kenan kinga akwai ranar da zamu bada labarin ita
wannan ƙaddarar ranar data zama tarihi garemu baki ɗaya" da wannan na sihar ya
rarrashi Mummy kafin ya ɗauki key din motarsa shima habar gidan.

Jalal na shiga part ɗinsa ya nufi bathroom ya sakarwa kansa shower lumshe idanunsa
tare saka hannunsa a saitin zcyarsa dake breathing vrt fast,a hankali kuma gargasar
jikinsa ta fara mimmiƙe wa,kafin jijiyoyin kansa suyi faɗa raɗa a saman goshinsa,a
hankali yanayin jikinsa ya fara sauyawa jikinsa ya ɗauki rawa idanunsa sukai jaaa
har wani ruwa-ruwa suke,ga yadda ya hargitsa gashin kansa,a hankali maganar ta ta
ƙara dawo masa "he raped me I hate him" wani ihu yyi wanda ya cika gida baki ɗaya
tare dasa hannunsa ya daki madubin mirror'n dake cikin bathroom ɗin nan take ya
farfashe jini ya fara bin hannunsa.

Da sauri Mummy da Mameey suka fito daga part ɗinsu tare da nufar part Jalal da
gudu,kai tsaye bathroom ɗin sa suka nufa,tsaye sukai bakin bathroom ɗin aka rasa
wanda zai magana, Mummy da haryanzu kukanta bai tsaya ba tace "idan kace cutar da
kanka zakai tabbas kamar ka cutar dani ce,abinda zakaiwa kanka zafi baƙan tamin
akan abinda akai maka a yanzu,dan Allah Jalal ka fito kada ka cutar da ranka abinda
kai ka san cewa ba gsky bane" Mameey ta ɗura da faɗin "duk abinda za kaji a cikin
zcyarka muma munajin makamancin sa domin bazance munajin kamar naka ba,amma komai a
hankali ake binsa,yadda ka ɗauki abu a haka zai zo maka,amma da ciwo yarinyar daka
riƙe ta a maka sharri da ita,a yanzu halin da Jalilerh take ciki shine abin
tunani,kasan cewa a yanzu daman fushin naka suke buƙata shi ya sanya sukai maka
haka,kayi faɗa da zcyarka ka fito ka yaƙi maƙiyanka yanzu lokacin ka ne,damar kace
tayi abinda kake so domin duk wannan abinda ake hukumar zaɓe inec bata duba wannan
ba,yanzu aka sanar an tabbatar da kai a ɗan takarar governor IBADAN..
6/10/21, 1:12 PM - Buhainat: *UCL NE*

Tunda Aryan ya fita yake zagaye a cikin motar,gaba ɗaya ya rasa wanne kallo yakewa
wannan lamarin,idan yace zai zauna a gida tabbas zcyarsa zata faɗa zargi,zarginma
na yayansa,amma yana da tabbacin bazai taɓa aikata hakan ba,amma mene yasa yake jin
zafi da kuma radaɗi cikin zcyarsa? Mene yasa yake jin zafin yayan nasa a cikin
zcyarsa? Iska ya fesar ta cikin bakinsa kafin a hankali yayi reverse da motarsa ya
nufi wani waje daban inda zai samu sauƙin zcyarsa.
A can gidan governor Mubarak Yahya cibo kowa zaune yake shida Hajja Ayushert da
kuma Hibba suna zaune a main parlour yace "ikon Allah kenan muda ake mana kallon
ɓata gareki ashe aƙwai wanda suka fimu,daman Allah gafurur rahimu ne gashi zaune
mun fara ganin sakayya" Hajja Ayushert tace "wai meke faruwa ne kake wannan
zantukan bayan kace aƙwai alamun nasara,yadda ka ɗauka da zafi ko abokin takarar
mutumin da suke jam'iyya ɗaya bai ɗauka ba,komai ɗan sauƙi ne ni duk banga abin
damuwa ba" kallonta yayi tare da yin murmushi yace "Hajja kenan,aini yadda yaron
nan ya tsokane min idanu ko Bashir Bello bai bai tsokane min ido ba,dalili shi
Bashir Bello yana jam'iyyar D.R.P kin ga suna jam'iyya ɗaya da Muhammad Jalal
Kabeer bobo kenan,amma Bashir Bello bashi da farin jini jama'a suna ƙaunar bobo,da
zarar jam'iyar D.R.P ta ƙaddamar da Jalal matsayin ɗan takarar governor a IBADAN
kinga kenan dani zai kara,kuma idan nayi wasa zai iya kai jam'iyya ƙasa ni kuma
abinda bazan taɓa bari ba kenan" jinjina kai tayi kafin tace "amma wacce magana
kake akan ana maka kallo na daban" murmushi yyi ya kurɓi lemon dake gabansa a cikin
glass cup yace "ohh ashe baki da labari,wai shi fa Jalal ɗin aka kama yyiwa wata
fyaɗe,kuma abin ta kaicin ita yarinyar shine yake rikonta a gidan sbd shine ya
tsince ta a gidan,badai ki gani ba abin tausayi wlh" kafin Hajja tayi magana Hibba
tayi saurin miƙewa tace "wlh Daddy wannan maganar bazan taɓa yadda da ita ba,tabbas
sharri ake masa sbd kawai ya samu ɗaukaka kai da gaji kasan sharrin maƙiya ne
wannan wlh" da mmki yake kallonta kafin tace "ohh nine nake maki ƙarya kenan ko
kuma nine nake mai sharri,wait keda kike wannan mgnar kin san halinsa ne? Ko kuma
kin san wanene shi" cikin damuwa tace "wlh Daddy bazai taɓa aika abinda ake zargin
sa akai ba,kuma ace duk mutumin daya faɗi wannan maganar kada a yadda sai ya bada
shaida,kuma shaidar ba mutum ɗaya ba,kai koda ace ya aikata indai ba samunsa akai
tirmi da taɓarya ba to kada a yarda da zancen sa,domin ƙazafi irin wannan yana akai
mutum zuwa ga huta" miƙewa tsaye yayi cikin ɓacin rai yace "Hibba har girmanki ya
kai haka,ina magana kina musu dani ko" shuru tayi masa kafin hawaye ya biyo da
cikin idanunta tace "wlh Daddy wannan mutum ba zai aikata wannan abin ba" wayarsa
ya ciro kafin ya shiga vedio yace "kalli da idanunki may be zaki yadda shiya aikata
hakan,ke kibar mutum kawai akan siyasa babu abinda mutum bazai aikata ba"ya faɗi
hakan yana danna mata play na vedio karɓa tayi ta fara gani kafin ta zaro idanu
waje tace "what wannan ai matarsa ce, Daddy mene ya kawo Abban Yasmin cikin
vedio'n,wlh Hon Faisal Lawan ne a vedio'n ga wata robar jini a hannunsa"tana faɗin
hakan ta juya da gudu ta nufi hanyar fita daga cikin gidan,da saurin governor
Mubarak Yahya cibo ya mara mata yana mai kiran sunanta "Hibba..Hibba...Hibba" amma
ina tuni tayi waje,shaf ya mance vedio'n daya nuna mata ba wanda akai editing ɗinsa
bane,cikin tashin hankali yyi dailing number Lamir ringing ɗin farko ya ɗaga,yana
zaune a parlour shida su Jafar da shigowar sa kenan yyi picking call ɗin yace "ina
cikin baƙin gida " hakan daya faɗa yasa Mubarak Yahya cibo ya fahimci inda maganar
ya dosa cikin tashin hankali yace "aƙwai matsala yanzu Hibba taga vedio'n wayata
kuma hadda Faisal Lawan cikin vedio'n kayi duk abinda ya dace har a rabata da
wannan wayar" kallon jama'ar wajan yayi yace "ina zuwa yanzu" yana faɗin hakan ya
fice daga cikin gidan yana faɗin "yanzu tana ina ita Hibbar?" Daga can yace "ta
fita yanzu da wayar a hannunta dukkan abinda za'ai ayi idanma ta kama a salwantar
da ranta ayi,dan da ace a sirina ya tuno Gwamna ace ita ta rasa nata ran"yana faɗin
hakan ya kashe wayar tare da shigewa cikin gidansa,shima Lamir fita yayi ya shiga
motarsa yana mota ya kira number Hon Faisal Lawan ya shaida masa komai,cikin tashin
hankali yabar wajan zaɓan ya biyo bayan Lamir.

Birnin nufar
Shigowa Jamil tare da zama a kusa da Katarina wacce take ta kuka yana shigowa ta
miƙe tare riƙesa tana kuka tana faɗin "Na shiga uku,me nayi Papa da bai sona kamar
ba shine ya haifi wanda mijina ba? Ko dan yaga mijina ya mutu yake min haka,me nai
masa mai zafi har yake ƙina haka,ko laifi Jalilerh ya shafan" shuru yyi mata kafin
ya sauke ajjiyar zcy yace "am sorry my dear,kiyi hqr komai zaizo ƙarshe in sha
Allah" Juyawa yyi ganin zulfa bayansa rungome da pillow ta tsora masa ido, murmushi
yyi mata kafin ya miƙa mata hannu,ka faɗa ta maƙale hakan tasa ya ƙarasa inda take
tsaye yace "eyeee muga babyn naki" miƙa masa tayi itama tana dry kafin tayi saurin
karɓar sa ta maƙale teddyn a kafaɗa, murmushi Katarina tayi tace "Dear ni kin
hanani babynko" kallon Jamil tayi tace "baby" kanta ya shafa hannunta ta zare a
kanta sannan ta fara ƙoƙarin ciro brest zata bawa teddyn,hannunta ta riƙe gam tare
kallonta yace "baby baya kuka bari sai gobe" kuka ta sanya tare dasa hannu ta
hankaɗe Jamil ita a dole taji haushi.
Papa ne zaune gaban Uwa sundu yace "Uwa sundu ke nake saurare bani labarin da zai
ƙwantar min da hankali menene babban abinda ya sanya kika kirani" dry ta Uwa sundu
ta kyakkyata kafin ta haɗe fuska tace "abin mamaki wa ƴan muke farauta ashe suna da
magauta bayanmu" da mmki ya kalleta yace "kamar yaya kenan?" Wata dryar tayi har
hayaƙi na fita ta cikin bakinta kafin ta rufe bakin tace "wa ƴan can suna murna
sunyi galaba a kansu,basu san dukkan abinda ya faro aiki na bane,basu san cewa ba
ita tayi wannan maganar ba,aiki aljani Kamdas ne ɗaya daga cikin jerin aljanun dana
turo domin siyimin aiki a jikinta,banda sharri na ni uwa sundu babu wanda ya isa ya
raɓi jikinta domin wannan hasken na jikinta ya riga ya zama garkuwa a tare da ita,
Nima dalilin daya sanya na samu nasara a jikinsa,sbd rabata da hasken da akai" tana
faɗin hakan ta ƙara buɗe hangamemen bakinta ta Fara ɓanɓaka wata uwar dry,cikin
farin ciki Papa yace "daman nasan idan dake bana da damuwa,kamar yadda tayi gudu da
kanta haka zata sako kafafuwanta cikin wannan birnin na nufar, kuma a haɗata ta
rayya da Jushoa" da wannan mgnar ya miƙe ya koma tirakarsa.

Lamir na zuwa gidansa inda suka ajjiye Jalilerh ya ɗauki wata ƙaramar roba ya saka
cikin aljihunsa, kafin ya kalli Jalilerh yace "yanzu zan kaiki gida da wasa kikace
nina na ɗauke ki saina yankaki an gina gawarki tunda damar ba sallah kike ba,hatta
Jalal idan kika nuna masa alama nida kenan,zan sakaki a mota wani zai ajjiyeki yana
ajjiyeki ki tsaya har wani daga cikin gidanku ya fito kinji ko" ɗaga kai tayi cike
da tsoro gaba ɗaya ta fita hayyacinta, tayi wani zuru-zuru ga kayan jikinta duk a
yayyage,babu abinda yake damunta sa abinda Lamir ɗin ya akaita mata,da yyi mata
wannan abun gwamma ace ta mutu,hawayen fuskarta ta goge kafin tabi bayansu a
hankali,har ya kaita cikin mota yana sata drever yaja,suma motarsu suka shiga tare
da barin cikin gidan.

Dreven har ƙofar gida ya ajjiye Jalilerh ta durƙoshe wajan tana sakin kuka,Sosai
Hibba ke gudu akan titi tana tafe tana danna wayar hannunta,a haka ta samu ta
laliɓi numbersa wacce ya bata,ya zaune a parlour idanunsa lumshe kamar mai bacci
tunda wannan abun ya faru babu wanda yaywa magana, kuma ko barin ɗakinsa baiyi b,
Jafar ne ya kallesa yace "ana kiranka ya kamata ka ɗauka wajan 5 miss call kenan"
ware jajayen idanunsa yyi tare da saukesu a saman screen ɗin wayar yana kallonta
har ta gama ringing ɗin,danna wayar tayi zai danna off sai wani kiran ya shigo,a
hankali yyi picy tare sanyata a cikin kunansa,daga can ɓangaren Hibba tace "na
ganosu na gane sharri akai maka ina da hujjar komai a hannunsa" da sauri ya miƙe
zaune domin sosai ya gane murya ta sai dai bai gama fahimtar abinda take faɗa
ba,cikin ɗan ɗaga murya yace "mene kike faɗi? Su waye? Me kika gano? Numfashi ta
sauke tace "wannan vedio'n sharri akai maka na gano wanda sukai maka kana ina" da
sauri ya miƙe tsaye yace "what kina ina ke..? Bayanta ta juya sbd ƙarar motar da
taji kafin tace "ina hanyar zuwa wajan police kuma naga fuskar....," Bata ƙarasa
faɗa wata ƙatuwar mota tayi ciki da ita wata ƙara ta saki wanda ya sanya Jalal
saurin toshe kunansa,can gefe ta faɗi motar kuma tayi gaba abinda a nan take kuma
jini ya fara zuba ta tsakiyar kanta..

Biya 300 ko 600 domin samun littafan dana rubuta na kuɗi 0116886423 sulaiman Naima
s union bank evidence of payment 08119237616
6/10/21, 1:20 PM - Buhainat: 46-47
Kai tsaye ambulance ɗin babban asibitin dake ibadan suka nufa, cikin saurin manyan
likitoci suka ƙarbi Hibba sai dai tun kafin su isa ga emergency Hibba ta riƙe
hannun Wani doctor kafin a hankali ta buɗe baki tace "La'ila ha'illallah Muhammad
Rasulullah...,"wani tari ya sarƙe bakinta kafin wani gudan jini ya biyo bayan
tarin, ɗauke kai likitan yyi tare dasa hannu ya shafi idanunta da suke a buɗe, ciki
suka ƙarasa shigar da ita, kafin su sanye bandage suka naɗe kanta daya tsage
biyu,kasan cewar ƴar sananne ce babu wahala aka samu number governor Mubarak Yahya
cibo ringing ɗin farko akai picking call ɗin,Lamir ne ya amsa tare faɗin "eh,shine
lfy dai?" Daga can ɓangaren police ɗin yace "babu abin ɓoye domin ko ban faɗa ba
zaku iya gani a labarai Allah yayiwa ƴar sa Hibba rasuwa,yanzu haka muna cikin
asibiti tare da gawarta zaku iya zuwa ko ɗauka domin suturta ta" yana faɗin hakan
ya juya inda aka rufe Hibba da likkafani, Lamir daga can ɓarin yyi shuru yana
kallon Hajja Ayushert wacce fitowar ta kenan daga part ɗinta zuwa main
parlour,kallonsa Mubarak Yahya cibo yayi yace "lafiya dai naga yanayin ka ya sauya
gayamin mana" ƙasa Lamir yyi da ido shi ala dole tsoran faɗa masa yake, Hajja
Ayushert ce tace"Lamir talk mana,kasa bugun zcyata na ƙaruwa" cikin Muryar tashin
hankali yace "Hajja kiyi hqr da abinda zan faɗa maki,ke musulmace kuma babu wani
musulmi da yake sani abinda zai faro dashi, Allah shike bamu abinda ba musan zamu
samesa ba,haka kuma shine yake amsar abinda ya babu a duk lokacin da yaga dama,dole
za kiji zafi da raɗaɗi abu hqr shine yafi maki a yanzu kuma...,"da sauri ta katse
sa ta Hanyar faɗin "ba wannan nake buƙatar sani ba,ka gayamin me aka gaya maka a
waya?" Juyawa yyi kafin yace " ALLAH ya yiwa salma rasuwa,yanzu ake faɗa min a
wayar da aka kira,ta rasu ne ta hanyar haɗarin babbar mota daya rutsa da ita" cikin
ƙara ji da fitar hayyaci Hajja Ayushert tace"what are you out of your sense?
Lamir kasan abinda kake faɗa min kowa?kasan mene bakinka yake faɗa kowa?tayaya za'a
ce min Hibba ta mutu bayan yanzu akan idanuna ta fice daga cikin gidanan,ina
tabbacin aka ƙara dubawa ba ita za'a gani ba sai dai wata,ko mai kama da ita bana
fatan ace ta mutu bare Hibba ta,wlh she still alive, Hibba tana raye babu yadda
za'ai na yadda ta mu....,"bakin tane ya tsaya da maganar sabida gawar Hibba da aka
shigo da ita cikin gidan har main parlour,daskarewa tayi a wajan bakinta da jikinta
ya shiga rawa kamar wacce ake kaɗawa gangi, da sauri Mubarak Yahya cibo ya nufi
inda take ya tare ta faɗa jikinsa a sume...

"Uncle ce min yyi nace maka yyimin fyaɗe,amma bai min komai ba,ina jin tsoro sa
Uncle bashi da imani,ina tunanin addininmu ne kaɗai masu mugunta da rashin imani da
hassada ashe har naku addinin da ake masa kallon addini na gaskiya shima haka
yake,naji tsoro domin ko namu addinin baza su aika mana haka ba,me kai masu Uncle
mene laifinka?takai ƙarshe maganar tana sakin ajjiyar zcyar wanda yaci kuka ya
ƙoshi, ga yadda lokacin guda jikinta ya zuge da wani zazzafan zazzaɓi,kallonta yayi
yaga sosai jikinta yake rawa da dukkan alama an tsorata ta da yawa, ƙara shigar da
ita cikin sa yyi yana shafa kanta kafin a hankali yace "yadda kike tunanin abin ba
haka yake ba" Jalilerh tace "to Uncle mene?" Idanunsa ya ɗauke daga gare ta yace
"kin taɓa yin addu'a idan ki kaga wanda kike jin tsoro?ko kuma kin taɓa ga wanda ya
zalunce ki? Mu anan aƙwai wata aba da ake kira ƙaddara kuma cikar imanin mutum
shine yadda da ƙaddara" cikin ƙasa da murya tace "Uncle mene imani?" ta faɗa tana
shafa sajen fuskarsa, numfashi ya sauke yace "Imani shine yarda da cewa Allah
madaukakin Sarki shine yayi halitta kuma ya halicci kowa da komai,ta wata sigar
kuma imani da Allah shine abin tsira, imani da Allah na nufin a gasgata shi ta
bangaren halitta ... wanda Allah ya yi nufin ya shirye shi sai ya yalwata zuciyarsa
ga musulunci�? (Al-an'am : 125).
Sannan aƙwai rukunan imani guda shida...
1.Imani da Allah da kuma yarda da Annabi Muhammad Manzon Allah ne.
2.Imani da Mala'ikun Allah
3.Imani da littatafan Allah, wadanda ya aiko Manzanni dasu. Misali alkur'ani,
Injila, Zabura, attaura da sauransu
4.Imani da Manzanni dukkansu, amma alQur'ani ta ambaci guda 25 harda Manzon Allah
tsira da aminci su tabbata agare shi.
5.Imani da ranar tashin Kiyama
6.Imani da kaddarar data shafe ka maikyau ko marakyau.
Kinga a nan dole kiyi hqr da ƙadarar data samemu baki ɗaya,kada ki damu da maganar
wani ko wata,domin bashi da wuta bare aljanna sannan babu ruwanki da riƙe wani a
ranki dukkan wanda ya cuceka idan babu nan aƙwai lahira to kin manta da dukkan wani
abu da akai maki tunda ba'a taɓa lafiyarki bare inda nake tsoro" ya ƙare maganar
yana saikin wata nauyayyiyar ajiyar zcy a ƙasa zcyarsa kuma yana mana Allah gdy da
abinda yake tunani bashi bane, "Uncle me kake tsoro to kai?" Kallonta yyi ba tare
da yace komai ba yace ya ɗauke kansa daga gare ta,kamar daga sama yaji tace "Uncle
yaya zanyi na zama imani da kuma wa ɗan nan abubuwan daka faɗa?" Gyara zamansa yyi
tare ɗaga ta daga cinyarsa ya ajjiye ta gefe yace "dukkan wanda suke da wannan abun
sun yarda da Allah sannan sun yarda da Annabi Muhammad Rasulullah,kuma sun yarda
Annabi Isa bawan Allah ne ba ɗan sa ba" shuru tayi kamar me nazari sai kuma ta ɗaga
kai tace "a Bible ma bayan an ambaci Isa bin Maryam sai da aka ambaci Annabi
Muhammad Rasulullah" jinjina kai yayi yace "good" Jalilerh tace "ina son na yarda
da Annabi Muhammad Rasulullah yaya zanyi?"

Da sauri ya kalleta yace "what da gske kina son musulunta Jalilerh tell me the
truth?" Hawaye na bin fuskarta tace "eh, Uncle ina so mene abin tawaye? Bayan duk
munsan muna kan ɓata ne Uncle ina son shiga ciki haske wanda zai haska zcyata dama
duniyata baki ɗaya,ina son rabauta da addini na gsky ina so, Uncle ina son dai-dai
ta rayuwata ne,ina sonyi duk wani abinda kake Uncle ina sonka da Allah kabarni na
zauna wajanka ina jin tsoro" bai son lokacin daya jawo ta jikinsa ya rungome ta ba
yana bubbuga bayan ta,tare da manna mata kiss a goshinta,wajan 30 seconds yaji ana
bubbuga ƙofar parlour, janye ta yayi daga jikinsa kafin a hankali yace "come in"
Jafar ne ya shigo cikin tashin hankali yace "tun ɗazo nake kiranka bakai picking
ba, aƙwai matsala"ya faɗa yana share zufar fuskarsa,cikin ƙasa da murya Jalal yace
"mene kuma?" Jafar yace "yarinyar data kiraka ɗazo kasan wace?" Ba tare daya
kallesa ba yace "eh nagane ta" Jafar yace "ta mutu yanzu" da sauri Jalal yace
"mene? Ita Hibba ta mutu to waye ya kirani da number ta" Jafar yace "a lokacin da
kuke magana a lokacin hatsarin ya faru da ita,wata babbar muta ce ta kaɗeta" zama
Jalal yayi tare da yin shuru kamar me nazarin wani abu Jafar yace "wannan abun
aƙwai sa hannun wani,a nawa tunanin ba'a so ta nuna wannan vedio'n da take magana
akai,an rasa yadda za'a amshe wayar ganin ta kusa police yasa aka haɗa wannan
tuggun" miƙewa Jalal yayi yace "muje mu halarci jana'izar ta" yana faɗin hakan ya
shirya cikin wata dakakkiyar shadda amy colour riga da wando da kuma babbar riga"
miƙewa Jalilerh tayi tace "Uncle zani" bai kalleta ba yayi gaba abinsa bayansu tabi
har zuwa main parlour tsayawa Jalal yyi yace "Mummy gata a gyara mata jikinta ina
dawowa" yana faɗin hakan yayi waje....
Suna zuwa ana fito da gawar Hibba kai tsaye wajan makarar ya nufa ya ɗora duka
hannayen sa biyu aka ɗauki makarar dashi...

Tsayawa yyi yana kallon gawar Hibba wacce aka gama sakawa cikin kabarinta za'a
rufe ta a hankali yace
" ‫"بسم الله وعلى سنه رسول الله‬
_Bisimillah wa'ala sunnati Rasulullah_
(Da sunan Allah,kuma akan sunnar Manzon Allah)
Ana gama rufeta da ƙasar wajan ya kuma cewa.
"‫"اللهم اغفر لله اللهم ثبته‬
_Annabi (S.A.W) ya kasance idan aka gama binne mamaci sai ya ce: *Ku nema wa ɗan
uwanku gafara,kuma ku roƙa masa tabbatuwa,domin yanzu ne ake yi masa tambayar
kabari* Ya Allah ka gafatar masa,Ya Allah ka ba shi tabbata_
Ana gama rufe ya miƙe tsaye akai addu'a dashi gaba ɗaya mutane sai ɗaukan photonan
suke, kafin su bar wajan tuni an watsa labarai "Muhammad Jalal Kabeer bobo mai
neman takardar kujerar Gwamna a garin ibadan a jam'iyyar D.R.P ya ziyarci jana'izar
ƴar gidan Governor Mubarak Yahya cibo gwamna mai ci a yanzu a jam'iyyar D.P.P aka
sanya photo nan su.
Kai tsaye gidan aka koma hadda Jalal yana shiga ya nufi inda Mubarak Yahya cibo
yake .

"‫وكل شيء عنده بأجل مسكر فلتصبر ولتحتسب‬،‫واله ما أعطى‬،‫ان الله ما أخذ‬."
_haƙiƙa abin da Allah ya ɗauka nasa ne,kuma abinda ya bayar shi ma nasa ne,kuma
kowa ne abu a wurinsa yana da ajali abin ambato..,sai ta yi haƙuri ta nemi lada
*(na haƙurin rashinsa da ta yi)*_
ya faɗi haka kuma yana ƙarawa da "Allah ya jiƙanta yayi mata rahama" gaba ɗaya
jama'ar wajan suka amsa da Ameen hadda shi Mubarak Yahya cibo da Lamir,haka akai
masa jagora zuwa cikin gida yaywa Hajja Ayushert ta'aziyya,gaba ɗaya matan
parlour'n kallonsa suke suna jinjina ƙyansa da kuma karamcinsa,yana fitowa
securities ɗinsa suka mara masa baya har zuwa motar Lamir ne ya ƙarasu wajan yace
"ko zaka rage min mota ta samu matsala kallonsa Jalal kawai yyi kafin ya sauke
numfashi yace...

_you can pay only 300 naira to read a wonderful story that give you so much
enjoying, you can continue Reading but you must pay me the day of judgement🌚_
_300 for nrml grp 600 for vip 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of
payment 08119237616_
6/10/21, 1:21 PM - Buhainat: 48-49

_Rayuwa abace mai wahalar gaske,haka zaman takewa yana da wahala sha'ani,wanda kake
tunanin zai zama kariya gareka sai kaga shike neman kaika ƙasa ba tare daka sani
ba,duk yadda kake da mutum kayi ƙoƙarin riga wani muhimmin abu ɗaya shafe ka ba
komai ake faɗa ba,kamar yadda babu wanda yasan mene zai faru dashi gobe...haka babu
wanda yasan mene zai faru a cikin littafi hatta ga marubuciya kawai a duk yadda
salon labari yazo maku a haka za kuyi ƙoƙarin amsar sa,muna tafe ne miƙa buɗe
shafin rayuwa a cikin labarinmu,bazan iya cewa naje tsakiyar labari ba a'a,haka
kuma bazan iya cewa banje tsakiya ba, aduk sanda ku kaga marubuci yayi jin kiri
wajan sakin labarinsa Tabbas aƙwai wani dalili daya sanya yayi hakan...zan iya cewa
a ko wanne lokacin kuma a ko wanne irin yanayi zaku iya jin salon labarin ya sauya
daga yadda kuke tunani,dan haka dukkan abinda zaka ɗauka ka bawa marubuci baza ku
biya sa abinda yake ba,kun sani sai dai wasu suyi watsi da sanin su,in Sha Allah
ina zuwa ƙarshe book 1 sai nayi ƙwana biyar ciff banyi posting dan haka You guys
get ready🌚🌚_

Never mind,shiga motar Lamir yyi suka nufi gida tare dashi,suna isa gidan drever
yayi parking a parking space,tare buɗewa Jalal ƙofa ya fito,kai tsaye cikin gidan
ya nufa Jafar kuma ya juya zuwa gida domin ya huta,suna shiga suka samu kowa a
parlour zama Jalal yayi kusa da Abbou kafin ya zame hular kansa yace "barka da
hutawa Abbou" murmushi Abbou yayi cike da jin daɗin ganin yaron nasa ya ƙwantar da
hankalinsa yace "Ma sha Allah, Allah abin gdy naji daɗin yadda ka ƙwantar da
hankalinka,daman komai mai hucewa ne dukkan baka da hakkinsa kana zaune za kaga
sakayya cikin ruwan sanyi,kuma hausawa sunce maƙurci mawadaci wata rana wannan abin
sai dai mu bada labari" jinjina kai Jalal kamar zai shuru sai kuma yace "already na
manta komai,sai ƙarin ƙarfin guiwa dana samu" cikin jin daɗi Abbou ya shafa kansa
yace "naji daɗin hakan lokaci yayi da zaka nunawa jama'a waye kai, lokaci yayi da
zaka nunawa duniya ni Alhaji Kabeer nina haifeka, lokaci yyi da zakai faɗa.., faɗa
akan abinda kake so ba wa maƙiyanka ba" lumshe ido Jalal yayi yana mai jin sanyi da
kuma wata nutsuwa na ratsa jikinsa,tabbas dukkan wanda ya yarda da Allah kuma ya
kaiwa Allah kukansa baya taɓewa,an nufesa da sharri sai Allah ya nuna masu ikonsa
abinda sukai domin sa cikin ruwan sanyi ya samesa,ya san daka nan zuwa wani lokaci
kaɗai buƙatarsa zata biya farin cikin daya daɗe bai samu ba sai ya samesa a
lokacin,rayuwa domin daman taƙi ce yadda ka ɗauke ta haka nan zata zo maka,da sauƙi
ko akasin hakan,duk yadda kake tunanin abu sai kaga Allah yyi ikonsa abun ko yazo a
yadda kasu ko kuma akasin haka,yana riƙon Allah ya ƙara ɗora sa akan dukkanin
maƙiyansa, Allah ya bashi ikon aikata dai-dai da barin wanda yake ba dai-dai ba..
Mummy ce tace "Bobo Jalilerh zazzaɓi ya rufeta nayi nayi tasha ko tea ne amma taƙi
sai kuka take,ban san yaya ne zan mata ba" kallonta yayi ya ɗauke kai kafin Abbou
ya ɗura da faɗin "yawwa idan ka gama ina son ganinka" miƙewa Jalal yayi kafin yace
"ina Mameey ne?" Mummy tace tana part ɗinta itama ba taji daɗi ba,kafin yace wani
abu Mama ta saka kuka tare da miƙewa tsaye tana faɗin "nikam gidanku zan bar maku
ina dalili yaro ya dinga gaba daɗi kamar bani na haifi uwarsa ba,to uba nane kai da
zaka dinga haɗe min rai kamar nina sace maka ƴar,banda abinda wanda ya cuci wani ai
shida mahaliccin sa,kuma ina tsoran Allah,huuuuu ni mai yarinyar tayi min da zan
aikata mata haka,amma duk kunbi kun tsanani ɗan tsiran da yake siyomin ya daina,
ahhh niba muna tare da ita a nan parlour muna shira gwanin sha'awa ba sai kawai
naji tayi ihuuuu,to kun sanni da tsoran aljanu na tashi da gudu kai ɗaki har ina
tuntu ɓe dake ni ba uwace ta haifan ba shi yasa babu wanda ya kula da ciwon da naji
ba, ahhh to babu ruwa na ina zan kai hakkin ƴar yarinyar nan"ta ƙare maganar tana
face majina.
Kallonta kawai Jalal yayi tare da juyawa ya nufin upstairs,Mama ta ƙara saka wani
kukan tace "wlh ya tsanane ba kaga wani kallo da yake min ba,kawai ka ɗauki huƙa ka
yanka ni ya fimin sauƙi akan wannan mugun halin naka" Abbou yace "haba keda ba kiyi
masa jaje ba tare da addu'a yaya za kice haka" Mama tace "shikenan idan kayi aikin
Allah saika faɗa eyeee kabeeru?wlh yini nayi ina sallah ni wata ma ban san me mace
ba,amma yaron nan duk bai gani ba burinsa ya hulaƙanta ni,ai shikenan wlh bashi ma
da wani lafi kabeeru kai ne mai laifi tunda baka koya masa yadda zai mutun tani
ba,yanzu da wannan yaya za'ai yyimin haka" ta faɗa tana nuna Lamir wanda bai ce
komai yana zaune yana kallon kowa ido yace "to Mama komai ba hqr ake dashi ba,kuma
ai jikanki ne ƙilan irin wasan nan na jika da kaka yake Maki" Mama tace "yooo ni
tunda wannan yaron ya sumu ya taɓa zuwa munyi shirar minti goma ne?...,ai sai kai
ɗin dama zameka dolanka" Abbou miƙewa yayi tsaye yace "Mama sai hqr kin san yaran
yanzu" yana faɗin hakan ya shige part ɗinsa sbd ganin magrib na shirin yi, miƙewa
Lamir yyi bayan ya saki wani murmushi yace "Mama nizan huce" Mummy tace "ka gaida
gida yaya" sallama yayi masu a hanya suka ci karo da Imran wanda tun safe daya fita
sai yanzu..

A hankali Jalal ya buɗe ƙofar bedroom ɗin tare da tura kansa ya shiga, ƙwance ya
sameta rufe da duvet sai rawar sanyi take,tana kallonsa ta shagwaɓe fuska tare da
sakin kuka,gaban bed ɗin ya ƙarasa tare da zama a gefe ya kalleta yace "tashi
zaune" girgiza kanta tayi tana ƙara jan duvet ɗin jikinta,bai ƙara magana ba ya
gyara zamansa tare dasa hannu ya zare duvet ɗin da sauri ta rufe idanunta shi kam
ko a jikinsa saima ƙara ture duvet ɗin yayi,sai yanzu gane dalilin ƙin tashin
nata,daga ita sai three gaiter da half vest mara hannu gaba ɗaya manyan cinyoyinta
suna waje,hannu yasa ya miƙar da ita zaune,kallonta yayi yace "meke maki ciwo" kasa
bashi amsa tayi sai jikinsa data shige tana sakin wani kukan,ya lura gaba ɗayan ta
a haka take shagwaɓaɓɓiya yace ita,komai na kuka ga son jin laushin mutum kamar
mage,hannu yasa ya ɗago haɓarta a tare suka lumshe idanu kafin ya sunkuyar da kansa
dai-dai fuskarta yace "Jalilerh..."da sauri ta lumshe idanungai sbd yadda sautin
muryarsa ya daki dodokan kunanta idan ba zatai ƙarya ba yau ne kawai ta taɓa jin ya
ambaci sunanta duk zaman da sukai tare,hannu yasa ya daki kumatun ta, a hankali ta
buɗe idanunta tare da turo ƙaramin bakinta gaba..

Kallon lips ɗin yayi yana mamakin yadda Jafar yake bashi labari akan mace,shi dai
gashi duk yadda suke kusanci da ita dai-dai da rana mai taɓa jin wani makamancin
feelings ba,bawa ita kaɗai ba dukkan wasu mata babu abinda ya taɓa ji game
dasu,yaga mata kala-kala a Paris amma babu wacce ya taɓa jin wani abu a kanta,me
hakan ke nufi?ko dai Tabbas shi ɗin ba cikakken namiji bane mai cikakkiyar lfy?ko
dai da gske shi ɗin bashi da wani abu da mace zata mura a jikinsa ne,ko dan bai
taɓa tunanin yin wani abu da macen bane shi yasa baya jin komai,bisa yarda da
jagorancin zcyarsa ya ƙara ƙasa da kansa tare ƙara dafe kanta ɗaya hannunsa kuma ya
ɗura saman faffaɗan waist ɗinta, ware manyan idanunsa yayi yaga shi take kallo babu
ko ƙiftawa a karon farko daya sakar mata wani laullasan murmushi tare da zare
hannunsa ya ɗura a saman fuskarta ya rufe idanunta dashi, ƙara ƙasa yayi da kansa a
dai-dai lokacin itama ta ƙara turo bakinta gaba cikasa Sa'a lips ɗinta na ƙasa ya
faɗa cikin bakinsa,kansa yaji ya tsara da ƙarfin gske yayinda ita kuma ta sauke
wani numfashi mai zafi da cikin bakinta ya daki nasa bakin, haɗe lips ɗinsa yayi
tare mutsaso a hankali ya kuma ware laɓɓansa ya ƙara shigar da dwonlip ɗinta cikin
bakinsa kafin a hankali cikin nutsuwa ya bata wani lafiyayyan hurt 😘

Uncle ne isn't free 300 for nrml grp 600 for vip 0116886423 sulaiman Naima s union
bank evidence of payment 08119237616
6/12/21, 2:06 PM - Buhainat: *Uncle ne*
*End of book 1*

_Masu karantamin littafi ƙyau ta ba tare da kunyi payment ba,ina gdy masu yin
payment na littafin Uncle ne nasan zallar soyayya ce sa ƙaunar littafin ina yinku a
koda yaushe🥰🥰_

Da daddare Jalal ya miƙe daga kan sofa domin harya zauna ya tuna da kiran Abbou,a
parlour ya samu Mama da Nihila da kuma Jalilerh wacce take kallo,babu wanda ya
kalla ya haura upstairs,kai tsaye part ɗin Abbou ya nufa yana zuwa ya samesa zaune
akan sofa hannunsa riƙe da jaridar daily trust, murmushi Abbou yyi yace "na ɗauka
ka manta ne" zama Jalal yyi ba tare daya tanka wancan maganar ba yace "barka da
hutawa Abbou" Abbou yace "yawwa ya ƙoƙari?" Jim Jalal yayi kafin yaja numfashi yace
"Allahamdulillah" Abbou yace "ma sha Allah" kana ya ɗura da faɗin "Muhammad ina son
ka bani a ron hankalin ka nan"kallonsa Jalal yayi ba tare kuma da yace komai
ba,hakan alama ce take nunawa Abbou cewa Jalal shike saurare, Abbou ya ƙara zama
yace "ban san me kake shirya wa rayuwarka ba,nayi shuru ne sbd ban son takuraka
amma yanzu lokaci ne na tuna maka abinda ka manta" a hankali Jalal ya ɗaga kai ya
kalli mahaifin nasa kafin ya sauke idanunsa ƙasa, Abbou yace "kana tunanin abubuwa
da yawa naci gaban wasu amma kai baka tunanin yin abinda zai ƙara maka kima da mar
taba a idanun jama'ar gari,kama neman shugabancin amma kai baka son ka zama shugaba
a cikin gidanka, Muhammad ban son inda tunaninka yake ba,amma tabbas ya kamata ka
tsaya kayi tunanin abinda yafi da cewa da taka rayuwar"tunda ya fara magana kan
Jalal yana ƙasa harya gama faɗin abinda zai ce,jin shiru yayi yawa yasa Abbou faɗin
"da kai nake ka tsaya kana kallo na" kallon Abbou kafin ya sauke numfashi yace
"Abbou ni maganar naka ne ban gane ba shi yasa"jinjina kai Abbou yayi kafin yace
"Ina nufin yanzu lokacin yayi da zaka ajjiye iyali kamar yadda kai ma na ajjiye
uwar data haifeka,nasan yanzu ka gane magana ta" da sauri ya ɗago kai ga kalli
Abbou,bai ce komai ba ya sauke kansa zuwa ƙasa, miƙewa Abbou yayi yace "ko ba zaka
iya ba,ok jeka ma na riga nayi abinda ya dace a kanka ai" yana faɗin hakan ya shige
cikin bedroom ɗinsa yabar zaune yana kallonsa..
Tsahun wani lokaci ya ɗauka zaune yana tunanin abinda Abbou ya faɗa, lumshe
idanunsa few seconds ya ƙara buɗe su,wata nauyayyiyar ajiyar zcy ya sauke,cikin
ransa yake faɗin,anya Abbou yasan abinda yake damunsa? Me zai sanya a wannan
lokacin zaiyi masa maganar wani aure,da zai san abinda yake damunsa da shi kansa
zai janye abinda yake faɗa, tayaya zai kalli wata ƴar mace yace yana so?tayaya zai
iya zama da wata a matsayin matar aure,matar ma tasa,sam ba zai iya ba yana da kyau
abarshi yaji da abinda yake damunsa wanda yake ƙwana dashi yake tashi dashi,a
barshi da rauninsa domin shi kaɗai zai iya sarrafa kansa,ha ɗashi da wata ƴar mace
kamar tunan asiri ne a garesa,bai shirya bada ƙofar da za'a fahimci wanene shi bare
har a fahimci rauninsa,yasan cewa duk ranar da wani ko wata ta fahimci damuwarsa
tabbas Kashin sa ya bushe,wani zazzafan numfashi ya fesar ta cikin bakinsa kafin a
hankali ya miƙe tsaye ya nufi waje harya nufi dwonstrais sai koma ya juya ya nufi
part ɗin Mameey ganin babu kowa a parlour ya sanya a hankali ya nufi cikin bathroom
ɗinta..
A gaban mirror ya tsaya yana mai ƙarewa kansa kallo kafin a hankali ya zare ƴar
t.shirt ɗin dake jikinsa faffaɗan ƙirjinsa ya zubawa idanu kamar mai tunanin wani
abu kafin a hankali yaja idanunsa ya rufe,a karan farko yayi gwaji a kanta yayi
kissing ɗinta har tsayin minutuna goma amma bai yasa baiji komai game da hakan ba?
bai yasa baiji feelings ɗin da Jafar yake gaya masa ba?ko ƙaramin yatsansa baiji ya
sauya ba ballantana gangar jikinsa ta amshi wani saƙo nada ban,to mene matsalar?
Dukkan wani gwaji da zaiwa kansa ya riga ya gama yin sa amma abu ɗaya yake nuna
masa a koda yaushe shine lafiyarsa lou,shin wacce macace zata yarda ta zauna dashi
a haka bayan tasan lalurar dake a jikinsa?babu wata ƴar mace da zata zauna da
namijin da bazai amfane ta da komai ba,duk wata mace tana da burin ganin
zuri'arta,babu macen da zata zauna da mutumin da bashi da isasshiyar lafiyar bare
kuma har tasan ba zata samu ƴar ƴar dashi ba,hannu yasa ya dafe ƙirjinsa sbd zafi
da raɗaɗin da ya keji a cikinsa,ga yadda zuciyarsa ke bugawa da ƙarfi,runtsa
idanunsa yayi tare da kofa kansa a jikin sink a hankali kuma ya fara tari tun yana
kaɗan har farin ya kusa tafiya da numfashinsa sosai ya gala bai ta,yana tsaka da
wannan halin wani hayaƙi mai duhun gske ya fito ta cikin madubin zuwa cikin
ƙirjinsa nan take wani gudan jini ya fito daga cikin bakinsa yayinda tarin ya tsaya
cak..
A hankali ya tara hannunsa zuwa jikin sink ɗin ruwa ta zuba ya wanke bakinsa tass
tare fuskarsa,yana gamawa yasa hannu ya murɗa handle ɗin jikin ƙofar ya fito,ganin
babu kowa ya nufi kan wata kujera ya zauna yana zama Mameey ta fito hannunta ɗauke
da damammiyar dakakkiyar fura wacce tasha cikui,zama tayi a kujerar dake gefensa
tace "a'a yau bobo ne a part ɗina wajan 2weeks rabon ka da leƙoni,shuru yayi mata
can yace "Mameey zan sha furar Nima" kallonsa tayi na wani lokaci kafin tai
murmushi tace "wannan aita Abbou Jalal ce,ka jira na dama maka wata" kai kawai ya
jinjina mata gyara zama tayi tace "bobo lafiyarka lou kowa?"ɗan waro idanunsa yayi
waje yana mmkin tambayar da tayi masa, tace "ka rame sosai duk wannan ƙimar da
tumbin sunyi ƙasa ina tsoran wannan ramar ta shafi lafiyarka" ba tare da yace mata
komai ba ya miƙe tsaye ya nufi wajan ƙofa da sauri tace "furar fa?"yace "ki bawa
baby ko waccen takai maki" Mameey tace "wace waccen kuma?" Ficewa yayi bako kalleta
ba, murmushi Mameey tayi domin sarai tasan wa take nufi,mmkin da yake bata yadda
bai taɓa cewa Jalilerh ba,ko sunan nata ne bai sani ba ohuuu? Yana fita ya yayi
downstairs a main parlour ya samu Mama zaune da farfesun kaza a gabanta hucewarsa
yayi yana ƙoƙarin shigewa yaji ta saki salati tare da faɗin "huuuuu yanzu Ni
kakarka wacce ta haifi uwarka kake gaba dani Jalalu,toni mene laifina a wannan abun
yarinya ta fita da ganta kawai sai naje na kurotu sbd nice gantalalliya uwar
bibico,yoooo wannan ma ai san zcy salon ace bani da imani yanzu gashi yarinya ta
fara gaba dani sbd taga ubanta ya nayi"sai lokacin ya kalleta kamar zai shuru sai
kuma yace "yaushe na haife ta to?" Cikin kumfar baki Mama tace "toooo sannu
Tijjiani ina shine dai ubana kuma shi zai gayan naji,zoka matse bakina na gaya
maka"bai ce mata komai ba yay shigewarsa part ɗinsa, Mama ta zauna tare da fashewa
da kuka tace "OHHH ashe da gske Muhammadu gaba yake dani banda yaran zamani ubanwa
zai gaba da kakarsa wlh Allah ya kaimu safiya saina haɗaka da ubanka Kabeeru,dan
naga wacce gantalailliyar bayanka take bi kadama Salamatu taji labari..

Yana shiga part ɗinsa ya samu Aryan zaune a saman kujera shi ɗaya kallonsa yayi
yace "lfy?" Cikin damuwa Aryan yace "na kasa jurewa abin na neman illar zcyta ban
san mene yasa kaƙi fahimtar abinda na keji ba,amma ba lallai ka fahimta ba yaya
musamman idan baka da interest akan abu amma duk yadda zanyi na ya kice abin yafi
ƙarfin tunani na,dan Allah yaya ka fahimta ko yaya ne" ya ƙare mgnar zcyarsa tana
nuna zallar damuwar da yake ciki,cikin nuna ko in kula yace "tunda ni ba mutum bane
dole bazan gane ba"girgiza akai Aryan yayi yace "yaya ba haka bane,zata iya yiwuwa
baka taɓa shiga halin da nake a yanzu ba, ban san yau shene hakan ya faro dani
ba,sannan ba san yaushe ne zan samu sauƙin abinda na keji a cikin zcyta ba,ban san
yaya akai sonta yyimin yawa a ko ina ba, gashi dalilinka ina son na rasa abinda
nakeso,dan Allah yaya ka bani izini da zan bai yana soyayyar Jalilerh ga Abbou na
riga na faɗa masa komai yace na nemi izininka"kallonsa Jalal yayi kafin jaa
numfashi yace "amma kasan cewa baby ma ta girmi Jalilerh ko?tayaya zaka fara
soyayya da ƙaramar yarinya yana da kyau kaje ka nemi age mate ɗin ka"yana faɗin
hakan yayi shigewarsa part ɗinsa.

Da wani kallo Aryan ya bisa yana jin yadda zcyarsa keyi masa zafi da ƙunci a
cikinta,lokaci guda kuma wani abu ya ɗarsu a ransa miƙewa yayi jiki a saɓule ya
miƙe ya nufi part ɗinsa zcyarsa na ai yana masa abubuwa marasa daɗi.
Jalal yana shiga ya zarce cikin bathroom ɗinsa ya watsa ruwa tare da yin brush ya
ɗaura alwala,wasu fararan kayan bacci ya saka masu ƙyau kana ya fesa turare,yana
cikin fesawa yaji ana taɓa ƙofar sa,kafin ace "Salumualak" tunda yaji ya nayin
gaisuwar yasan cewa itace,wata kujera dake kusa da bed ɗinsa ya Zauna tare da cewa
"come in" shigowa tayi hannunta riƙe da wani jug da kuma ludayi, wajansa ta ƙara sa
ta zauna gefen bed tace "Uncle gashi inji Mameey" kallonta yayi ba tare da yace
komai, wajan ta nufa tana zuwa ta zauna saman cinyarsa yana jinta ba kulata yaci
gaba da latsa wayarsa can yaji ta taɓa beard ɗinsa tace "Uncle" ba tare daya
kalleta ba yace "uhm" tace "Uncle kai baka aske wannan gashin ne?" Kallonta yayi
yace "tashi a kaina"turo baki tayi tace "Uncle to kada ka aske mana" ajjiye wayar
yayi tare dasa hannunsa a shoulder ɗinta yace "the you like it?" Ya tambaya yana
zare ribbon ɗin kanta tace "Uncle naka yafi na yaya Aryan ƙyau ina so,kaima kana
kitso dashi"Kallonta yayi tare da ajjiye ribbon ɗin gefe yace "wane ya gyara
sumar?" Tana jan gemunsa tace "Mameey ce"yace "eyeee" yana faɗin hakan ya zame ta
daga jikinta yace "ohh" yana faɗin haka ya fara shan damammiyar furar da akai
masa,shuru tayi tana kallon sa ganin zai shanye furar yasa tayi saurin faɗin "Uncle
nima" ludayin ya ajiye tare dasa hannu ya rangwashi kanta yace "ba ƙyau roƙo"baki
ta turo gaba zatai kuka yayi saurin riƙe lips ɗin nata kafin ya ɗauki ludayin ya
ɗebo furar cikin sanyin murya yace "haaa"kaita girgiza masa hawaye na fita ta
fuskarta,ajjiye jug ɗin furar yayi kafin yasa hannu ya ɗauke ta cak zuwa kan
cinyarsa,hannu yasa ya ɗago haɓarta yace "meye?"kuka ta fashe dashi tare da lafewa
a jikinsa lumshe idanunsa yyi kafin ya hankali ya sanya hannayen sa zuwa faffaɗan
waist ɗinta cikin wata murya mai amoo ya ɗura lips ɗinsa a dai-dai kunanta yace...

"Kamar yadda na gaya maku idan najee ending na book 1 zan ɗauki ƙwana biyar ko
baƙwai kafin mu fara book 2 to allahamdulillah yau nazo ƙarshen book 1 kuyi afuwa
zuwa ranar da nace maku🌚🌚ina maku sahihiyar ƙauna

_Uncle ne na kuɗi ne akan barshi mai sauƙi 300 ga masu son vip 600 0116886423
sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616_
6/16/21, 8:16 PM - Buhainat: _UNCLE NE_

_BOOK 2_

50-51

"En matan Uncle"


Shuru tayi masa kafin a hankali ta miƙe daga jikinsa ta nufi fita daga cikin
bedroom ɗin, murmushi kawai yayi tare dasa hannu ya shafi sajen fuskarsa zuwa
gemunsa,baiko kailli inda take ba har ta fice daga cikin part ɗin nasa baki
ɗaya,tana fita taji an riƙe hannunta cikin tsoro ta buɗe baki zatai kuka yayi
saurin sanya tafin hannunsa ya rufe mata baki tare dasa hannu ya ɗaga ta cak ya
nufi cikin part ɗinsa da ita,gaba ɗaya Jalilerh ta gama tsorata domin har yanzu
bata san wanene ba,yana zuwa cikin parlour'nsa ya direta saman sofa tare da zama
kusa da ita, ajjiyar zcy ya sauke tare dajan idanunsa ya rufe su ruff hannunsa dake
cikin nata ta shiga zare kafin a hankali ta buɗe idanunta,wata wahalalliyar ajjiyar
zcy ta sauke sbd ganin Aryan zaune kusa da ita ba wanda take tunani ba, hannunta ta
zare kafin ta turo baki gaba cikin Muryar shagwaɓa tace "Yaya me nai maka? idanunsa
ya sauke a kanta kafin yace "da akai me?" Ya faɗa yana ƙara kama hannunta, ƙara
zare hannunta tayi tana jaa baya kaɗan tace "daga ɗauke ni" jinjina kai yyi yace
"ok me kikaje yi part ɗin Yaya Jalal at this time?" Kallonsa kawai tayi ba tare da
tace komai ba,zamansa ya gyara sosai da inda zai dinga ganin yadda zata fahimci
maganarsa yace "look Jalilerh abinda kike a musulunce is not good,babu ƙyau mace ta
dinga rabar jikin wanda ba muharraminta ba,domin hakan babban zunubi ne,ance idan
mace dana miji suka haɗu waje guda to na ukunsu sheɗan ne,kinga indai har sheɗan
yayi nasarar shiga tsakaninku something bad is gonna happen Allah ya kiyaye ba fata
nake ba,amma ki daina raɓar jikinsa kinji darling?" Kallonsa kawai take with so
surprised kafin tace "to ai bai ce bai so ba" ware idanunsa yayi yana sauraran
zallar wawta irinta ta tayaya mutum kamar Jalal dan mace ta raɓesa zai ce bai so?
tayaya mutum mai shekara sama 30 zai ce mai son jin ɗumin mace?and tayaya bobo zai
buɗe baki yace ta daina hawa jikinsa? Ai bazai taɓa yiwuwa ba, Aryan yace "eh,
ƙilan bai son takuraki ne,ko kuma yana jin daɗin yadda kike masa" da sauri ta
kallesa tace "daɗi kuma?" Gira ya ɗaga mata yace "kin san mene?" Kaita girgiza masa
alamar "a'a" yace "ita mace ai gubace abu kaɗai zai rabeta ta lalace shima abin ya
lalace, naji Mama tace da zarar mace ta fara zama cikakkiyar mace ta fara al'ada to
dole rayuwarta zata zama a killace dan idan har ta sake namiji ya taɓa jikinta
lokacin da take al'ada to Tabbas zata iya ɗaukan ciki"da sauri Jalilerh ta ƙara
kallonsa zcyarta na bugawa da ƙarfin gsken,kallonsa kawai take ta gagara cewa masa
komai,a hankali kuma ta miƙe tsaye tare da ficewa daga cikin part ɗinsa ta nufi
sashin su.
Wani lalataccen murmushi aryany yayi kafin ya koma jikin sofar ya ƙwanta yana jin
kamar hakan da yayi ya shiga matakin farko cimma burinsa...
Washe gari da yamma Jalal bobo ne Zaune a main parlour watching TV yana yi yana
kallon agogon hannunsa,wajan 10minutes bayan an kammala labaran ya miƙe tsaye yana
gyara zaman babbar rigar jikinsa, Mummy ce ta sakko hannunta riƙe da wani cup ta
kallesa tace "badai fita zakai ba?" Jinjina mata kai kawai yayi yana mai ƙara
kallonta yace "ina baby ne?" Mummy tace "kasan yau Monday tana school,kuma exam
zasu fara so tun 7 tabar gida" yana fita waje yana "ok I think zan biya ta
makarantar so kada a tura wani drever" da murmushi a fuskar Mummy tace "to, Allah
ya kiyaye hanya sharri mutum dana ƙarfe ya tsare ka dashi" da "Ameen" ya amsa ya
fita drever na zuwa da sauri ya buɗe masa sabuwar motarsa mai ƙirar marsandi,back
seat ya shiga ya zauna yana zama ya ɗauki jaridar daily trust ya fara dubawa,kai
tsaye gidan gwamnati suka nufa,a parking lot drever yayi parking,ka san cewar shi
ɗaya ne ko securities ya hana su biyo sa yasa drever yayi saurin fitowa ya buɗe
masa murfin motar,fararan ƙafafuwansa ya fara fito dasu kafin a hankali ya fito
gaba ɗaya, kallon drever'n yayi yace "thank you" drever'n yace "ur wlcm sir" da
haka ya nufi cikin gidan gwamnatin domin zuwa wajan meeting ɗin da aka haɗa na
gaggawa wanda zallar governor's zasu hallarta da sabbi da kuma wanda suke shirin
zama governor ɗin nan da wasu watanni,cikin nutsuwa da kamala ya shiga cikin
hall,kusan kowa yazo shine ya rage kujera aka ja masa ya zauna yana zama shugaban
meeting ya fara addu'a tare da faɗin"Ma sha Allah munawa dukkan ƴan tarkarinmu
Barka da shigowa wannan wajan,sannan muna miƙa gaisuwar ban girma ga shugabaninmu
wanda suka kasan sune suke jagorantar mu a yanku kafin lokacin zaɓe yazo,abu na
gaba shine,muna mai sanar ku cewa nan da wasu watanni za'a gabatar da zaɓe wanda a
nanne za'a ga wanda yake da rabon samun wannan kujera,zuwa yanzu idanun mutane suna
kan waɗan nan mutanan guda biyu wato Governor Mubarak Yahya cibo da Muhammad Jalal
Kabeer bobo sabun ɗan takara kenan a jam'iyyar D.R.P,dukkan wata matsalar mu kune
sbd rashin jituwa da baƙwai yi,sannan daga gobe mun bawa ko wannan ko damar fara
campaign,wannan shine abinda ya sanya na kiraku domin bana son a samu wata matsala
daga ɓangaren ko wannan ku" governor Mubarak Yahya cibo yace "Ni nayi alƙawarin
babu wata damuwa da zata faru ta ɓangare na Allah ya bawa mai rabo Sa'a,ya kuma
taimake mu baki ɗaya" mutanen wajan suka amsa da "Ameen" shugaban wajan ya kalli
Jalal da idanunsa yake a lumshe sai ka rantse bai san mene akai magana akai ba,sbd
gaba ɗaya hankalinsa ba akansu yake ba yace "what about your side Muhammad Jalal
Kabeer bobo?" Numfashi ya fesar tare da ware manyan idanunsa ya kalli kowa kana ya
ɗauke kansa yace "basai nace komai ba,sbd abunda zan nema a yanzu yana da sauran
lokaci" kallonsa governor Mubarak Yahya cibo yayi yace "ai gwara ka faɗa yanzu aji
ko" ba tare daya kallesa ba yace "uhm da sauran time" yana faɗin hakan yayi masu
sallama ya fice daga cikin hall ɗin,gaba ɗaya suka bisa da idanu da haka kowa ya
miƙe yay waje Jalal na ƙoƙarin shiga cikin motar yaji ance "hey mr arrogant"
tsayawa yayi sbd yasan ko waye,matsawa kusan sa Mubarak Yahya cibo yayi yace "kabi
a sannu domin kana son shiga gonar da bana ka ba,bana ragawa kowa duk yadda nake da
mutum indai a kan muƙamina ne zan nuna ban san wanene shi ba,ko zan tabbatar maka
da soon tunda kai ka nunawa duniya kana son zama lfy,great ni hakan yyimin daɗi zan
fi jin daɗi buga game ɗin yadda nakeso,da yau zuwa ko wannne lokaci ka sanya ranka
cewa idanun Mubarak Yahya cibo yana kanka,all the best"

Yana faɗin hakan ya juya ya nufi cikin motarsa,wani lafiyayyan murmushi yyi wanda
ya ƙara fidda ai nahin ƙyansa,yana tsaye drever ya buɗe masa murfin motar ya shiga
back seat ya zauna,yana zama drever yaja suka bar wajan..
Yana shiga gida ya zauna a main parlour zamansa keda wahala Nusaibat tayi sallama
ta shigo cikin parlour'n,can ƙasan maƙoshinsa ya amsa, durƙosawa tayi tace "yaya
ina yini" ba tare daya amma sa ba ya miƙe tsaye yana shirin shiga part ɗinsa yaji
Mama tace "wannan mai kirar samudawan kike gaidawa? Kekam kema anyi kinibabbiyar
yarinyar uwar ƴan shisshigi,to ni kaina gaba yake dani bare kee a dangiwa da zai
kula ki?a'a wlh kema kin yiwa kanki ƙarya,ga dai shi nan banda nasan lokacin da aka
haifesa wlh cewa zanyi shi ba jini na bane,yooo ina dalili zaka zauna da mutum
miskili wanda ƴan uwansa bai sakarwa fuska ba bare ke,nikam da zanyi aure yabar
gidan ai dana huta wannan mugun halin...nafa gaya maki ɗan tsiran da yake siyomin
ya daina nida inajin ba yana yaso gani sai kuma Ubangiji ya sanya ina da tsahun
rai, a'a wlh wannan mugun halin bana uwarka bane bansan ubanka Kabeeru ba,ahhh too
sai dai shi kayo"tunda ta fara magana yake kallonta har taje ƙarshe shi yanzu abin
nata ma dry ya fara bashi,dan yana da tabbacin shekarun Mama sun ƙara jaa tsofa ya
gama cinta,dryar da dake cinsa ya ɓoye yace.

"Sai kuma gashi duk halinki na kwashe a matsayinki na wacce ta haifi uwata"

Kuka tasa tace "Saibala kinji sharri da ranar Allah ko? Wlh kaf ƴar ƴar babu wanda
ya taɓa gayan magana,amma gashi ina zaman zama na zai zageni,wlh tirrrr da wannan
halin"

Lumshe idanunsa yayi kana ya ware su tass a kanta can ƙasa yace.

"To nida ba haifa ta kikai ba,sai na fasa gaya maki magana" ya na faɗin hakan ya
juya da sauri yabar wajan sbd Abbou da ya gani yana shirin sakkowa daga saman
upstairs.
Zama tayi a saman sofa ta saka kuka tare da share majina,kallonsu kawai Nusaibat
take itama tana ɓoye dryar dake cinta, Abbou daya gama sakkowa yace.

"A'a Mama lfy dai? Badai ƙafar bace?"

Bakin zaninta tasa ta share hawaye da majinar fuskarta tace "a'a wlh Kabeeru
matarka ta haifa maka jaraba"

Da mamaki yake kallonta kafin yace "jaraba kuma?" Cikin ƙufula tace "eh jaraba
mana,banda gantalalle ne shi maras kunya shine zai taƙarƙare ya laftamin zagi wanda
rabuna da jin wannan zagin tun kafin na fara irgar dangi,wai kamata zai ce ba
uwarsa bace kawai dan ina masa faɗa a kan yayi aure" murmushi Abbou yyi tare da
zama safan sofa ya kalli nusaiy dake zaune a saman carpet yace "a'a zauna mana"
cike da kunya tace "ina yini Abbou" yace "lfy Allhamdulillah" Mama ta miƙe tsaye
tace "a'a wlh Kabeeru kaima ban sanka da sallama ba,gwamma kawai nabar maku gidanku
na huta tunda Lamir ya dawo daman rashinsa yasa na dawo nan"

Murmushi Abbou yayi yace "Mama ki ƙwantar da hankalinki,indai akan auren Jalal ne
ki ɗauka yama yi"

Washe baki tayi tace "ashe,to yaushe ne?" Abbou yace "kin san yanzu za'a fara shiga
har kar compaign sbd da zaɓan da yake tunkaro mu dole mutsa da komai,dan yanzu ba
zai yiwu ai masa zan can aure yana cikin wannan halin ba,zai iya cewa bazai ba amma
idan akai zaɓe ya samu nasara sai muyi masa mgnar"

Shuru Mama tayi Kafin tace "to nidai dan Allah ka kallaɓa ya siyomin ɗan tsiran
nan,naga ɗazo yaje shufin"

Nihila dake sakkowa daga saman upstairs tace "ai fa,ke kullum idanunki yana kansa
to bari naje nace masa karya siyo" Mama ta kalli Abbou tace "a'a wlh babu ruwana
dake, Kabeeru ka rabani da wannan fitsararriyar ƴar taka,kai kam wlh har tausayinka
nake domin ba kayi dacen yara ba" Imran da zuwansa wajan kenan yace "tunda ke kin
haifi ka milallu basai ki barmu a fitsararrunmu ba" kallonsa Abbou yayi tare yi
masa daƙuwa yace "ƙaniyarka Imran" Mama tace "shi wannan ai bana saka lissafi
dashi" tana faɗin hakan ta miƙe tare da shigewa part ɗinta.

Nihila tace "shifa bobo azumi yake,yace ma Mummy zai je ya ɗauko ni amma ya manta"
miƙewa tayi tace "bari naje wajansa..

_Na kasa jure hutun ƙwana 7 ɗin😂ga shi nan zanna posting sau ɗaya kafin mu idda 1
week ɗin,ko nrml grp ba yi masu zanyi ba🌚a wannan tafiyar sosai nake buƙatar
comments ɗinku 👏🏻_

_Littafin UNCLE NE isn't free is 300 naira 600 for vip, ki turo kuɗin ki ta number
asusun 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616_

*By*
*NIMCYLUV*
6/18/21, 11:49 AM - Buhainat: A zaune ta samesa jikinsa jiƙe da ruwa yana sanye da
farar singlet sai wando three gaiter, gabansa system ce yana ta faman dannawa kana
ganinsa kasan wani muhimmin abu yake.

Zama tayi gefensa tana kallon cikin system ɗin kafin ta kallesa tace "bobo shine
baka ɗakko ni ba"

Ba tare daya kalleta ba bare da saka ran zai tanka ta,yaci gaba da operating system
ɗinsa,yana yi yana duba tym abd gaf ake dayin magrib,baki ta turo gaba tace "bobo
ni ko?" A ɗan zafafe ya ɗago yace "out..!" da sauri ta miƙe tsaye cikinta na rawa
tabar ɗakin,kansa ya sunkuyar yaci gaba da danna system ɗin.
Cikin kuka Nihila ta shiga parlour'n tana zuwa ta faɗa jikin Mameey tana ƙara
sautin kukan ta, Mama dake zaune tayi shewa tace "huu huu Allah na gode maka, buba
ya daki shila yooo daman ai mugune mene ya iya banda haɗe rai,mutum kamar wanda ake
masa albishir da wani nasa ya mutu,bashi da aiki sai cin magani,idan zafin kai ne
da taurin zcy wlh mijina ya gada wato kakansa,bashi da ake sai kunci da ɓacin
rai,ni ban taɓa ganin wannan masifar ba sai a wajansu, a'a wlh koda mijina ya gada
shi yana da ƙyauta da sun ƴan uwansa sam sam abin hannunsa bai rufe masa idanu ba,
a'a wlh babu ruwansa" ta ƙare maganar ta jijjiga ƙafa.

Mameey ta kalli Nihila tace.

"Me kuma bobo yaywa babynsa?"

Cikin kuka Nihila tace "ba shine yayimin tsawa ba,wai na fice na bar masa part
ɗinsa" Mameey tace "eyeee! Haka akai?" Nihila ta gyaɗa kai tamkar wata ƙaramar
yarinya, Mameey tace "barni dashi zai zo ya saman kinji beb"
Mummy take zaune tana faman damawa Jalal fura wacce zai buɗe baki da ita tace
"ƙilan laifinta ai,kin san da shegen surutu yana azumi taje ta ta kurasa" Mameey
tace "a'a Oum Jalal kedai kawai kina bayan yaronki ne,amma tabbas zai gamu dani"
murmushi kawai Mummy tayi tare da miƙewa ta nufi kitchen Laure ta samu tana haɗawa
mutan gidan dinner, Laure tace "Hajiya me za'ai wa yallaɓai Jalal?" Ba tare data
kalleta ba tace "a'a Laure basshi,idan kin gama naki aiki jeki kawai" Laure tace
"to Hajiya sai da safe" har ta tafi Mummy tace "baba babu fa? Kin kai masa nasa?"
Laure tace "laaa kinga kam ma manta" ta faɗin hakan tana ɗaukan plate ɗin da ake
zuba masa abincin dare a ciki,bayan ta ɗiba tayiwa Mummy sallama ta fita a part ɗin
gaba ɗaya.
Tashi Nihila tayi tana goge hawayen idanunta ta nufi upstairs,kai tsaye part ɗinsu
ta shige tsaye tayi sbd ganin Jalal tana tsaye gaban wardrobe sanye da hijab
hannunta riƙe da casbawa,cike mmki Nihila ta kalleta tace "ohh hello" murya ƙasa
irinta wanda suke tashi a bacci Jalilerh tace "hey" Nihila ta zauna bakin bed tace
"hijab? Casbawa? Duk na mene?" kallo ɗaya tasowa Jalilerh ta ɗauke kai ba tare kuma
da tace komai ba, Nihila tace "wannan abun shi ake kira da kafurcin mage, alwala
babu salla, tayaya zaki ɗauki hijab casbawa bayan baki san me ake cewa ba,shifa
addinin Musulunci ba haka yake ba,ba yadda kuke naku za kuyi shi ba,aƙwai ɗan
makulin shiga musulunci,sannan aƙwai sharuɗan shiga musulunci,idan sha'awa kike
abune mai sauƙi ki shiga kuma har ki rabauta da addinin" zama Jalilerh tayi
idanunta na kawo ruwa cikin raunin murya tace.

"Baby what should I do, zcy ta cike take da ƙwaɗayin wannan Addinin,kuma na amince
shine addinin gsky,aduk lokacin da naji babu daɗi a raina da zarar na kasance sa a
lokacin da yake tsaka da bautawa Ubangijinsa,sai naji dukkan wata damunwata
tayaya,haske ya maye gurbin duhun dake zcyta"

Nihila ta kalleta tace "sai ki karɓi kalmar shiga musulunci kawai,tunda har kin
amince shine addinin gsky"

Hawaye na ƙara zubu mata tace "ba wannan ce matsalar ba" Nihila tace "mece?" Gyara
zama tayi tace "wani gefe na zcy yana ƙaryata yardar da nayiwa addininku,sannan
zcyta na cike da tsoro da kuma fargabar abinda gaba zata haifar,ban sani ba mene
gobe take kira ba,amma nasan wata rana zan iya komawa birni na,kuma da zarar sun
fahimci na amshi musulunci komai zai iya faruwa baby, I'm scared ina jin tsoro
nasan hukuncin kisa zai iya hawa kai na" ta ƙare maganar wani kuka na ƙwace mata.

Kallonta kawai Nihila tayi tana mai nazarin maganar Jalilerh kafin taja numfashi
tace.

"Ki saurari zcyrki,ki samawa kanki nutsuwa,ki cire dukkan wani kokwanto dake
addabar zcyarki wanda kike ganin shine yake kawo maki wasi-wasi,dukkan abinda
zcyarki ta amince da shi ne dai-dai" tana faɗin hakan ta shige cikin bathroom,
kwanciya Jalilerh tayi a saman bed tana sauke numfashi,a hankali kuma taja idanunta
ta rufe,cikin ƙaramin lokacin wasu tuna ne tuna ne suka fara sauka a cikin zcyarsa.

Nihila na tafi yabi bayanta da kallo harta fice daga cikin part ɗin nasa,rufe
system ɗin yayi tare da shigewa cikin bedroom, system ɗin ya ajjiye a bed side,
bathroom ya shiga yyi wanka tare dayin brush ya ɗaura alwala,yana fitowa ya nufi
wajan dressing mirror, lotion mai sauƙi zafi ya shafa saman farar fatarsa, kafin ya
ɗauki perfume ya fesa,sai da ya gama komai ya ƙarasa wajan wardrobe ya ɗauki wata
maroon ɗin jallabiya ya sanya tare da ɗaukan hirami ya ɗora a saman sumar
kansa,yana gamawa ana kiran sallar magrib,fita yayi daga cikin bedroom ɗin ya
ƙarasa wajan fridge ya ɗauki dabinon ajwa yay bisimillah ya sanya cikin bakinsa,
lumshe idanu yayi sbd zaƙi da garɗin dabinon sai da yaji guda bakwai ya kora da
ruwa.

A parlour ya samu Abbou,aryan, Imran, Irfan, da kuma Jafar wanda zuwansa gidan
kenan,kallonsu kawai yayi ya ɗauke kansa,gaba ɗaya suka nufi cikin masjid, cikin
nutsuwa Jalal yake jan sallar har suka idar,zama yayi tare azkar bai wani daɗe ba
ya fita daga masallaci,a parlour ya samesu gaba ɗayansu Jalilerh ce kawai bata
wajan,itama a kallon da yayi masu ya fahimci bata wajan,kai tsaye ɗakinsa ya nufa.

Mummy ce ta kalli Nihila tace "baby jeki kaiwa yayanki kayan buɗe baki"
Turo baki tayi gaba tare da langwaɓar da kai gefe guda tace "Mummy faɗa zai min fa"

Haɗe fuska Mummy tayi tace "kada ki sake na ƙara magana Nihila I'm warning you"
kuka tasa tare da maƙalewa jikin Irfan tace "Mummy zageni zaiyi ban son faɗa" Mama
tayi salati tace "a'a shila kike kowa banson sharri da wannan daren,wacce
gantalailliyar magana ce wannan babu daɗin ji,Jalalu mai taɓa zagi ba, a'a wlh babu
ruwana bazan ƙarya Allah ya kamani ba,kedai kawai kice ƙiywa za kiyi mata, daɗin ta
ma uwarki ce bani marainiyar wayanki ba"

Abbou dake zaune yana duba wani abu a wayarsa yace "leave her" Mummy tace "Amma
Abou Jalal bobo azumi yayi fa,nan da can ba zata je ba,ko ni take buƙata naje?" ba
tare da ya kalleta ba yace "Nusaibat jeki kaima yayan naki kayan buɗe baki kinji
ko"

Nusaibat dake zaune kan sofa,cikin jin daɗi tace "to Abbou" ta faɗin hakan tana yin
hanyar kitchen.

Tana shiga ta samu komai Mummy ta haɗa masa a tray, ɗauka tayi ta nufi part ɗinsa
da try ɗin hannunta.

Mama tace "ahhh to Saibala aƙwai son zama lafiya,yarinya mai hankali sai na ganta a
jebe tana tafiya kamar a karkace,uhmm Allah na tuba yoo meye na halittar ta
banda....,"sai kuma tayi saurin yin shuru sbd Jalilerh data shigo cikin
parlour'n,ba tare data kalli kowa ta nufi cikin kitchen, Mama ta taɓe baki tace "ai
kaji irinta yarinyar sai iyayi,jibi yadda take son fin ƴar masu gidan ƙyau,ƙaddara
kenan"
tea ta haɗa mai kauri kana taja kujera a cikin kitchen ɗin ta zauna,a hankali kuma
ta fara juyawa spoon ɗin dake cikin glass cup ɗin.
Ganin tea ɗin ya huce ta fara sha a hankali ta nayi tana rufe idanunta duk ta zama
very silence,tana nan zaune taji an buɗe ƙofa an shigo bata damu da sanin ko waye
ba taci gaba da shan tea ɗin,jin gine yake jikin ƙofa ya harɗe hannayen sa a saman
ƙirjinsa ya zubawa bayanta idanu.

Sosai taji idanu a kanta,hakan tasa ta miƙe tsaye tare a ajjiye cup ɗin a wajan
sink,sai data wanke sannan ta juya, tsayawa tayi sai kuma ɗauke kai,ta gefensa ta
raɓa zata huce yayi saurin riƙe hannunta,cikin ƙasa da Murya yace "soul" da ɗan
mamaki ta kallesa ba tare kuma data ce masa komai ba, ƙara riƙe hannunta yayi yace
"i want to talk to you" hannunta ta zare daga cikin nasa ta juyawa tayi tafiyarta
ta barsa wajan..

Washegari da safe ya kama Monday,da sassafe samarin gidan suka shirya suka nufi
wajan aiki,a nutse ya gama ɗaura agogon hannunsa yana gamawa ya fesa parfume ya
ɗauki keys ɗin motarsa ya nufi waje,a main parlour ya samu Mama tana ganinsa tace.

"Yawwa irin albarka taimako nake nema wajanka" da ido kawai ya kalleta ba tare da
yace komai ba, Mama tace " daman madarar nono nake son ka siyamin..,"shuru tayi
alamar tunani sai kuma tayi saurin faɗin "yawwa da biyar a raye" kallonta yayi ta
gefen idanu can kuma ya nufasa yace "wani abu ne haka?" Mama tace "eh mana wannan
lemon na zoƙa" dryar Nihila tayi tace "she means five a live" gama yayi Nihila ta
bisa a baya har zuwa wajan compound yana zuwa drever ya ƙarasu ya amshi key
ɗin,back seat ya zauna turo baki Nihila tayi tace "yaya ka ragen hanya mana" da
hannu yay mata nuni data shigo,tana shiga drever ya rufe motar suka bar compound
ɗin gidan.
Hawayen dake idanunta da goge tare da bin motarsa da idanu,a hankali kuma Jalilerh
taja jikinta ta koma cikin gida.
_UNCLE NE isn't free is fore sale just pay 300 account number 0116886423 sulaiman
Naima s union bank evidence of payment 08119237616_

*By*
*NIMCYLUV*
6/19/21, 5:39 PM - Buhainat: A hankali motarsa take tafiya suna tafe motocin
securities ɗinsa nabin bayansa,a kishin giɗe yake idanunsa a lumshe yana sauraran
bugun zcyarsa dake fita da sauri da sauri tamkar wanda yay tsere, Nihila dake zaune
gefensa tana kallonsa tace
"bobo"
ware gajiyayyun idanunsa yayi tare da sauke ajjiyar zcy a hankali kuma ya gyara
zaman babbar rigar dake jikinsa cikin rashin son magana yace
"uhm"
Nihila ta ajjiye littafan hannunta tace
"bobo ancemin dukkan namiji kuma lafiyayye baya kaiwa shekarunka yake aure,sannan
aure na yaye ƙunci damuwa da rashin sukuni,amma kai mene yasa baka son yi aure ko
baka da wacce kakeso ne?"
Ta tambayeshi ba tare da tunanin komai ba,kallonta yay ta gefen idanunsa kafin ya
ɗan haɗe ransa yace
"ke a ina kika ji?
Nihila tace
"jiya naji Mama na faɗawa Mummy a parlour,ni kuma na fito zani kitchen"
ɗauke kai yay wajan 10 seconds yace
"ashe kin iya gulma?"
Ɗan langwaɓar dakai tayi gefe tace
"a'a yaya ai basu san na ji ba,kuma kai ma ai naga ka zama babba age ɗinka yakai
kayi aure" lumshe idanunsa yay kana ya ƙara buɗe su yace
"to ban niya ba"
dry tayi tace
"ai kam yaya Aryan yace soon zai aure"
da mmki ya kalleta yace "yaushe yace hakan?" Turo baki tayi tace
"jiya naji suna maganar da yaya Jafar har shima yace wai da wuri zai ina gama
makaranta"
ka faɗa ya ɗaga irin ku a jikinsa ɗin nan,a haka tana masa su rubutu har suka
ƙarasa University ɗin bai ce mata ƙala ba,harta fita sai kuma ta tsaya sbd maganar
da taji yayi
"ki jira ni"
kaita ɗaga tace "bye bobo"
bai kalleta ba har suka fice daga cikin makarantar.

Sai wajan yamma ya ƙarasa babban hospital ɗin dake nan IBADAN,yana shiga kai tsaye
ya nufi office ɗin babban likitan,bakinsa ɗauke da sallama,ganin mutum zaune da
kuma likitan yasa ya ɗan tsaya, fara'a fal fuskar doctor ɗin yace
" your excellence barka da zuwa"
Doctor ya faɗa yana jawa Jalal kujera zama yay Kafin ya sauke numfashi ya saci
kallon mutumin dake kusa dashi yace "mun same ku lafiya? Ya masu jiki"
Doctor yace "Allhamdulillah ya fama jama'a,ga zaɓe na ƙoƙarin zuwa kuma,in sha
Allah mune da nasara"
Jalal lumshe ido kawai bai ƙara magana ba,ganin hakan yasa Doctor ya kalli mutumin
yace
"Alhaji Jafar ina jinka har yanzu jikinne?"
Jafar yaja numfashi yace "wlh fa, yanzu ma haka sai tai ta zubar da jini kuma hakan
bai taɓa faruwa ba sai wannan karon,ganin hakan yasa nace bari nazo nan tunda daman
kai ka fara dubata,ko sanin zuwa nan a can garin mu ba ai ba"
Doctor yace
"ikon Allah,gashi duk am mata wasu gwaje-gwaje amma an rasa gane kan abun"
Jafar yace
"haka fa"
Jalal dake zaune yana sauransu ya ƙara satar kallon Jafar ɗin da ɗan sauri ya janye
idanunsa sbd haɗa ido da sukai da Jafar wanda shima yake kallon Jalal,
Doctor yace
"to ai faɗuwa tazo dai-dai da zama ga babban likita zaune yana jinka ma"
Doctor ya faɗa yana nuna Jalal da hannu,shikam Jalal nunawa yay kamar bai san dashi
ake ba, Jafar yace
"Ni kamar kallon sani nake masa ma"
dry Doctor yay yace
"ai ba abin mamaki bane,kasan a nan IBADAN shine ya fito takarar governor a
jam'iyyar D.R.P "
jinjina kai Jafar yay yana mai ƙara kallon Jalal wanda yay burus dasu yace
"Assalamu alaika" lumshe ido Jalal yay haka nan yaji bai son haɗa ido da mutumin
can ya nisa yace "wasalamu alaika"
ya faɗa yana miƙa wa Jafar hannu,shuru sukai tare da riƙe hannun juna, Jafar yace
"ina maka fatan alkairi,ya baka Sa'a" Jalal ya ɗan cije lips yace
"Ameen ya hayyu ya ƙayyumu"
Jafar ya ɗan ja fasali yace
"To bawan Allah ina neman alfarma wajanka,ina fatan zaka dubi matsalar ƴar uwata
ta"
ajjiye wayar hannunsa yay a karo na farko ya tsurawa mutumin ido kafin ya ɗauke
idanunsa yace
"dubawar ba shine matsala ba, lokaci shine matsalar Muhammad Jalal Kabeer bobo"
da sauri mutumin ya kallesa yace
"ina jinka"
Jalal yace
"kaga yanzu lokacin da muke dashi a rana na nema yake yay min kaɗan,so idan nace
maka to zan iya ƙin cika alqawari,amma abu ɗaya za'ai ka amshi number ta,bayan
election sai kayi min magana, i promise you in dai matsalarta bai fi ƙarfi ba zan
duba"
cike da farin ciki Jafar yace
"ai babu damuwa zaɓan kamar yanzu ne, Allah dai ya bada Sa'a"
Jalal da Doctor suka amsa da "Ameen"

Daga haka Jafar ya amshi number Jalal wacce yake using da ita ko da yaushe,yana
karɓa yay masu sallama yabar office ɗin shi dai Jalal da ido kawai yake kallon
mutumin, ajjiyar zcy ya sauke yace
"meke damunta?"
Nan Doctor yayma Jalal ba yanin komai sai dai ya ɗan ɓoye masa wani abu.
Jinjina kawai yay kana yace
"result ɗina ya fito?..

Da yamma misalin wajan 5 motar Jalal data securities ɗinsa sukai parking a parking
space na cikin makarantar,da sauri securities ɗin suka firfito tare da zagaye motar
tasa,zaman rigar sa ya gyara kafin ya fito,cikin nutsuwa yake tafiya securities na
biye dashi har ya kawo office ɗin,
tsayawa sukai shi kuma ya shiga ciki hana shiga wani lecture Aminu yay saurin
miƙewa tsaye tare da faɗin
"ur excellence barka da zuwa"
hannu Jalal ya miƙa masa sukai musabaha kana ya nemi waje ya zauna, shuru ne ya
biyo baya shi lecture Aminu ya rasa me zai cewa Jalal sbd ƙwarjininsa yay masa
yawa,shi kuma Jalal yana jin nauyin magana sbd maƙoshinsa dake masa soya,ga kuma
yawan maganar da yaya a yau ɗin nan..
Can lecture Aminu yace "ur excellence did you need something?"
Ware ido Jalal yay yace "what about my sister?" Ɗan jim lecture Aminu yay kafin
yace
"Nihila Kabeer bobo?" Juyawa idanunsa yayi yace
"bobo?"
Jinjina kai lecture Aminu yay yace
"ai ur excellence da haka take amfani dashi,wani lokacin kuma bobo kawai ake
kiranta"
cike da gamsuwa Jalal bobo ya jinjina kai kafin yace
"i na son Form"
lecture Aminu yace
"ur excellence form kuma?"
A taƙaice Jalal yace
"eh for new student" lecture Aminu yace
"to ur excellence zan bawa Imran ya tahu maka dashi"
miƙewa yay ya nufi fita ba tare da yace komai ba.
A bakin motarsa ya samu Nihila ita da wasu ƴan mata guda biyu tace "bobo wannan
they're my friends wannan Nusrah wannan Taslim"
Nusrah tace "ur excellence barka d yamma?"
Bai kallesu ba ya shige cikin motarsa yana faɗin "yawwa"
Nihila tace
"bye darliy sai gobe" warping sukai mata ta shige mota sauran securities ɗin suka
shiga tasu kai tsaye suka nufi gida lokacin kusan 5:30.

A zaune ya samu Mama yana ganin ta yay saurin waro ido waje sbd gaba ɗaya ya manta
da saton data bashi, haɗe rai yay tana ganinsa tace
"Allah yasa ba gwalmammiya mace ni ɗin, iyaye na basu haifi mayya ba,dake ni
tambaɗaɗiyyace ni kawai babu sanu kawai sai na fara tambayarka abu, a'a wlh babu
ruwana kaima kaji da kanka da hakkin da ka ɗauka,domin Allah na gama tamawa zanci
tsire har albasa na yanka amma jibi hulaƙanci da yay min, a'a wlh babu komai"
da ido kawai ya kalleta tana gamawa ya shige part ɗinsa,
Mama ta bishi da kallo tace
"laaa wlh bai siyo ba,yau naji tsiya,wannan nanne irin abune ace dan bani da ko
sisi ake wulaƙanta ni"
Nihila bata kula ta haura upstairs, Mama ta miƙe ta nufi part ɗin Abbou,a baƙin
kofa taci karo da Mameey, Mameey tace "a'a Mama lafiya dai?" Mama tace
"to kini bau mijikin nazo gani idan da hali?" Mameey tace
"Mama yana shan tea ne" Mama ta riƙe haɓa tace a'a wlh babu ruwana meye kuma tea da
wannan magaribar maza jeki min iso"
Mameey dawowa tayi tace
"yace ki shigo"
zama Mama tayi tace "sannu ku?"
Yace
"yawwa Mama ya ƙafar?" Tace
"yaushe mukai dakai bana da lafiya Kabeeru, a'a dan Allah kaima kada ka zama
sallamamme mana"
kallonta yay yace
"i through jikin ne" Mama tace
"kai kasan wani turanci ni bani a wannan shashanci,daman cewa nayi wai anya kowa
Jalalu jika nane ba'a sauya min wani ba?" Gaba ɗaya Abbou da Mummy suka kalleta
fuskarsu ɗauke da zallar mamaki
"meye zaku wani tsareni da ido kamar wacce tai munafurci"
Abbou yace
"a'a Mama, meyasa kikace haka?"
Tace
"wlh Kabeeru dole na faɗa,yaro baya gani na daraja ga alƙawarin ƴan nefa,salin alin
mukai magana dashi zai siyon abu amma ya shigo hannu na dukan cinya" ajjiyar zcya
Abbou ya sauke yace
"a'a Mama kin san yanzu ya shiga busy sabida an kusa zaɓe,so duk yawanci abubuwa
mantawa yake dasu,kinga nima yanzu ina son magana dashi amma dole nake ɗaga masa
ƙafa"
Mama ta miƙe tsaye tace "au haba?"
Mameey tace
"eh Mama gaba ɗaya bai fi wata biyu bafa"
Mama tace
"kice gaf da azumi kenan ko?"
Mameey tace
"ehmn"
waje Mama tayi tace
"to Allah ya taimaka"..

Ana kiran magrib ya fito sanye da milk ɗin jallabiya bai tsaya jiran kowa ba ya
nufi masjid,a tare suka dawo da Abbou dasu Aryan,a hanya dai jan Jalal da magana
Aryan yake amma yay masa banza,a parlour ya samu Mummy yace
"a kawomin abin buɗe baki"
da
"to"
Mummy ta amsa kana ta miƙe tsaye ta nufi ɗakin su Nihila, ƙwance ta samu Jalilerh
idanunta a rufe kamar mai bacci kallon Nihila wacce ta gama sanya duguwar rigar
baccinta tace
"sa hijab ki kawai bobo dinner"
kai ta gyaɗa kana Mummy tai waje,hijab ta ɗauka tayi waje tana fita Jalilerh ta
miƙe tsaye tana mai dafe ƙirjinta dake buga mata,hannu tasa ta share hawayen
fuskarta.
A ƙasan carpet ta sameta hannunsa riƙe da Cork yana sha, murmushi tayi tare da yin
sallama,kansa a ƙasa ya amsa Batai magana ba ta juya zata fita yace
"ki ramin ita"
Nihila tace
"wa?"
Idanunsa ya ɗago ya sauke a fuskarta saurin janye nata tayi sbd yanayin data
gansa,wani guntun murmushi yay yace "Jalilerh..
tana shiga ta samu Jalilerh tsaye ta rungome hannayen ta,huce ta tayi sai data gama
shiryawa ta ƙwanta can ta kalli Jalilerh tace
"kije bobo na kira"
zaro ido waje tayi tare da fara rarraba idanunta kafin tai magana Imran ya leƙo
cikin bedroom yace
"en matan Uncle, Uncle na jira"
idanunta na kawo ruwa tace
"ayya yaya kace bacci nake..

_UNCLE NE isn't free is for sale 300, account number 0116886423 sulaiman Naima s
union bank evidence of payment 08119237616_

By
NIMCYLUV
6/20/21, 9:26 AM - Buhainat: Imran ya ce" meyasa? Bayan idonki biyu?" Shuru tayi
domin ita kanta bata san dalili ba ya juya yace
"A'a babu ruwa na nikam, ƙilan ya ɗaga maki ƙafa,amma ni sai nai laifi"
Yana faɗin hakan ya fice,baby hijab ta ɗauka ta sanya a saman blue ɗin kayan baccin
data saka kana ta sanya plat shoe ta nufi fita sauka, Nihila dake ƙwance ta gyara
kwanciyar ta tace
"Kibi a hankali"
Tsayawa tayi tana tunanin maganar Nihila kafin taja jikinta zuwa downstairs,babu
kowa a main parlour hakan yasa jiki a sanyaye ta nufi part ɗin samarin gidan,kusan
duk sun rufe part ɗin su nasa ne kawai ya rage a buɗe.
Cikin siririyar murya tace
"Salumualak"
Shuru babu amsa hakan yasa ta fahimci babu kowa a parlour'n, lumshe idanunta tayi
sbd sanyi da kuma ƙamshi parlour'n daya daki hancinta,jiki a saɓule ta nufi cikin
bedroom ɗinsa,yana zaune tsakiyar bed ɗin dake ɗakin hannunsa riƙe da hisilin
muslum,tace
"Salamualak" ba tare daya kalleta ba yace "wasalamu alaiki" tsayawa tayi daga bakin
ƙofa kanta a ƙasa,ta gefen ido ya kalleta can ya miƙe tare ya ajjiye hislin musulm
ɗin hannunsa, ƙara zama yay akan sofar dake kusan bed ɗin yace.
"Fita idan ba zaki shigo ba"
Jin haka yasa Jalilerh ta ƙarasa shiga tare da zama a gefen ƙafafunsa ta sunkuyar
da kanta ƙasa.
Shuru yay mata shima ba tare da yace komai ba,sama da 20minutes tana zaune shima
haka yana latsa wayarsa, ɗan gyara zaman tayi tace.
"Uncle gani"
Shuru yay mata sai data ƙara cewa
"Uncle" sannan ya ajjiye wayar tare harɗe hannayen sa a ƙirji yace
"Kina da sha'awar karatu?"
Da sauri da ɗaga kai ta kallesa sai kuma tayi ƙasa da kanta tace
"Eh Uncle" kai ya ɗaga yace
"Ok which school the you like?"
Juya fararen idanunta tayi kafin tace
"University of California Merced (Stanford University, officially Leland Stanford
Junior University,[12][13] is a private research university in Stanford,
California. Stanford was founded in 1885 by Leland and Jane Stanford in memory of
their only child, Leland Stanford Jr., who had died of typhoid fever at age 15 the
previous year.[2] Stanford is ranked among the best universities in the world by
academic publications.[14][15][16][17][18] It is also one of the top fundraising
institutions in the country, becoming the first school to raise more than one
billion dollars in a year.[19])"
Saurin zaro ido waje yay da ɗan mamaki a fuskarsa yace
"Lalle sai ita"
Da sauri tace
"Uncle nafi sonta itace ambition ɗina,ban jin idan ba ita ba zan so wata daban"
Miƙewa tsaye yayi tare da faɗin
"Ok hqr da karatun,nama fasa gaba ɗaya"
Idanunta na kawo ruwa tace
"Please Uncle"
Zama yay kan bed yace
"Daman ban niya ba,dole akai min" kuka ta sanya masa tare da kwanciya a saman
carpet tana birgima,zaro ido waje yay yana mamakin yadda kuka bai mata wahala,gaba
ɗaya ta sauya a ƴan kwanakin da yay bai ganta ba,ta ƙara girma sosai ga wani
hankali daya zo mata,komai na girman ƴar mace ya gama bai yana a jikinta,amma kallo
guda zakai mata ka fahimci zallar ƙuruciyar da take tare da ita,sam bata da wayo
komai a shagwaɓe take yinsa,babban abinda yafi bashi mamaki yadda lokaci guda ta
bar shisshige masa ta daina raɓar jikinsa.
Ajjiyar zcya ya sauke yana mai ƙara kallon yadda take kuka da birgima.
Idanunsa yaja ya rufe wani wahalallan bacci ke damunsa ga kuma yadda take kuka
indai yaci gaba da sauraran kukan tabbas kansa sai ya amsa masa.
A hankali ya ƙarasa inda take ƙwance ya durƙosa tare da sanya hannunsa ya ɗago ta
zaune, hannu yasa ya tallafo haɓarta murya can ƙasa yace.
"Mene?"
Jikinsa ta faɗa tare da sanya sabon kuka, shuru yay mata yana sauraren yadda take
kukan da dukkan ƙarfin ta, miƙewa yay da ita har zuwa parlour'nsa
Yana zuwa ya ƙarasa saman sofa ya zauna, hannunsa yasa cikin sumar kanta yaji
laushi gwanin sha'awa,can yace
"Shuru"
Fuska ta kwaɓe tace
"Uncle kace zaka kai Ni,ina so"
Yadda tai maganar kamar yarinyar goye yasa ya ɗan saki murmushi mai sauti yace
"da gske?"
Da sauri ta ɗaga masa kanta alamar
"Eh"
Lumshe idanunsa yay kafin ya buɗe yaja numfashi yace
"ok stop cry"
shuru tayi tana sauke ajjiyar zcy,shima shuru yay yana ɗan ƙara shigar da ita
jikinsa
Kai ta ɗaga ta kallesa tace
"Uncle please"
Ta faɗa tana jan beard ɗinsa, kallon ta yay kafin ya ɗan janye jikinsa daga nata
yace.
"Zaki,but not know"
Baki ta turo gaba tace "sai yaushe?"
Baya yay ya ƙwanta jikin sofar yana shafa sumar ƙasa yace
"Sai nai aure,sai na kaiki wajan Matana kinga basai kinyi nisa da dangi ba"
Shuru tai masa bata ƙara magana,har ya kula kamar bata mood ɗinta,hancinta yaja
yace
"What!?"
Raurau tayi da ido tace
"To yaushe zakai?"
Cireta yay a jikinsa ba tare daya tanka ta ba yay shigewarsa cikin bedroom
ɗinsa,yana shiga ya ƙwanta yaja duvet ya rufe jikinsa,kana ya kashe hasken ɗakin
Da ido kawai ta rakashi harya shige,kuka tasa ita kaɗai sai da tayi mai isar ta
sannan ta miƙe ta nufi waje.
A hanya taga Aryan tsaye da ido kawai yake kallonta harta shige,a main parlour ta
samu Abbou zaune yana shan tea,sunkuyar da kanta tayi tana wasa da hannunta
Murmushi yay yace
"Dear daga ina?"
Juya idanunta tayi tace
"Uncle ya kira ni"
Abbou yace
"ok goodnight"...

Washegari da yamma
Governor Mubarak Yahya cibo ne zau ne shida Lamir suna shan kayan fruit, Lamir yay
murmushi yace
"yanzu lokacin hutunsa ne,ranar da yake muradi ranar da yake jira tazo masa,muma
ita muke jira a ranar zamu tar watsa farin cikinsa,a ranar zamu tarwatsa haɗin kan
da suke dashi a gidan,a ranar zamu wargatsa komai nasa,tabbas zamu shayar dashi
mamaki,mamakin irin wanda ba'a taɓa bashi ba,zamu bashi ƙyauta,gift ɗin da bazai
taɓa mantawa da shi ba a rayuwarsa"
Lamir ya ƙare maganar yana saki wata dryar, Mubarak Yahya cibo yace
"A barshi ya huta,yaji daɗin rayuwarsa yay komai cikin farin ciki"
Lamir ya ce
"wannan ranar zanfi kowa farin ciki,a kuma wannan ranar zan ƙara sa cika muradina
ta hanyar da babu wanda yay tunaninsa"
Hon Faisal Lawan yace
"Kai Lamir babu ɗan iska irinka,wlh muguntar na sani nishaɗi kai tantiri ne na ajin
farko,baka da tausayi ko imani"
Lamir ya ajjiye bottle water ɗin hannunsa yace
"Ai munsan takan siya,nifa ƙadangaren kan tulo ne dole a barni a yadda aka ganni"
Mubarak Yahya cibo yace
"Wannan gsky ne,amma yaya kukai dashi Aryan ɗin?"
Lamir yace
"wannan na sai tashi a hanya,daga ko yaushe zaka iya jin kiransa a waya,shi kuma
dashi za muyi amfani wajan ruguza rayuwar Wannan shegiyar yarinyar"...

A can Birnin nufar Papa durƙoshe gaban Uwa sundu yace


"Jinjina ga uwa sundu ban gama gasgata zancen ki ba sai jiya,nayi mafarki wanda
nake da tabbacin zai zama gsky,sbd yadda abubuwa suka dinga zuwarmi ɗaya bayan
ɗaya,abu mai cike da almara,tabbas jikanyata zata dawo gareni,kuma zan haɗata da
mutumin da zai ma garkuwata,wanda zai zama jigon wannan birnin"
Uwa sundu ta kyakkyata dry kafin tasa hannu ta daki wani dotse nan take dotse ya
fitar da wani baƙin hayaƙi,hayaƙin yay sama ya ɓace ɓat
Kana tasa hannu ta buga wani ƙaho shiga jini yana zuba tace.
"Mun daɗe da fara farautar rayuwarsa tun yana jariri,za muci gaba da hakan har
lokacin da burinmu zai cika,wannan hayaƙin da jinin sune makaman mu a garesa,tabbas
zai halaƙa tunda ya nemi shiga gonar da bana sa ba"
Papa ya miƙe tsaye yace
"Dukkan abinda uwa sundu tayi dai-dai ne,ina goyan baya"
Yana faɗin hakan ya doƙa mata ya fita.
A harabar gidan yaci karo da Jafar shida zulfa,da sauri tayi bayan Jafar tana
ɓoyewa, Jafar ya kalli mahaifin nasa yace
"Gaisuwa ga shugaban nufar"
Wani kallo yaywa Jafar yace
"Ina kaje shekaran jiya" ba tare da komai ba Jafar yace
"naje karɓar magani ne" kallonsa kawai yaya kana juyawa yay shigewarsa cikin
tirakarsa,yana zuwa ya samu Shila zaune tana ganinsa tace
"Barka da shigowa shugaban nufar"
zama yay yana hura hanci yace
"Yawwa an gaida matar shugaban nufar.

Ranar juma'a juma'a da safe duk jama'ar gidan suna zaune a main parlour ana hira,
Jalal na can gefe yana sauraren wa'azi a cikin wayarsa ya sanya airpies sbd
hayaniyar jama'a, Mama ta kalli kowa ta taɓe baki kafin tace.
"Wai Kabeeru baka da iko da gidan ka ne ban sani ba?"
Gaba ɗaya parlour'n sukai shuru suna kallon Mama, Abbou yace
"A'a,me kika gani Mama?" Mama ta tura ɗan kallabin dake ganta,furfurar dake ganta
ya bai yana tace
"Duba zabga zabgan masari a gabanka,ga wasu ƴan matan biyu gabanka,shin kai baka
tausayin kanka kenan,kai ta ciyar da ƙartin banza, a'a wlh wannan sangarta tace
Kabeeru"
Cike da rashin fahimta Abbou yace
"Ban gane ba Mama,wani abun sukai bana da labari kuma?"
Dakakken goran data daka ɗazo takai bakinta tare da faɗin
"Me kuwa za suyi min Kabeeru? Ni ina da hankali ko sumin ba kulasu zan ba,ina
magana akan yadda ka zuba masu ido shin kai baka sha'awar ace yau an haifa maka
jika?"
Ajjiyar zcy Abbou ya sauke kafin yace
"Ai Mama ina jin sai munje ƙauye kin zaɓa masu"
Mama ta washe baki tace
"Wlh daka faranta min,ga ƴar ƴan Zuwaira nan duk sun girma, musamman babbar Zaituna
zata fi dacewa da Jalalu"
Dan jim Abbou yay kafin yace
"Mama kibar maganar Muhammad"
turo ɗan kwali tayi gaba tace
"dalili bani hujja yanzu,bashi da lafiya ne ko mene?"
Abbou yace
"eh sabida alrdy yana da matar aure...

_is not free is for sale 08119237616_

By
NIMCYLUV
6/20/21, 9:26 AM - Buhainat: 56-57
6/22/21, 9:26 PM - Buhainat: *UCL NE*
*BOOK 2*

58-59

*Littafin UNCLE NE littafin kuɗi ne akan farashi mai sauƙi, zaka karanta book 1,2,3
akan naira 300 mai sun vip inda zai samu sauran littafai na 600 dan,zaka iya turo
da kuɗin ka ta wannan asusun 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of
payment 08119237616*

Mama ta kalli Abbou tace "eyee haka akai bani da labari Kabeeru?, yaushe kai ma ka
zama sallamamme wanda bai son laifin yaransa? Fisabilillahi ace samari manya kuma
ƙarti a gidanka amma kaƙi aurar dasu, a'a wlh wannan sangarta ce ban taɓa ganin
inda akai wannan abun kunyar ba,da ƙauye ne duk suna da yara ƴan dugui dugui gwanin
sha'awa"
Kafin Abbou yace komai Mameey tace
"Eyee! mata aka samawa yaron namu babu labari Abbou Jalal?"
Da ido Abbou ya kalleta ba tare kuma daya bata amsar maganarta ba ya kalli Mama
yace
"Kiyi haƙuri in sha Allah da zarar komai ya lafa duk zasu lalubu matan auren"
Taɓe baki Mama tayi tace
"Dadai yafi,amma shi wancan basa mudan ai sai dai a sama masa,dan naga alama kamar
ma tsoran matan yake,bazai iya tsayawa da mace har yace yana sonta ba,oh ohhh ohhhh
banda ma zamani ina zaka kalli indon mutum kace kana sonsa kuma ya tsaya ai sai
gudu,amma yanzu abin naga kamar wani gasa ne,haka jiya a talabijin naji ana ta
faɗar wani abu kai abindai sai dai su, hadda runguma fa"
Ta faɗa tana ɗan saka hannunta a haɓarta alamar mamaki
Murmushi Mummy tayi a zcyarta tace
"Tsofa labari"
A fili kuma tace
"Mama wannan ai ɗari'arsu ce haka,kinga Film ɗin hausawanmu babu haka,so ko wanne
yare aƙwai al'adar su da kuma ɗabi'ar su,da ga Kennywood ɗin zuwa India duk daban
daban ne"
Mama ta ya tsuna fuska tace
"Tirr da wannan ɗabi'ar mutane kamar tsirara" kafin ta kuma kallon Abbou tace
"Yawwa! Nace wacce mata ka zaɓawa Jalalun?"
Miƙewa Abbou yay ganin lokacin masallaci ya kusa yace
"Wata ce,soon za kiji komai ai"
Mama ta kwaɓe fuska tace
"Meya suun kuma?"
Aryan yay dry mai yawwa kafin yace
"Wai da wuri,ai Abbou daka faɗa mana domin mu fara shirin ganin Antyn tamu wacce
tayi dacen samun zan kaɗeɗen saurayi irin yaya"
Abbou bai ƙara magana ba sai kallon Jalal da yay wanda ko inda suke bai kala ba
bare su saka ran zai tanka maganarsu yace
"Muhammad lokacin masallaci yayi fa"
Idanunsa ya buɗe tare da saukesu akan Abbou bai ce komai ya miƙe tare da nufar part
ɗinsa, Mama tace
"Allah ɗaya gari babban"
Sarai yaji maganarta amma yay gaba abunsa, Aryan ma miƙewa yay tare da shigewa nasa
part ɗin ya rage daga Mama sai Mummy da Mameey, Mameey tace "Mummyn Jalal me za'ai
a gidanne yau?"
Mummy tace
"Haba Mameey duk abinda kikai dai-dai ne,tunda yau friday duk samarin gidan suna
nan"
Kai Mameey ta ɗaga tace
"Bari naje wajan Laure idan yaso taje anjima ta shigo,kin san indai tasa hannu to
Jalal da Abbou Jalal baza su ci ba"
Tana faɗin hakan ta nufi hanyar kitchen Mummy kuma tayi upstairs part ɗin su
Jalilerh.
Jalal na shiga part ɗinsa ya nufa cikin bedroom kai tsaye ya shige cikin bathroom
yana zare ƴar ƙaramar singlet ɗin jikinsa da kuma wando three gaiter daya saka,
shower ya sakarwa kansa yana mai lumshe idanunsa,maganar Abbou ce ta faɗo masa,mai
yasa har yanzu babu wanda yake ƙoƙarin fahimtar abinda yake damunsa ne? Mene yasa
har yanzu babu wanda zai iya tararsa ya tambaye sa dalilin yasa bai son yin aure?
Ko kuma hakan da akai masa yana nuni da suna son suga hankalinsa ne? Wa zai aura?
Zata iya fahimtar sa kamar yadda ya fahimci kansa? Zata iya zama dashi a haka? Ko
kuma ba zata iya ba? Wanne kallo zatai masa idan ta san bazai iya biya mata buƙata
ba?zata raina sa ko kuma zata tausaya masa ne?mene dalilin daya sanya za'a takura
rayuwarsa akan yay wani aure ne?
Yana da tabbacin sun san shi ba yaro bane indai yana buƙatar aure zaiyi ba tare da
an takurasa ba
Babu wanda ya isa ya sanya shi yin aure ba tare da yay niyya ba,
Koda an tilasta shi yay auren, tabbas matar zata zama kayan wanki ne wanda basu da
ranar wanke wa,
Iska ya fesar mai zafi ta cikin bakin lokacin guda yanayinsa ya sauya, shower ya
kashe,tare da yin brush ya ɗaura alwala,yana fitowa ya nufi dressing mirror lotion
ya shafa mai ɗan sauƙin zafi, tare da fesa body spray a saman fresh skin
ɗinsa,wajan wardrobe ya nufa wata shadda majic ya ɗauka mai kalar sky blue tare
hula mai kalar light blue,cikin sauri yake komai sbd ganin lokacin na neman yanke
masa,black half shoe ya sanya,tare da ɗaukan paryaer mat ya fita a ɗakin
Yana fita parlour yaga babu kowa kai tsaye ya shige part ɗin Mama zaune ya sameta
tana faman daka goro, a kanta ya tsaya tare dayin shuru yana tunanin ta inda zai
fara,dan idan yace cikin ɓacin rai zai magana za'a iya samun matsala sbd gaba
ɗayansa jinsa yake a sama zcyarsa banda tafasa babu abinda take,ba yajin a yanzu
zai iya control kansa amma ya zame masa wajibi daya saita kansa, Mama ta taɓe baki
tace
"Ayee mama ayeee mama mayeee iyeee,ayeee mama labu labu mama yeee iyeee"
Haɗe rai shima yay kafin yay ƙasa da murya yace
"Ina yini"
Cikin ƙufula Mama tace
"Kaji ance bani da lafiya ne Muhammad? Da ban yini da lafiya ba aida ka samu labari
wajan ubanka"
Cije lips yay kana ya zamu daga saman sofa yace
"Haba matar,laifin me mijin yayi ne"
Taɓe baki tayi tare da watsa dakakken goran a baki tace
"Uhmm duniyyanci kenan,Ni za'ai wa sanabe"
Zamuwa yay daga saman sofar gaba ɗaya ya ƙarasa inda take zaunan ya cire hular
kansa tare da ɗura kan a saman cinyarta,shuru tayi tana ɗan sauke ajjiyar kafin
tasa tafin hannunta a saman sumar kansa ta shafa a hankali tace
"Nayi kewar jikana kuma mijina"
Ɗago kai yay tare da zubawa Mama Idanu wajan 3minutes yace
"Mama mene yasa kikeson dole sai nayi aure ne?"
Washe baki tayi tace
"Kai ɗaya kai ne jikana na miji,sai ƙaramar ƙanwarka Ina son naga ka sama min
yara,ina da burin naga ka tara zuri'a masu yawan gaske kuma masu albarka,bana son
yadda ban tara iyali ba ace kaima haka tara ba,wannan dalilin ya sanya nake burin
naga kayi aure kafin ƙasa ta rufe idona,kullum cikin mafarkai nake wanda bana gane
kansu ina jin tsoro dan ban san dalilin wannan mafarkan ba,kaji dalili nason naga
ka ajjiye zuri'a"
Ɗago jajayen idanunsa yay yana mai kallon Mama, lokacin guda zuciyarsa ta bada
sauti damm Tabbas asiri sa yana gaf da tunuwa, rauninsa yana shirin bai yana abinda
ko a mafarki baya fatan ace hakan ya kansace,abinda bashi da ikon faruwarsa haka
kuma bashi da ikon hana faruwarsa, ƙaddara juyi juyi ce tana maida mai ƙyau ya zama
mara ƙyau ko kuma ta mayar da mara ƙyau ya zama mai ƙyau,yana da yaƙi nin tasa
ƙaddarar zata juya daga mara ƙyau ta dawo mai ƙyau,yaushe? Da wanne lokacin? Shine
abinda bai sani ba,runtsa idanunsa yayi yana sauraran bugun zcyarsa dake fita da
sauri da sauri wayarsa take cikin aljihu ce ta fara ƙara, miƙewa yayi sbd yasan
kiran daga wane kai tsaye ya fice daga ɗakin idanunsa rufe, Mama ta bisa da kallo
tare da tafa hannayenta tace
"Ohhh ni Abu ina za'a biyewa wannan yaron,dole sai an nema masa taimako ƙilan wata
baƙar aljanarce ta aureshi..,"
Sai kuma tasa hannu da sauri ta rufe bakinsa tana juyawa tare da ƙare wa ɗakin
kallo tamkar wacce taga aljanar a gabanta.

A main parlour ya samu Abbou tsaye shida samarin gidan,kamar haɗin baki duk shadda
iri ɗaya suka saka babu bambanci hadda Abbou.

Imran yace
"Abbou lokaci na tafiya" gaba Abbou yayi Irfan da Imran suka take masa baya sai
kuma Aryan na ukunsu,har suka fice daga cikin gidan Jalal na tsaye yana kallon su,
Irfan ya kula Jalal bai taho ba ya juya baya a hankali ya hangesa yana tafiya
lokacin daya iso wajan har sun shiga mota, Aryan a motar sa da Imran a gaba sai
Irfan a bayan motar, Jalal shi kuma ya nufi motar da Abbou ya shiga ya zauna a back
seat kusa Abbou,sai kuma motar securities ɗinsa ta rufa masu baya,misalin 1:30 suka
isa harabar babban masallacin juma'ar jama'a sai ɗagawa motar Jalal hannu suke,
yana daga cikin motar yake kallon kowa ɗai-ɗai har suka ƙarasa wajan parking,sahun
farko Jalal ne tsaye bayansa kuma ƴan uwansa gefensa kuma Mahaifinsa a haka sukai
sallar har aka idar,ana idarwa kowa ya fara tashi, Abbou hannun Jalal yaja suka
nufi ƙofar baya sabida dubban jama'ar da suka tare ƙofa suna jiran fitowar sa,a
haka suka ƙarasa wajan motocin su ba tare da angansu ba,kai tsaye suka nufi
gida,tun a hanya aka fara sakin breaking news a gidan t.v da gida redio akan

_Governor Muhammad Jalal Kabeer bobo mai neman takarar kujerar Gwamna a jam'iyyar
D.R.P ya hallarci sallar juma'a shida danginsa_

A ka rubuta hakan tare da photonan sa dana ƴan uku, da yawanci photonan wasu ne
sukai masa a wajan,duk halin da yake na ƙunci da rashin sukuni bai hana shi yin
wani lafiyayyan murmushi ba,hannu yasa yaja sajen fuskarsa kana yayi baya tare da
lafewa jikin kujerar yana sauke ajjiyar zcy.

Da yamma wajan biyar da rabi governor Mubarak Yahya cibo ne zaune gaban wani mutumi
dake sanye da wasu jajayen kaya jikinsa duk anyi rubutu da jan fenti, idanunsa
manyan manya wanda ƙwayar cike ta kasance jajir tamkar zata zubar da jini,gabansa
ƙasa ce da kuma wasu manyan ƙoƙuna,dariya bokan yay yace
"Kana cikin halaka wacce idan kayi sake ta faɗa maka ka shiga uku babu mai iya
cireka daga cikin ta, abubuwa da yawa suna shirin faruwa amma ba zaiyu na faɗa maka
yanzu ba,sai dai abu guda zakai wanda zaka iya tseratar da kujerarka da kuma
mutuncinka,idan kai hakan babu shakka zaka daumawa ne tare da kujerarka babu wani
wanda ya isa ya karɓa daga wajanka"
Mubarak Yahya cibo jikinsa na rawa yace
"Na maka al'ƙawarin ko mene zan aikata dukkan abinda kake so zan baka muddin ba
rayuwata ka nema ba,burina ni bai huce a dauwamar dani a matsayin zaɓaɓɓe kuma
shugaban dake wakilan wannan yankin na IBADAN ba,na mulki kowa na juya kowa yadda
nakeso,na zama shararre tako wanne ɓangare"
Boka Saƙib yace
"Abubuwa uku muke nema wajanka,biyun farko buƙatun aljanu ne wanda suka saba maka
aiki,na ukun kuma buƙata tace,domin aikin da zan maka ba ƙarami bane zan sanya
kaina cikin hatsari,Amma muddun ka biyamu abin da muka ɓukata kai da mulki sai
mutuwa"
Jikin Mubarak Yahya cibo yana rawa yace
"Faɗi abinda kake so zan baka,ko mene shi kuma komai girmansa"
Boka Saƙib yayi wata mahaukaciyar dry nan take wani hayaƙi ya fara fita ta cikin
bakinsa,wajan mintuna biyar sannan yayi shuru tare da tsuke fuskarsa yace
"Muna buƙatar jarirai guda biyar sabbin haihuwa,sai kuma idanun yara masu wayo guda
biyu...,"
Shuru yay na wani lokaci kafin ya ɗora da faɗin
"Buƙata ta ƙarshe kai da matarka muke buƙata,zanyi amfani dakai kuma zanyi amfani
da matarka ne bayan kaci zaɓen"
Cikin hanzari Mubarak Yahya cibo ya ɗaga kai ya kalli boka Saƙib kana ya maida kan
zuwa ƙasa yace
"Ban gane mene kake son faɗa ba"
Wangalelen bakinsa bokan ya buɗe yace
"Ina nufin zanyi amfani dakai ma'ana zamuyi luwaɗi (Astagafirullah) sannan idan
kaci zaɓen zaka kawo min matarka na ƙwanta da ita,wannan bawai shawararka nake nema
ba kusan dole ne sabida ka riga ka aminci da abinda nace tun kafin na gaya maka
abubuwan da muke buƙata,idan kaƙi kuma zaka kaga abinda zai faru da kai"
Tunani Mubarak Yahya cibo ya fariyi,shin boka Saƙib nada cuta ko bai da ita? Kullum
zasu dinga aikata hakan ko kuma na wani lokaci ne,sannan idan yaci zaɓen zai iya
ƙin kawo masa matar tasa sbd burinsa ya riga daya gama cika bashi da ikon da zai
sanya a ƙwace masa mulkinsa, numfashi ya sauke kana yace
"Buƙatar ka a gareni na yini guda ne? Ko kuma na wasu ranaku ne?"
Zane boka Saƙib yayi a jikin ƙasa kafin ya ɗago kai yace
"Na Sa'a biyu ne kacal,da zarar mungama shikenan ka gama aikinka sai bayan zaɓe"
Murmushi Mubarak Yahya cibo yayi yana mai jin wani farin ciki tare da anushuwa a
cikin zcyarsa, gani yake tamkar ya yaci wannan zaɓen ne hakan tasa cikin sauri yace
"na amince..

By
NIMCYLUV
6/26/21, 2:43 PM - Buhainat: *UCL NE*
BOOK 2

60-61

Dariya boka Saƙib yayi kafin ya daki wani ƙoƙo daga cikin ƙoƙonan dake gabansa,nan
take photon Jalilerh ya bai yana tana zaune a gaban dressing mirror tana shafa
lotion daga ita sai ɗan kuntun towel,
Tsora mata ido boka Saƙib da Mubarak Yahya cibo sukai ko wanne da abinda yake
saƙawa a ransa,can boka Saƙib ya ƙara dukan ƙoƙon nan take photon ya ɗauke,kana ya
ɗago kai ya kalli Mubarak Yahya cibo yace
"Wannan tana da muhimmanci a gareka,idan ka sameta ba governor har shugaban ƙasa
sai ka zama"
Baki ya washe domin nan take ya fahimci wacce yarinya ce domin har abada bazai
manta da ita ba,numfasawa yayi cikin hanzari kuma yace
"Mene muhimmanci ta a gareni?"
Miƙewa boka Saƙib yayi yace
"Ba yanzu ba sai nan gama kaɗan zan sanar dakai muhimmanci ta,da kuma abinda za'ai
mata,zaka iya tafiya duk sanda na kiraka ranar zan gabatar da ƙudiri na a
kanka,kada ka manta da jaririran da kuma idanuwan"
Yana faɗin haka ga shige cikin wani ɗan ma dai-dai cin ɗaki, farin ciki fal
fuskarsa ya fita tunda a hanya ya sanarwar da Lamir ya kira masa p.a ɗin sa..
Da daddare Jalal ya na zaune a parlour'n sa shida Jafar yana masa bayanin abubuwan
da Prince Hassan ke yaɗawa a media ya wanci duk yaɗa manufa ne da kuma tunasar da
al'umma muhimmanci al'ƙawari,da kuma gaya masu irin nagartarka, ajjiye glass cup
ɗin hannunsa yayi,a hankali kuma ya kalli Jafar yace
"Me kake harshashe akan wannan zaɓen?"
Wayar hannunsa Jafar yayi kafin yace
"Eh to,da alama bamu da magauta, sannan kuma ya maɗiɗi da ake dakai akan abinda ya
faru yay sanyi domin yanzu ba'a maganar,abu guda mutane suke yawan surutu akai
wanda nima shi yake ban mamaki da kai boddy,kuma koni ina son na san mene yasa
hakan?"
Lumshe idanunsa yay kafin ya buɗe su akan Jafar,cikin ƙasa da murya kuma yace
"Mene?"
Jafar ya maida hankalinsa akan Jalal sosai kafin ya numfasa yace.
"Tayaya wanda bashi da iyali wanda bai son yadda ake mulkar iyali ba har yake
tunanin mulkar dubban jama'ar gari?" Wasu ana gane adalci ne a lokacin da suke
adalci a cikin iyalansu,uwa uba idan mutum ya kasance yana da zuri'a masu yawa,
Jalal nima yanzu ina son nasan mene yasa aduk lokacin da akai maka maganar aure
saika bauɗe? Afuwa bawai ina saka maku ido a cikin gidanku bane,amma ina kula da
komai kuma ina fahimtar ka,ka girman sosai amma a yanzu ace da ba Nihila nake jira
ba dana manta dayin aure,kana da dukiya,kana da ilimi,kana da kyakkyawan tsohe
asali kuma nagarta,babu wata ƴar mace da zata kalleka tace bata sonka,kai ko a
matan ka rasa wa zaka ɗauka, aƙwai matan da dayawa zasu kawo maka tayin soyayyar
su,bama ni ba maganar da ake yanzu Aryan ma shirin yin aure yake"
hannunsa ya tura cikin sumarsa ya ɗan birkita ka ɗan kafin ya saki wani guntun
murmushi yace
"ALLAH ya sanya alkairi"
Jafar ya kalli Jalal cikin serious magana yace
"Meye damuwarka?mene yasa baka son yin aure ina son sani indan har da gaske kallo
aboki nagari kake min kuma wanda yake da kusanci dakai"
Miƙewa Jalal tare da nufar cikin bedroom yana tafe yace
"Ina sharing damuwata ne da iya zuciyata"
Yana faɗin hakan ya shige cikin bedroom ɗinsa.
Da ido Jafar ya bisa yana son fahimtar abinda yake zuciyar Jalal ta hanyar ƙurawa
fuskarsa ido amma bai fahimci komai ba,domin fuskar bobo wasai take. Abu alamar
damuwa ko guda.
Agogon hannunsa ya duba yaga 9 saura, miƙewa yayi shima ya fice daga cikin part ɗin
Jalal
A main parlour ya tarar da Mama hannunta riƙe da mahaifi gefenta kuma Nihila ce
tsaye itama sanye da Orange ɗin abaya tayi rollig kanta da vail ɗin abayar, Mama ta
kallesa tace
"Kai Allah dai yay wadarar rashin ƙiba,ji yadda kake tafiya babu masali,ohhh ƙilan
durune ko?"
Ɗan haɗe rai yayi sabida ganin Nihila tsaye yace
"Ke kuma sa'ido Mama,banda haka mene naki da rashin ƙibata dan Allah?"
Taɓe baki tayi tana gyara zaman kalbin kanta tace
"Kaga bana da lokacin surutu yanzu, ni ba asa rariya bace maza jeka kira min Jalalu
ya kaini shufin"
Waje ya nema ya zauna yace
"Tab ai sai dai kiji da kanki,nidai aka gama yiwa ba'a"
Da sauri ta juya tace
"Waye yay maka ba'a kuma? a'a wlh babu ƙyau ai haramun ne,kamar wani yay maka jikin
ba Ubangiji ba"
Kusan a tare Jalilerh da Aryan suka fito daga parts ɗinsu,da sauri Mama ta washe
baki tace
"Yawwa takwarar Jalalu ki kiramin malamin naki"
Aryan dake tsaye yay saurin faɗin
"Malami kuma Mama?"
Ta gefen ido ta kallesa tace
"Ehmn,ba ankul naji tana faɗa ba?duk da dai ba makaranta nayi ba amma nasan ai
malami ake faɗawa"
Jafar ya miƙe tsaye yana kallon Nihila kafin ya maida direction ɗinsa zuwa ga Mama
yace
"Kin faɗi gsky da kikace maki makaranta ba,wanda yay yasan ma'anar ta"
Bata kulasu ta kalli Jalilerh wacce har yanzu take tsaye da riga da wando sai vail
da tasa ta yane sumar kanta tace
"Maza jeki kinji yarinyar kirki,na maki alƙawarin wannan lemon na zuƙa"
Kanta a ƙasa jikinta kuma sanyaye ta nufi hanyar da zata kaita part ɗin,da hanzari
kuma Aryan yace
"Mama bari na kira maki shi,ita aƙwai abinda zata"
Haɓa Mama ta riƙe tace
"Kaji kinibibi,to ba sallamammiya bace ni,maza ban waje"
Bisa dole ya matsawa Jalilerh hanya ta shige ya bita da ido yana mai jin wani
raɗaɗi a ransa,musamman da yay duba da kayan data saka.
Zama Mama tayi a saman kujera ta tattauna dakakken goran data zuba a bakinta,
Nihila tayi dariya tace
"Me yasa kike daka goro ne bayan ya haƙora nan a bakinki?"
Harara Mama ta watsa mata kafin tace
"Sabida ban samu haƙori ba ina uwarki, yooo inama ruwanki danine ba dai ni kikaiwa
ruwan dubulan ba,kawai dai nafi jin daɗin cinsa a haka,ba kiga har ƙashi nake
taunawa ba"
Nihila ba tace komai ba saboda alama da Jafar yay mata da hannu da tayi shuru
Ƙwance ta samesa ya ɗaga kansa sama yana kallon silin dake cikin bedroom
ɗinsa,tunani ne fal cikin ransa akan abubuwa da suke faruwa dashi,wato bayan
ahhalinsa dake ƙwalla fa ran yay aure yadda al'ummar gari,to duk mene yasa hakan ke
faruwa ne? Shi kaɗai ne namiji wanda bai da aure?ko kuma mulki da yake nema yasa
duk hankali mutane ya dawo kansa? Yasan da ba'ai masa wannan surutu,to inama za'ai
masa tunda gaba ɗaya ba'a ƙasar yay rayuwa ba,rabin rayuwarsa a yanzu haka a Paris
yayi ta sai dai kuma nan gaba,kuma yasan cewa abune mai wahala yakai adadin
shekarun da yay a Paris da ransa,yasan bashi yake tsara rayuwa ba amma yana roƙan
Allah ya ɗauki ransa akan ya ƙara adadin shekarun da yayi a Paris,mene a duniyar da
har za kaji daɗin zama a cikinta? Aure! Aure! Aure bayan da yawan mutane ba kowa
yasan darajar aure ba...,"
Daga ƙofa yaji ance
"Kayiwa aure mummunar fahimta,duk ba sanin al'adun ku na sani ba da kuma yanayin
zaman aurenku,amma da yadda su Mummy ke rayuwa a nan gidan zaka fahimci ba duk aka
taro aka zama ɗaya ba,ko anamu Yaren ya nuna mana yadda ake zaman aure da kuma
yadda ake daraja auren kuma na tabbatar da hakan wajan Ammi na"
Lumshe idanunsa yay kafin ya sauke numfashi a hankali yace
"Me kika sani akan auren ke?"
Duk yadda zcyarta ke bugawa akan abinda yake addabar ta a ƴan lokutan nan bai yana
tace
"Ban san yaya aure yake ba,sabida bana da tabbacin zanyi sa,amma yadda Ammina keyi
duk da ba komai take ganewa ba nasan aure a wajan hausawa yana da daraja"
Miƙewa zaune yayi kafin ya ɗan kalleta da hannu yay mata nuni data ƙarasu
ciki,hannu tasa ta danne saitin zcyarta,kafin tayi ƙarfin halin shiga ta ƙarasa
inda yake zaune,a gefen ƙafarsa ta zauna saman carpet tace
"Uncle Mama tace kaje"
Zamuwa yayi daga saman bed ɗin ya ɗura kansa bisa shoulder ɗinta yace
"Meyasa ke baza kiyi auren ba tunda kin isa?"
Runtsa idanunta tayi da ƙarfi ka ta ɗan ware bakinta tace
"Tayaya wani zai ganni a halin da nake a yanzu har yayi sha'awar aure na, muna da
saɓanin addini kuma babu wani na mijin da zai sha'awar aure na,koda yayi danginsa
ba lalle su aminta ba,kuna Sallah,azumi,kuna sadaka kuna bada zakka kuna ziyartar
ɗakin ALLAH,uwa uba wanda babu yadda dashi ba ku kun yarda dashi,kaga muna da
banbanci mai yawan gaske,wazai yarda ya ajjiye guba cikin abu mai ƙyau,na sani koda
na amshi musulunci wata rana zan haɗu da fushin uwa sundu,zan fuskanci zalunci
wajan jama'ar birninmu, mutum biyu zasu samin garkuwa a birnin"
Ta ƙare maganar muryarta na rawa,wajan 10seconds yace
"Su waye?"
Cikin rawar murya tace
"Uncle Jabir da Ammi"
Ta ƙare maganar tana sakin kuka,a hankali yaja idanunsa ya lumshe kukan nata da
yaji ya tsananta yasa ya jawo ta jikinsa tare da rungome ta ya shiga bubbuga bayan
ta,shuru sukai gaba ɗaya kafin ta miƙe da sauri daga jikinsa tace.
"Uncle ina son komawa gida, Please ka mai dani kaji"
Hannunsa yasa ta tallafo haɓarta tare da cewa
"Look at me"
Kasa kallonsa tayi sai idanunta dake zubar da ƙwalla, murmushi yay dan yasan daban
ba zata kallesa ba,komai nata ya sauya saɓanin da,tana da kunya hankali
nutsuwa,komai nata daban yake kallonsa a yanzu, ƙasa yay da murya yace
"Why kike son haka? Ko kin mata da saurayin naki na can me jiran ki?"
Turo baki tayi tana ƙara sautin kukanta, baya yayi ya jingina da jikin bed jin tare
da zuba mata shanyayyun idanunsa,
Ajjiyar zuciya Aryan ya sauke da sauri lokacin daya gama kallonsu,tunda ɗazo ya
shigo da Mama tace taji shuru yaje ya duba,fita yayi daga part ɗin yana tafe yana
dailing wata number kana yay kira, ɗauka akai daga can ɓangaren Lamir yace
"Lafiya kira a wannan daren?"
Aryan kamar zai sanya kuka yace
"Aƙwai matsala Daddy Lamir"
Lamir ya kalli p.a dake kusa dashi tana driving yace
"Yanzu ina hanya,amma meke faruwa ne haka?"
Aryan ya kwashe komai ya faɗawa Lamir,shuru yayi yana sauraran abinda Lamir ke faɗa
masa,cike da murna yace
"Ngd sosai Daddy Lamir"
Camerar wayar ya kunna tare da komawa ɗakin
Jalal yace
"Iya jeki ƙwanta"
Kanta a ƙasa tace "me zan cewa Mama to?kasan masifa zatai min"
Ɗan haɗe rai yayi yace "kakar tawa take masifa Jaalilerhhhh"
Da sauri ta ɗaga kanta dan rabon da taji ya kira sunanta ta manta,da mamaki tace
"Uncle kasan sunana daman?" Juyawa idanunsa yayi yace "a'a"
Ta kwaɓe fuska tace "gashi ka faɗa yanzu" hankalinsa akan agogon ɗakin yace "a'a"
turo baki tayi tace "Amma Mama tace sunanmu iri guda ne" ɗan waro idanunsa yay cike
da mamaki yace "laaa haba!? Ni meye nawa sunan" sunkuyar da kanta tayi a cinyarsa
tana dry ƙasa-ƙasa,hannu yasa ya ɗago ta yace "ohhyaaa out" turo baki tayi tare da
marairai ce fuska girgiza kai kawai yayi kafin yasa hannu yaja lips ɗinta,baki ta
buɗe zatai kuka yayi sauri bata light kiss a gefen lips ɗinta a dai-dai nan kuma
yaga haske kamar na wuta ya bai yana a ɗakin.
Tafiya take a hankali daga ita sai wando da kuma ƴar ma dai-dai ciyar riga iya
guiwa kanta sanye da hula,sosai take tafiya lokaci zuwa lokaci tana duba bayanta
sabida babu wanda yasan fitowar ta,bata wani buri daya huce taje inda ake
kiranta,domin tayi amana kiran alkairi ne,tunda ance mata UNCLE NE ke
kiranta,dukkan abinda aka haɗa da Uncle ɗinta tasan alkairi ne,tsayawa tayi bakin
wani layi inda akai mata ƙwatance dashi,tana tsaye tana rarraba idanunta,wata
dalliyar mota ce ta tsaya a gefenta,baya taja kaɗan,zuge glass ɗin motar akai wani
matashin mutum ne age mate ɗin Uncle ɗin ta,ya leƙo da kai waje yace
"JALILERH KO?"
Kai ta ɗaga masa alamar "eh" murmushi yayi yace "ok shigo to, Yallaɓai Jalal yace
akai ki wajansa yana gidan gunarsa" cikin murna ta buɗe murfin gaban motar ta shiga
reverse yayi yaja motar da gudu,sosai yake tafiya tun tana ganin abin wasa harya
tsallake tunaninta sbd ganin sun fara shiga cikin daji,kallon mutumin tayi tace "a
ina Uncle ɗin yake?"
Murmushi yay mata yana kara giyar motar ba tare da yace komai,sosai tsoro ya kama
JALILERH,cikin tsakiyar wani daji yay parking tare da fitowa daga cikin motar, buɗe
mata yay ta fito lokacin idanunta harya fara zubar da hawaye,hannunta yaja tana
tirjewa tare dayin ihu amma ko kaɗan bai raga mata ba,juyawa tayi taga dajin babu
alamun mutane ko guda ɗaya ga yadda dajin yake da duhun gaske,ahaka harya shigar da
ita wata bukka, wani matashin saurayi ne zaune daga shi sai three gaiter ko riga
babu jikinsa,sai facemask daya sanya ya rufe fuskar gaba ɗaya,kallonsa ta shiga yi
tare da ƙarewa fatar jikinsa kallo,ganin hakan yasa wancan mutumin yay saurin fita
tare da rufe ƙofar bukkar,tana tsaye sai ihu take har muryarta bata fita sbd kuka,
mutumin ya miƙe tare da ɗaukan wata igiya ya nufi inda take tsaye,yana zuwa ya
fincikota ta faɗa saman tabarmar kabar bukkar bai tsaya jiran komai ba ya ɗaureta
da igiyar hannu da ƙafa yadda ko mutsi ba zata iya ba, idanunta ta rufe sabida sam
ba zata iya kallon abinda yake ba tana a ƙwancen taji ya faɗa kanta tare da tura
kansa..,wata razananniyar ƙara ta fasa tare da kiran sunan UNCLE....!!

is not free is for sale 300 kawai 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence
of payment 081192376

By
NIMCYLUV
6/27/21, 5:45 PM - Buhainat: *UCL NE*
*BOOK 2*

64-65

Kai tsaye kujera dake can gefe da ita ya zauna tare da juya mata baya,a hankali
yaja idanunsa ya rufe tare da fesar da iska mai zafi daga cikin bakinsa,sai lokacin
kallon da Nusaibat dake masa ya faɗo masa, ɗan ƙaramin tsaki yaja haka nan yaji
yarinyar bata ƙwanta masa ba,bata iya ɓoye abinda ke ranta tana abu tamkar wata
zautacciya,yasan cewa rayuwa mai sauƙi ce kowa yana da ƴan cin yin abinda yaga
dama,amma shi mene yasa bashi da wannan ƴan cin,mene yasa komai yake zuwar masa a
baibai ba kamar yadda yake tunani ba,ji yake inama bai nemi wannan kujerar ba,inama
bai tsaya takarar governor na ba,da duk hakan bai faro ba,da yanzu jama'a basu saka
masa ido ba,yanzu haka dukkan abinda yay idanun jama'a na kansa wani abin kafin yay
an samu wani ya fitar dashi,tayaya hakan ke faruwa? suwaye suka sanya rayuwarsa ido
har haka? ƙara gyara zamansa yay yana mai jin yadda kansa ke juya masa,tafin
hannunsa ya sanya a saman forehead ɗinsa ya fara murzawa a hankali, Jalilerh na
gefe tunanin mafarkin da tayi ya hanata sakat,a mafarki ma mutum ɗan uwanka na
neman cutar da kai bare a zahiri? Abinda ke ɗaure mata kai yadda akai amfani da
Uncle wajan ganin an tarwatsa rayuwarta,mene yasa komai idan zai faru da ita ake
haɗawa da Uncle ɗinta?a wancan karan ansa ta muzan tashi,taci zarafinsa ba,a wannan
karan kuma an nemi aci zarafin ta ta hanyar amfani da sunan Uncle ɗinta,me yasa a
iya kanta kawai hakan ke faruwa?meyasa ba'a amfani da sister ɗin sa? Mene yasa ba'a
amfani da wata matar?ko dan ta kasance mara addini hakan take faruwa da ita? Bata
da wata addu'a da zata zame mata makami akan maƙiya ko abokan gaba,shuru tayi tana
tunanin maganar Nihila inda take cewa *_kiyi tunani da zuciyarki,abinda ta amince
maki shine dai-dai_* ajjiyar zcya ta sauke domin zuwa yanzu ta gama yarda da
abinda zuciyarta ta amince mata,ta amince da aminda take kwaɗai ta mata tana ganin
shine abinda yafi dacewa da ita a yanzu,wanda zai zama garkuwanta,mutsin da taji a
bayanta yasa ta juya da sauri,mamaki fal fuskarta take kallonsa, yaushe ya shigo?
Tana wanne tunanin? Shin ya ganta daya shigo ko a'a? Meyasa bai kulata ba? Jiki a
sanyaye ta miƙe tare da nufar inda yake zaune,tana zuwa ta zauna gefen ƙafafunsa
daga ƙasa,sosai bobo yaji idanunta a kansa amma yay kamar bai ganta ba domin a
yanzu yana so ya kasance shi ɗaya babu takura,yana buƙatar yay tunani,tunani mai
zurfi a kan rayuwar sa yanzu da kuma wacce zai fuskanta nan gaba,suna zaune babu
wanda ya iya cewa komai kowa da abinda yake tunani,ita tana buƙatar sanar masa
abinda ta yanke, shi kuma yana tunani akan zaɓen dazai gaba a sati mai zuwa,
ƙafarsa data zauna akai ya ɗan mutsa kaɗan da sauri itama ta janye jikinta,ganin
bashi da niyar tambayarta abinda ya kawo ta wajansa yasa tayi ƙasa da kai tare da
kiran sunansa a hankali "Uncle" lumshe idanunsa yay kafin ya fesar da numfashi,bai
amsata ba kuma bai mutsa ba,wajan 5minutes ta ƙara kiran sunansa "Uncle" murya can
ƙasa yace "uhm"kanta ta ɗaga tana ɗan turo baki gaba,ido biyu sukai dashi
kasancewar kansa a ƙasa yake dai-dai lokacin data ɗago kai a dai-dai lokacin shima
ya ware manyan gajiyayyun idanunsa,da sauri ta janye nata,shuru yayi mata still
yana ƙara ware manyan idanunta a kanta,a zahiri kuma bawai ita ɗin yake kalla ba,
fararen ƴan yatsunsa na ƙafa ta zubawa idanu,ko wanne yatsa gargasa tayi ƙwance a
samansa,cikin muryar ta mai rauni tace "Uncle nayi tunani kamar yadda baby tace
nayi,kuma na amince da abinda Zuciyar tawa take faɗa min,amma bazan samu cikar
muradin zuciyata ba sai ta dalilinka"tunaninsa gaba ɗaya ya tattaro zuwa gareta
kafin yace "uhm inaji" cikin muryar kuka tare kuma miƙa wuya da kuma yadda da
amincin zuciyar ta tace "Uncle ina son kalmar shahada,ina son yadda da annabi
Muhammad Rasulullah (S.a.w), Uncle ina son rabauta da addinin musulunci" ta ƙare
maganar hawaye na bin fuskarta,kamar saukar ruwan sama haka yaji saukar Muryar
ta,da saurin da bai san yana dashi ba,yayi sauri sanya hannunsa ya ɗaga ta zuwa
saman kujera, haɓarta ya tallafo idanunsa na yawo saman fuskarta yace "Are you
sure? Kin tabbatar da abinda kike faɗa gasky ne?" Cikin kuka tace "na yarda Uncle
ba tare da faɗar wani ba,ko kuma tursasawar wani ba,na yarda da hakanne sabida
yarda da Annabi Muhammad Rasulullah,kuma da yarda da addinin musulunci shine addini
guda kuma mafi suyowa, musulunci shine addinin gsky,kuma shine garkuwan ko wanne
ɗan adam" sabida murna da farin cikin kasa cewa komai yayi sai kallonta yake da
ido, miƙewa yayi tare da kallonta yace "muje ciki" a ƙofar shiga parlour suka haɗu
da Nihila da ido take kallonsu, musamman bobo wanda fuskarsa take ɗauke da
matsanancin farin ciki,wanda ta daɗe bata gansa a ciki ba,ganin yadda ta tsaya take
kallonsa ya saka yasa hannu ya matsar da ita gefe kana ya shige cikin parlour'n,
kusan gaba ɗaya jama'ar gidan na nan hadda Jafar wanda zuwansa ke nan, Mama ce tace
"kai kuma lafiya kake farin ciki kamar wanda akaiwa ƙyauta da kujerar Makkah?"
Lumshe idanunsa yay few seconds ya buɗe su a kan Mama yace "ko aikin hajji bai kai
darajar wannan abunba"jin haka yasa Mummy ta gyara zama tace "bobo bamu musha mana"
hannu yasa yaja gefenmu fuskarsa kafin ya sauke tagwayen ajjiyar zcya yace "gaya
masu" ya faɗa yana sauke ganinsa akan Aryan kafin ya janye idanunsa,jiki a sanyaye
ta faɗa masu the same abinda ta faɗawa Jalal,farin ciki ya sanya kusan gaba ɗaya
wajan suka miƙe tsaye,cike da jin daɗi Abbou yace "me ake jira, Muhammad maza bata
kalmar shahada, wannan ai abin farin ciki ne"gyara tsaiwa yay dan baya jin zai iya
zama, Mameey miƙewa tayi ta rufe wa Jalilerh gashinta da wata red ɗin hula, cikin
taushi murya yace "kin yarda kin amince zaki shiga addinin Musulunci ba tare da
takurawar wani ko wata ba?" Jiki a sanyaye ta ɗaga masa kai, girgiza kansa yay kana
yace "da baki zaki amsa" cikin rayuwar murya tace "eh" jinjina kai shima yayi
alamar "good" kana ya ɗura da faɗin "kinyi hakanne bisa rafin kanki,tare da
amincewar zuciyarki?" Nan ma tace "eh" cike da farin ciki ya ƙara sakin
murmushi,wajan fridge ɗin dake parlour'n ya ƙara gorar ruwa mai sanyi ya ɗauka tare
da ɓalle murfin gorar ya sanya cikin bakinsa,sai da yasha fiye da rabi kafin ya
sauke gorar ruwan yace "kafin nan zanyi tsokaci akan ADDININ MUSULUNCI" gaba ɗaya
wajan suka miƙa masa hankalinsu,banda Aryan da yake latsa wayarsa cikin
tsaftacciyar muryarsa ya fara da faɗin.

MUSULUNCI
addinin Musulincci yazo ne daga Annabi Muhammad tsira da amincin Allah sun tabbata
agare shi, shine manzon da Allah ya aiko shi zuwa ga mutane baki daya kuma na
karshe annabawa a duniya domin yasake jaddada addinin Allah ayi imani da Allah daya
wanda Ya halicci kowa da komai. Addinin musulunci na da mabiya a duk fadin Duniya
kuma mafiya yawan su na zaune ne a yankin gabas ta tsakiya da yankin Afirka ta
arewa wadanda mafiyansu Larabawa ne masu bin adiinin musulunci, sai dai akwai
dunbin mabiya addinin musulunci ako'ina a fadin Duniyar mu, Ma'anar Addinin
Musulunci shine " Yarda da Mika wuya ga kadaituwan Allah Madaukakin Sarki, wato
Shaidawa babu abun bautawa da Gaskiya sai Allah kuma Muhammad Manzonsa ne
(Ma'aikinsa ne), bayan haka ka yarda da dukkan abubuwan da ya kebanta dasu, da
mika wuya ga umarnin Allah Ubangijin talikai, tare da tsarkaka daga kafirci (sanya
kishiya wa Allah) da kafirai"Allah Madaukakin Sarki shi ya aiko Manzonsa Annabi
Muhammadu (tsira da Amincin Allah su tabbata a gare shi) da Al Kur'ani Mai Girma
domin yazamo shiriya da Rahma ga Halittu baki daya, an bayyana musulunci a matsayin
addinin dake da saurin karin yawa a duniya a kullum wanda ke da Adadin musulmai na
Duniya sun kai kusan kashi 24.1% na dukka mutanen Duniya wato fiye da Musulmai
Biliyan Daya da Miliyan dubu dari takwas (1,800,000,000) a fadin duniya.
tsit wajan yayi banda ƙarar a.c babu abinda kake jin mutsinsa a wajan,hatta Mama
zaune take ta tafka tagumi tana jin abinda Jikan nata yake faɗa tamkar balaraban
Makkah wanda yake jan sallar ashan yayin azumi, Jalal kam shuru yayi yana jin yadda
maƙoshinsa ke suya sabida yawan maganar da yayi,gefe guda kuma yana jin yadda yake
samun nutsuwa a cikin zcyarsa,a hankali kuma ya juya ya kalli Jalilerh wacce kanta
ke sunkuye sai zubar da hawaye yake, ɗan haɗe rai yay sabida kallon da yaga ana
masa,kafin ya sauke idanunsa zuwa ƙasa haɗi da kama hannunta ya sanya cikin nasa ya
ɗura da.

Dukkan addini na gaskiya ko na karya, dukkan jam'iya mai anfani ko mai cutarwa,
dukkan kungiya mai alkhairi ko mai sharri�?
Dukkan wadan nan suna da akidodin su da kuma ginshikai da manufofin manufofin su,
manufofi da ke zama kamar kundi ga mabiyan su.
Idan mutun yana son shiga cikin ko wane daya daga ababen da suka gabata, abu na
farko da yake dibawa shine wadanan akidodi da gimshikai, idan ya yarda da su, kuma
ya kudurcesu ba tare da shakku ba, bayan ya fahimci abinda suka kumsa, sai ya mika
wuya, ya kuma zama daya daga ma biya wanan kungiya ko addinni. Bayan haka sai ya
kasance wajibi akan shi ayukkan da ke wajibi akansu, ya kuma nisanci ababen da shi
wanan kundi ya kumsa tare da ikhlasi a cikin dukkan ayukanshi a kowane lokaci, ya
na mai kira zuwa gare shi.
Kasancewar mutun a cikin wanan kungiyar yana nufin ya san dokokin wanan kungiyar,
ya kuma kudurci manufofinta, bayan haka ya yarda da hukunce hukuncen ta, tare da
bayyana wadannan dokoki da hukunce hukumce a aikace. haka ne Muslunci ma.
Wanda yake son shiga cikin muslunci ya zama wajibi a kansa yayi imani da kudurce
kudurce na muslunci dan ya kasance ya na akida ta muslunci.
Wanan akida ta kunshi imani da kasancewar wannan duniyar da muke gani ba ita ce
kway ba, akoy abubuwa wa 'ynda ba ma ganinsu, akoy kuma wata rayuwa bayan wannan
rayuwar ta duniya.
Dan adam bai samar da kanshi ba, bayan haka wani abun halitta bai samarda shi ba,
ba wanda ya samarda shi banda ubangijin da ya samarda halittu gaba dai bayan babu
su, wandake bada rayuwa ko mutuwa, shine Allah wanda ya halicci kowa da kome, idan
kuma yaso sai ya kasha su gaba daya, wanda babu mai kama da shi, babu wani abu da
yake buya gareshi, shine na farko babu wani abu gabaninsa, shine kuma na karshe
babu wani abu bayansa, shine mai ikon da ba shi da iyaka, shine mai adalcin da
bay a kama da adalcin ababen halitta.
Shine ya saka ka idodi na dabi ia da rayuwa ke tafiya a kai , ya kuma sanya kome a
matsayin sa da ya cancanta tun fil azal, ya kaddara motsi ko aiki da rashin su,
yakuma baiwa da adam hankali da yake gane abubuwa da yawa da shi, wanda kuma da
shine Allah ya bashi damar zabin abin da yake so a cikin rayuwa.
Bayan wannan rayuwar takaitatta ya sanya wata rayuwa wadda take mai dorewa ita ce
lahira domin ya sakauta wa masu biyayya gare Shi a kan ayukkan su nagari da
aljanna, wadanda suka ki biyayya kwa da jahannama.
Allannan shi daya yake ba shi da abokin tarayya, bai sanya tsani tsakanin shi da
bayin Sa ba, babu mai ceto agurin Sa ba tare da izinin Sa ba, Shi kadai ake wa
bawta, ko wan irin bawta ne.
Ya nada ababen halitta wadanda muke ganin su kamar yanda yake da halittu, masu
motsi da wadanda ba sa motsi, da ba ma ganin su.
Halittun Sa sun kasu kishi uku:
Masu alkhairi kadai ( su ne mala' iku ).
Masu sharri kadai ( su ne shaidannu ).
Wadanda suka hada alkhairi da sharri ( aljani da mutun ).
Allah ya na zaben wasu mutane wadanda mala' ikun Sa ke sabkar da shari' a gare su
domin su isar da ita ga al �? ummomin su; wadannan mutane su ne manzonni.
Shari' a ta karshe daga cikin Shari' o' in nan ( shari' ar musulunci ) ta shafe
dukkan Shari' o' in da suka gabace ta, dan haka littafi na karshe da Allah ya
sabkar shine Alkur' ani , wanda ya kore dukkan litattafen da suka zo gabanin shi,
domin litattafen nan an cancanza su, wadan su kuma sun bace, wasu kuma an manta su;
Alkur' ani kadai ne ya kubuta daga ababen da su ka gabata.
Kuma hake ne muhamad ( tsira da rahama ta musamman su tabbata a gare shi, shi da
dukkan annabawa ) shine manzo na karshe da ALLAH ya aiko, shi kwa dan kabilar
kuraishawa ne a cikin larabawa, dan haka da shi aka cika annabci; babu wani annabi
bayan shi.
Alkur' ani shine kundi na Muslunci , dukkan wanda ya gaskata cewa daga Allah yake
shi wannan al kur' ani, ya kuma yi imani da shi gaba daya, to wannan ana kiran shi
mumuni.
Imani ko da wannan ababe da suka gabata babu wanda ke ganin shi a cikin zuciyar
mutane banda ALLAH; domin shi kadai ne ya san abin da zuciya ta kumsa, mutane sun
san abinda ke zahiri ne kadai.
Domin haka ana dauka mutun musulmi idan ya yi firici da shahadar cewa babu wani
abin bauta wanin ALLAH, kuma muhamad ( tsira da rahama ta musamman su tabbata a
gare shi, shi da dukkan annabawa ) manzon ALLAH ne.
Idan ya firta wannan shahada lalle ya zama daya daga cikin musulmi, ya nada hakki
kamar dukkan musulmi, haka kuma dukkan abin da ke hawan musulmi ya na hawan shi.
Wadannan abubuwa da ke rataya a kan shi abubuwa ne masu sauki, kuma ba masu yawa
ba, daga cikin su:
1- sallah; zai yi ruku' u ga ALLAH so biyu da safe, wannan ruku' un kwa ganawa ce
da ubangijin shi domin ya nemi rahama da tsarinshi daga dukkan sharri.
Gabanin wannan ganawar zai yi alwala ( tsabtace gabban shi ), ko yayi wanka idan
akoy janaba a tare da shi.
Sa' annan idan rana ta kau da tsakiya sai yayi raka' a hudu.
Idan kuma inuwar shi ta lunka tsayin shi so biyu sai ya yi raka' a hudu.
Ya kuma yi raka' a uku yayinda rana ta fadi.
Da dare zai cika sallolin shi da raka' a hudu.
Wannan sune salloli da ke wajibi a kan shi, ko wace daya daga cikin su bata wuce
minti goma ba, ba' a kuma kayyade su da wani guri na musamman, ko wani mutun wanda
dole za' a yi ta da shi, ba kuma wani tsani a cikin ta tsakanin mutun da ubangijin
shi.
2- a cikin shekara akoy wani wata wanda musulmi yake azumta; a cikin wannan wata
yana nisantar abinci da abin sha, ko saduwa tsakanin namiji da matar shi, daga safe
har faduwar rana, wanan ko dan ya tsarkake zuciyar shi, ya kuma futar da tubin shi,
ya kuma gyara halayan shi.
Sa' an nan wannan watan wata ne dake karantar da musulmi game da haduwa akan aikin
al kheiri.
3- idan dukiyar musulmi ta haura bukatar shi da ta iyalin shi, ta kai wani haddi da
shari' a ta kayyade, ta kuma shekara ba tare da ya bukace ta ba, ya na zama wajibi
a kan shi ya fitarda wani kaso kankane ( biyu da rabi cikin dari ), ya bayarda shi
ga mabukata da talakkawa �? abin da zai kawo hadin kai tsakanin al �? ummah da rike
juna.
4- Muslunci ya tanadarwa musulmi haduwa na lokaci zuwa lokaci; haduwa biyar a ko
wace rana a lokacin sallah, inda suke dada jaddawa ubangijinsu bautar su da
bukatuwarsu gare shi a tsayuwarsu gaban Shi; hakan kuma zai sa mai karfi a cikin su
ya kasance ya na mai taimakawa wanda ba shi da karfi, masani ya sanar da wanda ba
ya da sani, mawadaci ya taimakawa wanda ba shi da shi.
Wannan salloli kwa ba su hana mutun gudanar da ayukan shi na yau da kullun, domin
ba su daukar lokaci mai yawa.
Haka ne kuma Muslunci ya tanadar da haduwa ta mako a sallar ranar juma'a dake
wajibi akan maza, wadda ita ma bat a daukar fiye da awa guda.
Bayan haka akoy haduwa so biyu a shekara a idin layya da na azumi, wadannan haduwa
biyu ko halartar su ba wajibi ba ne ba, tare da cewa ko wace daya a cikin su ba ta
daukar fiye da awa guda.
Sa' annan a karshe akoy haduwa ta shekara a guri na musamman, a lokaci kayyadadde.
Wannan haduwar wada ke farali ( dole ) so daya a rayuwar musulmi idan ya na da iko,
hakika taro ne na karantarwa da fuskantarwa, tare da motsa jiki da kolluwa; wannan
taro shine hajji.
Wadannan sune ibadodi da ke wajaba a kan musulmi a asali.
Yana kuma cikin ibada barin wasu ayukka kayyadaddu, wadanda kuma masu hankali na
duniya sun hadu a kan cewa sharri ne, tamkar kisan kai bad a hakki ba, ko ta' adi
a kan dukiyar mutane, ko zalunci, ko giya, ko riba, ko karya, ko zina, ko karya, ko
al gush, ko rishin da' a ga iyaye, ko rantsuwa a kan karya, ko shaidar zur, da
abinda ya yi kama da haka na daga ababe munana wanda dukkan masu hankali sun san
cewa sharri ne.
Idan musulmi ya gaza bayar da wasu daga cikin ababen da ke wajibi a kan shi, ko ya
aikata wasu daga cikin ababen da aka hane shi, sa' an nan ya tuba, ya koma ga Allah
, ya kuma nemi afuwa shi, ba sakka Allah zai masa afuwa, idan kuma bai tuba ba zai
ci gaba da kasancewa cikin musulunci, tare da cewa shi mai sabo ne, wanda yake
cancantar ukubar Ubangiji ta wani lokaci, ba kamar ta kafiri ba.
Musulmi zai iya samun kan shi a halin barin wasu hukunce hukunce na musulunci ba
tare da ya yi inkarin daya daga cikinsu ba, wannan ko ba zai fitar da shi daga da'
irar musulunci ba, face dai shi mai sabo ne.
Amma imani baya rarrabuwa, inda mutun zai yi imani da dukkan akidu na musulunci sa'
an nan yayi inkarin akida guda zai kafirta.
Mutun zai iya kasancewa musulmi amma ba ya da imani, kamar wanda ya shiga cikin
wata kungiya tare da cewa bai yarda da ka' idodin ta ba a hakika, kuma bai gamsu da
ingancin ta ba, abin da ke da kwai shine kawai ya danganta kanshi gareta, domin
leken asirin ta, ko bata ta.
Wannan kwa shi ne munafiki; wanda ke firta shahada da bakin shi, yake kuma aikata
ayuka na Muslunci a zahira, tare da kunshe kafirci a cikin zuciyar shi, domin bai
yi imani ba. Mutane suna masa hukuncin cewa shi musulmi ne; domin su ba su san abin
da ke kumshe a cikin zukata ba.
Idan mutane suka yi imani da Allah, imani na hakika, suka kuma tsarkake Shi daga
shirka ko tsani, tare da yin imani da mala' iku, da annabawa, da litattafai, da
rayuwar lahira, da kuma kaddara, bayan firta shahada, suna kuma masu sallatar
salloli na farilla, da azumtar watan Ramadan, suka kuma kasance suna masu fitar da
zakka ta dukiyoyin su, da kuma aikin hajji da umra inda hali, tare da nisantar
ababen da aka hane shi, to hakika wannan musulmi ne kuma mumini ne, zai kuma samu
dandanon musulunci muddun ya rungumi hanyar musulunci da gaskiya.
Wannan hanyar kwa manzon tsira yayi muna bayaninta cikin kalimomi takaitattu wanda
suka hada al khairi na duniya da lahira.
Wadannan kalimomi sune: ya tuna a ko wane lokaci cewa Allah yana ganin shi, ya
kuma san abin da zuciyar shi ta kunsa, dan haka kar ya saba mi Shi; saboda yana
ganin shi, kar kuma ya fudda kauna soboda yana tare da shi, kar kuma ya samu
kawaiti tare da cewa ya na ganawa da shi, kar kuma ya bukaci wani tare da cewa yana
rokan Shi .
Idan ya saba masai ya komo zuwa gare Shi; domin mutun daman mai sabo ne, Ubangijin
Shi kuma mai karbar tuba ne.
Wannan duka a cikin fadar manzon Allah yayin da ya ce: « kyautatawa shine: ka
bautawa Allah kamar kana ganinshi, idan kai ba ka ganin Shi, to, lalle Shi yana
ganin ka ».
Wannan shine musulunci wanda ya zo da shari' a mai sauki, wadda mai ilimi da wanda
ba shi da shi duka za su iya fahinta, ta kuma dace da kowa da kowa; ba ta dora wa
kowa face abinda zai iya, tana tabbatar mishi da incin shi ba tare da sabawa
Ubangijin shi ko cutar da wani ba.
Dan haka shi ne addini na jin kai da koncin hankali tare da salama.
Wannan shine addinin musulunci a takaice.
An ciro wannan bahasi ne da ga littafin sheik: Ali Dandawi (Allah ya ji kan shi )
mai suna: kitab ta'arifun a'm bi dinil islam.

Wata wahalalliyar ajjiyar zcya ya sauke tare da runtsa idanunsa yana mai karato
sunayen ALLAH tsarkaka a cikin zcyarsa,a hankali kuma sautin kukanta ya ƙara cika
ɗakin,ba tare daya buɗe idanunsa ba,ya ƙara matse hannunta ya ɗura da faɗin..

Uncle ne isn't free is for sale just pay it akan 300 asusun biya 0116886423
sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616
6/29/21, 8:58 AM - Buhainat: 68-69

Jalal kallon Abbou'nsa yay ta gefen ido ba tare kuma da yace komai ba yaci gaba da
sauraran abinda Abbou ke faɗa,koda cewa Aryan ƙaninka ne,yana da ƙyau ka mara masa
baya akan abinda yake so,kafi kowa sanin yarinyar kai kazo da ita,amma hakan ba
yana nufin dole saika zaka bada aurenta ba,kaima aƙwai wanda suke da iko dakai"
shuru Abbou yayi yana kallon Jalal wanda kansa yake a ƙasa yace "dakai nake
Muhammad" ajjiyar zcya ya sauke kafin yaja numfashi yace "ita tana so ne?" murmushi
Abbou yay yace "ko bata so nasan ai baza taƙi jikinka ba,daman dalilin daya sanya
na kiraka kenan,ka dinga ƙarfafa mata guiwa akan Aryan,koda ba taso idan taga kana
so ina da tabbacin zata ƙauna ci ɗan uwan naka"jidai kawai Jalal yake ba tare daya
amsa Abbou har Abbou ya kammala yace "zaka iya tafiya"miƙewa yay yana tafe yana
ambaton Allah a zuciyarsa,yana fita yay kwana zai shige part ɗin Mameey yaji Mummy
tayi kiran sunansa, juyawa yay sukai ido huɗu,yana kallonta ya janye idanunsa yana
jiran abinda zata ce masa,daga ƙofar part ɗinta tace "zo nan" tana faɗin hakan ta
shige cikin part ɗinta,bayanta yabi da kallo kamar suko yana tsaye har wasu seconds
suka shige,a hankali kuma ya ja jikinsa zuwa part ɗin mahaifiyar tasa,zaune ya same
ta saman kujera 1seater da,tana ganinsa ta nuna masa kujerar dake farcing nata tace
"zauna"babu musu ya zauna idanunsa a kanta, gyara zama tayi tace"me Abbou Jalal
yace maka?"da mmki ya kalli mummy baice mata komai, ɓata rai tayi tace "ba photo
bace ni da zaka zauna kana kallo na,nace mai mahaifinka yace maka?"ɗauke kansa
yay,gaba ɗaya ya kasa gane mai iyayen nasa suke nema dashi,wannan yace kaza ita
kuma ga a inda take tambaya,idan wani abu suke buƙata ai yana da ƙyau su fito fili
su gaya masa,amma sai magana suke masa a tufke wacce baya gane inda maganar tasu ya
dusa, numfashi ya sauke kafin ya ware laɓɓansa yace "babu komai" da ido ta kafesa
tana son ta gane gskyar abinda ya faɗa,amma yadda ya haɗe ransa yasa bata fahimci
komai ba, tace "bawai ina son nasan a abinda mahaifinka ya faɗa maka bane,nasan
aƙwai sirri tsakanin ɗa da Uba,amma taza iya yiwuwa abinda kake tunani ba haka
bane,domin nasan abinda baka sani ba Muhammad,a kullum ganinka kake babba akan
sauran ƴan uwanka,amma mu muna sama dakai zamu iya yin abinda baza kai ba"jinjina
mata kai yay alamar yana fahimtar zancen ta, murmushi tayi tace "daman zan faɗa
maka tun safe Jalilerh ke fama da fever and headache,ko magani taƙi sha,nayi
tunanin gayawa Abbou Jalal sai kuma na fasa nace idan ka dawo na faɗa maka" miƙewa
tsaye yay ba tare da yace wani abu ba ya fice daga cikin part ɗin nata,a dwonstrais
ya samu Nihila da Jalilerh, Jalilerh na ƙwance a saman soma idanunta rufe sai
Nihila wacce ta sauya channel ɗin daga wacce take kalla zuwa sunna t.v,bai kalleta
ba yace "kee! Tashe ta and kice ta sameni a part ɗina lrt"har ya nufi part ɗinsa
yaji zaman gidan ya damesa gaba ɗaya ransa a ɓace yake ya rasa dalilin haka,fita
yay zuwa compound ɗin gidan a wajan wasu kujeru ya zauna wajan an masa ado da wasu
manyan flowers masu ƙyau sun kewaye kujerun,zama yay kana ya ɗura ƙafafunsa a saman
ɗaya kujerar,a hankali kuma ya fara Musa bakinsa tare dayin bisimillah ya fara
karanta suratul YAASIN...
Bayan sallar issha'i Mummy ta shiga part ɗin su Jalilerh ta samu Nihila zaune tana
duba littafin Physics, Jalilerh kuma tana ƙwance tana rawar sanyi da alama zazzaɓin
ne ya tashi,tana shiga cikin bedroom ɗin tana faɗin "bobo baizo ya dubata bane?"
Nihila ta juya idanunta tace "aikam yace nace taje wajansa na kowa manta" juyawa
Mummy tayi tace "kamarya kin manta Baby?bayan kinsan cewa dubata zaiyi" turo baki
tayi tana shigewa bathroom tace "to Mummy karatu nake lokacin fa"tana faɗin hakan
ta shige bathroom Mummy tace "shirme dai" zama tayi gefen Jalilerh tana yaye duvet
ɗin data rufe jikinta dashi,daga ita sai half vest da wando 3gauter,ta ɗaure dugun
gashin kanta da ribbon,jin jikin da zafi sosai yasa Mummy ta miƙar da ita tsaye
tare da faɗin "ayya daughter haka jikin yay yanzu?maza jeki wajan Uncle ɗinki"cikin
zafin zazzaɓi da shagwaɓa ta langwaɓar da kanta a saman shoulder ɗin Mummy tace
"Mummy allura zai min fa"rungome ta Mummy tayi tace "a'a bazai maki ba tunda baki
so" idanunta ne ya kawo ruwa tace "Mummy haka ranar nan kikace min"shafa kanta tayi
tace "idan yay maki ki faɗa min"cike da ƙuruciya ta ɗagawa Mummy,dugun hijabi Mummy
ta saka mata kafin ta mata bedroom silefers ta sanya a ƙafarta,har dwonstrais mummy
tazo da ita tana sauka ta haɗu da Aryan ya fito daga cikin kitchen hannunsa riƙe da
cup ɗin tea yace "Mummy jikinne?" Mummy ta miƙa masa hannun Jalilerh tace "wlh fa,
Please kaita wajan bobo ya dubata"ba tare da komai ba ya riƙe hannunta dan rabon
data tsaya ya ganta ya manta, Juyawa Mummy tayi shi kuma ya nufi side ɗinsu da
ita,yana tafe ya kalleta yaga ta ƙara masa ƙyau a idanunsa ga wani girma data ƙara
ƙwana biyu yace "Cutie ni kike gudu ko?"shuru tayi masa yana jin yadda take ƙoƙarin
zame hannunta cikin nasa yace "never mind,Zaki daina da zarar mun zama ɗaya" tana
jinsa amma bata fahimtar komai sai zazzaɓin daya fara cin ƙarfinta,ganin sun kusa
isa part ɗin Jalal ya tsaya yana mai ɗan jawota zuwa jikinsa kafin ya ƙarasa shigar
da ita jikin nasa bobo dake tsaye tun ɗazo yay gyaran murya kaɗan "uhm..ehem.." da
sauri Aryan ya saketa kana ya shige part ɗinsa,wani murmushi takaicin halin ɗan
uwan nasa Jalal ya saki,kafin ya haɗe rai ya kalli Jalilerh yace "me kike nan?"
Lokacin har hawaye ya gama wanke mata fuska,kasa magana tayi ganin halin da take
ciki yasa shima bai takurata ba, ya nufi inda take tsaye jikinta sai rawa yake,yana
zuwa yasa hannu ya ɗaga ta cak ya nufi cikin part ɗinsa da ita, Aryan murmushi fal
fuskarsa ya shige part ɗinsa sbd murinsa yana gaf da cika,komai zaizo masa cikin
ruwan sanyi ba tare da wani wahala ba,akan 3seater Jalal ya sauketa yana ajjiye ta
ya shige cikin bedroom ɗinsa,kai tsaye wani ɗan ƙaramin ɗaki ya shiga inda yake
ajjiye kayansa masu muhimmanci,yana shiga ya ɗauki wata frist aidbox,ya fito daga
cikin ɗakin wajan fridge ya ƙarasa ya ɗauki fresh milk mai sanyi da kuma go fresh,
parlour'n ya dawo tana ƙwance inda ya sameta,inda ta ɗura kanta ya zauna,yana ta
miƙe tsaye idanunta fal hawaye tace "Uncle Mummy tace kada kai min injection"kallon
cikin idanunta yayi yaga da gaske take, murmushi yay mata kana ya zare hijab ɗin
jikinta, ba tare da wani abu ba ya ajjiye gefe guda, lumshe idanunta tayi tana ɗan
rufe ƙirjinta,dry ce ta subuce masa baki ta saki tana kallonsa sbd wani sihirtaccen
ƙyau da yay mata, bata taɓa ganin wanda dry taiwa ƙyau kamarsa ba,gaba ɗaya ya
sauya tamkar bashi ba, beauty points ɗinsa duk sun luma kusan rabin cheeks ɗinsa
sune,kodan kar aga ƙyansa yasa baya yin dry? Ta tambaya a ranta,bayan yay dryarsa
ta wasu seconds yace "me kike rufewa kuma?" Ƙasa tayi da kanta wata kunyarsa ta
kamata ba tayi tunanin ya fahimci abinda take ba, ƙasa yay da muryarsa dai-dai
kunanta yace "UNCLE NE fa?and kina ƙwaila kike tunanin za'a ga wani abu" turo baki
tayi tana kai hannunta saman kirjinsay ta ɗan dakesa kaɗan tace "uhm..uhm"gefe yay
da kanta ya ɗura a ƙirjinsa yana mai ɗan hura mata iska kaɗan kaɗan cikin
kunnuwanta kafin yace "ina ke maki ciwo?" Ƙara shigar da fuskarta tayi cikin
faffaɗan ƙirjinsa tace "mara na kemin ciwo" lips ɗinsa ya ɗura saman forehead ɗinta
yana ƙara ƙwantar da ita yace "sorry en matan Uncle" kafin tai magana taji saukar
allura a jikinsa yana sakawa ya zare,ihu ta fasa tare da saurin ƙanƙamesa ta shiga
kuka kamar yarinya,wani killer smile ya saki ya rungome ta sosai a jikinsa yana
shafa kanta yace "sorry Uncle ne ko?" Kai ta ɗaga masa tana ƙara sautin kukan
ta,kansa ya ɗura a shoulder ɗinta yace "ohhyaaa shuru,and ki rama idan baki yafe
ba"kamar jira take ta shiga cizonsa a ƙirjinsa duk inda tasa baki ta ciza sai ya
lumshe idanunsa sbd zafi,ita tsakanin ta da Allah ramawa take,sai ta gaji dan kanta
rabu dashi,kanta ya ɗaga ya kalli yadda fuskarsa ta caɓe da hawaye yace "kin rama"
kaita ɗaga masa, haɗe fuska yayi yace "ban son haka" kamar zatai wani kukan tace
"bapiii" ɗauke kansa ya ƙara shigar da ita jikinsa sbd yadda jikinta ya ɗauki zafi
sosai da kuma yadda yaga tana ware hannayensa tana shigewa jikinsa,yasa ya ware
duka hannayensa tana ganin hakan ta shige cikin jikinsa shi kuma ya maida hannunsa
samanta,shuru gaba ɗaya sukai kowa da abinda yake ransa,can ya sauke numfashi yace
"yaya kike wankan tsarki?" Idanunsa a lumshe tace "mene tsarki?" Waro idanunsa yayi
cike da mamaki kafin yace "ok muna da shika-shikan musulunci guda biyar kuma a
cikinsa akai maganar sallah ita kuma sallah bata yiwuwa sai da tsarkiyake" bacci
na fusgarta tace "su waye biyar ɗin?" Lumshe idanunsa yay yana ja baya kaɗan ya
ƙwanta jikin kujerar shima yace "shika-shikan musulunci sune.

Rukunnan Musulunci Biyar (arkān al-Islām, larabci ‫ ;أركان الإسالم‬ko arkān al-dīn,
larabci ‫أركان الدين‬, Rukunnan addini, Shika-shikan addini) abubuwa ne ko ayyuka
wadanda ginshikai ne, guda biyar a Musulunci, wadanda wajibai ne akan kowane mai
imani, kuma sune farkon ginshikin rayuwar Musulmi. Suna nan tattare a shahararren
hadisin nan na mala'ika Jibril.[1][2][3][4]

Shia, da Ahmadiyya, da Sunni dukkanin su sun yarda da muhimman bayani da ayyukan


wadannan abubuwan,[5][2] amma Shi'a basa kiransu da irin wannan sunan (see
Ancillaries of the Faith, na Twelvers, da kuma Seven pillars of Ismailism). Sune
suka hada rayuwar musulmi, sallarsa, taimakawa gajiyayyu, tsarkake kai daga
zunubbai, da aiki hajji,[6][7] ga wanda yakeda ikon zuwa.[8]

Shahada: (Imani) Gyara


Shahada itace mika wuya da tabbatar da Imani da bada gaskiya dake yarda da cewar
babu wani abun bauta inba (Allah) ba, kuma Annabi Muhammad Manzon Sa ne, Kalman
shahada dai rukuni ne na farko daga cikin Rukannan Musulunci guda biyar, wanda
wajibi ne sosai mutum ya kiyaye ta , tana shigar da mutum cikin Musulunci in har ya
furta , kuma ya kudurce a zuciyar shi ,kuma yayi aiki da ma`anan abinda ya firta,
kuma tana fitar da Mutum daga Musulunci idan ya saba ma`anar kalman ta hanyan yin
sabo ko shirka ko ya aikata wani aiki dake fitar da mutum daga Musulunci

Salah: (Sallah) Gyara


Sallah (ṣalāh) itace bautar musulmai, Sallah ta kunshi yin salloli biyar kamar
yadda Sunnah yazo dasu; sunayensu akan lokutan Amfani: Fajr (Subhi), Dhuhr (rana),
ʿAṣr (Yamma), Maghrib (Almuru), da kuma ʿIshāʾ (dare). Sallar Fajr ana gudanar da
ita ne kafin fitowar(tasowar) rana, Dhuhr kuma ana yinta ne a tsakiyar rana, bayan
rana yayi zawali, Asr kuma da yammaci ake yinta kafin faduwar rana, Maghrib da
almuru bayan rana ya fadi, sannan sai sallar Isha'i da akeyinta acikin dare. Duk
wadannan salloli anayinsu ne ta hanyar kallon Kaaba a Mecca daya samar da muhimmin
ginshiki a cikin alumman Musulmi. Musulmi sai sun wake jiki kafin yin Sallah;
wannan wankin akekira da wudu

Zakāh: (Zakkah) Gyara


Zakkāh Zakka rukuni ne daga cikin Rukannan Musulunci guda biyar ana bayar da wani
sashi ne na dukiyar mutum idan dukiyar ta kai nisabi.

Sawm: Azumi Gyara


Azumi rukuni ne daga cikin Rukannan Musulunci guda biyar , ana kin cin abinci ne da
kuma kin shan abun sha tin daga fitowar alfijir har zuwa faduwar rana , haka za`a
tayi har sai anyi wata daya na watan Ramadan tukunnan aka sauke nauyin farillan.
[11] ref>Al Kur'ani 2:196</ref> .[12][13]

Hajj: Aikin Hajji Gyara


Hajj itace ziyarar ibada dake faruwa a kowace watan musulunci na Dhu al-Hijjah zuwa
Makkah. Kowani musulmi baligi dake da iko yazama wajibi yayi aikin hajji a
rayuwarsa koda sau dayane, Hajji rukuni ne daga cikin Rukannan Musulunci guda biyar
ga wanda Allah ya bashi ikon zuwa ,ana yin aikin hajji ne kadai a makkah ,kuma ba`a
son mutum ya tafi aikin hajji alhali akwai bashi akan shi ko iyalansa na cikin wani
hali ,ko kuma zasu shiga in har ya tafi. .[14]

Lamo tayi jikinsa tana sauraran daddaɗar murya dake fita a hankali cike da nutsuwa
kamala addini haiba, numfashi ya sauke kafin yace "jeki ƙwanta" turo baki tayi tace
"to baka daɗi yadda ake tsarkin ba..

Uncle ne isn't free is for sale just pay it before you read asusun biya 0116886423
sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616

By
NIMCYLUV
6/30/21, 7:12 PM - Buhainat: UCL NE

70-71

Hancinta yaja yace "ni ban iya ba to"duk da baccin dake cinta bai hana tayi dry ba
cikin siririyar muryarta tace "Allah Uncle ka iya,ai komai kai ka iya kafi kowa"
baice mata komai ba sai lips ɗinta da ya tsorawa idanu yana kallon yadda ta jiƙasu
da yawo sai mutsawa suke a hankali, ɗauke kansa yay yace "A taƙaice TSARKI kashi
biyu ne,Hadasi da Kabasi amma zan buɗa maki bayanin yadda zaifi, hope zaiki
fahimta?" Kanta dake saman ƙirjinsa ta ɗaga alamar "eh" shafa sumar kanta yay shima
yace "good" kana yay shuru yana tunanin irin duguwar maganar da zaiyi a wannan
daren, ajjiyar zcya ya sauke kafin ya ɗura da faɗin.

Ma’anar Tsarki
Ma’anar Tsarki A Larabci.
Tsafta Da Tsarkaka Daga Kazanta

Ma’anar Tsarki A shari’a


Kawar da kari da gusar da Najasa

Kashe �? Kashen Tsarki

1- Tsarki Na Voye
Shi ne tsarkake zuciya daga shirka da sabo, da duk wani abin da yake bata zuciya,
babu yadda tsarki zai tabbata matukar akwai shirka a cikin zuciya, kamar yadda
Allah ya ce, “Yaku wadanda suka yi imani ku sani cewa Mushirikai najasa ne, kada su
kusanci masallaci mai alfarma daga wannan shekarar, idan kuna jin tsoron talauci to
da sannu Allah zai azurta ku daga falalarsa in ya so. Haqiqa Allah Masani ne Mai
hikima.�? (At-Tauba : 28).

Manzon Allah ( ‫ ) صلى الله عليه وسلم‬ya ce, “Mumini ba ya zama najasa�?. [ Bukhari
da Muslim ne suka rawaito shi]

2- Tsarki Na Zahiri
Shi ne tsarkake jiki daga abubuwan da suke warware alwala da najasa, ya kasu gida
biyu :

1- Tsarkin Kari
Kari shi ne : Abin da yake hana mutum yin ibadar da aka sharxanta tsarki a cikinta,
kamar sallah, dawafi da waninsu. Kari ya kasu kashi biyu :

Kari yana hana yin sallah.


- Qaramin Kari

Shi ne wanda yake wajabta yin alwala, kamar fitsari da kashi da sauran abubuwan da
suke warware alwala. Tsarki daga kari yana samuwa ne ta hanyar alwala.

Allah ya ce, “Yaku waxanda kuka yi imani idan kun tashi za ku yi sallah, to ku
wanke fuskokinku da hannayenku zuwa gwiwar hannu, ku shafi kawunanku ku wanke
kafafunku zuwa idon sawu�? (Al-ma’ida :6).

Alwala tsarki ce daga qaramin kari


- Babban Kari

Shi ne wanda yake wajabta wanka, kamar janaba, haila, da wanin haka, ana tsarkaka
daga gare shi ta hanyar wanka.

Allah ya ce, “Idan kuna da janaba to ku yi tsarki�? (Al-ma’ida : 6).

Tsrkin jiki
2- Tsarkaka Daga Najasa
Gusar da najasa wajibi ne, saboda faxin Allah Maxaukakin Sarki “Ka tsarkake
tufafinka�? (Al-Muddassir 4).

Da faxin Manzon Allah ( ‫“ ) صلى الله عليه وسلم‬Mafi yawancin azabar qabari daga
rashin yin tsarki ne idan an yi fitsari�?. [ Ibn Majah ne ya rawaito shi]

Da faxinsa ( ‫“ ) صلى الله عليه وسلم‬Idan xayanku ya zo masallaci to ya duba


takalmansa, idan ya ga qazanta ko najasa to ya goge, sannan ya yi sallah da su�?. [
Abu Dawud ne ya rawaito shi]

Tsarkin jiki

Tsarkin wurin sallah

Tsarkin tufafi
Kashe-Kashen Ruwa

Na farko : Ruwa Mai Tsarki


Shi ne ruwan da najasa ba ta canza kamaninsa, ko xanxanonsa ko qanshinsa ba, kamar:

1- Ruwa Tsantsa
Shi ne ruwan da yake akan siffar shi da aka halicce shi da ita, kamar ruwan sama,
ko qanqara, ko rava, ko kuma wanda yake gudu ne a bayan qasa, kamar ruwan teku, da
qoramu da na sama, da rijiya. Allah Maxaukakin Sarki ya ce, “Mun saukar da ruwa mai
tsarki daga sama�? (AlFurqan : 48)

Allah Maxaukakin Sarki ya ce, “Yana saukar muku da ruwa daga sama don ya tsarkake
ku da shi�? (Al-anfal : 11)

Hakanan Manzon Allah ( ‫ ) صلى الله عليه وسلم‬yana addu’a yana cewa: “Ya Allah ka
wanke ni daga zunubaina da rava da ruwa da qanqara[ Qanqara: Ita ce qanqarar da
take zuba ya yin saurkar ruwan sama.]�?. [ Bukhari da Muslim ne suka rawaito shi]

Manzon Allah ya ce dangane da ruwan teku “Shi ruwa ne mai tsarki, kuma mushensa
halal ne�?. [ Ahmad da Abu Dawud ne suka rawaito shi].

Numfashi ya sauke,bayan ya gama dugun bayani akan tsarki,a hankali kuma ya leƙa
fuskarta, murmushi ya saki sbd fararan idanunta daya hango suna juyawa alamar dai
tana fahimtar zancen sa,gyara kwanciyarsa yay a saman kujerar kafin ya lumshe
idanunsa yana sauraran bugun zcyarsa dake fita da sauri da sauri,cikin ƙasa da
murya kuma yace "sai kuma bayani akan WANKA en matan Uncle" ɓoye fuskarta tayi a
jikinsa tana sakin wani sound "uhm...uhm"cije lips ɗinsa kawai yay kana yace "shima
wanka kashi-kashi ne a musulunce,WANKA ya kasu kashi BIYAR sune WANKAN
HAIHUWA,WANKAN JANABA,WANKAN JUMA'A,WANKAN SHIGA MAKKAH,WANKAN MUTUWA"
shuru yay yana nazartar ta ya faɗa mata ko kuma ya rabu da ita,domin baya so ya
faɗi abinda zata zo tana masa surutu akai,sai dai kuma maganar addini babu kunya ko
ɓoye wani abu,domin shekarunta sunkai tasan komai, pouting lips ɗinsa yayi kafin
yace.

Ma’anar kalmar "wanka" a larabci


Game abu da ruwa,
Wanka a Shari’ance
Shi ne gama jiki gabaxayansa da ruwa, a kan wata siffa kevantacciya, da niyyar
bautawa Allah Mai tsarki
Abubuwan Da Suke Wajabta Wanka
1- Fitar Maniyyi
Maniyyi wani ruwa ne fari mai kauri, wanda yake fita tare da jin daxi, yana
tunkuxar juna yayin fitowa, mutuwar jiki tana biyo bayan fitarsa, yana wari irin
warin bara-gurbin qwai.
Allah Madaukakin Sarki ya ce, “Idan kun kasance kuna da janaba to ku yi wanka�?
(Alma’ida : 6)
da faɗin Manzon Allah ( ‫ ) صلى الله عليه وسلم‬ga Aliyyu : “Idan ka fitar da ruwa to
ka yi wanka�? [Abu Dawud ne ya rawaito shi].
Fitar da ruwa ana nufin fitar maniyyi...,"da sauri Jalilerh ta ɗaga ta kallesa,bai
kalleta ba ya haɗe rai hakan yasa dole ta maida kanta taci gaba da sauran sa.
Yace "misali shine

1- Idan mutum ya yi mafarki amma bai fitar da maniyyi ba, to babu wanka a kanshi,
idan kuwa maniyyin ya fito bayan ya farka daga barcin to wajibi ne ya yi wanka.

2- Idan ya ga maniyyi, amma bai iya tuna yaushe ya yi mafarki ba, to wanka ya
wajaba a kanshi saboda fitar maniyyin. Manzon Allah ( ‫ ) صلى الله عليه وسلم‬ya ce,
“Ana tava ruwa ne saboda fitar ruwa�? [ Muslim ne ya rawaito shi] Ma'ana ana yin
wanka ne don fitar maniyyi.

3- Idan ya ji alamar zuwan maniyyi daga gabansa, amma bai fito ba, to babu wanka a
kanshi.
4- Idan maniyyi ya fito saboda wani dalili ko rashin lafiya ba tare da sha'awa ba,
to babu wanka a kanshi.

5- Idan mutum yana janaba ya yi wanka, sai kuma maniyyi ya fito bayan ya gama
wankan, to ba sai ya sake wankan ba, saboda yawanci yakan fito ne ba tare da
sha'awa ba, amma abin da ya fi ya yi alwala.

6- Idan mai barci ya farka, ya ji danshi a jikinsa, amma bai san dalilin zuwanta
ba, to xayan abu uku ne :

A) Ya tabbatar da wannan danshin maniyyi ne, to wanka ya tabbata a gareshi, ya tuna


ya yi mafarki ko bai tuna ba.

B) Ya tabbatar wannan danshin ba maniyyi ba ne, to wanka bai wajaba a kanshi ba,
hukuncinsa hukuncin fitsari ne, sai ya wanke)

C) Ya yi shakka, maniyyi ne ko ba shi ba ne? To a nan wajibi ne a kanshi ya yi


kirdado, idan ya tuna abin da zai nuna masa cewa wannan danshin maniyyi ne, to ya
bar shi a kan maniyyi ne. in kuma ya tuna abin da zai nuna masa cewa maziyyi ne, to
maziyyin ne, in kuma ya kasa tuna komai, to sai ya yi wanka don fita daga savani da
ruxu.

7- Idan ya ga maniyyi, amma bai tuna yaushe ya yi mafarkinsa ba, to wanka ya wajaba
a kanshi, ya kuma sake dukkan sallar da ya yi bayan tashinsa daga barcinsa na
qarshe.

2- Saduwa (Jima’i)
Shi ne haɗuwar gaban namiji da na mace, wato shigar kan gaban namiji zaya sanya
cikin farjin mace, ko da kuwa bai zubar da maniyyi ba, saboda faɗin Manzon Allah (
‫“) صلى الله عليه وسلم‬Idan kaciyar (namiji) ta shige kaciyar (Mace) to wanka ya
wajaba�? [Tirmizi ne ya rawaito shi].

3- Musuluntar Kafiri
Saboda “Manzon Allah ( ‫ ) صلى الله عليه وسلم‬ya umarci Qaisu ɗan Asim ya yi wanka
lokacin da ya musulunta�? [Abu Dawud ne ya rawaito shi]

4- ɗukewar Jinin Haila Da Na Biqi


Saboda hadisin Aisha cewa Manzon Allah ( ‫ ) صلى الله عليه وسلم‬ya cewa Faɗimatu ‘yar
Abi Hubaish “Idan al’adarki ta zo, ki bar sallah, idan ya wuce ki yi wanka ki yi
sallah�? [Bukhari da Muslim ne suka rawaito shi].

Hukuncin jinin biqi kamar hukuncin jinin haila ne da ijma’in malamai.

5- Mutuwa
Saboda faɗin Manzon Allah ( ‫ ) صلى الله عليه وسلم‬a hadisin wanke ‘yarsa Zainab
lokacin da ta rasu ya ce,“Ku wanketa sau uku, ko sau biyar, ko fiye da haka, in kun
ga akwai buqatar hakan�? [ Bukhari da Muslim ne suka rawaito shi].

Yadda Ake Yin Wanka


Abin da yake wajibi a wajen wanka shi ne gama jiki gaba ɗayansa da ruwa, tare da
yin niyya, koma yaya ya yi shi.

Sai dai abin da aka fi so ya yi koyi da siffar wankan Annabi ( ‫صلى الله عليه وسلم‬
), kamar yadda uwar muminai Maimunatu ta siffanta shi, ta ce, “Manzon Allah ( ‫صلى‬
‫ ) الله عليه وسلم‬ya sanya ruwa don yin wankan janaba, sai ya karkato abin ruwan da
hannun damansa a kan hagunsa ya wanke hannayensa sau biyu ko sau uku, sannan ya
wanke gabansa, sai ya doki qasa ko bango da hannunsa sau biyu ko sau uku, sannan
sai ya yi kurkurar baki ya shaqa ruwa, ya wanke fuskarsa da sangalin hannunsa,
sannan ya kwara ruwa a kansa, sai ya wanke jikinsa, sannan ya matsa gefe guda ya
wanke qafafunsa. Nana Maimunatu ta ce, “Sai na kawo masa wani qyalle (hankici) amma
bai karɓa ba, sai ya riqa share ruwan da hannunsa�? [Bukhari ne ya rawaito shi].

- Yadda ake wankan a taqaice shi ne :

1- Zai wanke tafukan hannayensa sau biyu ko sau uku.

2- Zai wanke gabansa

3- zai doki qasa ko bango da hannu sau biyu ko sau uku.

4- Sai ya yi alwala irin ta sallah, ba tare da shafar kai da kunne ba.

5- Zai kwara ruwa a kansa

6- Zai wanke jikinsa gaba xaya.

7- Zai koma gefe ya wanke qafafunsa.

Bayan ya kammala ya sauke wata wahalalliyar ajjiyar zcya tare da jan numfashi yace
"kinji wanan" shuru yaji sai kuma yaji saukar numfashinta mai zafi a saman
ƙirjinsa, leƙawa yay yaga tuni bacci ya ɗauke ta,waro idanunsa yay da mamaki yana
addu'ar Allah yasa dai duk taji me yace bai wahalar banza ba, miƙewa yay da ita a
jikinsa tare da ficewa daga ɗakin,kai tsaye parlour ya nufa,a zaune ya samu Mama
tana cin soyayyan nama da kuma lemo,kallo guda yay mata,ita kam baki ta saki tare
da rafka salati tace "me zan gani yau?wai ɓatan nono a ƙirjin budurwa,zabgegiyar
budurwa ka ɗauka kamar yarinyar goye,maza maza sauketa na gani"haɗe rai yay kafin
yace mata "hannunki ne?" Cikin ƙufula tace "to sallamamme yimin rashin kunya,da
matarka ka ɗauka ma da sauƙi" waro idanunsa yayi waje kafin yace "ok bari na ajjiye
ta na ɗauke ki" zama tayi saman kujera tare da fasa kuka tace "wlh ba hali na ka
ɗauka ba sai dai na dangin ubanka,amma tirrrr da mummunan hali irin wannan yanzu ni
zaka ɗauka Jalalu?" Mummy dake saman upstairs ta danne dryar dake cinta kafin tace
"Bobo maza jeka ƙwantar da ita kazo ka shige ka bamu waje" baice komai ba ya haura
upstairs ɗin,yana zuwa ya nufi part ɗin su,babu wani haske ɗakin sai wani light
blue bed ɗin ta ya nufa ya ƙwantar da ita,kana ya zare nata hijab tare da gyara
mata kwanciyar, jikinsa yazo zamewa tayi sauri riƙesa tare da turo baki gaba,kai
kawai ya girgiza ya ɗauki ƙaramin pillow ya saka mata da sauri ta rungome
pillow,sosai yay mamaki yadda tasan daɗin jiki gashi shi duk lokacin da suka ɓata
babu abinda yaji a kanta,tsaki yaja kana ya tofa mata addu'a ya rufeta da
duvet,wajan Nihila ya ƙarasa tana jin zuwansa tayi saurin rufe idanunta,ba tare da
wani tunani ba,itama yay mata addu'a kana ya bata light kiss a saman goshinta ya
gyara mata kwanciya, remote ya ɗauka ya ƙaro masu gudun a.c kafin yaja Ƙofar ya
rufe,da idanu ta bisa harya fice daga ɗakin kafin ta juya ta kalli Jalilerh wacce
take bacci cikin nutsuwa ta rungume pillow,rufe idanunta tayi a haka bacci itama ya
ɗauke ta ta.

Washegari,tun safe Jalal yabar gida sbd saura ƙwana guda Election,kusan a office ya
ƙare yininsa,daga Wannan mutane suzo sai wannan suzo,haka yayta manyan baƙi wasu
kuɗin compaign,wasu kuma abubuwan zaɓe suke karɓa, Jafar kuma yana can shida Prince
Hassan suna ta shiga local government da ƙauyika, Abbou ma ba'a barsa a baya ba
dukkan abinda yake gani zai taiamy ɗan nasa dashi shi yake, kuɗi kowa ya fitar babu
adadi,haka Irfan Imran kowa da nasa ɓangaren, Mummy da Mameey suma a gida sukai
taran mata aka cika sosai yadda Hajiya Atine, Aryan kam yana ɗaki abinda yana
sharar bacci sabida bashi da matsala da wani zaɓe a cewarsa, Governor Mubarak Yahya
cibo hankalinsu ƙwance yake shida masu mara masa baya da kuma Lamir,domin sun
tabbatar a wannan karan plan ɗinsu bazai taɓa barin Dr/Muhammad Jalal Kabeer bobo
ba,Lamir ya ajjiye juice ɗin dake hannunsa yace "ai wlh da zarar an saki wannan
vedio kare bazai iya binsa ba,badai sakarar ɗan uwan nasa na ɗura sa bisa hanya
ba,to Tabbas nan da jimawa zance ya turo min da vedio'n ta whatsapp, mu kuma zamu
sakesa matsayin breaking news kaga shi kenan mun tashi hankali jama'ar IBADAN,zamu
sanya masu shakku da wasi-wasi a zuƙatansu,kasan mene zai faru ƙarshe?"gaba ɗaya
suka ajjiye juice ɗin hannunsu suna kallonsa kafin Hon Faisal Lawan yace"wannan
kitimurmurar ai naka ne,tayaya zamu sani?"dry Lamir yyi kafin ya tsuke bakinsa yace
"daga ƙarshe hukumar inec za tace the election was cancelled"gaba ɗaya suka saka
dry hadda riƙe ciki, Wani mutum a cikinsu wanda ake cewa Baba Tunde yace "kai Lamir
you're so selfish,kai mugune exactly abinda nake imagine kenan" ya faɗa cikin
gurɓtacciyar hausarsa,Hon Faisal Lawan yace "kaga ana haka za'a ƙara tabbatar da Ur
excellence a matsayin cikakken Gwamnan jihar Ibadan" gyaran murya Governor Mubarak
Yahya cibo irin a dole yama riga daya zama Governor lokacin kawai yake jira,yace
"idan harshashenmu ya zama gaskiya kowa ni kaɗai nasan me zan maku,albashin na
kune,zan dauwama ina maku hidima,and tuggun farko da Jalal zai fuskanta rabashi da
wannan ƙabilar da zanyi kuma saina tabbatar maku da magana ta gsky ce"
Jalal bai dawo gida ba sai wajan 12:30,a hankali drever yayi parking motarsa sai
kuma motocin securities ɗinsa,yana parking wani security ya buɗe masa ƙofa,cikin
nutsuwa yake tafiya hannunsa riƙe da babbar rigar sa daya cire a hanya,ya ɗan tura
hular kansa baya,gaba ɗaya a gajiye yake bama gajiyar ke damunsa ba sai yadda yake
yawon faɗuwar gaba wacce bai san menene dalilin afkuwarta ba,murya can ƙasa yay
sallama, Mummy na ganinsa ta miƙe da sauri tare da amsar rigar hannunsa sai jera
masa sannu take,da idanunsa kawai yake kallonta ya kasa cewa komai, ɓata fuska tai
tamkar zatai kuka tace "wanne irin abune wannan wai?ace tun safe daga fita sai
yanzu?ina da tabbacin ko abinci baka ci ba" ta faɗa tana ɗura hannunta a
cikinsa,zaro idanu waje tayi kafin tace "what ina zuwa zauna a parlour ka jirani"
Mama ta amshe zan can da faɗin "ke kuma saiki kama gabanki tunda ya dawo,algugguma
ka ganta nan ta hana ranta sakat sbd baka dawo gidan ba,daga ƙarshe ma kuka ta sawa
Mutane"ta ƙare maganar tana nuna Jalilerh wacce take tsaye tun shigowar sa,yana da
inda Mummy ta ajjiye sa ya ɗaga gajiyayyun idanunsa ya sauke a kanta,cikin Sa'a
suka haɗa ido,da sauri ta janye nata idanun kana ta haura upstairs tana goge
hawayen idanunta, idanunsa yaja ya rufe ba tare da yace wani abun ba,kallonsa Mama
tayi tace "to Mijin yaya ake ciki ne yanzu?" Shuru yay mata dan baya jin zai iya
mata amsa,dan ko yawon dazai haɗiya a bakinsa babu,yana nan zaune Mummy ta fito
daga kitchen hannunta riƙe da wani babban tray,tana zuwa ta ajjiye saman carpet
kana ta kallesa tace "sauko ƙasa" bai mata musu ba ya sakko yana sakkowar ya zame
rigar dake jikinsa,ya rage sai farar singlet a jikinsa,dugwayen ƙafafunsa ya miƙe
har ƙarar gajiya sukai,duk abinda yake akan idanun Mummy sosai take tausayin ɗan
nata musamman yau,tasan dukkan abinda daza ta basa a yanzu ba lalle yaci ba,dambun
shinkafa wanda yaji zugale da gyaɗa da kuma manyan albasa,yasha kayan ƙamshi da
zallar hanta ta zuba masa a plat,sai kunun gyaɗa mai zafi da zuba masa madara kana
ta haɗa masa mug,sai kuma ƙwaɗon zugala data haɗa masa yasha tomato da albasa da
kuma ƙwai,da haɗaɗɗan ƙuli,gaba ɗaya ta jere masa a gabansa,kamar yaro haka Jalal
ya kwaɓe fuska tare da langwaɓar da kansa gefe, cikin wata muryar sangarta yace
"Mummy na gaji bacci" bata kulasa ba taja ƙafarsa ta ɗura saman cinyarta ta fara
matsa masa su tare daja masa yatsun ƙafarsa,zuro Mama tayi masu da idanu,domin a
wannan lokacin tunanin mahaifiyar Jalal ne fal a Zcyarta,ko tana raye ko babu
uhhhu,bayan Mummy ta matsa masa ƙafar ta miƙe tsaye tare da faɗin "bari na kira
daughter, ƙilan taci abinci yanzu" harya buɗe baki zai magana sai kuma yay shuru
sbd wayarsa da yaji tana ringing,kallon makeken screen ɗin wayar yay yana sunan
Jabir na yawo akai yay,rasa waye Jabir yay har wayar ta yanke yana kallon screen
ɗin,a haka wani kiran ya shigo, ɗauke kai yay tare da ɗaukan spoon ya fara cin
ƙwaɗon zugalan a hankali,yana zaune Aryan ya fito da sauri daga part ɗinsu yay
waje,da sauri Aryan ya buɗe wayarsa da tun ɗazo take a rufe,yanzu haka yazo buɗewa
wane domin ya tura wasu photona da vedio'n,fuskarsa fal farin ciki ya buɗe wayar
sai dai abin mamaki wayar na gama buɗewa yaga ta nuna an mata waifin,ta nuna
restore....
✍�? bacci ina ji😟
Uncle ne isn't free is for sale just pay before you read, asusun biya 0116886423
sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616

By
NIMCYLUV
7/1/21, 9:17 PM - Buhainat: UCL NE
_72-73_

*_Whatever you want,you can achieve!but the biggest mistake you can make is
thinking you deserve it today, Don't let the idea of success make you think you
won't lose._*

A tsorace Aryan yake bin wayar da kallo, lokacin daya tabbar komai na kan wayar ya
tafi yasa hannu ya dame kansa, zcyarsa cike da ƙunci yana mmkin yadda hakan ta
kasance,yasan cewa rabonsa da wayar tun jiya da daddare sabida killace tan da
yay,yana jiran lokacin da Baaba Lamir zai masa magana ya turo masa,sai gashi yanzu
babu komai akan wayar ya rasa muhimman abubuwa bayan photonan da vedio'n,cikin
takaici ya koma cikin gida,yana shiga ya shige part ɗinsa, Jalal na zaune yana cin
ƙwaɗon zugalan ko kallon Aryan bai ba, cikin nutsuwa yake komai,ganin yana zaune
kuma ya tabbatar Mummy baza ta barsa ya tashi ba,kawai sai data ya shiga
network,kai tsaye twitter ya shiga ya fara duba news harya zo tweet ɗin wani mutum
daya sanya photon Jalal a ƙasa kuma yasa _Garkuwar al'ummar gari Ibadan,dukkan
farin ciki da kwanciyar hankali su tabba a gareka,in sha Allah garin Ibadan naka
ne,nasara takace,kai ne jagoran mu ur excellence Dr Muhammad Jalal Kabeer bobo_
Murmushi ne ya subuce masa lokacin da ya ga Retweet ɗin mutane sama da 5k,bayan ya
gama kallon Tweet ɗin daya samu lokaci,ya shiga wajan Tweet shima ya fara typing
kamar haka _Allahamdulillah,Dukkan yabo ga godiya sun tabbata ga Allah subhanahu
wata'ala daya bamu a ron dai da kuma lafiya kuma yake shirin nuna mana gobe,wacce
ta kasance rana mai muhimmanci a gareni ta kuma dukkan masoyina,bana da wani abu
dazan birgeku dashi ko zan kyautata maku dashi a halin yanzu,nasan soyayyar ku
gareni daga rabbil samawati take, soyayya kuma domin Allah itace soyayya,to jama'a
ban taɓa nema ba,kuma ban san yaya daɗinsa ko wahalarsa yake ba,ni nasan ina nema
da dukkan lafiya ta,ilimi na,arziƙina,ina fatan kuma zaku nuna min zallar soyayya
ta hanyar sanyamin albarka da kuma kaɗamin ƙuri'unku masu albarka kuma wanda zasu
zamu Garkuwa gareni, ku/ki/ka tashi maza da mata aje a fita zaɓe domin tabbatar wa
kanku kun zaɓe dai-dai da ra'ayinku,Ni Dr Muhammad Jalal Kabeer bobo nake cewa
ƙuri'ata ƴan cina_
Yana gama rubuta yaka ya saki Tweet (posting na twitter shi ake cewa Tweet, comment
kuma Retweet) tun kafin ya fita COMMENTS ɗin mutane suka fara rubdugu wasu na kurar
wasu, lokacin guda aka haɗa masa COMMENTS sama da 2k screenshot yay na Tweet ɗin ya
shiga account ɗinsa na I.G nan yaga flowers ɗinsa sun ƙara yawa fiye da ko
yaushe,shiga yayi ya ɗura screenshot ɗin,tun kafin ya fita nan ma aka fara like and
COMMENT, comment na farko ya bashi dry ina wata take cewa
_Daman ka iya hausa?ko daman kai bahaushe ne i through kai Balarabe ne, serious ina
son ganinka a zahiri ba photo ba,gani nake kamar photon na rage maka ƙyau,all the
best_
Murmushi yay lokacin daya gama karanta comment ɗin kana ya kashe datar wayar,yana
nan zaune Mummy ta sakko dwonstrais ɗin hannunta riƙe dana Jalilerh, ɗan waro
manyan idanunsa yayi sbd lokacin ɗaya tayi amma ace har yanzu batai bacci ba,suna
zuwa dai-dai wajansa ya ɗauke kansa,zaunar da ita tayi a kusa dashi tace "maza kici
abinci idan ba su kike ranki ya ɓaci ba,shima ba kiga yaci ba saike za kiƙi ci"ta
faɗi hakan tana zuba mata dambun shinkafa a plat,da mmki Mummy ta kalli Jalal,shima
da sauri ya rufe idanunsa sbd yasan abinda za tace dashi tace "bobo yaushe na zama
abokin wasanka?" Juya idanunsa yay ba tare kuma da yace komai ba,zama tayi
tsakaninsu tare da haɗe rai,ba tare kuma da tace komai ba ta wanke hannayenta,a
nutse tayi bisimillah ta ɗebo abincin ta nufi bakin Jalilerh dashi,yadda Mummy ta
haɗe rai babu alamun wasa yasa dole ta buɗe bakinta ta amshi abincin,shikam Jalal
yana sane ya rufe idanunsa wai ko zata ƙyalesa,amma tana ɗebo abincin tasa hannu ta
ɗaka masa doka a shoulder ɗinsa,da sauri ya buɗe idanunsa yana kwaɓe fuska,
Jalilerh tsayawa tayi da cin abincin tana kallonsa sbd bata taɓa ganinsa yana
shagwaɓa ba,kodan bata fiya tsayawa a wajansa idan suna tare da Mummy bane ohuuu?
sosai yay mata ƙyau a idanunsa gaba ɗaya ya shagwaɓe fuska yana faɗin "Allah Besty
I'm full" dake something idan yana buƙatar wani abu haka yake ce mata ba,hararsa
Mummy tayi tace "I'm not ur Besty,gaba ɗaya me kaci daza kace ka ƙoshi? nasan kuma
haka zakai gobe kai kafin so kaita zama da yunwa kamar ƙaramin yaro?banda ma
Ubangiji ya yanka da auki ai baza ka gano ba sbd siranta" ta faɗa tana nufar bakin
Jalilerh ta abincin da sauri ya janye hannun Mummy daga bakin Jalilerh ya nufi nasa
bakin yana Murmushi doka hannunta ya tura cikin bakinsa kana ya zare hannun yana
tauna abincin, kwaɓe fuska Jalilerh tayi tare da turo baki tace "Mummy" kanta Mummy
ta shafa tace "rabo dashi daughter,tunda abin hulaƙanci ne saikin ƙoshi zai
ci"gwalo Jalilerh tai masa, kallonta yayi tare dajan idanunsa ya lumshe,haka Mummy
ta kasance cikin su idan ta bawa Jalilerh saita bawa Jalal,duk da cewar itama
yunwar ta keji amma burinta kawai taga yaci abincin,bayan sun gama Jalal ya ware
idanunsa kana ya riƙe hannun Mummy yace "wait...."ya faɗi hakan shima yana ɗiban
abinci a hannunsa, riƙe haɓa tayi tace "nikam kaka ka maidani ko mene?" bai ce
komai ya nufi bakinta da abincin,dole ta tsaya ta amsa,sai da ƙoshi ya rabu da ita,
miƙewa tayi ta nufi kitchen tana faɗin "daughter maza jeki ƙwanta kada ki manta da
addu'a" idanunta ne ya cicciko da ƙwalla ganin Jalal bai kulata ba, miƙewa tayi
zata bar wajan yay sauri kama hannunta juyawa tayi tana zaro idanunta waje,shima
nasa idanun ya zaro yana ɗan juyasu kafin ya miƙe tsaye, hanyar kitchen ya kala
yaga Mummy bata fito ba,da ɗan sauri ya rungome ta tare da bata light kiss a
goshinta kafin ya saketa ya juya ya nufi part ɗinsa,da ido kawai Jalilerh ta
bisa,saurin juyawa tayi sbd munsharin da taji, Mama ce ƙwance ta buɗe baki sai
sharara munshari take,da ɗan saurin da take tunanin tana dashi ta nufi
upstairs,ganin hakan yasa Nihila tayi sauri juyawa ta shige cikin bedroom ɗin tana
shiga ta faɗa saman bed ta rufe jikinta da duvet a dole bacci take.
A kasalance Jalal ya ƙarasa part ɗinsa yana zuwa ya zare wandon jikinsa da singlet
ɗin,ya rage daga shi sai boxer, bathroom ya shige ya sakarwa kansa shower sosai
yaji daɗin ruwan,bayan yay wanka ya ƙarasa wajan sink ya wanke bakinsa tare da
ɗaura alwala,sanye da towel ya fito iya waist ɗinsa,yana zuwa ya nufi wajan
dressing mirror ya shafa lotion sbd jin da gari yay yana sauyawa,comp yasa ya taje
sumar kansa kafin ya fesa parfume,wasu fararan kayan bacci ya ɗauka ya sanya kana
yay addu'a ya ƙwanta tare da ƙaro gudun a.c,kana ya rage hasken ɗakin,babu jimawa
bacci ya ɗauke sa.
_Election day_
Dukkan abinda aka sawa rana sai yanzu,idan kaga abin baizo ba to tabbas ba'a sanya
masa rana ba,abinda ake jira wajan shekaru 2 da rabi yau gashi ubangiji ya nunawa
duk wanda ya keson ganin ranar,ranar da mutanan gari sukaci burinta, ranar da
magauta suka shirya yin zaluncin da suka daɗe suna shiryawa,ba wata rana bace face
ranar Zaɓe,ranar Governor Mubarak Yahya cibo yake jin ya gama cika burinsa na zama
Gwamnan jihar Ibadan,ranar da zai mulki dubban jama'ar gari,a Wannan rana kuma Dr
Muhammad Jalal Kabeer bobo yake tunanin zai samu cikar muradin sa,burinsa na
shekara da shekaru zai cika,farin muradin sa zai tabbatar yayinda a ranar yake saka
ran sauke nauyin al'ƙawari daya ɗauka wa kansa na zama Gwamnan jihar Ibadan (Who
win between two of them, Governor Mubarak Yahya cibo or Dr Muhammad Jalal Kabeer
bobo?).
Dukkan local government da ake zaɓe da ita ta gama cika da mutane,maza da mata yara
da manya,tsofaffi da samari,kota ina mutane zuwa suke suna kaɗa ruwan ƙuri'u,kowa
kuma da mazaɓarsa,haka zaɓe ya fara wakana babu tashin hankali ko kuma wasu
hargitsi.
Governor Mubarak Yahya cibo ne shida mayan amintattunsa a wani keɓantaccen waje
suna tattaunawa akan plan ɗin da sukayi nisa a cikinsu,gyaran murya yayi yace "ina
ganin zuwa yanzu lokaci yay da zamu juya masa tunaninsa,hutunsa ya ƙare farin
cikinsa ya ƙare,kwanciyar hankali gidansu ya ƙare,a cikin ƙaramin lokacin zamu
ruguza komai nasa" dry Lamir yyi yace "yanzu na samu Labarin zaice ya kaɗa ƙuri'a a
mazaɓarsa" Hon Faisal Lawan yace "kaga abin zaifi dai-dai kenan,yana shiga cikin
jama'a mu kuma saimu watsa labarai cikin sauƙi jama'a zasu fara la'antarsa"gaba
ɗaya suka sanya dry,wayar Lamir ce tayi ƙara hakan tasa ya tsaya dry yay yace
"Au,au,au shegen ne,bana gaya maku ba?"ya faɗa yana picking call ɗin kafin daga can
ɓangaren Aryan yace "Baaba Lamir na maka magana whatsapp ka duba"Lamir yace "yawwa
yaro na,bari na duba yaya zaɓan?" Aryan yace "Allahamdulillah,yanzu na dawo su kuma
mutan gidan zasu fita" shuru Lamir yay kafin yace "fatan muka marawa baya?"Aryan
yay dare yana mai danne zafi da raɗaɗin da zcyrsa take masa yace "haba Baaba Lamir
kasan cewa zuwa yanzu babu wanda nake ganin baƙinsa irin Yaya tayaya kake tunanin
zanyi abinda zai ƙara masa masoya?tayaya zanyi abinda zai kawo masa ci gaba
never,babu wanda na tsana a yanzu sama dashi dan haka ni naku ne dukkan abinda kuke
buƙata daga gareni ni mai biyayya ne indai zan samu cikar muradin a"dry Lamir yyi
kafin yace "shikenan ka ɗauka ka samu wannan yarinyar,yanzu muna cikin jama'a
dukkan abinda yake ƙasa zan kiraka" daga nan sukai sallama.
A hankali Jalal ya fito daga cikin ɓangaren sa,yana sanya cikin wani Maroon ɗin
boyal mai manyan zane kuma shara shara,domin har farar singlet ɗin sa ana gani,sai
kuma babbar riga irinta boyal ɗin,kana baƙar hula ta tangaran,sai half covert shoe
shima baƙi, hannunsa sanye cikin agogon warist mai ƙirar iphone,ya sanya farin
bluetooth a kunansa,sai ƙamshi yake bazawa tamkar ranar aurensa,yana fitowa main
parlour ya samu dukkan ƴan gidan suna jiransa, Mummy na sanye cikin wani Orange ɗin
lace mai manyan flowers masu ƙyau,ta sanya farin mayafi a kanta,sai Mameey itama
cikin milk ɗin lace irin na Mummy,sai kuma Abbou shi kuma ya saka shadda
gezner,shima maroon color,gefe ya kalla yaga Nihila tasa wata rantsatsiyyar abaya
black mai milk ɗin stones sai sheƙi take hannunta riƙe da waya sai faman dannawa
take,tana ƙara yaɗa manufarsa da kuma tayin jama'a na suka zaɓi Yayan nata,
idanunsa ne ya sauka akan Jalilerh wacce yaga tai masa ƙyau sosai,ta saka light
blue ɗin lace mai Maroon touchs sai siririn mayafinta shima Maroon da kuma flat
shoe shima Maroon,hannunta riƙe da hisilin muslum,babu komai fuskarta sai lipstick
tayi fresh kamar amarya,sai ya kasance ita dashi kamar sunyi anko,kallo guda yaywa
ahalin nasa yaji wani farin ciki ya rufe sa gefe guda kuma na zcyarsa yana buga
tare da faɗuwar gaba,haka dai ya wanzu yana azkar a ransa, Abbou ne yace "muje
lokaci naja"Mummy tace "Mama mun tafi" kallon Mummy Mama tayi tace "to Allah ya
kiyaye" gaba ɗaya suka fita Mummy still tana cikin parlour'n kamar wacce tayi
mantuwar wani abun, Jalal ne ya dawo baya yaja hannunta yana amsa addu'ar da Mama
keyi masa,Babbar motarsa Jalal ya shiga,ya zauna mazaunin drever, Jalilerh na
gefensa baya kuma Mummy ce, ɗaya motar kuma Mameey ce a gaba Abbou mazaunin drever
sai Nihila a baya,sai kuma motocin securities wajan guda uku suna mara masu baya,a
haka suka fice daga cikin gidan Baba habu nayi masu fatan nasara.
A haka suka ƙarasa mazaɓarsu, kasancewar duk a mazaɓa guda za suyi zaɓen,nan waje
ya hargitse kowa yana murna yaga Jalal bobo,da ƙyar securities ɗinsa suka nema masu
waje saida kowa yay zaɓen sanna yayi, Nihila na zuwa aka rufeta mutane suna karɓar
rabonsu haka dai ta dinga raba masu kuɗin jakarta,wani ne ya hangi Jalilerh yace
"laaa ga matarsa can ai kuzo muje wajanta"tana tsaye sai raba idanu take domin bata
saba ganin haka ba taji ance "Hajia muna maku fatan nasara Allah ya taimaki mijinki
in sha Allah saiya haye" rasa gane maganarsu tayi,sai tunanin waye mijinta take
kafin tai magana yaja hannunta zuwa cikin mota yace "baki iya amsa addu'a bane?"
Turo baki tayi bata ce komai ba,a haka suka shiga mota suka nufi hanyar gida,cikin
nutsuwa yake driving yana kallon Mummy ta madubin motar data zabga tagumi,ana haka
wayarsa ta fara ƙara ganin sunan Jafar na yawo yasa ya danna picking kana yace
"uhm" Jafar daga can ɓangaren ya share zufar data karyo masa yace "kana ina yanzu
haka?" Da rashin fahimta Jalal yace "hanya" Jafar ya ƙara kallon jama'ar gabansa na
wajan zaɓe yace "maza kuyi gida,sannan ku baza securities a layin"Jalal na ƙara
giyar motar yace "lafiya?" Jafar kamar zai kuka yace "Jalal bazan iya faɗa maka da
bakina ba,amma ka kunna redio nima ina wajan zaɓe ake sanar dani wannan tashin
hankalin" Jalal baice komai ya katse kiran kai tsaye ya kunna redio'n dake motar
lokacin 12:30 an fara labarai,yana kaiwa yaji ana faɗin
_Kudin labaran kenan yanzu zaku saurari cigaban labaran..,A yanzu ne muka samu
cikakken labari daga bakin wani mutum wanda ya buƙaci a ɓoye sunansa,inda yake
faɗin, Munata murna zamu samu shugaba adali kuma mai asali,ashe shima tumun dare ne
domin bincike ya tabbatar mana uban Governor Muhammad Jalal Kabeer bobo bashi da
asali kawai yayi dirar mikiya a garin namu na Ibadan,abu mara daɗi an ƙara tabbatar
mana shi kansa Muhammad Jalal Kabeer bobo ba'a san inda mahaifiyar sa take ba,a
taƙaice ma ance mahaukaciya ce ta haifesa..._
Bai ƙarasa jin labaran ba ya kashe redio'n lokacin guda kuma jikinsa ya fara rawa a
zafafe ya juya ya kalli Mummy wacce take baya,a zaune ya ganta idanunta sun firfito
waje gumi sai yanko mata yake,kana ya juya ya kalli madubin motarsa nan ya hangi
motar Abbou tana biye da tasa, Jalal ƙasa magana yay gaba ɗaya tunaninsa ya tsaya
brain ɗin sa ta daina aiki,a hankali kuma lakar jikinsa ta zare ya fara ganin duhu
a cikin idanunsa,yadda tunaninsa ya tsaya haka hannunsa ya zare daga kan
motar,motar tafiya kawai take Jalilerh tsoro da firgici ya hanata koda mutsawa
musamman da taga kan motar yana sauka daga tsari,ganin inda motar tayi tasa ta fasa
uwar ƙara tare dayin jikin Jalal wanda ya kifa kasa ƙasa a kuma dai-dai nan motar
ta daki jakin baban gida cikin rashin Sa'a motar ta tuntsira tare da mirgina wa sau
biyu a tsakiyar titi......

I'm sorry bana iya ƙarasawa,ina typing with tears a idanuna..

Uncle ne isn't free is for sale just pay before you read 300 naira asusun biya
0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616

By
NIMCYLUV
7/3/21, 8:11 AM - Buhainat: _74-75_
Sau wajan uku motar na mirginawa tsakiyar titi, Abbou na cikin motarsa yay saurin
yin baya cikin tashi hankali tsoro firgici dana sani, da suka masa rufdugu lokaci
guda, Nihila tuni ta fasa ihu ta fara kiran sunan Mummy, Mameey kam tashin hankalin
abinda ke faruwa yasa ta kasa kwakkwaran mutsi sai numfashi take saukewa, Abbou
yana parking a gefen titi yama rasa me zai yi gashi dai a zahiri motar yake amma
gaba ɗaya tunaninsa baya ga motar,can yay ƙarfin halin ƙarasawa wajan motar domin
ba ƙaramin tension yake ciki ba,a lokacin da zaka tsaga jikinsa ba lalle jini ya
fita ba, kasancewar ranar zaɓe ne sai ya tashi babu kowa a titin domin ko babura
basa hucewa balle motoci,wayarsa ya ɗauka yama rasa wacce number zai kira,kawai yay
shahada ya dannawa ambulance kira,tare dayi masu ƙwatance,suna nan tsaye domin ba
zasu iya mirgina motar ta dawo dai-dai, ba wajan 20minutes Abbou ya fara jiyo
jiniyar ambulance ɗin,kafin cikinar 22minutes ambulance ɗin sun ƙara su wajan,dasu
da Abbou aka haɗu waje guda aka tayar da motar,da sauri Abbou ya nufi side ɗin
Jalal yana zuwa ta wajan glass ɗin daya fashe ya zura hannunsa tare da buɗe murfin
motar, zuciyarsa ce ta bada sauti da ƙarfi dammmm sbd ganin Jalal da yay zaune akan
kujera ya kifa kansa akan motar,cikin sauri Abbou ya shiga kukawar ɗaga Jalal wando
ko mutsi bayayi,sai daya ɗaga sa sannan yaga Jalilerh ƙwance a jikin Jalal ashe
daman Jalal ɗin shiyasa rufeta da jikinsa,gaba ɗayansu babu mai numfashi a jikinsu
kuma ko ɗigwan jini babu a jikinsu,gaba ɗaya aka fito dasu daga cikin motar zuwa
cikin ambulance ɗin,gaba ɗaya kan Abbou ya kulle yama manta tare da Mummy suke gaba
ɗaya tunaninsa tana motarsa,dai da wani police yace "aƙwai wani a back seat ne?" Da
sauri Abbou ya dawo wajan motar shida wasu ƴan sanda kasa buɗe ƙofar yayi sbd jinin
da yaga yana zuba ta ƙasan murfin motar,suna motar murfin motar suka samu Mummy
ƙwance jini na zuba ta gefen kanta a gani glass daya caketa a wuya,da sauri aka
ɗura ta a kan bed zuwa cikin ambulance ɗin, Nihila na ganin Mummy ta ƙara fasa wani
ihun tana kiran sunanta tare dayin wajanta,da sauri Abbou ya riƙe,gaba ɗaya aka
sanyasu a ambulance sai zuwa babban asibitin dake IBADAN,kasa driving Abbou yayi
sai wani daga cikin police ɗin ne yaja motar zuwa asibitin.
Lamir suna zaune shida Governor Mubarak Yahya cibo da Hon Faisal Lawan da wasu
manyan mutane,suna zaune suna tattaunawa akan yadda zaɓen ke wakana da kuma
alamomin masara da suka gani,wayar Hon Faisal Lawan ce ta fara ƙara yana ɗauka yace
"hello.."shiru yay kafin yace "what..?ok bari mu kunna"yana faɗin hakan ya kashe
wayar yace "kirana akai wai mu kunna redio an saki breaking news" Lamir yace "kai
ma dai da wahala,kasan ko labarin mene" Hon Faisal Lawan yace "bari dai muji"ya
faɗi hakan yana kunna redio'n ƙaramar wayarsa,babu jimawa aka fara labaran kamar
yadda aka gaya masa,da sauri Lamir ya miƙe yace "what..? ubanwa ya faɗi wannan
abun?" da mamaki suke kallonsa kafin Governor Mubarak Yahya cibo yace "kai mene
naka?koma waya faɗa ai ya ƙara taimakon mune" cikin ɓacin rai Lamir yace "waya fada
wannan labarin a cikinku?idan kun san kuna da hannu ko faɗa min wanene?" Hon Faisal
Lawan yace "haba Lamir,babu wanda yabar a cikinmu gaba ɗaya muna tare,sannan dukkan
abinda ake shiryawa ai dakai ake komai,munsan cewa munyi niyyar watsa photo
nan,amma kuma ba'a samu ba,banda haka ai babu abinda muka tsara wanda kai baka
sanshi ba" da kallo kawai ya bisu kafin ya ɗauki key ɗin motarsa ya fice daga cikin
gidan.
Mama kam tana zaune ita ɗaya sai mai aiki Laure wacce tace tazo ta zauna wajanta
kafin masu gidan su dawo,tana dai zaune amma minti kaɗan zata miƙe ta leƙa waiko
sun shigo, ɓangaren Aryan bawai haka nan yaƙi zuwa wajan zaɓe ba, tunda safe ya
tashi da kasala da faɗuwar gaba yanzu ma yana ƙwance saman bed sai juyi yake kamar
wanda bai da lfy,Imran Irfan da Jafar duk suna waje guda wajan zaɓen,ga dai alamomi
nasara suna gani amma fuskokin su gaba ɗaya babu walwala,gudanar da aikin zaɓen
suke babu kuzari a tare da su, Ambulance ɗin na parking a harabar asibitin nurses
suka ƙarasu wajan da gadon marasa lfy, ɗaya bayan ɗaya aka dinga ɗura su akai,
Nihila da Mameey banda kuka babu abinda suke, Abbou kuwa yana baka taɓa gane halin
da yake ciki, lokaci zuwa lokaci yake danne saitin zcyarsa, manyan likitoci suka
rufo akansu.
Lokaci kaɗan Labarin accident ɗin Dr Muhammad Jalal Kabeer bobo da iyalansa suka
karaɗe Garin Ibadan da kewayanta, cikin tashin hankali Jafar da Imran da Irfan suka
ƙarasu wajan,kallo guda zakai masu su baka tausayi,babu jimawa shima Lamir ya
ƙarasu wajan,har yanzu babu wani labari gane da halin da suke ciki domin babu
likitan daya fito,Wajan 1:40 Alhaji khamal mahaifin Nusaibat shida matarsa Hajia
Atine suka ƙarasu wajan domin ko Nusaibat basu faɗawa ba, lokacin guda asibitin ya
cika da mutane,sai da securities ɗin Jalal suka fara kurar mutane ya rage family ne
kawai a wajan,misalin 3 dai-dai likitocin suka fito daga cikin emergency room ɗin
sai share zufa suke,da sauri Abbou dasu Jafar suka miƙe tare da faɗin "Dr wanne
hali suke ciki?"goge glass ɗin hannunsa babban likitan yay kafin yace "muje office
tukunna" gaba ɗaya suka mara masa baya banda Alhaji khamal da Irfan wanda ya kasa
mutsi dan fargaba,kujera Dr yaja ya zauna tare da nunawa Abbou waje ya zauna,amma
sam Abbou bai san me Dr yake cewa ba hankalinsa yana wani wajan daban,ga wani
sarawa da kansa yake yana runtsa idanunsa sai yaga abubuwa da yawa suna maza gizo a
cikin idanunsa, Jafar ne ya kama hannun Abbou ya zaunar da shi a kan kujera kana
yace "Dr yaya ake ciki ne Please,ka faɗa mana halin da suke ciki ka riga kasan ko
waye shi a wannan garin,so Please ka faɗa mana muma hankali ya kwanta" jinjina kai
Dr yay kafin yace "Allhamdulillah,da farko wajan shi Ur excellence ɗin da sauƙi,ya
samu tension ne,wanda shine yaja masa ɗaukewar numfashi tun kafin faruwar accident
ɗin,sannan ita yarinyar tsoro ne yay mata yawa sai kuma ɗaukewar numfashi data samu
wanda yaja mata ta shiga duguwar suma,to duk su biyun nan da wani lokaci zasu
farko..,"shuru yyi yana sauke numfashi ba tare da kuma da yace komai ba,Imran ne
yaja numfashi yace "Mummy fa?" Kallon Dr Abbou yay abinda yake ta son cewa kenan
sai kuma Allah ya taimake sa,baya Dr yayi yana sauke ajjiyar zcya kafin yace "ban
san yaya zance maku ba,amma dai ita sai dai mu bita da addu'a" zcyar Abbou ce ta
buga da ƙarfi kafin ya tattara nutsuwar yace "kamarya?" Jafar yace "kai mana
maganar da zamu fahimta Dr kasa zuƙatanmu cikin zullumi da kuma fargaba" Dr ya
fesar da numfashi kafin yace "Ta samu buguwa a kanta, ma'ana kanta ya fashe,sannan
ancire mata wani ƙarfe a cikin wata sanadiyar cakarta da ƙarfan yay ya tsinka mata
hanjin cikinta,abu mara daɗin kuma glasses ɗin daya caki wuyanta harya taɓa
maƙoshinta"Gaba ɗaya suka haɗa baki wajan faɗin "innalillahi wa'inna ilaihir
raji'un"kafin Jafar yace "yanzu Dr mene condition ɗin da take ciki?" Fesar da
numfashi Dr yayi kafin yace "she's critical condition,amma in sha Allah everything
will be fine ok"da ƙyar ya sauke ajjiyar zcya kafin ya saita numfashinsa yace "zamu
iya ganinsu yanzu?"miƙewa Dr yay yace "of course"gaba ɗaya suka miƙe tare da bin
bayan Dr kowa da abinda yake tunani a ransa,wani ward suka nufa kai tsaye Dr ya
shiga wani special side,wajan part biyar ne a side ɗin,room ɗin farko suka tarar da
Mummy ƙwance an juna mata Oxcygen ta cikin bakinta gefen kanta an naɗeshi da
bandeji haka ma wuyanta, cikinta ba an sanya anduga da filasta,kana an rufe jikinta
da wani green ɗin abu, ɗakin sai ƙarar na'urori gefen hannunta an maƙala mata drip
yana shiga a hankali, ƙirjinta dake ɗagawa shine kawai yake nuna tana raye,da sauri
Abbou ya juya domin bazai jure ganin halin da matar tasa take ciki a halin yanzu
ba,cikin zallar tausayin halin da take ciki Jafar yake kallonta yana jin ƙwalla na
tarar masa a idanunsa, juyawa yay ya fita a room ɗin, Imran na fita yay ya rufe
ƙofar,daga nan wajan Jalilerh suka shiga itama tana ƙwance an saka mata Oxcygen sai
drip,hucin numfashin dake fita ta hancinta shike nuna tana raye,amma babu kurjewa
ko ɗaya a jikinta,daga nan suka nufi room ɗin da aka saka Jalal a ciki,tun daga
nesa suka hango farar fatar jikinsa data ƙarayin jaaa,ga wani haske data ƙara tai
fresh,da sauri Abbou ya ƙara wajan Jalal yana zuwa ya zauna tare da kama hannunsa
sai a lokacin wata ƙwalla ta sauka daga cikin idanunsa, ƙwance yake flat ko riga
babu jikinsa sbd wani gumi da yake haɗawa duk da sanyin a.c dake kaɗawa a
ɗakin,cikin nutsuwa yake fidda numfashi,fuskarsa ta faɗa lokaci guda kamar wanda ya
shekara yana jinya,ga yadda sumar kansa ta hargitse,babu abinda aka juna masa sai
drip da injection da ake masa,cikin ƙasa da Murya Abbou yace "am so sorry
Muhammad,nina ja maka laifi nane,dana san wanene ni da tuni na bai yana gsky,bana
da ikon faɗin komai akai na sbd sa gske ban san yaya nake ba,ina da asali bana
dashi ban san komai a kaina ba Muhammad,ka yafemin kada kalleni da laifin da banawa
ba,ban taɓa dana sani irin na yau ba,ban taɓa ƙunci da shiga damuwa irin na yau ba,
Tabbas ni me laifi ne,bansan da wanne baki zanyi maka bayani akan wanene kai ko
kuma wacece mahaifiyarka,dan Allah ka gafarta min Muhammad" ya faɗa yana ƙara
ƙanƙame hannunsa,wasu siraran hawaye ne suka silalo daga cikin idanun Jalal,cikin
rawar jiki kuma ya riƙe hannun Abbou'nsa nasa still hawaye na kwarara a idanunsa,
Jafar tuni yabar room ɗin sbd bazai iya kallon abin tausayin nan ba,lura da halin
da Jalal ke ciki yasa likitoci suka rufu akan,cikin zafin nama ya miƙe tsaye tare
da fisge drip ɗin da yake hannunsa,wasu likitoci ne suka nufu inda yake suna zuwa
yasa hannu ya hankaɗesu cikin sauri haɗi da gudu ya fice daga room ɗin.

MANAGE🌚naje hospital ne.

UNCLE NE pay before you read 08119237616


NIMCYLUV
7/5/21, 7:31 AM - Buhainat: Uncle ne
78-79
Wata zabura Abbou yay jikinsa duk rawa yake,cikin ɗaga murya yace "what...kin san
mene kike cewa kowa?noo!! Nasan zafin ciwo yake sakin wannan zantukan,komai zaiyi
dai-dai Please Oum Jalal ki daina wannan maganar na roƙeƙi kada ki sanya zcyta
bugawa"ya ƙare maganar a lokaci na farko da wasu hawaye Masu zafi suke sakkowa daga
cikin idanunsa, Jalal kasa da idanu Yake kallon iyayen nasa ba tare daya iya cewa
komai kuma, Nihila kam saurin miƙewa tayi tana jin maganar kamar a mafarki, Lamir
kam tuni yabar room ɗin yana zcyarsa nata fasa,sbd ganin komai yana shirin ruguje
masa ba tare da yakai ƙarshe ba, murmushin takaice Mummy tayi kafin wasu hawaye ya
fara saukowa daga cikin idanunta zuwa saman fuskarta,cikin rawar murya tace "wannan
ranar nake jin tsoran zuwanta, ranar da zan fallasa asirin zcyata,na cuci kaina da
nabiye ruɗin shaiɗan,zata iya yiwuwa kuga laifina,amma banyi hakan da son raina
ba,nayi haka ne domin ceton rai" Aryan ne yace "Mummy kinata bayani a rufe,yana da
ƙyau koma mene kika aikata ace kin faɗa domin ki ciremu daga cikin ruɗu" ɗan
yunƙurawa tayi zata miƙe zaune Jalal ya kama ta tare da jinginar da ita a
jikinsa,wasu sabbin hawayen ne suka wanke fuskarta kafin tace "tabbas Jalal ni ba
haifiyar ka bace kamar yadda kake tunani,dani da mahaifiyarka ƴar wa da ƴar ƙanwa
ce, Mama itace ta haifi mahaifiyarka Zulfa,ni kuma Mama Yayar mahafiyata ce dani da
yaya Lamir, sanadiyar rasuwar iyayen mu yasa muka dawo wajanta da zama, Allah ya
jarabci Lamir da son mahaifiyarka Zulfa so bana wasa ba,kafin ya bai yana abinda
yake ransa mahaifinka yaga Zulfa yace yana SO,nan Lamir yace sam bazai taɓa yiwuwa
ba,a nan ya faɗa mata cewa yana sonta,ita kuma lokacin soyayyar Alhaji Kabeer tayi
nisa a ranta,don haka tace bata son Lamir Alhaji Kabeer takeso,sosai tashin hankali
ya gama bai yana akan fuskar Lamir ya rasa wanne mataki zai ɗauka,gashi bashi da
tunun dafawa,ana haka aka fara shirye-shiryen aure,ana saura ƙwana guda aure Lamir
yazo da labarin mahaifinka Alhaji Kabeer bashi da asali domin babu wanda yasan
wanene shi da kuma iyayensa, Mama tace babu komai ita dai ta yarda da shi,sosai
Lamir yay baƙin ciki domin a tunaninsa Mama za tace an fasa auran shi kuma a bashi
auranta,haka akai aure cikin mutunci da kamala,domin Alhaji Kabeer yana da dukiya
da kuma rufin asiri,bayan an kai Zulfa ɗakinta,wata rana ina zaune a cikin uwar
ɗaka kamar mai bacci naji Lamir yana faɗin _ya fison data haihuwa aje har gida a
kasheta sannan a kashe mijin,idan kuma hakan zai basu wahala kawai su kasheta subar
gidan,idan har suka kasheta shi kuma zai nemi auren wata yarinyar sai yace a bashi
riƙon abinda ta haifa daga nan duk dukiyar da mahaifin Zulfa ya bari ɗan ta zai
kajeta shi kuma zai riƙe ɗan kaga dukiya ta dawo wajansa_ wannan dalili yasa na
fahimci manufarsa ta son auran Zulfa da yace zai yi,dalilin guda ɗaya ne akan
dukiyar da mahaifinta ya mutu ya bar mata kasan cewarta ƴa ɗaya tilo garesa,sosai
na shiga tashin hankali,kullum cikin tunani nake har na rasa wa zan faɗawa abinda
yake damuna,kwanci tashi aka wayi gari Zulfa nada ciki sai tashin hankali na ya
nunku fiye dako wanne lokaci,wata rana na shirya naje gidanta,a zaune na sameta
cikin shigar duguwar riga abaya mai kalar milk sai touchs ɗin yellow,zama nayi ina
gaidata kafin tai Murmushi cikin fuskar mai cike da annuri wacce ta rabuwa da
fara'a tace "Ina Mama? Taƙi zuwa ta ganni bata sani ba zan haife abin cikina lafiya
ko akasin haka" gaba nane ya faɗi sbd jin abinda ta faɗa,sai kuma a wannan lokacin
na tuna da maganar Lamir, Murmushi nai mata nace "haba Anuty ki daina faɗin haka,in
sha Allah zaki haihu lfy" kallona tayi sannan ta kalli cikin nata tace "ai Ɗan da
zan haifa bashi da wata damuwa indai kina raiye kamar ni ce,dan haka tun yanzu
abinda na haifa mallakin ki ne"tsayawa kawai nayi ina kallonta sbd abin na keji
kamar almara,daga haka mukai sallama na koma,ina zuwa naita tunanin yau shene E.D.D
ɗinta zai cika?kawai sai na kirata a waya na tambaya babu musu ni kuma ta
gayamin,ana saura ƙwana ɗaya zata haihu na buga sammako zuwa wajan wani malami sbd
na aikata abinda nake gani shine kawai hanyar da zanbi na tseratar da rayuwarta,nan
najewa malamin da buƙatar ina son ya haukata min Zulfa,amma ba haukan da zai cutar
da ita ba,nai masa bayanin komai,zane yay a jikin ƙasa kana ya ɗago kai yace "za'ai
maki abinda kikeso,amma tabbas abinda yake cikinta shima haukan zai taɓasa indai ba
ta haihu kafin haukan ya risketa ba" shuru nayi ina nazarin maganarsa sai kuma nace
"babu damuwa indai ba wani abu bane mai illa"ban baro wajan ba sai da aka tabbatar
min da aiki ya kammalo,a ranar bacci ɓarawo ne kawai ya ɗauke ni tunanin abinda na
aikatawa ƴar uwar tawa ya dinga damuna,shin nayi dai-dai kowa? Shi ne abinda zcyata
ke ta damuna da tambaya kenan,amma idan na tuna abinda Lamir ke shirin yi sai naji
abinda na aikata shine dai-dai, washegari da safe kasa breakfast nayi nabi na damu
kaina,ina wannan tunanin na tsinkayi Muryar Mama na sallati da sauri na fito ji
kina yana rawa,kallonta nayi nace "Mama lfy?" Cikin damuwa ta shaidamin haihuwar
Zulfa da kuma neman ta da akai aka rasa, ɗaki na koma naci kuka na ƙoshi domin duk
abinda ya faru NICE SILA,lokacin da Lamir ya samu labari kasa cewa komai yay sai
zirga-zirga da ya dinga yi a gidan,yafi kowa damuwa akan abin,bayan haka nice na
buƙaci auran mahaifinka domin riƙonka ya dawo gareni, Lamir baiso haka ba,amma haka
na rufe ido nace dole ya barni, tun daga nan rainonka ya dawo gareni,ni kuma kullum
cikin fargaba nake bana iya bacci ga kuma mafarkan da nake marasa daɗi,ashe abinda
naiwa Lamir yana nan ƙasan ransa kuma bokansa ya bashi Labarin ina da hannu wajan
ɓatan Zulfa,nan ya ɗura min ƙiyayya sannan yaci alwashi akan abinda zan haifa nan
gaba,tunda nazo gidan babu taɓa tarayya da Abbou Jalal ba naje an sauke masa
sha'awata sbd wani dalili nawa"
Saurin yin shuru tayi sbd yadda numfashinta yake fisga da ƙarfi ga kuma yadda
computer take ƙara ihu alamun rai ya kusa halinsa, Muryar Jalal can ƙasa kamar bai
son magana yace "bani Oxcygen"da mmki Dr ya kallesa sbd yasan cewa Mummy ita sa
rayuwa sai dai wani ikon Allah, Dr yace "Ur excellence Oxcygen kuma?"da ido kawai
Jalal ya kalli Dr alamar "eh" bai gardama ba ya miƙa masa, tallafo kan Mummy yay
zai sanya mata Oxcygen ɗin tayi saurin riƙe hannunsa tace "mene yay saura kuma?baka
son na faɗa maka cikar muradina ne?ko kuma baka son na faɗa maka asalin uban
Nihila?zuwa yanzu kaine garkuwanta kai kawai zan iya damƙawa amanar ta,kai kaɗan
nake da tabbacin zaka kula da jini na ko bayan babu rai na"sbd ɓacin rai da tashin
hankali idanun Jalal har wani ruwa yake,ga fuskar tayi jajir, pouting lips ɗinsa
yay cikin dauriya yace "wanna maganar duk babu amfanin ta,abu guda nake nema
wajanki wanda nakeso kiyi min alfarmar sa"cikin sauri Mummy tace "babu abinda bazan
iya yi maka ba Jalal,sai wanda Ubangiji ya sanya bazan iya yi maka shi ba" ajjiyar
zcya ya sauke tare da jan numfashi kana ya lumshe idanunsa yace "yaya kamin Ammina
take?"Murmushi Mummy tayi kafin ta kalli Irfan tai masa nuni da madubin data gani a
jingine,da sauri ya dauko madubin ya kawo mata, karɓar tayi da hannu ɗaya kana ta
sai tashi a fuskarsa tace "buɗe idanunka" a hankali ya buɗe idanunsa tare da sauke
ganinsa a kan madubi,cikin sarƙewar numfashi tace "kaga kamannin mahaifiyarka,aduk
sanda nake tare dakai inaji kamar da ita nake tare ne,komai nata ka kwashe sa,hatta
dimples ɗinka irin nata ne...Ware idanunsa ya ƙara yi yana mai ƙara kallon
kyakkyawar fuskarsa ta cikin madubin,wayar Jafar ce tayi ƙara da sauri yay picking
ganin sunan Prince Hassan,daga can ɓangaren Prince Hassan yace "an kammala zaɓe
gamu yanzu mun ɗauki hanyar zuwa hukumar inec domin tabbatar da wanda ya samu
nasara a zaɓan,amma in sha Allah Ur excellence Jalal shine da nasara domin muna
ganin alama" jinjina kai kawai Jafar yay kafin yace "on mah way in sha Allah"yana
faɗin haka ya kashe wayar kana ya juya yabar cikin room ɗin domin bazai iya ƙarasa
jin wannan labarin ba,da idanu kawai Jalal yabi Jafar, Jalal ne ya kalli Mummy
wacce take ta fama da jan numfashi kafin yay magana tace "bayan na ɗauki hukunci
ɗaukewa Oum Jalal sha'awarsa akai na,saina fara tunanin tayaya zan haifi ƴar wacce
zata zama na a gurbina ko bayan babu raina,hakan tasa wata rana naje har office ɗin
Alhaji khamal na nemi alfarma a wajansa,kallo na yay yace "haba Oum Jalal wanne
abin naki gsky aƙwai hatsari a cikinsa,bazan iya cin amanar amini na ba,wannan ai
shi ake kira da CIN AMANR RUHI,tayaya zanyi mu'amala da matar aminina,gsky bazan
iya ba"cikin kuka na kalli Alhaji khamal nace "ka taimakin dan Allah, wallahi banyi
da wata manufa amma ina dalili na faɗin hakan kuma kasan komai na faɗa maka" cikin
wani hali Alhaji khamal yace "yanzu idan na yarda kika samu ciki kika haihu mene
sunan yaro ko yarinyar da kika haifa? Shege fa kenan..

MANAGE dan Allah Wlh bana gida😇


Uncle ne isn't free is for sale just pay before you read 08119237616

By
NIMCYLUV
7/6/21, 8:52 AM - Buhainat: UCL NE
_80-81_
A gsky lamarin aƙwai abun dubawa,ina yare na haifi ɗa a kirasa da shege,nikam ba
zan iya wannan ɗan yan aikin ba,cin amana ido biyu"zubewa nayi a ƙasa tare da dafa
ƙafafunsa ina kuka kamar raina zai fita nace "ka taimake ni,kayi min rai babu wanda
zan iya tunkara da buƙata ta sai kai,kai ne ka cancanta da kazama uba ga ɗan da zan
haifa,bana da wani ƙata kuma burina bai huce ɗan da zan haifa ya samu kyakkyawar
mu'amala a wajan Jalal ba,a yanzu burina bai huce na sama yarinya mace ma wacce zan
haɗa ta Jalal domin ya zama garkuwa gareta,ina da tabbacin bazai taɓa bari jinina
ya hulaƙanta ba sai iya rasa komai akan ya rasa ɗan dana haifa,kaga idan har Jalal
na raye Lamir bazai taɓa samun nasarar cutar da ita ko shi ba,dan Allah ka taimaka
min Please" na ƙare maganar ina ƙara sautin kuka na,shuru Alhaji khamal yay,ban san
mene yake tunani ba sai kawai naji yace ya "amince amma bisa sharaɗi guda"da sauri
nace masa "sharaɗin mene?" Kallonta yaga da gaske take buƙatar abinda take mgn shi
gaba ɗaya abun kamar almara,sai kuma yace "idan har kin samu yarinya mace dole ne
ki haɗa auranta da Jalal,domin kin san idan ba shi ba,babu yadda za'ai wani ya
AURETA musamman idan aka tabbatar shegiya ce...,"shuru yay yana jin kalmar nayi
masa zafi a ransa kafin ya ɗura da "idan kuma namiji aka haifa dole ki bawa Jalal
riƙon sa domin ni bazan iya ba"banyi tunanin komai ba nace na amince,shuru Mummy
tayi da bada labarin idanun na janyewa wata farar kumfa ta fara fita daga cikin
bakinta alamar dafara mutuwa tazo gangara, Jalal rasa abin cewa yay sai kallon
Nihila yake wacce take ta zabga kuka tare da ihu Mameey ta riƙe ta,runtsa idanunsa
yayi zuciyarsa nayi masa zafi komai na kansa ya kunce yana rasa tudun dafawa,da
sauri ya buɗe idanunsa sabida wata miƙa da Mummy tayi ta ƙanƙame Jalal,da sauri ya
riƙe ta idanunsa ya kaɗa yay jajirrr,cikin sarƙewar numfashi Mummy tace "tun daga
wannan ranar muka fara mu'amala da Alhaji khamal,idan ba zaka manta ba ina ce maka
zani asibiti to a zahirin gsky bawai asibitin nake zuwa ba, lokacin dana fahimci
ina juna biyu sai na sanarwa da Alh khamal kuma tun daga ranar na ɗauke ƙafata ban
ƙara zuwa inda yake ba kamar yadda shima bai neme ni ba,cikina yana da wata baƙwai
nayi scanning aka tabbatar da mace zan haifa sbd murna sai da nayi sadaka,bayan
haka da sati guda wata rana nace gida na samu Lamir a cikin bedroom yana faɗin _ni
dai burina bai huce naga na samu kuɗi masu yawa wanda za'a dinga ƙwatance dani
ba,shuru naji yayi kafin yace okey idan wannan ne babu matsala dama na taɓa gaya
maka tana da ciki yanzu haka gaf take da haihuwa kuma naji ance mace zata haifa
kaga abun yazo mana a dai-dai,ni kuma zanta jira har yarinyar ta girma wannan shine
kawai_ bayan naji haka da sauri nabar gidan gabana na faɗuwa domin ban san wanne
abu ya shiryawa ɗan ciki na ba,kullum cikin fargaba nake da zullumi haka dai naita
addu'a ina neman tsari har na haifi baby a ranar dana haifeta ne kuma naje wajan
boka domin ya ƙara rufe min bakinka sbd kada ka tambayi yaya akai na samu ciki
bayan bamu taɓa tarayya dakai ba,bayan Jalal ya dawo a kuma airport mgnarsa ta
farko inda yake cewa _dama za'a bani aurenta_ shi kaɗai ya tabbatar da cewa Jalal
yana son baby kuma na ƙara godewa daya bani shi a matsayin ɗan ƴar uwata,tun kuma
daga ranar na fara rashin lfy bana faɗawa komai koda naje asibiti aka shaida min
Zcyarta ta kamu da ciwo banyi mamaki ba domin yadda damuwa tayi min yawa kullum
cikin kuka nake da tunani nasan hakan zai iya faruwa dani" kallon Jalal tayi kafin
ta kama hannunsa ta riƙe sannan ta kalli Nihila tayi mata alama da tazo da sauri ta
zame jikinta daga na Mameey ta ƙarasa wajan gadon kusa da ita ta zauna,hannunta ta
riƙe kana ta sanya cikin na Jalal ta haɗe hannayensu waje guda tace "Wannan amanace
gareka ko bayan babu raina,ina fatan zaka ƙarasa cikamin burina ta hanyar auran
Nihila,nasan zaka zama inuwarta zaka zame mata Garkuwa,zaka bata dukkan kulawan
daya dace,ina da tabbacin ba zaka taɓa barinta tayi kuka ba,nasan ba zaka taɓa bari
wata halitta ta cutar da ita ba indai kana raye,dan Allah dan Annabi Jalal ka auri
Nihila ka zama nagartaccen miji gareta ina fatan zaka cikamin wannan burin nawa ka
kareta daga sharrin maƙiyanmu" wata zuface ta shiga karyowa Abbou kansa ya shiga
sarawa,abu goma da ashirin suka taro waje guda sukai masa yawa,da rashin asalin da
yake dashi ko kuma da cin amanar da Mummy tayi masa?ko kuma da rashin mahaifiyar
Jalal wanda rashinta yake damunsa a yanzu,wato wannan dalilin ya sanya Alhaji
khamal yake ƙin haɗa idanu dashi, wannan dalilin yasa sanda yake masa da tasa
buƙatar ya tsaya yana masa wani surutai akan hakan bai dace ba,ya tsaya zuwa wani
lokaci,da sauri ya juya sbd jin abinda Mummy tace "Bana da bakin da zanyi maka
mgn,sannan bana da bakin da zan nemi hafiyarka,amma tun a sali ban aureka domin ina
sonka ba,haka kuma bana jin tsanarka a Zcyarta,dan Allah kaji tausayina ka yafemin
nasan ni me laifi ce a GAREKU,amma babu yadda na iya garin ceton wasu rayukan nima
na jefa kaina ga halaka,dan Allah Abbou Jalal ka yafe min kace ka yafemin kada na
tafi lahira da haƙƙinka a kaina,yafiyarka nake nema" kasa cewa komai Abbou sai kuma
ya ɗaga kai ya kalli Jalal shima kallonsa yay yana son yaji abinda zai ce,ganin
bashi da niyyar magana yasa ya langwaɓar dakai tare da ɗan haɗe hannayensa alamar
roƙo, ɗauke kai Abbou yay idanunsa na kawo ruwa yace "babu komai Allah ya yafe mana
baki ɗaya Ubangiji ya baki lfy"Murmushi jin daɗi tayi kafin ta kalli Nihila tace
"am so sorry my blood,na maki laifi na samar dake ta hanyar da bai dace ace an samu
dukkan wata yarinya ko yaro ba,amma zanan ƙaddararki ne haka kuma Ubangiji ya nufa
ta haka za kizo,ina neman alfarmarki da kiyafewa mahaifiyarki ko zata samu sauƙin
tafiya lahira" cikin kuka Nihila ta riƙe hannun Mummy tace "dan Allah Mummy ki dana
faɗin haka ni ba kiyimin komai ba,dan Allah ki tashi haka mutafi gida"ta ƙare
maganar tana sakin wani sabon kuka,hannu Aryan yasa ya ɗauke ta daga jikin Mummy,
numfashinta ne ya fara fita idan ya fita kuma baya dawowa cikin ƙasa da murya Jalal
yace "fita da ita" jin haka yasa Nihila ta ƙara fasa wani kukan tana kiran sunan
Mummy,hannun Jalal Mummy ta ƙara riƙe wa tace "idan Allah ya nufa mahaifiyarka na
raye kuma Ubangiji ya ƙaddara saduwarku ina son ka nemar min yafiyarta"tana faɗin
hakan ta fara miƙa idanunta ya shiga ƙafewa,da sauri Jalal ya shiga faɗin "La'ilaha
illallah Muhammad Rasulullah S.w.a³" gaba ɗaya mutanan room ɗin suka shiga maimaita
hakan lokacin hankalinta ya fara ficewa sai faɗin "Jalal ga Nihila,bobo Nihila ga
baby nan" murza hannunta ya shiga yi yana ɗan ƙara sautin muryarsa cikin sarƙewar
numfashi itama ta fara ambaton kalmar shahada kafin tace "Muhammad Rasulullah
s.w.a..La'ilaha illallah..," cak numfashinta ya tsaya yayinda computer itama tai
shuru da kukan da take sai kuma wani gudan jini daya fita ta cikin hancinta,runtsa
idanunsa yayi tare da kifa kansa a ƙirjin Mummy ya shiga sauke numfashi tare da
sauke wasu tagwayen ajjiyar zcya, Mameey ce ta saka kuka ta kiran sunan Allah tare
dayin sallati Abbou kallon Mummy yake yana ganin mutuwar kamar almara,gaba aka rasa
mai ƙwaƙƙwaran mutsi a cikinsu, Jalal kowa har yanzu yana ƙwance jikin Mummy yana
ta ajjiyar zcya,ganin babu wani lokaci yasa Abbou ya ƙarfafa zuciyarsa ya miƙe
tsaye tare da ƙarasawa inda Jalal yake zaune ganin yadda ya ƙanƙame gawar Mummy yay
a hankali ya saka hannu tare da kama Jalal ya miƙar dashi tsaye, idanunsa a rufe ya
nufi hanyar ficewa daga room ɗin yana gaf da ficewa ya yanke jiki ya faɗi a wajan
babu numfashi,da sauri Imran ya ƙarasu wajan Mameey kuma tayi waje da gudu tana
ƙwalawa Dr kira,wasu likitoci ne wajan guda 4 suka fito lokaci guda kana sukai
ɗakin da gudu ganin Jalal yashe a ƙasa yasa suka ƙamashi tare da ɗura sa a kan wani
gadon daban, Abbou wani farin abu yasa ya rufe Mummy dashi bayan ya rufe mata
idanunta,kallon Dr yay yace "kun gama komai zamu kaita gida ai mata suttura" Dr ya
kalli Abbou cike da tausayi yace "eh zaku iya tafiya da ita,amma yallaɓai sai zuwa
gobe" jinjina kai Abbou yay kana ya kalli yaran nasa a hankali kuma aka tura gawar
Mummy zuwa waje har cikin ambulance aka sanya gawar kana Abbou ya shiga motarsa
Imran ya zauna driver Aryan shima motarsa ya shiga ya ɗauki Mameey da Nihila suka
marawa motar ambulance ɗin baya, Irfan kuma ya koma wajan Jalal.
_How to subscribe you can 300 naira only 600 for vip, send the money to my
account 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08419237616🌚🌚
Habibaties Uncle ne na kuɗi ne dan Allah ki biyi before you read my book ok dear
tnx for the love and care_

Irfan yana shiga ward ɗin ya tarar har an ɗaurawa Jalal drip ga wani bandeji da aka
saka masa a gefen ƙoshinsa sbd bigewar da yay lokacin daya faɗi har kansa ya
fashe,waje ya samu ya zauna yana mai ƙarewar fuskar yayan nasa kallo,banda yana da
zcyar imani ai da sai zcyarsa ta buga amma tunda ya aka fara wannan abun bai nuna
wani abu ba sai yanzu da rasuwar Mummy ta bugasa da ƙasa, ajjiyar zcyar Irfan ya
sauke yana ta tunanin abubuwa da yawa da suka dinga faruwa,yana zaunan yaji an buɗe
ƙofa ganin Dr yasa ya ɗauke kansa, Dr na ƙara zuwa ya kalli Irfan yace "Madam tana
shirin farkawa ya kamata ace da wata ko wani kusa da ita" miƙewa Irfan yay kana
yace "babu damuwa za'a iya barinsa shi ɗaya ko?" Dr yace "eh babu damuwa" bayan Dr
yabi har zuwa room ɗin da aka ƙwantar da Jalilerh,tana ƙwance sai juya kanta take
tana sauke numfashi tare dafe kanta,tsayawa yay a kanta yana mai nazarin halinda
take ciki,ganin tsaiwar nada yawa yasa a hankali yaja kujera ya zauna kana ya ɗauki
wayarsa ya shiga dannawa,kai tsaye I.G ya shiga ya ɗauki photon Jalal wanda ya
ɗauka shida Mummy tana Murmushi kana yay sign akan photon ya rubuta R.I.P Mummy,sai
kuma wasu sauran baya nan,kana yay posting,yana gamawa ya shiga twitter nan ma yay
posting kusan gaba ɗayansu babu wanda yake facebook da whatsapp shiyasa daga nan ya
kashe datar wayar ya shiga istigifari a ransa yana mai nemawa Mummy sauƙi wajan
Ubangiji..
Tun kafin su isa gidan labari yaje wajansu Mama nan ta ƙara rikicewa ta shiga kuke
kamar ranta zai fita,a haka har suka samu Mama nan aka sanya gawar Mama cikin part
ɗin Abbou ana shiga matan maƙota suka fara zuwa aka shiga yiwa Mummy suttura akaci
sa'a babu kitso a kanta,da sauri aka fara shiryata sbd magrib daya tawo kai,bayan
an kammala shiryata Mameey taje wajan Abbou da muryarta da baya fita tace "ba za'a
kira Jalal ba?haka za'a kaita?" Kallonta kawai sai kuma yace "shima yana ta kansa
ne,idan kun kammala bari mu ɗauke ta" tace "an kammala daman ku ake jira" baice
komai ba ya fita can ya suka shigo shida Aryan da Imran sai kuma Alhaji khamal,
Lamir yazo Abbou yace "kada ka sake naga hannunka a gawar matata" fita yay daga
gidan gaba ɗaya haka aka sallaci Mummy aka kaita gidanta na gsky, Nihila kowa tayi
suma yakai uku data farka taga gawar Mummy ko taji ana maganar sai ta ƙara ficewa
daga hayyacinta,a haka Abbou yay mata allurar bacci tana surutai..
Misalin 8 na dare a can asibiti Irfan yana can tare da marasa lfy haka yay ta
zirga-zirga daga wajan Jalal zuwa wajan Jalilerh,yanzu ma yana zaune gaban gadon
Jalilerh ta fara mutsi kafin a hankali ta ɗan fara shura ƙafafunta miƙewa yay ganin
kamar ta farka a hankali kuma yaji tana surutai kasa kunne yay yaji tana faɗin
"Uncle... Uncle..kai na...ciwo...zai fashe...,"sai kuma yaji ta fasa ihu da ƙarfi
tace "Uncle wayyo za muyi accident" a dai-dai lokacin shima Jalal ya mutsa ya shiga
buɗe idanunsa a hankali amma ko mutsa kansa ya kasa sbd yadda ya kejin kansa yana
sara masa da ƙarfin gaske,bayar da idanunsa yay ya rufe da sauri yana mai danne
saitin zcyarsa sbd ihun Jalilerh daya jiyo,sai kuma yaji an buɗe ƙofa da gudu an
shigo kafin yay wani tunani yaji ta faɗo kansa tana fasa ihu tare da ƙanƙamesa ta
shiga faɗin "Uncle please wake up...dan Allah ka tashi.."kasa mutsawa yay sai
hannunsa ɗaya ɗaga a hankali ya ɗura a bayanta ya rungome yana sauke numfashi cikin
kuka ta kifa kanta a fuskarsa ta shiga taɓa wajan da yake masa ciwo kafin kuma a
hankali ta ɗura lips ɗinta saman goshinsa tana sakin wani sabon kukan...

NIMCYLUV
7/6/21, 4:52 PM - Buhainat: UCL NE
_82-83_
Jalal jin kukan Jalilerh yake har ƙahon zucyarsa,gashi yay try na buɗe idanunsa ya
kasa bare har yay tunanin mutsa jikinsa ya lallasheta,bisa dole ya ƙara maida
idanunsa da basu gama buɗewa ba ya rufe ruff yana sauke ajjiyar zcy da sauri da
sauri,hakan Jalilerh ta ƙara rikicewa ta shiga rera kuka tana jijjiga Jalal wanda
bai ma san abinda take masa sai dai duk ihunta guda yana tafiya ne da bugun zcyarsa
da ace kuma zata fahimci hakan da bata tsaya tana masa kuka akai ba,domin kukanta
ma wata azaba ce ta daban a cikin ransa,ji yake gaba ɗaya duniyar tayi masa zafi
kansa yay masa nauyi,har yanzu ganin abun yake kamar a mafarki wai Mummy ta rasu?da
gaske bata raye?shikenan yanzu bashi da wata uwa da zai kalla ya kirata da sunan
Mummy,bashi da kowa sai Abbou'nsa, innalillahi wa'inna ilaihir raji'un,kawai yake
maimaita wa a cikin zcyarsa,sai kuma a lokacin ya tuna da Nihila runtsa idanunsa
yayi da ƙarfi sbd wani bugu da zcyrsa tayi masa,tayaya zai iya zama da ƙanwarsa a
matsayin matarsa?tayaya zai kula da haƙƙoƙinta sa zasu rataya a wuyansa?a ɗauka
lafiyarsa ƙalau baya jin zai iya tarayya da Nihila a matsayin matarsa,mene yasa
Mummy ta ɗura masa wannan abun mai girma?mene yasa ta saka shi cikin tsaka mai
wahala?tasan cewa koda bai auri Nihila tana da tabbacin zai kula da
lafiyar,iliminta,komai nata zai zame mata Garkuwar da a kullum take faɗa,zai tsaya
ya kula da ita sai inda ƙarfin sa ya tsaya,koda zai shiga wani halin indai tana
lafiya zai iya jure koma mene amma mene yasa lalle dole saiya AURETA ta zama mata a
wajansa?haka yayta surutai a ransa babu wanda yasan me yake faɗa sai ajjiyar zcyar
da yake saukewa akai akai,a hankali wani Dr ya ɗauki injection kana ya nufi wajan
Jalilerh da ita,duk akan idanun Irfan wanda yake tsaye ya harɗe hannayen sa yana
kallon ikon Allah,yadda ta kifa kanta a saman ƙirjinsa yasa bata san abinda Dr ke
aikatawa ba kuka kawai take tana kiran "Uncle... please wake up"a haka ya samu
tsira mata injection ɗin a kai ɗinta wacce ta baiyana sabida rigar asibitin da aka
saka mata iyakarta guiwa,wani ihu ta tsala tare da ƙanƙame Jalal tana sakin wani
sabon kukan,shi wata muryar shagwaɓa ta manna lips ɗinta a faffaɗan ƙirjinsa tare
da sakar masa cizo, sbd tsaɓar azabar da taji ta allurar,taune lips Jalal yay sbd
zafin cizon da yaji har ransa amma still bai mutsa ba,5minutes left yaji saukar
numfashinta a ƙirjinsa hakan ya tabbatar masa da bacci ne ya ɗauke ta,sai kuma a
lokacin shima ya samu kuzari ya ƙarfafa zuciyarsa ya shiga buɗe idanunsa a hankali
kamar mai tsoran buɗe idanunsa daya buɗe yaga haske sai ya bayar ya rufe a haka
harya samu damar buɗe idanunsa samar drip ɗin da aka maƙala masa,cikin ransa yake
ƙara karanta addu'ar duk da yazo masa,a hankali kuma ya juya gadon da aka ƙwantar
da Mummy da sauri ya ɗauke idanunsa sai kuma ya fara ƙoƙarin tashi zaune amma ya
kasa sbd gaba ɗaya babu wani kuzari a tare dashi gaba ɗaya ya zama very weak,kansa
ya shiga girgiza wa wanda ya keji kamar zai faɗi ƙasa sbd a zaba,hakan yasa
Jalilerh dake jikinsa tayi saurin firgita sbd gaba ɗaya a tsorace tayi baccin,cikin
baccin ta Turi baki gaba sai kuma ta kwaɓe fuska cikin ƙasa da murya tace "Uncle...
Uncle naaaaaa"da idanunsa kawai yake kallonta ko ƙiftawa ya kasa yi,sbd yadda yaga
ta zama exactly ƙaramar yarinya wacce bata huce 15yrs ɗin nan ba, lips ɗinta wanda
ya jiƙe da hawaye da kuma yawo yay jajirrr sbd taunesa da take da kuma yawan kukan
da tayi yayi,da sauri kuma ya janye idanunsa daga kanta, numfashi ya sauke kafin ya
kalli agogon warist ɗin yaga lokacin har anyi issha'i,waro idanunsa waje yay duk da
cewa baya cikin nutsuwar sa yay missed sallolin amma sai da gabansa ya faɗi, turo
ƙofar da akai yasa ya buɗe gajiyayyun idanunsa ya ɗura su a ƙofar domin ganin mai
shigowa,sai a lokacin yaga Irfan tsaye yana kallon su,da sauri Irfan ya ɗauke
idanunsa sbd kallon da yaga yayan nasa yana masa,shima Jalal ɗauke idanunsa yayi a
dai-dai lokaci ne kuma Aryan shida Mama suka shigo cikin room ɗin, Mama na gaba
Aryan na bayanta hannunsa riƙe da basket ɗin dinner,kallo guda yay masu ya ɗauke
kai Aryan kam kasa ɗauke idanunsa yay daga kan Jalilerh wacce tayi ƙwance jikin
Jalal tana bacci hankali ƙwance gaba ɗaya ta nan naɗe ƙafafuwan ta a jikinsa sbd
tsayin a.c dake ratsa ta gashin kanta ya baje saman ƙirjin Jalal,sai ta zama kamar
wata ƴar baby komai yay mata ƙyau, ɗauke kanta yay yana jin yadda zcyarsa keyi masa
zafi da kuma radaɗi, Mama ce nemi waje ta zauna kusa Jalal sai Irfan yace "bari nai
Sallah na dawo"kafin ya fita Jalal yay gyarany Murya tare da kallon Irfan,ganin
haka yasa Irfan tsayawa tare dayin baya kaɗan,kallon Mama sai kuma ya kalli
Jalilerh kamar bai son magana Murya can ƙasa yace "Nima zanyi sallar" Mama dai na
zauna tayi jigum tana kallon jikan nata wanda a yau kaminsa suka fitowa sak dana
mahaifiyarsa,duk kallon da taka masa yana ji a jikinsa amma ko inda take bai kalla
ba,ya shiga ƙoƙarin janye Jalilerh daga jikinsa a hankali sbd bai son ta farka
yanzu, Aryan ne ya matso yace "can i help you?" Kafin Jalal yay magana Aryan ya
miƙa hannu zai ɗauki Jalilerh Mama tayi saurin faɗin "mene kuma wannan Arwan?a'a
Wlh babu ruwana mene zaka ɗauki mace kamar wata muharramakar?ko daman baka da kunya
sam ina lura dakai a'a Wlh wannan ɗabi'ar ya hudawan ba dani ba sam³,ohhh³ zamani
kenan kawai kai tsakaninka da Allah saika ɗauke ta?yooo ko matarka ce ai kaji
kunyar idanuwan nan nawa da suke kallon ka" haɗe fuska Aryan yay kana yace "uhm
she's my wife to....," Tarin da Jalal yay yasa yay saurin yin shuru yana kallon
sa,shikam ko inda yake bai kalla ba ya jajirce ya miƙe tsaye yana gyarawa Jalilerh
kwanciya, Irfan ne yace "yaya daka fara cin abinci babu komai cikinka ya" bai
kallesa ba sai fesar da iska da yayi daga bakinsa kafin yace "i want to take a
shower" "ok" Irfan yace yana shigewa bathroom warm water ya haɗa masa cikin Jacuzzi
kana ya dawo yace "You can enter" a hankali kuma cikin nutsuwar data gama ratsa
jikinsa ya nufi bathroom ɗin,yana shiga Aryan ya matsa jikin gadon tare da zama
saitin kan Jalilerh ya ƙura mata ido yana kallon innocent face ɗinta wacce take
cike da ƙuruciya,sosai yaga tayi masa ƙyau cikin kayan marasa lfiyan har wani
lumshe idanunsa yake,ga yadda gashin idanunsa yay zara-zara yay ƙwance saman
idanunta,a hankali kuma ya kama hannunta yana ɗan murza kaɗan kamar wacce take gani
cikin bacci ta fara ƙoƙarin zame hannunta cikin ƙunƙuni kuma tace "don't touch me"
Mama kam salati ta saka kafin tace "iskanci ƙarara ya jama'ar Allah,wannan wacce
lukutar masifa ce, ahhh haff bashi yasa nake cewa kuyi auran ana ganin kamar ta
kura maku nake ko?to ai ga irinta nan Wlh babu ruwana kai da Muhammadu domin ƴar
rainonsa ce tsaf zai rufe idanunsa ya maka ka a court tunda kaji ƙishin² zaɓen yay
ƙyau,mukam babu da kuɗin jaya yayya dashi"firgita Jalilerh tayi sbd yadda Mama take
rakarkatu zance hakan yasa ta kwaɓe fuska ta saka kuka duk a cikin baccin,sai
lokacin Irfan yay magana dake shima mgn bai damesa ba yace "can you shut up or not?
haba sai surutai ba kiga marasa lafiya bane ga kuma halin da muke ciki" kuka Mama
ta fasa tace "shkknan zageni tasss Urfan,yanzu haka da Dakta zai dobani Nima zai
iya bani gadon Wlh,sbd bana son shiga damuwa na biyo wannan sakaran zuwa asibiti ko
naji daɗi idan naga Jalalu amma shine zaka ce mutuwar ƴarta bata dame ni,Wlh duk
wanda zai ji mutuwar nan a baya nake babu komai Allah dai zai saka min"shi dai yana
tsaye bai ƙara magana ba.
Jalal na shiga bathroom ɗin ya tsaya gaban makeken madubin dake maƙale a jikin
bathroom ɗin a hankali kuma ya zare rigar dake jikinsa tare da zame boxer jikinsa
daman alrdy an cire wandon shaddar,kansa ya ƙurawa idanu ta cikin madubin yana
mamakin yadda lokacin guda ya zabge ya faɗa idanunsa suka ƙara fitowa ga wani fari
daya ƙara kamar jini zai zoba jikinsa,gaba ɗaya kyakkyawar sumar kansa ta
hargitse,a hankali ya sauke ganinsa zuwa mararsa da sauri ya ware manyan idanunsa
sbd ganin abinda bai taɓa gani ba, dick ɗinsa ce ta miƙe tayi samɓal ga wasu
jijiyoyi da suka fito a jikinta,kamar a mafarki haka yake ganin abun hannunsa ya
miƙa tare da kamawa gam cikin wani mmkin yaji tana harbawa,kasa ɗauke hannunsa sbd
wani yarrr da yaji a jikinsa da sauri ya zame hannunsa yana ƙara ganin yadda take
ƙara girma da kumbura abin har mmki yake bashi, ko da hakan na nufin ya samu lfya
shima zai iya samu kyawawan kids masu albarka kamar kowa? ɗauke tunaninsa da yay
daga haka domin abinda yake tunanin ba mai sauƙi bane,domin result nawa ya tabbatar
masa cewa mazai taɓa iya tarayya da wata mace ba,jikinsa yaja zuwa Jacuzzi kana ya
shiga ƙasa jikinsa sosai sai da yaji jikin ta warware masa sannan yay wanka ya
brush ya ɗaura alwala,yana tsaye yana tsane kansa dake ɗigar ruwa yaji ana knowking
ƙofar,sosai yaji amma ya kasa zuwa wajan sai can ya nufi wajan ƙofar sanye towel
buɗewa yay, Irfan ne ya miƙo masa kaya ya amsa sannan ya mayar da ƙofar ya rufe,
Brown ɗin jallabiya ce sai boxer da kuma wando 3gauter duk sabbi,sakawa yay kuma
sosai kalan jallabiyan ya ƙara haska farar fatarsa,ga yadda gashin kansa ya
cikurkuɗen sai ya zama kamar wani balarabe,a haka ya buɗe ƙofar ya fita, lokacin
Aryan baya ɗakin sai Mama da kuma Irfan wanda ya shimfiɗa ƙatuwar dadduma mai
taushi a tsakiyar room ɗin,wajan Daddumar ya nufa yana zuwa Irfan ya ƙarasa sallar
magrib da issha'i suka sallata yayinda zuhur da asr kuma Jalal yace Sai gobe idan
dai-dai lutukan sun dawo,daman shi Irfan duk yayi wannan ma don shi ɗaya ne a
asibitin,turo ƙofa akai Dr a gaba Aryan a baya,yana zuwa ya miƙawa Jalal wayar
hannunsa,yi yay kamar bai san me yake ba hakan ya ƙara sosa ran Aryan daurewa yay
yace "Abbou want talk to you" bai kallesa yace "sa handsfree"a fili ya saka wayar
Abbou dake can zaune cikin ɗakinsa da Nihila a jikinsa wacce zazzaɓi ya rufeta yace
"Muhammad" shuru Jalal sbd ganin ƙannansa a wajan hakan yasa Abbou cewa "guys drop
the phone and get out of the room ok" miƙewa Irfan yay ya fita shima Aryan ya ajiye
wayar kusan ƙafafuwan Jalal kana ya marawa ɗan uwansa baya,suna fita Jalal yace
"uhm..." Abbou ya numfasa yace "how are you feeling now?" Langwaɓar dakai gefe yay
kana ya shagway fuska murya can ƙasa yace "Abb.....ou.." Abbou yace "Yes!
Sweetheart" kamar zai kuka haka ya ƙara yin ƙasa da muryarsa wacce ya saba amfani
da ita idan ya kasance da mahaifin nasa yace "Abbou zcyata babu daɗi komai yay min
zafin, can't believe ace yau bana tare da Mummy she past a way, Abbou Mummy she's
no more,yaya zanyi....?yaya zan da al'ƙawarinta? tayaya zan iya zama da baby as my
wife Abbou?" Ya ƙare maganar yana sauke tagwayen ajjiyar zcya,shuru Abbou yayi yana
sauraran farin cikin nasa,domin a yanzu Jalal kawai zai kalla yaji daɗi komai yay
masa zafi,idan yaji an ambata sunan Jalal sai yaga kamar ya taɓa sanin irin sunan
daa,sosai yake iya jiyo yadda Jalal yake sauke ajjiyar zcy kafin yace "take it easy
sweetheart komai,dukkan abinda ya faro da bawa muƙaddari ne a allon lauhil mahafuz,
Mummy kuma lokacin ta ne yay kuma duk wanda lokacin sa yay ko 1minute bazai taɓa
ƙarawa ba dole zai koma ga ubangijinsa,abu guda zakai ka saka mata da alkairi shine
addu'a,sannan ka nisanta kanka da ɓacin rai kasan halin ka,kada ka sake ka ƙwana da
damuwa please sweetheart, zan iya jure komai amma bazan jure ganinka cikin damuwa
ba,kune ahali na kai da ƴan uwanka ku nake kalla naji daɗi tayaya kake tunanin
zanso abinda zai taɓa lafiyarku?And bakai kaɗan Oum Jalal ta bari ba,ta barni tabar
baby duk muna buƙatar ta,kasan dalilin daya sanya na kiraka at this time?" Girgiza
kai Jalal yay kafin yace "uhm" Abbou yace "dan Allah dan Annabi dukkan abinda kasan
zai sanyaka farin cikin a yau ka samesa kada ka ƙwana da damuwa please sweetheart"
tunanin Jalal ya fara a yanzu a wannan daren tayaya zai iya sanin abinda zai zashi
farin ciki?yadda ya kejin ransa babu daɗi shi sam bai ga abinda zai sanya shi farin
ciki a yanzu ba,jin shuru yay yawa Abbou yace "where is Jalilerh?" Sai lokacin
Jalal ya juya ya kalli Jalilerh yaga har yanzu bacci take idanunsa ya ɗauke yace
"she's with me Dad" kai Abbou ya jinjina yace "ok promise me kaji Muhammad" ɗan
shagwaɓe fuska yay yace "ok promise"gaba ɗaya sukai shuru sai can Abbou yace
"goodnight take care" da ɗan sauri Jalal yace "how is she?" Abbou yace "who?" ɗan
lumshe idanunsa yay kafin ya fesar da iska yace "ba...by." wani ƙawataccen Murmushi
Abbou ya saki a karan farko yace "she's fine" daga nan sukai sallama Abbou ya kashe
wayar sam ya manta da Mama sai da yaji tace "Jalalu yay ƙarfin jiki,ya mukaji da
wannan rashin Allah dai ya bamu hqrn rashi,to ba dole muyi hqr ba" yana jinta bai
kalleta ba yace "Allhamdulillah" daga nan Irfan ya shigo yace "yaya what about the
food?" Girgiza kai Jalal yay alamar bai so Mama tace "a'a Wlh baka isa ba,Wlh ko
kaci kona sallamaka ina dalili dame zanji ko kaima su kake na rasa ka kamar yadda
na ratsa iyayenka har biyu?" ɗan mutsa bakinsa yay yace "just tea without milk"
Irfan yace "ok" tea ya haɗa masa ya ɗauki lemon zai matsa Jalal yay sauri cewa
"No!!" da mmki Irfan ya kallesa sbd kowa yasan baya iya shan tea sai ya matsa lemon
tsami, miƙa masa cup ɗin yay bayan ya zoba masa suger guda 4 ya bashi,amsa yay kana
ya miƙe yace "Mama taso mu huce gida" Mama tace "to wannan gantalailliyar yarinyar
fa? Irfan yace "meye ruwanki da ita kuma kedai muje idan kuma gadon kike buƙata sai
a kira Dr" da sauri tayi waje tace "amma kai a mugwaye kaine lamba guda kuma
tantiri"bai ce komai ba yay wa yayan nasa sai da safe kana ya ɗauki wayar Aryan
suka rufe masa ƙofa suka fita.
A hankali ya dinga shan tea ɗin har ya sha fiye da rabi sannan ya ajjiye,yana nan
zaune yana tunani a ransa ya fara jiyo shasshekar kukanta kamar wacce take mafarki
can kuma yaji tana faɗin "Uncle ga mota nan,zamu faɗi, Uncle...wayyoooo Uncle!!" ta
faɗa cikin ɗaga murya da sauri ya Miƙe tare da zare jallabiyar jikinsa sbd wani
zafi daya fara ziyartarsa,hawa bed ɗin yay ganin kamar a tsorace take yasa a
hankali ya ɗan ƙwanta kusa da ita tare dasa hannu ya jawo ta jikinsa sosai,jin
mutum kusa da ita yasa da sauri ta ƙanƙamesa jikinta duk rawa yake,yana daga
ƙwancan ya ɗaga ta cak ya ɗura ta saman jikinsa yay copping face ɗinsu yana kallon
yadda hawaye kebin fuskarta ga yadda lips ɗinta suke mutsi she's try to say
something amma ta kasa sai mamulmamul take da lips sunyi jajirr sun ɗan kumbura,a
hankali ya lumshe idanunsa ganin har lokacin bata hayyacinta ya ƙara matsu da
fuskarta zuwa kan tashi ya zamana bakinta ya kan nashi hanci ido komai, still bata
bar firgita ba sai ɗan fisge-fisge take da alamu har yanzu accident ɗinsu ke yi
mata gizo a idanunta,a hankali ya ware laɓɓansa ya kama nata ajjiyar zcya duk suka
sauke lokacin da ɗumin bakinsu ya haɗu waje guda,shuru tayi sbd wani sihirtaccen
ƙamshi da kuma taushi haɗi da ɗumin bakinsa daya ratsa nata, a hankali ta buɗe
idanunta ta saukesu akan fuskarta nan taga shima ita yake kallo,da sauri ta janye
nata sbd bugawar da zcyarta tayi, still idanunsa na kanta ya kama libo ɗinta na
ƙasa ya sanya cikin nashi da sauri ta ƙara buɗe ido sai kuma ta ɗaga fuskarta daga
tasa,da ɗan sauri ya mirgina ta ta faɗa saman gadon shi kuma yabi jikinta ya
ƙwanta, ƙara ɗago kanta yay zuwa fuskarsa kafin a hankali kuma taushashe cikin wata
iriyar murya yace "Please....Jewel...pls..," bai ƙarasa Maganar yay sauri sanya
bakinsa cikin nata.

Da alama Jalal he's Fall in love with this innocent gril Jalilerh,and what about
the promise i mean Nihila???

Uncle isn't free is for sale


08119237616
NIMCYLUV
7/9/21, 3:56 PM - Buhainat: _86-87_
Kamar a mafarki haka Jafar yaji saukar maganar RETURNING OFFICER ɗin da gaske Jalal
shikenan ya zama Governor na?what a wonderful news,hakan na nufin burin Jalal ya
cika muradinsa da mafarkinsa duk sun cika ya rabbi ya zujalalu wal ikram, Allah
gafurur rahimu shine maiyin komai a duk sanya yazo,duk yadda magauta so kaso
daƙusar dashi Allah bai yi yau gashi Ubangiji ya dubi maraicin Jalal da kuma
buƙatarsa ya amsa masa addu'ar sa yau Jalal shine zai mulki dubban jama'a shine zai
zamo jagora Allah kenan maiyin komai a duk sanda yaso,ansha wahala rai ya ɓaci
zuƙata son a zabtu har an rasa rai,gaba ɗaya wajan ya hargitse maguya bayan Jalal
sai ihu suke tare da murna suna watsa kuɗi sama,su Lamir kowa tuni suka bar wajan
domin a wannan lokacin basu damar cewa basu yadda ba domin komai a tsare aka yi shi
sosai bambanci ya bai yana a fili tsakaninsu da Jalal,tun kafin su bar wajan su
Imran suka fara kiran Jafar domin su tabbatar da abinda ake faɗa gasky ne ko kuma
a'a,cikin dry da farin ciki idanunsa na zubar da hawayen murna yake shaida masu
abinda yake faruwa,tun kafin ya gama faɗa suke ihu tare da katse kiran,duk da halin
jimami ake na mutuwar Mummy amma hakan bai hana jama'ar gida murna ba musamman
Abbou yana ji kamar an rage masa zafi da kuma raɗaɗin abinda yake damunsa,tun a
daran labari ya gama yaɗa ko ina ta gidan redio t.v media cewa Dr Muhammad Jalal
Kabeer bobo ya samu nasarar cinye zaɓen daya gudana a Yau kowa ya samu labari murna
yake tare da sanya Jalal albarka,shikam yana can bai son abinda yake faruwa ba sai
bacci yake cikin kwanciyar hankali.
Washegari bayan yay sallar asuba ya tashi Jalilerh tayi sai bai ƙara komawa bacci
ba sai wajan 6na safe ya koma bacci a saman Daddumar daya shimfiɗa, yanzu ma yana
ƙwance yana bacci can cikin baccinsa ya fara jiyo surutai sama-sama idanunsa yaja
ya ƙara rufewa sbd yadda yaji idon yay masa nauyi kamar bai bacci ko kuma dai
baccin ne bai ishesa ba, ɗan tsaki yaja kaɗan jin surutan suna ƙara cika masa
kunne,ware gajiyayyun idanunsa yayi nan idanunsa ya sauka akan agogon bangon dake
maƙale jikin room ɗin asibitin,11:20 salati yay tare da addu'ar tashi daga
bacci,kamar ace ya juya nan yaga ashe mutane ne cike room ɗin a hankali ya dinga
kallon mutanan ɗaya bayan ɗaya kamar wanda bai san so ba, Irfan Imran Aryan sai
Jafar kuma Prince Hassan,sai kuma Nihila wacce ta biyo Aryan tace ita ba zata iya
zama gidan ba gani take kamar za taga Mummy,a hankali kuma ya sauke idanunsa akan
Jalilerh wacce har yanzu take bacci ɗan ɓata rai yay ganin gaba ɗaya jallabiyar sa
data saka ta tattare zuwa cinyarta gaba ɗaya santala santalan cinyoyinta sun bai
yana, miƙewa yay ba tare kuma daya ƙara kallo kowa ba a cikinsu,fuska haɗe ya
ƙarasa gaban gadon yana zuwa yaja duvet ɗin dake jikin gadon jikin gadon ya rufe
mata jiki dashi,kamar ya tashe ta sai ta buɗe idanunta tana kallonsa kafin ta kwaɓe
fuska tace "Uncle..." Haɗe rai yayi sai kuma ya juya mata fararan idanunsa hakan
yasa ta juya da sauri ta ɗan ware nata idon ganin mutane a ɗakin sai kuma ta juya
ta kalli Jalal taga harya shige cikin bathroom, Jalal na shiga bathroom ya sakarwa
kansa shower ya wanke jikinsa tass,haka ya lalace taka kallon halittar jikinsa data
ƙara girma tsayi kauri fiye da jiya mmki fal ransa ya kuma ƙudurci zuwa wajan
likita domin ya duba lafiyarsa, Murmushi mai sauti Aryan yay murya can ƙasa ya
kalli Jalilerh yace "Hubby...kin tashi lfy?" Turi baki tai gama bata ce komai
ba,satar kallon jama'ar ɗakin yay yaga babu wanda yake kallonsa kowa da abinda yake
hannunta ya kama yace "nai missed naki Hubby,kinji zcyata kowa?"nan ma shiru tai
bata tanka sa ba sai hannunta data zame,saita Murya yay yace "Please talk to me
Hubby,nine fa?"kallonsa tai sai kawai tace "ykk?" Sosai yay mamakin irin gaisuwar
da tayi masa,shifa dukkan wanda yace masa ykk sai yaga kamar gaisuwar wulaƙanci
ce,basarwa kawai yay yace "ya jikin naki?"bata kallesa ba tace "naji sauƙi"jinjina
kai kawai yayi yana binta da wani kallo shi kaɗai yasan son da yake mata har
zcyarsa shi kansa mmkin yadda kullum sonta yake ƙara daɗuwa a cikin zcyarsa,shima
ya gaji da zarar komai ya lafa zaikai mgnarta auran wajan Abbou domin a sama masa
mafita, Irfan ne ya miƙe tsaye tare da ɗaukan ledar hannunsa knowking yay bakin
ƙofar yana nan tsaye har Jalal ya buɗe masa ƙofar ledar hannunsa ya miƙa masa
sannan ya juya, Nihila dai kallo guda kawai taiwa Jalilerh ta ɗauke kai ta ƙwanta
jikin Imran ba tare da tace komai ba,ita kam Jalilerh gaba ɗaya bata san da zaman
Nihila sbd ba kowa ta kalla a room ɗin ba,tana nan zaune bata ƙara sauraran maganar
da Aryan yake faɗa ba,yana ta dai mata surutai shi ɗaya, Jalal ne ya turo ƙofar a
hankali ya fito gaba ɗaya suka bisa da ido banda Jalilerh wacce ta sunkuyar da
kanta ƙasa sbd faɗuwar da gabanta yayi,sanye yake cikin comper mai ruwan Brown
ɗinkin riga da wando rigar irin half ɗin nan ce sai gajeren hannu shima half ya
murza wula black mai gashi-gashi kwantaccen gashin dake ƙwance saman wuyansa ya
ƙwanta luff ƙasan hular wajan wuyansa,sai takalmi shima covert shoe baƙi ya ɗaura
agogon warist a hannunsa sai zabga ƙamshi yake,gaba ɗaya ƙamshin sa ya cika
parlour'n, ajjiyar zuciya Nihila ta sauke lokacin data gama ƙare masa kallo,
idanunta taja ta lumshe tana ƙara jin ƙamshin parfume ɗinsa ya cika mata hanci,
Jalilerh miƙewa tayi a sanyaye zata shige bathroom kanta a ƙasa take tafiya har
tazo Daf dashi Murya can ƙasa wacce ita kaɗai za ta ji abinda yace "kada ki
wanka,gida zamu"da sauri ta ɗaga kai ta kallesa taga harya yayi gaba idanunta ta
sauke a ƙasa tana mmkin mai yasa zai hanata wanka bayan shi yayi,turo baki tayi
tana jin idanunta na kawo ruwa, Imran ne yace "mrng Yaya" bai kallesa ba yace
"ykk?" Aryan ne murya ciki ciki yace "Mrng" bai tanka sa ba bawai dan baiji ba
yadai masa banza ne,dry Irfan yay yace "Barka da safiya Yaya ya ƙarfin jiki?"kansa
a ƙasa yana ƙoƙarin duba wayoyinsa yace "Allhamdulillah"yana yana nan tsaye Jafar
yazo da sauri ya rungome sa ɗan waro idanunsa Jalal yay tare da juyawa kwaɓe fuska
yay ganin Jafar,cikin dry Jafar yace "congratulations your excellence, Allah ya
amshi addu'ar mu, Ubangiji ya kalli ƙyakkyawar zcyarka,hukumar INEC sun tabbatar da
kai matsayin Governor Ibadan" lumshe idanu Jalal yay yana jin wani sanyi na ratsa
zcyarsa,cikin ransa ya kewa Allah tasbihi,kafin ya ware manyan gajiyayyun idanunsa
cikin wata daddaɗar muryarsa yace "Allahamdulillah bira hamatika, Allahamdulillah
rabbi allamin,masha Allahu laƙuwata illah billahil aniyar aziiim" ya faɗa yana ɗan
matse ƙafaɗar Jafar, Murmushi kawai Jafar yay yana cije lips kafin yace
"congratulations Buddy" jinjina kai kawai yay kafin can ya sauke tagwayen ajjiyar
zuciya yace "thank you so much Buddy"Jafar yace "it's my pleasure ur excellence"
hararsa Jalal yay bai ƙara cewa komai ba, Prince Hassan ne ya matsu kusa da Jalal
ya zube ƙasa yace "Mrng ur excellence and congratulations to you" sai lokacin Jalal
ya kalli Prince Hassan yace "thank you bro,tnx once again" prince Hassan yace
"haba² ka cancanci fiye da haka komai mukai maka bamu faɗi ba,kuma wahalarmu mai
tashi banza ba munyi winning" jinjina kai kawai yayi bai ce komai ba, Irfan ne yace
"Yaya Dr ya sallamu yanzu haka Abbou ya turo mu ɗauke ka" "ok" Jalal yace hakan
yasa Irfan ya fita a ɗakin Prince Hassan ya mara masa baya sai Imran shidai yana
tsaye yana son yaga duk sun fita,yana nan tsaye har Aryan ya fita sai kuma Jafar
bayan ya gama kallon Nihila wacce take zaune, ajjiyar zuciya ya sauke kafin a
hankali ya taka zuwa inda nake tsaye yana zuwa yasa hannu ya murɗe kune nan
Jalilerh kukan shagwaɓa tasa tana buga ƙafa bai kulata ba ya ɗauki hiraminsa ya
ɗaura mata saman kansa sannan ya bata bedroom slippers tasa,kafin yace "Let's go"
gaba tayi yabi bayanta da kallo yadda yaga hips ɗinta yana juyawa ta cikin
jallabiyar,baki ya taɓe sai da ta fita sannan ya kalli inda Nihila take zaune haɗe
rai yay yace "kee zonan"hawayen da take ɓoyewa ne suka fara zubuwa saman
fuskarta,abu guda ya cika ZCY ga rashin Mummynta gashi yaƙi kulata sai ta Jalilerh
yake wacce bai ma haɗa komai da itama gashi ita ya shareta.

_UNCLE NE littafin kuɗi ne,dan Allah masu fitar min dashi ko daina kunji, And
Duk mace mai class bata jiran kayan sata 😂 ƙoƙari take ta mallaki na kanta yanzu
yaya zamuyi daku?littafi 300 kawai kuke ƙyashin biya,bayan kuna enjoying labarina
what kind of son ZCY? Ni kuma gashi na daina free book,than littafi na gaba 500
nasan baku taɓa karanta labarin da aka sauya star ɗin fuska ba,baƙu taɓa karanta
labarin mafarauci ba😂 whatever dan Allah pay before you read just 300 kunji 600
for vip asusun biya 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment
08119237616 thank you Habibaties 🥰_

Ƙarasawa yayi kusa da ita tare da leƙa fuskarta yace "what wrong?"jikinsa ta faɗa
ta saki kuka,cikin kukanta ta fara faɗin "Bobo Mummy bata tare dani, Mummy ta tafi
ta barni, Bobo da gaske shikenan Ni shagiya sunana?meyasa aka zaɓi zaɓi samar dani
ta wannan hanyar?na shiga uku bobo yaya zan yi?rana zafi inuwa ƙuna,mai yasa Mummy
za tace Abban Nusaibat shine mahaifina?mai makon tace Abbou ne?shikenan na daina
amsa sunan Nihila Kabeer bobo? Bobo ina jin inama nina mutu ba Mummy inama...,"da
sauri yasa hannu ya rufe mata baki idanunsa yar sun kaɗa sunyi jaaa,kasa ce mata
komai yay sai rungome ta yayi a jikinsa suka sauke ajjiyar zcya a tare..
*Nimcyluv*
7/9/21, 3:56 PM - Buhainat: UCL NE
_84-85_
Waro idanu Jalilerh tayi tare da ɗura idanunta cikin na Jalal,shima ita yake kallo
while bakinsa na cikin nata amma koda wasa baiyi try na kissing nata ba,kawai ya
tsaya yana kallo erection ɗinta, girgiza kai ta farayi a hankali still hawaye na
bin fuskarta yana sauka a saman tashi fuskar,wani murmushi yay kana ya zare bakinsa
a hankali tare da kifa kansa a saman ƙirjinta ya shiga sauke numfashi, cikin Muryar
kuka Jalilerh tace "Uncle na yace min aduk lokacin da mukaji zuciyoyinmu babu daɗi
muyi kuka,kuka sosai domin kuka na rage raɗaɗi da ƙunci zuciya kafin daga bisa ni
mugujewa abinda yake sanyamu cikin damuwa kuma mu roƙin Ubangiji ya sassauta mana
abinda mu keji, Uncle kayi kuka koza kaji daɗin zcyarka,kayi kuka ko ƙunci da
raɗaɗin da zucyarka take maka zai rago,kayi kuka domin samawa kanka sauƙi da salama
a ranka,kayi kuka Uncle ni shi nake buƙata a wajanka kayi kuka kayi kuka kayi kuka
UNCLE.."kamar da wasa yaji wasu zafaffun hawaye sun fara bin saman kuncinsa a
hankali ya fara sauke ajjiyar zcy kuka tasa itama da rungome sa,gaba ɗaya Jalal
mantawa yay shi ɗin babba ne kuma namiji ne kuma wanda yake shirin zama shugaba a
wannan garin,wani kuka ne yazo masa kukan da tunda yake a rayuwata bai taɓa irinsa
da wayonsa ba,kukan da ko sanda Mummy ta rasu akan idanunsa bai irinsa ba,kuka ne
wanda yake tawowa tun daga ƙasan zucyarsa,kansa ya ƙara shigarwa cikin ƙirjin ta ya
shiga rera kuka cikin sautin muryarsa daga shi har Jalilerh an rasa mai rarrashin
wani ba ita da take macen ba bare shi da yake namiji kuka yake da dukkan ƙarfin sa
yana jin kukan na tafiya da zafi da ƙunci haɗi da raɗaɗin da zcyrsa take masa,sai
da suka shafe wajan 20minutes suna kuka a tare kafin a hankali Jalal ya fara saita
nutsuwar sa shuru yayi ya shiga sauke ajjiyar zcya 10seconds left yaga taƙi daina
kukanta sai shassheƙa take,tsayawa kawai ya fara tunani mezai mata?tayaya zai fara
lallashinta?shi sam bai saba kuma bai san yaya ake ba, lumshe idanunsa kafin ya
ware su a hankali kuma cike da juriya da jarumta ya ɗan ɗaga jikinsa daga nata
domin yanzu wasai ya kejin zucyarsa bai taɓa sanin kuka na sawa aji sauƙin zcya ba
sai yanzu, gajiyayyun idanunsa ya ɗaga a hankali ya sauke fuskarta tsayawa yay
kawai yana kallonta ganin yadda take da kuka bil haƙƙi kamar ƙaramar yarinya,tashi
yay daga jikinta kafin ya zauna a gefen gadon kallonta kawai yake kamar mai
nazartar wani abu sai kuma kawai ya saka tattausan hannunsa ya ɗagota gaba ɗaya
zuwa jikinsa,jikinsa ta shige tana ƙara sautin kukanta cikin nutsuwa ya ɗura kanta
a shoulder ɗinsa ya fara clapping bayanta alamar rarrashi murya chan ƙasa kamar mai
kuyan magana yace "Waye?"turo baki tayi tare da shagwaɓe fuska taci gaba da kukanta
bakinsa ya ɗura a kunnanta a hankali kuma ya fara yi mata waƙar _WAIT FOR ME🎻_

_🎻🎻I don't know when am coming back,i will be gone for a little while, but i will
keep myself for me and you, i will be back for you,i dunno what the feature
brings,but i want you to be with me I go de hope and pray Make You wait for me ,i
Will come back for you darling🎻🎻._

Shuru tayi ta shiga sauke ajjiyar zcy tare da ƙare shigewa jikinsa,sosai waƙar tai
mata daɗi Musamman kalaman cikinta,jin yay shuru yasa ta ɗago kanta da sauri ta
rufe idanunta sbd haɗa ido da sukai dashi, ɗauke kai yana kallon agogo yaga remain
10minutes pass 10,can kuma yace "nayi kuka kinji ko?"kaita gyaɗa masa alamar
eh,jinjina kai yay yace "good,da wasa kada ki sake wani yaji cewa nai kuka kin
gane" saurin kallonsa tai to ita wa zata gayawa? Dawa take surutu da Mummy kawai
take shira sai shi idan yay niyyar magana amma a haka har yake tunanin kada ta
faɗawa wani,gira ya ɗaga mata sauri ɗauke kai tayi cire ta yay a jikinsa yace "oyaa
look at me,ina son tambayearki" gyara zamanta tayi kanta a ƙasa ta fara wasa da
yatsun hannunta domin sam bata jin zata iya haɗa idanu dashi bare har ta tsaya
kallon cikin idanunsa, idanunsa a kanta kamar bazai magana ba sai kuma yace "Waye
Uncle ɗin da kika faɗa ɗazo?" Cikin ƙaramar muryarta mai cike da ƙuruciya tace "Mom
ta cemin kada na faɗawa kowa,amma bana jin zan iya ƙin gaya maka, Abba na ne amma
Mummy ta ce min na dinga cewa Uncle" jinjina kai yay yace "to meyasa ya barki har
wannan muta nan suke binki?" Shuru tayi na wani lokaci kafin tace "A ranar baya
cikin birnin yaje meeting, ƙilan yama manta cewa ranar ce da ake haɗa samari da ƴan
mata"taɓe bakinsa yay kana yaja baya ya jingina da jikin gadon kana ya lumshe
idanunsa kamar mai bacci, shuru itama tayi tare da ƙurawa fuskarsa idanu kamar daga
sama taji yace "Wace Ammi last time da naji kinyi maganarta?"shiru kawai tai masa
domin ba zata iya faɗa masa matsayinta a wajanta,tabbas Ammi jigoce gareta duk da
cewa bawai tana fahimtar komai bane amma sosai ta kejinta har cikin ransa da jinin
jikinta, wasu hawaye ne suka shiga zubuwa daga cikin idanunta ta kasa ce masa
komai, kallonta kawai shima yay kafin ya taɓe baki ya janye idanunsa daga kanta,sai
tai kuka dan kanta ta hqr baice mata komai ba,ganin ta sauka daga kan bed yasa ya
juya harya buɗe baki zai magana sai kuma yay shiru, sauka tayi ta nufi wajan da
take ganin shine bathroom tana zuwa ta cire rigar asibiti ta haɗa ruwan zafi ta
fara gasa jikinta gaba ɗaya ta manta acikin asibiti take,sai da ta gama wankan tai
alwala nan fa ta rasa abin sawa a jikinta,rigar asibitin ta ɗauka zata saka sai
kuma taga gaba ɗaya ta jiƙe da ruwa,tana nan tsaye harta shafe 20minutes can kuma
ta matsa jikin ƙofar kamar mai raɗa duk tsoro ya gama kamata cikin sanyin murya
tace "Uncle.." yana jinta yay shiru kamar bai san me tace ba,kamar zatai kuka ta
ƙara cewa ,"Un...cle.. Uncle" gyara kwanciyarsa yay kamar bazai magana ba sai kuma
yace "uhm" sound ɗin muryarsa kawai taji tasan cewa yaji me tace sai tace "bani
aron rigar ka nasa" kallon ƙofar bathroom ɗin yay kafin ya sauke numfashi yace
"idan naƙi fa?" Marai-raice fuska tayi tace "Please Uncle" ɗauke idanunsa yayi
kafin yace "fito ki ɗauka"kwaɓe fuska tai tace "a hakan naked?" Lumshe idanunsa yay
kamar mai bacci sai kuma yace "to zauna ciki"ya faɗi hakan yana ƙara lumshe
idanunsa,jin shuru yasa ta buɗe ƙofar tare da ɗan leƙawa ganin ya juya baya yasa ta
fito a hankali cikin sanɗa inda taga jallabiyar sa ta nufa tana zuwa ta ɗauka yana
sane ya mutsa tare da karkato kansa aikam da gudu ta kwasa tai cikin bathroom,wani
lafiyayyan murmushi ya saki har sai da dimples ɗinsa suka loma,kana yaja idanunsa
ya rufe,sai da ta gama saka riga taga tana ja mata har ƙasa fitowa tayi a hankali
ganin babu vail ko hijab yasa ta ɗauki wani hirami ta yane kanta dashi a haka ta
gabatar da sallar da ake binta kana ta shiga azkar ɗin da Jalal ya koya mata bayan
ta gama ta kallesa sai kuma ta kalli basket ɗin dake kusa da ita,sai lokacin taji
wata yunwa tana kawo mata farmaki,cire hiramin tayi tare da lankwasa ƙafafuwan
ta,jawo basket ɗin tayi warmer ɗin farko taga soyayyan dan kalin turawa sai biyar
ƙwai shi kawai ta zuba a plate ta fara ci tunda ta fara buɗe basket ɗin tsorawa
bakinta ido yay ganin yadda take tauna abincin kamar bata so,komai a nutse ta keyi
ta ƙara ƙyau tayi fresh girmanta ya ƙara fitowa, ajjiyar zuciya ya sauke yana ƙara
ware manyan idanunsa a kanta a haka har ta gama ci ta fara neman ruwan sha, ɗago
kai tayi da sauri ta rufe idanunta tare da dafe ƙirjinta,juya idanunsa yayi har sai
da ta ɗan ƙware sbd wani ƙyau da yayi mata a ido,da hannu yay mata alama da fridge
a hankali ta miƙe jiki a sanyaye ta nufi fridge ta ɗauki gorar ruwa mai sanyi ta
sha,tana gama ta mayar da raguwar ciki,kanta a ƙasa ta ƙara so wajan sa,shima
kallonta kawai yayi bai magana ba,turo baki tayi tai marai-raice fuska tace "toka
matsa mana bacci zanyi" ɗauke idanunsa yayi yace "a ina zaki baccin?" Bata ce komai
ba ta haye saman bed ɗin tare da kwanciya kanta ta ɗura a hannunsa kafin ta zagaye
jikinsa a hannunta baice mata komai sai rufe idanunsa da yayi yana nan har yaji
saukar numfashinta alamar tai bacci,ware idanunsa yayi ya sauke a fuskarta sosai
take bacci cike da nutsuwa zameta yay daga jikinsa kana ya ƙaro gudun a.c sannan ya
juya mata baya a haka shima yay bacci bakinsa ɗauke da azkar..INEC a can hukumar
zaɓe sun daɗe da fara irga ƙuri'u dukkan wasu magoya bayan sauran ƙungiyoyin suna
nan kowa yana jiran tsammani,yayinda ɓangaren jam'iyyar D.R.P Jafar da Prince
Hassan da wasu manyan kusan su ashirin suke jiran abinda zaije ya dawo, Ɓangaren
P.D.R kuma Lamir ne da Hon Faisal Lawan da wasu bayan tare kuma da wasu ƴan daba
ma'ana dai ƴan bangar siyasa hakama sauran jami'yo kowa da wanda suke jiran jin
abinda zai faru,da tafiya tai ta fiya aka fara hangen masu nasara tuni jikin Lamir
yay sanyi domin duk akwatin local government ɗin da aka irga Dr Muhammad Jalal
Kabeer bobo shike da rinjaye,haka governor Mubarak Yahya cibo yayta kiran Lamir
domin yaji meke faruwa abinda ya keji gske ne ko yaya?sbd tuni aka fara sakin
result da dukkan local government ɗin da aka irga kuma yana ganin komai koda bai
gani ba labari yana iske masa, Lamir ya "kance a'a babu komai ai mune da ruwan to
rinjaye ka ƙaddara ma ka zama Governor a ƙaro ma biyu rantsuwa kawai ya rage
maka"sosai Governor Mubarak Yahya cibo yake jin daɗi kuma ya ƙara tabbatar masa da
maganar boka Saƙib gsky ne daman ya riga ya gama yi masa alƙawarin shine da nasara
ba wani ba, lokacin daya rage saura local government biyu a gama irga ƙuri'u sai
hankalin sauran jami'yo suka tashi har akaso data rigima domin wasu har shirin sace
akwati sukai amma da yake aƙwai ƙyakkyawan tsaro yasa aka kuri masu haddasa
rigimar, ƙarfe 2:00 dai-dai shugaban inec RETURNING OFFICER ya fara faɗar sakamako
tun daga sama har ƙasa inda aka fara da jam'iyyar P.D.R jam'iyyar Mubarak Yahya
cibo kenan suna da ƙuri'u 6.35,165m sai jam'iyar C.C.P da ƙuri'a 4.12,24m sai kuma
jam'iyyar P.P.C da ƙuri'a 3,11,12m"shiru RETURNING OFFICER ɗin yay yana ɗan kallon
takardun gabansa a yayinda kuma zai faɗi jam'iyya mafi rinjaye,sai kuma yay
Murmushi kana ya saita speaker a dai-dai bakinsa, Jafar kam miƙewa yay tsaye yama
rasa me zai yi sai zirga-zirga yake a tsakiyar jama'a kamar daga sama babu zato
babu tsammani yaji RETURNING OFFICER ɗin yace "Jam'iyyar P.D.R tana da ƙuri'u ɗai²
har 20.88,159m jam'iyya kenan mafi rinjaye....

Uncle ne juts pay 300


08119237616,dukkan wata mace mai aji da kuma matsayi wacce ta amsa sunan na mace
bata jiran abin sata ƙoƙari take ta mallaki nata na kanta👌🏼nasan ana karanta
littafi na ƙyau bazan ce maku komai ba amma wanda yay nagari kansa wanda yay akasin
haka ma kansa abinda kawai na sani na littafi na kuɗi ne🥰.
7/10/21, 8:18 AM - Buhainat: UCL NE
_88-89_
Cikin Wata iriyar murya Jalal yace "shiiit...stop it okay" kaita ɗaga sai kuma ta
sauke idanunta daga kallonsa bai ce mata komai ba,ya zare ta daga jikinsa tare da
faɗin "let's go" gaba tayi yana binta a baya lokacin da suka bar ward ɗin suka
tarar har sun shiga mota, Jalilerh ya gani zaune gaban motar Aryan suna haɗa ido ya
maka mata harara da sauri ta janye nata idanun tana kwaɓe fuska kamar zatai kuka,
Jafar ne ya buɗe masa back seat ya zauna itama Nihila ta shiga ciki ta zauna, Jafar
kuma ya shiga mazaunin driver, Irfan ya shiga tasa motar Imran ya zauna gaba kasan
cewar baizo da motarsa ba, prince Hassan kuma ga zauna baya,motar Irfan ce ta fara
tafiya sai ta su Jalal sai kuma Aryan shida Jalilerh a baya,a haka suka jera a tare
suka ɗauki hanyar zuwa gida, Jalilerh haka kawai taji wani kuka ya kwace mata tasa
kanta a tsakanin cinyoyinta ta dinga rera kuka sai da tayi mai isar ta tai shiru ta
shiga sauke ajjiyar zcy, Aryan ne ya kalleta yace "wannan kukan na mene haka
hubby?" Cikin Muryar kuka tace "ba shi bane ya harare ni"waro idanu waje yay yace
"shi wa?" Turi baki tai tana sauke ajjiyar zcy kafin tace "Uncle mana" shiru yay
yana jin zucyarsa nayi masa zafi kafin ya kalleta yace "to meye na damuwa tunda
bani na harareki ba?just forget about him hubby"yana faɗin hakan ya juya kan
motarsa ya saki hanyar da zata kaisu gida, kallonsa kawai tai ba tace komai ba.gaba
ɗaya motocin sukai parking a parking space, suna parking wasu manyan securities
suka ƙarasu wajan motar Jalal da sauri wani ya buɗe back seat, lumshe idanunsa yay
yana fesar da wata iska daga cikin bakinsa kafin a hankali ya ajjiye jaridar daily
trust ɗin da yake karantawa wacce kusan rabin ta duk photonan sa ne da kuma bayanan
yadda zaɓe ya gabata,kallon Nihila yay harya buɗe baki zai magana sai kuma yaga
Jafar ya ƙara so wajan seat ɗinta ya buɗe ƙofar yana mata magana a hankali, ɗan
cije lips ɗinsa kawai yay kafin ya sakko da fararan ƙafarsa zuwa wajan motar,yana
gama fitowa gabansa ya yanke ya faɗi,sauri dafe ƙirjinsa yay yana ambaton Allah a
jere,kafin securities ɗin su dawo bayansa riƙe da guns manya,a hankali ya fara
tafiya cikin nutsuwa kamala haiba da kuma jarumta,kana ganinsa kaga cikakken namiji
mai taƙama da dukkan baiwar da Allah ya bashi,duk da cewa ya rame amma har yanzu
yana nan tunbinsa ya ƙara ɗagawa ya ƙara faɗin daga saman ƙirjinsa,ga sajensa daya
ƙara yawa da tsayi sunyi ƙwance lufff, hannayensa ya zura cikin aljihu ya fara
tafiya tsayawa yay sbd abin yaji Imran ya faɗa, Irfan ne yace "to Allah ya sadai
lfy,naga tare muka taho dashi"Imran yace "eh,but shine a baya kuma daman tun a
hanya na fahimci kamar motar babu lfy sbd yadda motar take tafiya a hankali"Irfan
yace "ok!bari mu shiga ciki sai mu kirasa muji,Wlh yunwa na keji gaba ɗaya murna
tasa ko tea ban sha ba"dry Imran yay yace "haka dai,na fahimci kafi kowa ci" gaba
ɗaya sukai gaba,babu kowa a compound ɗin sbd Abbou yace bai son taran zaman makokin
nan,wanda duk yawancin sa gulma ce ɗai-ɗai ne masu zaman Allah,duk wanda yazo masa
ta'aziyya, Jalal tuni ya shiga cikin gida bayan ya gama jin abinda suke faɗa amma
har ƙasan zcyrsa yasan ba haka kawai aryay yaƙi tawowa ba,gaba ɗaya securities ɗin
suka tsaya a bakin ƙofar gidan wasu a compound wasu kuma a chan bakin gate, Jafar
gyara tsaiwa yay yace "baby dukkan mai rai ai mamaci ne,kuma kowa da sanadin
mutuwar sa,yanzu kukan na kike na tabbatar yana baƙantawa Mummy rai,abu guda zaki
ki sama mata nutsuwa da kwanciyar hankali shine addu'a, addu'ar ki kawai take
buƙata" shiru tai tana goge hawayen fuskarta matsuwa yay kusa da ita tare dasa
hannunsa ya tallafo haɓarta yace "when Zaki last paper naki?,i mean exam ɗin
ƙarshen semester na final school ɗin ki" kallonsa tai yay saurin janye idanunsa sai
kuma tai Murmushi tace "Nan da 2weeks in sha Allah i will be graduate" Murmushi yay
mai sauti yace "ehyee kace na kusa angwancewa,to Allah ya kaimu" gabanta ne ya faɗi
sbd gaba ɗaya ta manta cewa jiranta yake tai final exam ai maganar aura su,ga kuma
maganarta da Bobo shin ta gaya masa ne ko ta bari yaji a bakinsu Abbou? Innalillahi
wa'inna ilaihir raji'un yanzu me zatai kenan, Jafar zai fahimce ko bazai ba,zai
gane cewa babu kaifin wasiyyar Mummy ce hakan,shirun da tayi yasa ya fahimci aƙwai
wani abu,sama ya kalla yaga garin yana sauyawa alamar hadari sai ya dawo da
kallonsa yace "what wrong?" Murmushi kawai tayi tace "a'a babu" yace "okey! Let's
go inside" a jere suka shiga cikin gidan suna shiga main parlour suka samu Jalal
tsugune gaban Abbou ya ɗura kansa a cinyar Abbou yana sauke ajjiyar zcy shi kuma
Abbou yana ta bubbuga bayansa,waje ya samu ya zauna yana faɗin "Mameey sannu da
gida"Mameey tace "yawwa son ya ƙoƙari muna fa gdy Allah ya saka da alkairi"
Murmushi yay yace "it's my pleasure" kafin yace "ya ƙarin hqr?"tace
"Allahamdulillah,Mamanka bata daɗe da tafiya ba,amma tace zata dawo"jinjina kai
kawai yay, Abbou cikin raɗa yace "haba gwarzo na,mene na kuka kuma bayan ka samu
abinda kake buƙata,kardai ka sauya daga jarumi da kake zuwa wani daban,ko wani
kakeso yaga hawayenka yaga rauninka?"da sauri ya girgiza kai yana ƙara tura kansa
tsakanin cinyoyin Abbou kana ya shiga goge idanunsa ta yadda babu wanda zai san
kuka yay, ɗan Murmushi kawai Abbou yay shi kansa dauriya kawai yake amma rasuwar
Mummy ta girgiza sa sosai,tashi Jalal yay yana haɗe ransa kafin ya langwaɓar dakai
yace "my phone" miƙewa Abbou yay yace "ok jeka kai breakfast,amma ina Aryan da
Jalilerh ne?"Irfan dake nufar danning Area yace "Wlh Abbou masu san inda yay
ba,kuma suna tare da Jalilerh"kallon Irfan yay kafin yace "shirme kenan" yana faɗin
hakan yay upstairs abunsa Jalal kuma part ɗinsa ya huce ba tare daya ƙara kallon
kowa ba, Nihila ma upstairs tayi tana jin zaman parlour'n babu daɗi, Abbou na shiga
part ɗinsa ya ɗauki wayarsa ya shiga dailing number Aryan, lokacin Aryan yana cikin
wani park zaune saman kujera sai Jalilerh wacce take zaune gabansa,wacce masa mitar
gida zata, ajjiye fork ɗin hannunsa yay yace "yau soyayya za muyi,kinga soon za'ai
auranmu" ita dai bata kulasa ba, ko kaɗan ta kasa cin cips ɗin da yake gabanta,ana
kiran Abbou ya shigo yana kallo yaƙi picking har sai da akai kira wajan uku sanan
yay picking cikin faɗa Abbou yace "where are you Aryan?" Aryan yace "Abbou motana
ya samu matsala amma yanzo zan tawo gyarawa ake" Abbou yace "ka da ka sake ka ƙara
10minutes a waje ko mata gyaro ba ka hau napep,kaje ka ɗauki yarinya bayan kasan
cewa bata da lafiya"yana faɗin haka yay rejecting call ɗin, Murmushi kawai Aryan
yay yana maida hankali sa kan Jalilerh.

_UNCLE NE littafin kuɗi ne akan farashin 300 vip 600 dan Allah kuyi payment
kafin ka karanta min book,ina da free books da yawa idan shi kake buƙata,amma
wannan na kuɗi ne tun kafin a fara koka san da haka,😂😂 Wlh Anty indai baki biya
ba to ke ba babbar kai bace tunda kike jiran abin sata duk wanda yay biya na zai
biya ta wannan asusun 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment
08119237616_

Gaba ɗaya suka haɗu saman daining sbd gaba ɗaya ɗayansu babu wanda yay
breakfast,baka jin komai sai ƙarar spoon,fork, and knives, Mameey tuni ta koma
ɓangaren masu zuwa gaisuwa tana zuwa ta samu Mama zaune tana jan casbawa sai kuma
Hajiya Atine mahaifiyar Nusaibat da kuma wasu mata da suka zo daga maƙota,itama dai
Mameey danginta suna hanya gasancewar ba ƴar nan bace ita can cameron county take
da zama shiya ba koda yaushe familynta suke zuwa ba, wayoyin Jalal Abbou ya kwasa
ya nufi side ɗin samarin yaran nasa yana zuwa ya shiga part ɗin Jalal, ƙwance ya
samesa saman 3seater daga shi sai 3gauter da farar singlet wacce ta kamasa ya ƙure
a.c sam baya iya zama babu sanyi ya sama da Paris su da kullum suke cikin yayyafin
ƙanƙara, idanunsa a lumshe kamar mai bacci ganin yana bacci yasa Abbou ajjiye masa
wayoyinsa a kusa dashi kana ya gyara masa ƙafarsa data lanƙwashe,samun kansa yay da
shiga bedroom ɗin Jalal yana shiga ya dinga bin ko ina da kallo,har idanunsa ya
tsaya akan photon Jalilerh wanda ya manna,cikin ransa yake faɗin "yanzu lokacin
yayi da gaba ɗaya zaku hqr da juna, Jalal ya zauna da Nihila da kuma wacce na aura
masa, Aryan ya zauna da Jalilerh matsayin matarsa, Jafar kuma zan masa bayanin
komai yadda zai fahimta daga nan ya nemo wata,su Irfan ma duk su nemo mata a haɗa
ai auran lokaci guda kowa ya huta"da wanan tunanin yasa hannu ya cire photon
Jalilerh ya saka cikin aljihun wandonsa kana ya fice daga ɗakin,yana fita Jalal ya
buɗe idanunsa yabi bayan Abbou da kallo,wyarsa ya ɗauka na yaga kira sama da 50
hadda hukumar INEC da kuma gidan gwamnati sai kuma different numbers sai kuma DM
shima babu a dadi, wani message ya gani kai tsaye ya shiga ciki yana shiga ya fara
karantawa kamar haka _Assalamu alaika ur excellence hukumar INEC na tayaka murna da
samun damar dakai na zama Gwamnan jihar Ibadan congratulations once again yallaɓai,
za'a rantsar dakai a ranar 29 ga wanann watan kafin nan kana da meeting a gidan
gwamnati by tomorrow morning I have a nice day sir_
_~from~ RETURNING OFFICER_
Yana gama karantawa ya saki wani lafiyayyan murmushi wanda ya sanya dimples ɗinsa
suka loma,gadai mulki ya samu kamar yadda yake buƙata kuma yadda yake cikin burinsa
amma mai yasa baya cikin farin ciki ne gaba ɗaya? Mai yasa ya keji gabansa na
faɗuwa? Mai yasa zucyarsa take ciki da zullumi da kuma faɗuwar?" Runtsa idanunsa
yay yana ƙara jin ransa nai masa suya ƙirjinsa ya kalla nan yaga sunan raɗau kamar
yadda yake ko yashe yankan na warkewa sunan na ƙara fitowa,shafar sunan yay kana ya
lumshe idanunsa tunawa da Aryan da yay yasa yaja tsaki,wani DM ɗin ne ya ƙara
shigowa wannan kuma na ta'aziyya ne da ake ta turo masa tun jiya, lumshe idanunsa
yay babu jimawa bacci ya ɗauke sa yama manta da Lokaci domin time ɗin sallar zuhur
ya kusa haka ya fara bacci wanda yinsa kawai yake ba dan daɗi ba,Aryan bai dawo da
Jalilerh gida ba sai wajan asr prayer wasu masjid ɗin ma alrdy sun idar, parking
yay a harabar gidan yana parking ya hangi Alhaji khamal tsaye yana latsa waya,
fitowa yay daga cikin motar itama Jalilerh ta fito tana lumshe idanu sbd baccin da
ta keji ga jikinta babu daɗi rabonta da wanka tun jiyan,ga wata yunwa dake
damunta,bata tsaya sauraran maganar Aryan wacce yake cewa "kada ki faɗawa ko ina
mukaji, kawai motarmu ya samu matsala"bata kulasa ba ta shige gida,babu kowa a main
parlour da sauri da haura upstairs, Aryan ya nufi ciki da sauri Alhaji khamal ya
tsayar dashi yana tsaya yace "ina wuni?" Yace "lfy, Allhamdulillah kiramin
Abbou'nnaka" Aryan yace "ok" ciki ya shiga yana shiga ya nufi upstairs,sakin
labulan window'n Jalal yay ta saman upstairs bayan ya gama ganin shigowar su cikin
gida, dwonstrais ya nufa a hanya yaci karo da Jalilerh bai ko kallo inda take ba ya
shige ta tsaye tana kallonsa,haka Aryan ma,yana sauka ya nufi lambun gidan wata
farar kujera yaja kusa da ƙaramar dake wakana a wajan,shiru yay tare da tsorawa
ruwan dake gabansa idanu,bai taɓa sanin nada daɗi ba sai yau,da Mummy na nan bazai
taɓa kawowa iyanzu bai kai komai cikinsa ba, baya yay tare da kwanciya jikinsa
kujerar yana fesar da numfashi, shi Mulkin nan tun ba'a je ko ina ba ya fara
damunsa kira kota ina tun kafin ma ya fara shiga office,a hankali Aryan ya tura
ƙofar ɗakin tare dayin sallama cikin zcy Abbou ya amsa,yana zaune saman duguwar
kujera yana operating system sai coffee dake gabansa dan ya kasa kai komai cikinsa,
Aryan ne ya zube gabansa yace "am so sorry Abbou Wlh....,? Dagatar dashi Abbou yay
yace "idan wanan ya kawo ka get out of my room,ka riga ka nuna ban isa da kai ba"
girgiza kai Aryan yay yace "Wlh Abbou..,"tsawa ya daka masa tace "nace idan wannan
maganar ya kawoka ka fice min daga nan tun ranka mai ɓaci Aryan" tsoro yaji sbd
Abbou bai taɓa matsa tsawa irin wanann ba miƙewa yay har yaje ƙofa sai kuma ya
tsaya yace "Abban Nusaibat na kiraka a compound" yana faɗin haka ya fita waje yana
jin ransa babu daɗi, miƙewa Abbou yay ko coffee ya kasa sha,dake a shirye yake tsaf
wayarsa kawai ya ɗauka yay waje,yana sauka dwonstrais ya haɗu da Mameey hannunta
riƙe da babban tray zatai waje kallonta yay yace "sai ina?" Tace "lambu wajan Bobo
tun da suka dawo bai ci komai ba" da sauri ya kalleta sai kuma kawai ya ɗauke kansa
ya nufi wajen shima,gaisawa sukai da Alhaji khamal,numfasawa Alhaji khamal yay yace
"ni mai laifi ne gareka Alhaji Kabeeru ban san da yaushe na aikata hakan ba,ban san
kuma sanda zai daina baka hqr da nai manyan ya fiyarka,dan Allah Alhaji Kabeeru
kayi....,"cikin takaici da kuma zallar damuwa ya kalli Alhaji khamal sai kuma ya
saki Murmushi yana gyara tsaiwa kafin ya sanya idanunsa cikin na Alhaji khamal
yace...
*NIMCYLUV*
7/11/21, 8:44 PM - Buhainat: UCL NE
End book 2
_90-91_
"Me yasa kake damun kanka Alhaji khamal?na gaya maka komai ya huce kuma yanci gaba
da riƙe Nihila as my daughter"kallonsa kawai Alhaji khamal kafin yace "ina jin
kamar ban zame maka amini na gari ba,na cuceka cutar da bai dace amini yaywa
amininsa ba,na cuci kaina na cuci baby,dan Allah dan Annabi kayi hqr ka yafemin Wlh
bana jin daɗi zcyta babu daɗi,gani nake kamar kana riƙe dani kana jin haushina
kamar kana gaba dani" ya faɗa idanunsa cike da hawaye, girgiza kai Abbou yay yace
"kada ka damu gareni komai ya huce komai da sanadinsa Allah ya rufa mana asiri baki
ɗaya" da Ameen Alhaji khamal ya amsa jiki kuma a sanyaye ya ƙara yiwa Abbou gaisuwa
kana ya bar gida zcyarsa babu daɗi,shima Abbou juyawa yay ya shige cikin gida kai
tsaye upstairs, Mameey na shiga lambun ta hangesa can kusa da ƙorama ya zura
ƙafafunsa ciki yana ɗan wasa da ruwan yayinda idanunsa suke kallon cikin ruwan amma
a zahirance bawai ruwan yake kalla ba, tunaninsa yana can wani wajan daban,
ƙarasawa wajansa tayi tare dajan wata kujerar ta zauna,bayan ta zauna da kallesa
sosai taga gaba ɗaya hankalinsa yana ga wani waje domin ko zuwanta wajan bai sani
ba,hannu tasa ta taɓosa da ɗan sauri ya sauke ajjiyar zcy tare da juyawa sbd yasan
shi ɗaya ne a wajan,ganin Mameey yasa ya ɗan saki murmushin gefen baki,kallonsa
kawai Mameey tayi kafin tace "meyasa zaka zauna kai ɗaya?"shiru kawai yay mata
baice komai ba, Mameey tace "ina lura dakai tun safe ba kaci komai ba,anya zama zai
yiwu babu cin abinci?ai saka ɗaurawa kanka wani ciwon nada ban kuma,ohhyaa ga
abinci" kallonta yay ya kalli abincin kamar bazai magana ba sai kuma yace "i lost
my appetite" Mameey tace "ayaa,dole haka zaka daure kaci ko babu yawa ko kuma a
matse maka lemon kasha za kaji dai-dai" baice komai ba ganin ta ɗauki wayarta can
kuma ta kara wayar a kunne tace "baby matsewa bobo lemon guda 10 a cup ki ɗan saka
suger half spoon" Nihila dake zaune tana kallon Jalilerh wacce take ƙwance tai lamo
saman bed ta rungome pillow tana sauke ajjiyar zcy tace "ok Mameey,part ɗinsa za'a
kai masa?" Mameey tace "no yana lambu" tana faɗin haka tai rejecting call ɗin,
Jalal ne ya fesar da numfashi yace "Mameey bana shan lemon" da mmki Mameey tace
"yaushe hakan ya faro,bayan kowa yasan kana sha"lumshe idanunsa kawai yay yace
"kawai na daina" gyara zama Mameey tayi cikin serious magana tace" ina tunanin zan
maye maka gurbin Oum Jalal,ina tunanin zan baka farin ciki irin wanda kake samu
wajan Oum Jalal,amma naga kamar baka nema daga waje na, Muhammad tunda nake da
mahaifiyarka Zulfa musu bai taɓa haɗani da ita ba,kusan zan iya cewa nafi kowa
baƙin cikin abinda ya faru,Wlh tllh ni kallon su Irfan nake maka gani nake kaima
nina haifeka,bana ganin wani banbanci tsakani,dan Allah nima kayi min kallon
uwa,bawai ka gayan damuwarka ba domin nasan wannan halittar ka ce ba kowa yake
sanin abinda ke ranka ba,amma ko yaya ne ka dinga sharing damuwarka dani in sha
Allah zan zame maka madadin abinda ka rasa"ta ƙare maganar tana buɗe wasu
warmers,kafin ta buɗe yay saurin riƙe hannunta yana ɗan kwaɓe fuska yace "noo
please Mameey, coffee kawai" bata kallesa ba itama tace "eat something than sai
kasha coffee ɗin" shiru yay mata harta gama zuba masa Chucus plantain wanda yaji
nama, aƙwai kana ta sanya masa spoon ta ɗora masa a cinya tace "eat" bai son musu
da ita hakan yasa ya ɗauka ya fara sanyawa cikin bakinsa kamar bai so, yadda yake
taunawa kawai zai nuna maka ba daɗin abincin ya keji ba,a haka ya samu yaci rabi
kana ya ture plate ɗin, kallonsa tayi tace "meye wannan?" Cikin ƙasa da murya yace
"Mameey I'm full" kafin tai magana Nihila ta ƙarasu wajan hannunta riƙe da ƙaramin
tray ta ɗura cup a samansa, durƙusawa tayi idanunta akan bobo tace Mameey gashi,
girgiza kai Mameey tayi tace "no baida kawai" Nihila ta kalli bobo tace "bobo ya
jikin?"idanunsa akan ruwan dake kwaranya yace "Allahamdulillah"zata ƙara magana
Mameey tace "leave" komawa tayi da tray ɗin lemon tana tafe tana juyawa,bayan yasha
ruwan da Mameey ta bashi ya miƙe tsaye zai fita Mameey tace "koma ka zauna i want
talk to you Muhammad" zama yay yana ɗura idanunsa akan Mameey,itama kallonsa tayi
tace "mene ra'ayinka akan baby?" With much surprise ya dinga kallonta kafin ta ɗura
da faɗin "nasan baka da niyyar aure yanzu,amma yanayin da kake jiki auren shine
mafita,kuma kasan idanun jama'a akan ka suke dole ne ka ajjiye iyali ka fara
mulkarsu kafin ka mulki jama'ar gari,ban san yaya matsayin baby yake a ranka
ba,kana sonta da aure ko akasin haka? duk yadda yake a ranka inma kallon sister
kake mata ko baka da feelings a kanta,ya zama dole ka dinga sanya sonta da son
kasancewa da ita a cikin zcyarka,nasan bata da wata damuwa komai aka zartai zata
amsa,amma ga namiji auren macen da bai so matsala ne,duk da cewa ina da tabbacin ba
zaka taɓa yin wani abu da zai cuci Nihila ba,amma rayuwar aure da kuma
zamantakewarsa daban yake,dole yadda kuke ada ba haka zaku kasance ba,anawa tunanin
ya kamata ka fara jin ta bakinta ma'ana ka fara keɓewa da ita"ware idanunsa wanda
suke a rufe yay kafin ya cije lips ɗinsa yace "what about Jafar?" Shiru Mameey
itama tayi kafin ta miƙe tace "don't worry about him, Abbou Jalal zai masa magana
ok" tana faɗin hakan ta miƙe tsaye tare da ɗaukan tray ɗin tai gaba da kallo kawai
ya bita,kafin ya sauke wasu tagwayen ajjiyar zuciya. Bayan sallar issha'i Jafar yay
parking da motarsa kana ya nufi cikin gida,a main parlour ya samu Mameey sai kuma
Mama zama yay kansa a ƙasa ya gaishesu kana ya ƙara yi masu ta'aziyya,satar kallon
Nihila yay sai kuma ya ɗauke kansa, miƙewa Mameey tayi tace "bari nasa Laure ta
kawo maka ruwa"bai ce komai ba sai Murmushi da yayi, Nihila ce tace "Yaya Jafar ina
yini?" Murmushi yay wanda yake nuna zallar jin daɗi yace "bana amsawa" idanunta ta
ɗauke daga kan littafin da take dubawa tace "why?" Shima ya kwaikwayi muryarta yace
"why?" Salati yaji an zabga da sauri ya juya sbd a tunaninsa tuni Mama tabar
parlour'n tsaye ya ganta tana tafa hannu tace "huuuu³ yaushe ka zama sallamamme
bani da labari,a'a Wlh wannan halin banza ne,ina ruwanka dayin Muryar mace? Banda
neman magana, yuuuu ko daudo zaka koma ne bana da labari Jafaru? a'a wlh wannan
gantalewa ce yaya ina ya bonka sallah zaka kasa alwala?" Ɓata fuska yay yace "to
ina ruwanki ne?" Haɓa ta riƙe tace "Mahadurrasulillah zagina zakai? Daga faɗin gsky
sai cin mutunci ya biyo baya? To Allah ya baka hqr tunda ka zama gantalalle" shi
dai baice komai ba harta gama surutanta tai gaba,tana barin parlour'n ya koma kusa
da Nihila yace "me kike ne?" Idanunta akan littafi tace "study" jinjina kai yay
yace "ok you can continue my wife to be soon in sha Allah" ɗago kai tayi ta kallesa
suka haɗa ido kasa ɗauke idanunta tayi sbd gabanta daya faɗi taba rasa mene za tace
masa,tarin da sukaji yasa gaba ɗaya suka dawo cikin nutsuwarsu,bobo ya fito daga
shi sai 3gauter da farar singlet kai tsaye kitchen ya nufa ko inda suke bai kalla
ba, duk da cewa shida Jalal abokai ne amma hakan bai hana yaji wata kunyarsa ta
kama sa ba,dalilin haka yasa ya miƙe da sauri ya ɗauki key ɗin motarsa yace da
Nihila "goodnight wify,luv u Soo much" yana faɗin hakan ya fice daga cikin gidan ya
nufi waje,bobo na shiga kitchen yaga da aƙwai ruwan zafi a flast tea ya haɗa a mug
ya zuba milk da bonvita da obalti,sai suger guda uku, spoon yasa ya juya tea ɗin,
yana kitchen ɗin zaune saman stool kasan cewar ta kashe wutar kitchen ɗin yasa ba
kowa zai san yana ciki ba, tun daga bakin ƙofa ya hango ta tana tafiya a hankali
kamar wacce ƙwai ya fashewa a ciki,tana tafe hannunta a mararta wacce tun safe take
mata ciwo, idanu ta fara rarraba wa sbd duhun data gani a kitchen ɗin, ƙarasa shiga
ciki tayi ta nufi inda makunnin ƙwan yake,tsayawa tai cak a tsakiyar kitchen ɗin
sbd wani murɗawa da marta tai har sai da ta saki ƙara ta durƙoshe a wajan ta fara
kuka,sbd Allah yana gani ciwon ya fara cin ƙarfinta,ga wani amai dake taso mata
haɗe da ciwon kai zazzaɓi duk lokaci guda,duk abinda take a kan idanunsa yana zaune
yana shan tea hankali ƙwance time to time yana lumshe idanunsa,amma idanunsa ko
mutsawa basayi a kanta, lokaci ɗaya kuma ya fahimci abinda ke damunta,ganin bata da
niyyar miƙewa ga kukan dake cin ƙarfinta,yasa ya sakko daga saman stool tare da
ajjiye cup ɗin wajan sink,kai tsaye wajanta ya nufa yana tafe a hankali sbd bai son
taka wani abu ko taka hannunta sbd ba sosai yake ganin komai na kitchen ɗin ba,a
haka harya ƙarasa zuwa inda take,fesar da numfashi yay tare da sunkuyawa yasa duk
hannayensa biyun ya ɗagota sosai ta tsorata zata saki ihu yay saurin saka hannu ya
toshe mata baki, tura ta ya dingayi har zuwa jikin bango kafin ya haɗata da jikin
bangon ya ɗan ranƙwafo dai-dai fuskarta yana leƙawa, bakinta kawai yake iya gani
suma dalilin jan da sukai ga kuma hawaye da yawon da suka jiƙasa,ita dai Jalilerh
sai leƙa fuskarsa take amma ta kasa ganin ko waye sbd duhu ga kuma wani a zaɓaɓɓen
ciwo dake cinta hakan yasa ta ƙara sakin wani kukan tana zabewa zata faɗi yay
saurin haɗata da jikinsa a tare suka sauke ajjiyar zcya mai ƙarfi,da sauri Nihila
wacce take bakin kitchen ɗin ta juya idanunta cike da hawaye,shiru gaba ɗaya sukai
sai Jalilerh dake sauke ajjiyar zcy,a hankali kuma ya dinga bubbuga bayanta yana
shafa ƙwantaccen gashin kanta,a hankali kuma ta dingani ciwon na sauka sai wani
gumi daya dinga sakko mata, idanunsa ya sauke a red lips ɗinsa kafin a hankali kuma
ya ƙarasa kusanta bakinsa da nata ya ɗan lumshe idanunsa cikin ɗaukewar numfashi ya
sauke lips ɗinsa saman nata kafin ya bata wani special hurt kiss a gefen lips
ɗinta,kana ya juya da sauri yabar kitchen ɗin,yana fita ya samu Aryan a parlour ko
kallansa bai ba ya ƙarasa shigewa part ɗinta, Aryan kuma kitchen ɗin ya shiga yana
shiga yaji bugi abu da sauri kuma yasa hannu ya kunna hasken kitchen ɗin,tsaye ya
ganta kanta a ƙasa, ƙarasawa yay inda take tsayen tare da leƙa fuskarta ganin
hawaye ƙwance saman fuskarta yasa shi faɗin "Hubby...!!"saurin ɗago kai
tayi yayinda zcyarta ta buga da ƙarfi,zallar tsoro ya bai yana a Zcyarta tunaninta
shine badai Aryan shine ya rungome ta ba?to idan ba shi bane waye? Tabbas shine
tunda gashi taji muryarsa kuma shi ta gani tsaye,to mene yake cikin kitchen ɗin?
ganin tai shiru tana kallonsa yasa yace "what wrong?" Nan ma shiru tai masa hannu
ya miƙa zai riƙe ta tayi sauri matsawa baya tana girgiza kanta,kallon fararan kayan
baccin dake jikinta yay sai kuma ya ɗauke kai tace "You are Staired" da sauri ta
kalli jikin ta sai kuma tai waje da gudu bayanta yabi da kallo yana sauke
ɓoyayyiyar ajjiyar zuciya. washegari kamar yadda aka buƙata Jalal ya shirya cikin
wata jumper mai shegen ƙyau maroon color ya saka babbar rigar,sai Black hula da
black covert shoe,hannunsa ya ɗaura agogon gucci ga farin bluetooth daya saka,da
sauri ya ƙarasa fesa parfume ɗin hannunsa,kana ya ɗauki wayoyinsa ya riƙe,fita yay
yana fita ya zamu Mameey ita ɗaya a main parlour kowa ya tafi wajan aiki dake
Monday ce, Nihila kuma na makaranta Jalilerh na ɗaki tana bacci sbd bata jin daɗi,
Abbou yana wajan masu karɓar gaisuwar da suka zo masa,kallon Mameey yay yace
"Mameey I'm going,a gyaran part ɗina before I'm coming back" murmushin jin daɗi
tayi ganin yay fesa kamar ango sai zabga ƙamshi yake,ga wata cikar zati haiba
kwarjini daya ƙara fitowa saman fuskarsa,tace "in sha Allah, Allah ya tsare ya
kiyaye" da Ameen ya amsa kana yay waje,yana fita securities suka rufa masa
baya,wata lafiyayyiyar mota aka buɗe masa back seat ya zauna kana driver ya
shiga,su kuma su shiga taso motar guda biyu,suka saka motar Jalal a tsakiya a
hankali motocin suka fara barin gidan,da yammacin ranar Mubarak Yahya cibo ne zaune
a gaban boka Saƙib yana sauraran abinda yake faɗa,boka Saƙib yaci gaba da faɗin
"kayi kuskure domin abinda mukace ka aikata bashi kai ba,dole ne ka samu matsala
akan zaɓen ka,dole ne kujerar tai rawa,kaci Sa'a kazo da wuri banda haka da bazan
iya komai akai ba"da sauri Mubarak Yahya cibo yace "Ni dai burina kawai bai huce na
Jalal a ƙasa ba, farin ciki na shi ne dukkan abinda ya sawa hannu a harkar mulkinsa
ace ya lalace abun bai albarka ba,ai tasa masa ɓarnar kuɗi,idan har zai yiwu ma
kawai a sa ya zama Mazinaci..

_End of book 2 Allhamdulillah ³, Allah yasa muga farkon book 3 lafiya,GAREKU masu
karanta min littafi ƙyauta dan Allah ku daina,wannan gumi nane idan dole book ɗina
kuke son karantawa ga MOON nan shi free book ne wanda nake typing ɗinsa yanzu,
littafin UNCLE NE na kuɗi ne akan 300 vip kuma 600 asusun biya 0116886423 sulaiman
Naima s union bank evidence of payment 08119237616 NIMCYLUV😍_
7/14/21, 4:40 PM - Buhainat: _UCL NE_
Book 3
_92-93_

_this is page 1 of book 3 and this is page 92-93 of UNCLE NE, ma sha Allah littafi
ya ɗauko hanyar ƙare wa,ina sane da masu karanta min book ƙyauta bayan kun san na
kuɗi ne,duk wannan bai daman ba,irin wanda suka siya suke fidda min amma ka ku
damu,duk mai niyyar biyana 300 babu yawa 600 for vip account details 0116886423
sulaiman Naima s union bank evidence of payment 081192371616, Duk mace mai aji
neman na kanta take kuma halal ɗinta, rashin daraja ne karɓar abin sata😂_

Dariya boka Saƙib yayi har wani hayaƙi na fita ta cikin bakinsa,sai da yayi mai
isar sa sannan ya tsoke bakinsa kamar bashi ne ya gama dryar ba, ƙasa ya buga ya
fara zane a ƙasanta kana ya ɗago kai yace "an gama,amma bisa sharaɗi guda" da sauri
Mubarak Yahya cibo yace "mene sharaɗin gaya min?" boka Saƙib yace "dole ne ka saka
masa wannan maganin a inda yake zama,ko kuma kasa masa cikin takalmin sawarsa"
Mubarak Yahya cibo ya kalli bokan kafin ya yace "Allah gafarta babu wata hanyar da
za'a iya wannan aikin dole sai ni?" Boka Saƙib yace "ita kaɗai ce hanyar da buƙatar
ka zata biya,da ace aƙwai wata hanyar da tuni na faɗa baka,kuma tunda ka amsa dole
kayi,rashin aikata hakan babbar matsala ne kuma komai na iya faruwa dakai" Mubarak
cibo yace "menene matsalar kuma?" Boka Saƙib ya ɗago jajayen idanunsa ya shiga
kallon Mubarak cibo kamar wanda yake duba wani abu a jikinsa,chan kuma ya ɗauke
idanunsa yace "bazan iya gaya maka matsalar ba,amma dai ya zama dole ka aikata
wannan abun cikin kwanakin nan"jinjina kai kawai Mubarak cibo yay kafin yace
"shkknan I'll do my best wajan ganin nayi aikin dai-dai"boka Saƙib yace "yawwa
ɓatacce wanda ya yarda aikin boka yaƙi faɗar Allah"shi dai jinsa kawai yake domin
idan da sabo ya saba da wannan surutan nasa, kuɗi masu yawan gaske ya ajjiye wa
boka Saƙib kana ya fice daga cikin ɗan ƙaramin ɗakin bayan ya amshi maganin,nan ya
tarar da mutane da yawa ɓatattu irinsa wanda suke jiran fitowar sa,kai tsaye
gidansa ya nufa yana zuwa ya tarar da Hajja Ayushert zaune tayi ta gumi kallo guda
zakai mata kasan cewa tana cikin damuwa,tana ganinsa ta miƙe tsaye fuskarta babu
walwala tace "haba Alhaji wai mai kakeson zama ne?mai yasa mulki ya keson kaika
lahira ne? Nina kasa fahimtar abinda kasa a gabanka,baka tunanin komai sai
mulki,kamar dashi aka kawo ka duniya?gsky ka nemawa kanka mafita,nifa mulkin nan ya
ishe ni kana ganin dalilin haka muka rasa ƴar mu ƙwaya ɗaya tak da muke da ita"
tunda ta fara magana yake kallonta harta kawo ƙarshe,hannu ya ɗaga mata yace
"yaushe kika zama uwata ban sani ba Ayushert?ko kuma ke kike Aure na bani nake naki
ba?to wlh ki kiyaye ne, And mulkin nan ai bake nace kiyi ba,nine nake so kuma ni
nake buƙata,ruwanki ki maramin baya ruwanki ne kiƙi i don't care,kuma ki fita a
idona na gaya maki"yana faɗin hakan ya shige part ɗinsa da sauri,da kallo kawai ta
bisa yana shigewa ta ɗauki wayarta ta shiga dailing number yayarta Hajja
Saudat,tana shiga ta nemi waje ta zauna tare da faɗin "Assalamu alaiki" Saudat dake
tare da babban ɗan ta Bashir tace "Wasalamu alaiki Hajja Ayushert" Hajja Ayushert
tace "Yaya Saudat aƙwai matsala wlh,dan Allah kina gida ne?"hankalin Hajja Saudat a
tashen tace "yasubuhanallah!, lafiya?meke faruwa dake?"cikin kuka Hajja Ayushert
tace "Nidai Yaya ki gayamin idan kina gida yanzu zanzo" da sauri Hajja Saudat tace
"eh ina gida sai kin ƙarasu"kashe wayar sukai a tare kafin Hajja Ayushert ta miƙe
ta fara shiri.bayan sallar magrib Lamir yay sallama cikin gidan Mama ce zaune a
parlour sai Jalilerh wacce take ƙwance ta lumshe idanunta tana jin muyarsa ta miƙe
da sauri kamar zata kifa tai upstairs,da kallo kawai ya bita yana wani irin
Murmushi yana gyara hular kanta, Mama kam tunda ta kansa ta ɗura ƙafa ɗaya kan ɗaya
ta shiga girgiza wa,zama yay yace "ina yini Mama?"shiru tai masa ba tace masa komai
ba,shima shiru yay mata bai ƙara magana ba,ana haka Jalal ya shigo cikin bakinsa
ɗauke da sallama hannunsa riƙe da key ɗin motarsa,a hankali yake tafiya kamar bai
son ɗaga ƙafarsa sbd gajiya,tun safe daya fita zuwa gidan gwamnati ana shirye-
shiryen Rantsuwa dake saura ƙwana biyu kacal, idanunsa ya ɗan wara jin Muryar Lamir
yana amsa masa sallamar,kallo guda Jalal yaywa Lamir ya ɗauke kansa kamar bazai
magana sai kuma yace "ina yini?"Lamir na Murmushi yace "lafiya ina tayaka murna
fa"kamar ancewa Jalal ya zauna haka ya samu kansa da zama a saman sofar dake kallon
Lamir,saurin runtsa idanunsa yay sbd wani abu da yaji ya sari kansa a hankali yaji
kansa na juyawa,cikin ransa ya dinga ambatar "La'ilaha illallah Muhammad
Rasulullah" haka ya dinga Nana tawa a cikin zcyarsa,da sauri kuma ya buɗe idanunsa
jin mararsa na halbawa da ƙarfi tana ƙoƙarin miƙewa tsaye,abun ya keji kamar almara
tunda yake haka bai taɓa faruwa dashi ba, cinyoyinsa ya haɗe waje guda yana ɗan
maza Babbar rigar sa gudun kasa su kaga yadda mararsa ta miƙe tsaye,duk abinda
yake akan idanun Lamir Murmushi kawai yake yana jinjina kansa, Mama ce ta kalli
Jalal tace "Muhammadu yaushe ka zama sallamamme bani da labari?idan kai zcyarka mai
ƙyau ce an gaya maka ta kowa mai ƙyau ne? Ka manta abinda ya aikata gareka har
kake gaishesa,na ɗauka sa tamkar ɗan dana haifa a cikin jikina ban taɓa kallonsa a
wanda wani ya haifesa bani ba,kana dai kallo kana jin abinda ya aikata ga gudan
jini na,ba tai masa komai ba,babu abinda ta tsare masa tana kallonsa matsayin
yayanta,amma yau shine ya nemi tuzarta rayuwata ya sanya akai mata abinda ko
maƙiyinka baka son ya kasance da ita,dukkan abinda ya samu Zulfa shine sila,mai
makon duk abinda zai yi ya aikata a kaina sai ya nemi tarwatsa farin cikin
ƴarta,mai Zulfa tai masa? Me ta tsare masa?idan gadonta yake magana ba ubanta ya
mutum ya bar mata ba?ko kuma kuɗin na uban wani ne?wlh wlh tllh da wasa naga ka
ƙara gaida wannan mutumin sai ranka ya ɓaci,sai kaga ɓacin rai da baka taɓa ganinsa
a waje na ba,tashi kaban waje?"kasa miƙewa yay sbd yadda ya keji baƙon yanayi a
jikinsa,ga kuma yadda mararsa take ƙara miƙewa tare da harbawa sai haɗe cinyoyinsa
yake,lokaci ɗaya idanunsa suka kaɗa sukai jajirr kamar wanda yaci kuka ya ƙoshi,
miƙewa Lamir yay tare da kallon Mama yace "Ni ba tashin hankali ya kawo ni,kuma
dukkan wannan abinda kike faɗe na aikata ne?hujja ɗaya da zata nuna ni mai laifi ne
baku da ita,ko aƙwai hujja a wajanku ne?" Ko kallon inda yake batai ba,kuma bata
tanka sa ba, Lamir yace "ko kuma zargina kike a kan wanda ya tuna asirin mahaifiyar
Jalal da kuma Alhaji Kabeeru,to bani da niyar faɗa maku,ni bana da hannu a yaɗa
cewa mahaifiyar Jalal mahaukaciya ce,abinda baki sani ba bayan ni Lamir kuma bayan
ex Governor Mubarak Yahya cibo aƙwai wanda yake farauta rayuwar Jalal,kuma shi yake
da hannu wanda faɗin abinda ya faruwa a ranar zaɓe,idan har zaku tashe tsaye ku
tashi ni daga nan garin ma zan bari,kuma ni bani jin tsoran faɗin abinda nayi
dukkan abinda na aikata zan iya faɗa a gaban kowa,maƙiyyan Jalal nada yawa na ɓoye
dana sarari na jikinsa da kuma wanda bana jikinsa ba ok!" Yana faɗin hakan ya fice
daga cikin parlour'n ya nufi waje,da idanu Mama ta bisa tana watsa masa harara
kamar ta bishi ta shaƙe haka ta keji,kallonta ta dawo sashi zuwa ga Jalal tace "ka
dai ji ko?to ni babu ruwana wlh,idan zakai hankali gwamma kayi niba shasha bace
haka nan,kai dai girman kawai Allah ya baka da shekaru amma baka da wayo sam
wlh,sai uban tunbi da aka ajjiye gaba kamar mai tsuhun ciki,to Wlh ka nutsu ni babu
ruwana wlh na sha ruwan tabara da yasin na shayar da Zulfa dashi dan haka babu
abinda zai sameka,wlh lalata ta zamanin yanzu ya lalace,abu daga wannan sai wannan
kamar cin ƙwan makauniya"ta faɗa tana ficewa daga cikin parlour'n ta nufi part
ɗinta,shi dai Jalal abin duniya ya ishesa abinda ya keji kaɗai ya ishesa,a sanyaye
ya miƙe yana baza babbar rigar sa,harya shige part ɗinsa,girgiza kai kawai Abbou
yay kafin ya juya ya nufi upstairs,daman ya fito ne domin ya tabbatar Jalal ya dawo
kuma yana saukowa yaga abinda yake faruwa da sauyawar Mood ɗin Jalal har abinda
Lamir yake faɗa da wanda Mama yake faɗa, Jalal na shiga part ɗinsa ya shige
bedroom,kayan jikinsa ya fara cirewa ya sanya cikin datti clothes,yana gamawa ya
shiga cikin bathroom ya sakawar kansa ruwan sanyi,iska ya fesar ta cikin bakinsa
gaba ɗaya abu ya ishesa baya jin daɗin yanayin daya tsinci kansa a yanzu,yana jin
wata kalar a zaba wacce bai taɓa jin ta taba, a gurguje ya kammala wankan,yay brush
ya ɗaura alwala kana ya fito daga cikin bathroom ɗin sanye da bathrobe a jikinsa,
wajan dressing mirror ya ƙarasa ya ɗauki body lotion ya fara shafawa saman fresh
skin ɗinsa,yana gamawa ya ɗauki comp ya taje sumar kansa wacce take ta gyalli,
parfume ɗinsa ya ɗauka mai sanyin ƙamshi ya fesa,kana ya je wajan wardrobe ɗinsa ya
ɗauki wata maroon color ɗin jallabiya ya ɗauka,sai wani farin boxer ƙarami daya
ɗauka ya sanya sosai ya kama waist ɗinsa amma haka yasa dan yafi son ya danne masa
mararsa,yana gamawa ya ɗauki wani farin hirami ya ɗura saman kansa lokacin ladan ya
fara kiran sallah,yana kammalawa ya fito daga daga cikin part ɗinsa,tsaye ya samu
su Imran suna jiransa, haɗa baki sukai wajan faɗin "barka da fitowa"kansa a ƙasa
yay gaba ba tare kuma daya amsa su ba,a main parlour suka samu Abbou,gaba ɗaya suka
nufi masjid ɗin,bayan Jalal ya kammala jansu sallah ya zauna ya fara gabatar da
karatun Alqur'ani ga jama'ar da suke jiransa,bai shigo cikin gida ba sai wajan 9:5
gaba ɗaya ya samesu a saman danning harya shige part ɗinsa sai ya tsaya sbd Muryar
Abbou da yaji yana faɗin "Muhammad"tsayawa yay kana ya nufi wajan kujera yaja ya
zauna,tunda ya zauna taji Zcyarta na bugawa da ƙarfi ga wani mayataccen ƙamshin
parfume ɗinsa daya daki hancinta, lumshe idanunta tayi tana sauke ajjiyar
zcya,tsaki kaɗan Nihila tayi sbd taji saukar ajjiyar zcyarta,kansa a ƙasa yace
"gani" spoon ɗin hannunsa Abbou ya ajjiye ya ɗauki tissue ya goge bakinsa
tass,kafin ya ɗauki gorar ruwa mai sanyi ya sha,samansa ya gyara tare da kallon
yaran nasa sosai yace "ku ko shirya ko kada ko shirya na riga na yanke hukunci da
zuciyata da kuma mahaifiyarku,bayan rantsuwar Jalal da sati guda duk za'ai bikinku,
ni ba wata bidi'a za kuyi min ba,daga ɗaurin aure sai walimar da za'a haɗa bayan
ɗaurin aure da sati ɗaya, tsakanin Jalal da Aryan kowa ya san wazai aura daku nake
ƴan uku,ko hanzarta fitar da matar aure tun wuri"shiru gaba ɗaya sukai yayinda baby
da tsorawa Jalal idanu tana son taji mene zai ce,jin shirun yay yawa yasa abby cewa
"ko baku ji abinda
nake faɗa bane?" Irfan ne yace "Abbou daman naiwa Mameey maganar ni wacce na keso
a familynta ne, mai suna Ikram kuma nan da 2daya zaku ƙarasu"kallon Mameey Abbou
yay Murmushi tai masa ta ajjiye cup ɗin hannunta tace "eh tun ranar baƙwan Mummy ya
sanar min,daman yau nake son faɗa maka"idanunsa ya mayar kan Imran yace "what about
you?"Imran ya sunkuyar dakai yace "a'a ni bana da wata budurwa Abbou duk abinda ka
yanke shikenan" Mameey ce kallesa tace "kai sakaran kawai,kace tsoran matan
kake,amma duk matan da suke duniyar nan kace ka rasa budurwa?" Abbou ne yace "don't
worry ka shirya gobe kaje gidan Alhaji Zubairu kaga yarinyar wajansa Fatymerh"
kallonsa ya mayar kan Jalal yace "ina magana kai baka ce komai ba,ko kuma auren ne
baka shirya yinsa ba?" Girgiza kai Jalal yay kafin ya fesar da numfashi idanunsa a
kan Jalilerh wacce kanta yake a ƙasa tana cakalkala abincin gabanta yace "Jafar
fa?" Murmushi Abbou yay yace "kada ka damu gobe za nemesa,yay hqr ya janye maganar
auran baby kai zaka AURETA" da sauri Jalilerh ta ɗaga kanta ta sauke ganinta a
fuskar Jalal shima kallonta yayi da sauri kuma ta miƙe ta nufi upstairs tana rufe
bakinta sbd kukan daya taho mata,da kallo gaba ɗaya suka bita banda Jalal daya
sunkuyar da kansa yana jin kansa na sara masa ga wata azabar da mararsa ke
masa,shima miƙewa yay ya nufi kitchen yana zuwa ya buɗe babban fridge ɗin yaga
lemon da yawa guda goma ya ɗauka ya shiga matsesu cikin cup sai da ya gama sannan
ya ɗan zuba ruwan zafi kaɗan tare da sanya lipton guda biyu,fita yay daga kitchen
ɗin ya nufi part ɗinsa, Lamir yana fita daga cikin gidan kai tsaye gidan Mubarak
cibo ya nufa a guest room suka zauna,bai jiran gaisuwar da Lamir yake masa ba yace
"yaya² ka gama aikin naka?"dry Lamir yay sosai kafin yace "aini abu sai dai idan
banyi niyya ba,kana tunanin haka kurum zanje wannan gidan ne,tuni na barba ɗa
maganin kai na taƙaice maka a kan idanu abar ta fara tashi.

*Nimcyluv*
7/15/21, 9:14 AM - Buhainat: _94-95_
Dariya Mubarak Yahya cibo yay kana yace "ai karawa dani babu daɗi,tun kafin shi mun
kara da manyansa basu ji daɗin,bare shi ƙaramin ƙwaro,yanzu ni kuma lokacin hutawa
ta ne,zan zo ba masa idanu yayta min mata hotel² kamar ɗan taure" dry suka tun
tsire da ita gaba ɗayansu,kafin Lamir yace "kaga kowa ba ƙaramin jarababbe Za'ai
ba,kana ganin yanayinsa kaga....,"sai kuma ya sanya dry, Mubarak cibo yace "kaga
hajiri ko?bari ni na ƙarasa maka tunda tsoro kake"da sauri Lamir ya girgiza kai
kamar yana gaban kamar ƙaramin yaro yace "kai haba² ni zanji tsoron wata halitta a
nan gidan duniya never badai ni ba,kawai wani abu ke ban mamaki"ya faɗa yana kallon
cibo domin ,cibo ya tsaya da dryarsa yace "me kenan kuma,hope ba'a a ɓangaren mu
yake ba?"numfashi ya fesar, kana yace "no ko ɗaya"yace "to mene?"Lamir yace "kasan
cewa bamu kaɗai ke neman Jalal da sharri ba,bayanmu aƙwai wajan mutane guda
uku,nayi nayi malam yay min bayanin suwaye amma yaƙi"shiru Mubarak cibo yay can
kuma yace "to mene matsalar mu dashi?"Lamir na danna wayarsa yace "matsalar duk
abinda zamu jefesa dashi na sharri kafin mu aikata sun riga mu,shi ne kawai"cibo
yace "to a ganinka su waye?"Lamir yace "i have no idea,amma duk abinda kake tunanin
yiwa Jalal sun riga,dan yadda suke jifansa da sharri yaci ace sunga bayansa
yanzu"cibo yace "haka ne,zanje wajan nawa bokan naji daga bakinsa"sallama sukai
kana yay cikin gidansa,shi kuma Lamir ya nufi gidansa.tunda yasha ruwan lipton ɗin
wanda ya sakawa lemon ciki yay rufda ciki, yana jin wata kalar masifa wacce bai
taɓa jin irinta ba,banda sarawa babu abinda kansa ke masa,ya watsa ruwa har babu
adadi mai makon feelings ɗin daya keji ya lafa sai abin ya ƙara tsamari,banda zufa
babu abinda yake karyo masa,ga wata harbawa da dick dinsay ke masa ta tsaya gam ko
mutsi ba tayi,da yaga abun sauki ya shiga kiran sunayen Allah,yana ta tsintiri daga
bedroom ɗinsa zuwa parlour,idan yace zai yi sallah a haka tabbas zaiyi rafkanwa
domin shi kaɗan yasan abin ya keji a cikin jikinsa, idanunsa sunyi jajir sun
ƙanƙance,idanunsa biyu har akai kiran sallar farko,kana ya lallaɓa a hankali ya
shiga bathroom, ɗan ƙaramin boxer'n daya saka ya zare yaga duk farin abu ya ɓata
wandon,cillashi yay cikin warshing machine kana ya sakarwa kansa shower yana yi
yana matsa mararsa a haka har Allah ya taimeksa ya samu sauƙi kaɗan kuma ta
saki,alwala ya ɗaura tare da fitowa daga cikin bathroom ɗin sanye da towel,a ɗan
gurguje ya shirya ya saka jallabiya ash kana ya ɗaura hirami, prayer mat ya ɗauka
tare da fita daga cikin bedroom ɗin,a parlour ya tsaya ya data raka'atul firjir,ya
daɗe yana azkar da addu'a akan Allah ya sassauta masa abinda ya keji akan sabun
lamarin daya kunnu masa a lokacin dai baiyi tsammanin haka ba,masjeed ya nufa sai
da suka zauna zaman jira kasancewar da wuri suke zuwa,bayan ya sallame ya tsaya yay
karatu,bai shigo cikin gida ba Sai wajan 7 na safe,yana zuwa ya shige kitchen Laure
ya samu tana haɗa breakfast da sauri ta zube ta shiga gaisheta,da ƙyar ya amsa
mata,bisa dole yace ta zuba masa ruwan zafi a cup ta matsa masa lemon ta sanya
lipton guda biyu,yadda yace haka tai masa kana ta bashi cup ɗin wanda tasa spoon a
ciki,a hankali ya dinga shan ruwan lipton ɗin,tun kafin ya gama shanye wa ya fara
zufa remote ya ɗauka ya ƙaro gudun a.c,kana ya ajjiye cup ɗin, miƙewa yay saman
3seater cikin ƙaramin lokacin bacci yay gaba da shi,kasancewar kuma weekend yasa
babu wanda ya fito daga cikin part ɗinsa,wajan 10 na safe Jafar yay sallama ya
shigo cikin parlour'n ganin babu kowa yasa ya ƙara so ciki,sosai yay mmkin ganin
Jalal ƙwance yana bacci kamar ba shine ya gaya masa yau da wuri zai fita ba sbd
gobe Sunday shine ranar da za'a rantsar da shi ba, ganin ƙafarsa ta zame yasa ya
nufesa domin ya gyara masa ƙafar yana zuwa wajan yaga marar Jalal ta ɗaga sosai da
sauri ya ɗauke idanunsa,kana ya gyara masa kwanciya shi kuma ya nemi waje ya
zauna,Laure ce ta fito ta fara shirya danning,ganin Jafar yasa tace "Barka da zuwa"
Murmushi yay mata yace "yawwa yaya aiki?"tace "Allahamdulillah"yace "ma sha Allah"
kallon Jafar tai sai kuma ta kalli Jalal wanda yake bacci yana fidda numfashi a
hankali tace "ko za'a haɗa maka breakfast ne?" Girgiza kai yayi yace "no bari zuwa
anjima,nima wajan Abbou nazo ai" miƙewa tare da faɗin "ai ina jin yanzo mutum gidan
zaso fito" bai ce mata komai ba sai wayarsa daya ɗauko ya fara dannawa,yana nan a
zaune Mameey ta sauko daga upstairs da sauri,tana sanye da green ɗin atamfa ɗinkin
riga da zaki sunyi mata ƙyau sosai,a ɗan gurguje ta nufi kitchen tsayawa tayi sbd
ganin Jafar zaune yana danna waya tace "a'a Jafar zuwan yaushe?kazo duk muna
ƙwance" Murmushi yay mata tare da rusunawa yace "ina ƙwana Mameey?"tace
"Allahamdulillah,ya maman taka"yace "tana lfy,tace ai gaidaki Sai gobe idan
tazo"Mameey tana murmushin jin daɗi tace "to ma sha Allah, Allah ya nuna mana
gobee"yace "Ameen" kallon danning sai kuma ta kallesa tace "mai makon ka sanya
Laure ta haɗa maka breakfast"Murmushi kawai yay kafin yace "daman Abbou yace nazo
yana son gani na"kafin Mameey tai magana Abbou ya sauko cikin wani boyal milk tare
da babbar riga sai zabga ƙamshi yake,idan ka gansa ba zaka taɓa yadda shine ya
ajjiye manyan masari irin su Jalal ba, fuskarsa cike da Murmushi ya ƙara so cikin
parlour'n tare da neman kujera ya zauna, idanunsa a kan Jalal domin tunda yake mai
taɓa ganinsa yay bacci a parlour ba,kallon Jafar yay yace "wannan kuma
lafiya?"Jafar ya durƙosa yace "haka na taddashi Abbou"jinjina kai kawai Abbou yay,
Jafar kuma yace "ina ƙwana Abbou?" Abbou ya shafa kan Jafar yace
"Allahamdulillah,ya Abban Maman taka?"Jafar yace "tace a gaidaku" gyara zama Abbou
yay yace "zauna mana Jafar" a kunyace Jafar ya miƙe ya zauna,domin idan ya tuna
Abbou ya kusa zama sirikinsa Wata kunyace take kamasa,wata rana har Jalal kunyarsa
yake, Abbou ne ya tattara nutsuwar sa yace "Muhammad Jafar bani hankalinka nan"haka
nan yaji gaban sa ya faɗi kansa dai a ƙasa yana sauraran abinda Abbou zai ce
masa,kallon Jafar shima Abbou yake kafin yace "nasan kana da hankali,kana da ilimi
both sides arabi da boko right? Kuma kasan muhimmanci ƙaddara da kuma
wasiyya,alfarma zan nema a wajanka Jafar,ina neman alfarma ka janye maganar auran
baby,bawai dan baka cancanci a aura maka ita ba, a'a kana da nagartar sa dukkan
wani uba zai so haɗaka da ɗiyarsa,amma dole ce ta sanya nace maka haka,sbd wasiyyar
mahaifiyarta ce haka,kuma kusan a akan wannan wasiyyar da kuma burinta komai ya
lalace,ta riga ta faɗa tun kafin numfashinta na ƙarshe ya fita a kan tana buƙatar
haɗa auran Jalal da Nihila,Nima na shiga tashin hankali da ruɗu sbd Jalal da kansa
ya zaɓa maka Nihila matsayin mata,ba komai yasa yay hakan ba sai nagartarka da kuma
jajir cewarka,dan Allah a matsayina na uba a wajan Jalal da kuma uba a wajan kayi
hqr ka janye maganar auran baby,na maka al'ƙawarin duk yarinyar nan da kakeso zan
tsaya maka wajan ganin ka sameta"tunda ya fara magana Jafar yake kallon Abbou,kasa
cewa komai yay tunaninsa gaba ɗaya ya tsaya,wani shocked ya shiga wanda bai taɓa
shiga irinsa ba,ya hqr da baby?ya janye maganar aurata?ko wannan dalilin ya sanya
baby ta sauya masa? Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un,yaya zai yi da zuciyarsa
yanzu?tayaya zai cire son Nihila?wacce mace zai samu wacce zartai replaced ɗinta a
zuciyarsa?runtsa idanunsa yay da ƙarfi yana jin duniyar na juya masa,gaba ɗaya ya
rasa amsar da zai bawa Abbou daya tattaro wata maganar zai faɗa sai ta ƙwance masa,
Mameey ce ta zauna kusa da Abbou tace "kayi hqr Jafar,munsan cewa bamu ƙyauta
ba,kuma zaka dinga kallonmu a masu son kansu ko ƴar ƴarn su,dakai da Jalal duk ɗaya
kuke garemu babu bambanci,amma damu dakai dashi kansa Jalal ɗin babu yadda muka
iya,shi kansa ba'a son ransa ba,amma mahaifiyar yarinyar ita ta buƙaci haka da
kanta,kuma bamuyi haka da cin ZARAFIn ka ba"kansa ya shiga girgiza wa kafin a
hankali ya shiga faɗin "babu komai Abbou,dani da Jalal duk ɗaya ne,zan iya
mallakasa masa abinda na mallaka kamar yadda nake da tabbacin zai iya mallaka min
abinda yake dashi koda ban nema ba,kuma daman Ubangiji ya ƙaddara ba matata
mace,matar mutum kabarinsa, Allah yasa albarka ya masu zama lafiya da zuri'a masu
albarka"gaba ɗaya suka amsa da "ameen"kana Abbou ya ɗura da faɗin "Nagode sosai
Jafar, Allah yay maka albarka kaima ya haɗaka da mace ta gari wacce tafi baby"kasa
amsawa yay sai mikeway da yay zai fita Mameey tace "a'a ka tsaya kayi breakfast
mana"girgiza kai yay yace "I'm not hungry Mameey,zanje daman unguwa ne shine na
fara zuwa nan,bari naje sai goben"Mameey tace "to Allah ya tsaye kuma ya kaimu
goben"da Ameen ya amsa bai tsaya jin abinda zasu ƙara faɗa ba ya fita,tunda gabar
gidan yake zagaye a motarsa yay tunani harya gaji yama rasa wacce mafita zai sabawa
kansa,bai taɓa tunanin abin zai kasance ba,ya gama sakar jiki zai mallaki baby ashe
Abun na haka yake ba,daman ance matar mutum kabarinsa, Jalilerh kam abun Duniya
yake mata zafi idan ta tuna maganar Abbou cewa Aryan ne zai aure ta hankalinta
tashi yake,gefe na zuciyarta ga wani sabon abinda ta keji game da Uncle ɗinta,yanzo
haka bata taɓa yarda ta haɗu dashi,duk sanda ta ganshi gabanta ya dinga faɗuwa
kenan,ta rasa nutsuwar ta,hankalin ta ya tashi,musamman shima idan ta tuna baby zai
aura,takan shiga ɗaki taita kuka kamar ranta zai fita,Birnin nufar Jabir ne akan
tattausan carpet sai Zulfa dake ƙwance ya ɗura kanta saman cinyarsa yana ta mata
addu'a,sai ihu take tana zabura take kiran sunan Hubby,tunda suke da ita banda
lokacin da bakinta ya buɗe tace sunanta Zulfa,babu abinda take iya faɗa sai ya
jabbaru ya rahamanu,sai kuma yau da bakinta ya fara furta Hubby,yasan hakan na
nufin bai yanar abu da dama,kuma kullum cikin addu'a yake,abu guda ke damunsa,yadda
zata ɗauki teddy ta rungome tai ta kuka ko kuma tace zata fito da brest ɗin ta ta
bashi,sai kuma yawan jinin da take zubarwa ga wani zazzafan zazzaɓi dake damunta
kullum, lokacin da yaji labarin zaɓen su Jalal da
kuma samun nasarar sa sosai yay murna, Abba Papa ya ƙwance wayarsa koda wasa yaƙi
bashi bai son kuma dalilin hakan ba, ɓangaren Papa kuma uwa sundu ce ta sanya shi
yin haka,ya rasa yaya zai yi idan yace zashi Ibadan ba lalle ya samu ganawa da
Jalal ba, musamman yanzu daya samu babban matsayi ganinsa zai wahala,idan kuma ya
tafi wa zai barwa Zulfa, Papa ya hana kowa zuwa inda take bare har yay tunanin bada
riƙon ta zuwa wajan wani har yaje ya dawo,hatta Katarina Papa ya hanata zuwa wajan
Zulfa,shi yake mata komai,dalilin hakan yaso Papa ya sahale masa auran Zulfa,amma
yaƙi,yana jin baƙin cikin yadda yake samun kusanci da ita,amma yasan bashi da nufi
tunda taimako yaya kuma baiyi da wata niyyar ba, Joshua ne zaune gaban Uwa sundu
tana sauraran abin yake faɗa, "Allah ya taimaki Uwa sundu, Uwar mu maganin
kukanmu,kiyi min izini naje neman wancan yaron da kaina,nasan zuwa yanzu ya
girma,shekara wajan huɗu ai ba wasa bace,na gaji gashi har watan haɗa aure ya kusa
kamawa"dry Uwa sundu ta ƙyaƙyace da ita,sai da tayi mai isar ta kafin tace "wannan
aiki nane,na kira aljanun da suka shiga jikinta domin su azallata ta dawo
garemu,amma sun ƙasa sbd wahalar da wanda take tare dashi yake bata,shiyasa nima na
fara lalata masa tasa rayuwar ta hanyar amfani da mazantakarsa,amma maganarka ta
sanya naji ina son tura mata da wasu baƙaƙen ALJANU wanda zasu tunzaruta su ɗaga
mata hankali taji babu inda take son zuwa sai wannan birnin nawa,a kuma lokacin
zamu samu damar haɗaka da ita domin ka amshi budurcinta.dukkan abinda aka sanya
rana babu shakka zaizo sai dai idan ba'a sanya masa ba,kamar yau Deen yaci zaɓe
gashi yau ake shirin rantsar dashi a matsayin Governor Ibadan,harabar gidan
gwamnatin cike da dubban jama'a baƙi da kuma na cikin garin,kowa ka gani yasha
sabbin kaya,wasu ma kallar tutar jam'iyyar suka sanya a jikinsu,su Abbou suna can
cikin bayan baƙi kowa yasha ado cikin sabbin kaya masu tsadar gske, Dr Muhammad
Jalal Kabeer bobo kowa yana zana saman wata lafiyayyiyar kujera,gabansa da bayansa
wasu sabbin securities kuma manya wanda gwamnatin garin ta turosu,sanye yake cikin
wata jumper fara tass mai manyan zane, ya ɗura wata baƙar hula a saman sumarsa,ga
farin bluetooth daya maƙala cikin kunnansa,yay wani ƙyau na musamman,amma ya faɗa
idanunsa sun janye sbd masifar daya tsinci kansa ciki, yanzu haka ma azumi
yake,taro yay taro baka ganin komai sai securities da ƙarar jiniya,su Mameey na can
ɓangaren manyan baƙi na mata ita da Nihila wacce tasha ado cikin wani Maroon ɗin
lace, Jalilerh kama cewa bata jin daɗi, Jalal bai san bata zo wajan ba, a hankali
Jalal ya miƙe tsaye sbd umarnin da Cheap joji ya bashi,kana ya riƙe Alkur'anin a
aka mashi,cikin harshen turanci Cheap joji ya umarce Jalal ya dinga maimaita abinda
zai faɗa,tsaiwarsa ya gyara tare da lumshe idanunsa yana fesar da iska ta cikin
bakinsa,kafin ya ware idanunsa ya sauke saman dubban jama'ar da suke sauraransa,
idanunsa ya mayar ya rufe kafin ya buɗe bakinsa cikin wani wata iriyar murya mai
daɗin sauraran ji yace "Ni Dr Muhammad Jalal Kabeer bobo nayi al'ƙawarin kare
haƙƙin al'ummar da kuma kula da dokiyoyinsu cikin yadda da aminci,na rantse da
Alkur'ani mai girma zanyi aiki tsakani da Allah kamar yadda na ƙudiri niyyar yi,
zanyi mulki cikin ja..ja.",shiru yay sabida kasa faɗar kallamar da yay,a Cheap joji
yay magana ba tare da kowa yaji mai yace bai ba,kallonsa Jalal sbd still kalmar
bata zauna bakinsa ba,sai da Cheap joji ya ƙara faɗin JAJIRCEWA, lumshe idanunsa
kana ya buɗe su ya saita bakinsa saman speaker yace...
*Nimcyluv*
7/22/21, 8:02 AM - Buhainat: _96-97_
Zanyi mulki cikin jajircewa da kuma zaƙwaƙuranci,nayi al'ƙawari da littafin
Ubangiji cewa babu wani rai da zanci ZARAFI ko kuma na tauye masa haƙƙinsa,nayi
al'ƙawari kuma zancika alfarmar Annabi da Kur'ani"gaba ɗaya wajan aka sanya tafi
wasu kuma sukayi kabbara, lumshe idanunsa yay yana jin wani mai girma ya hau
kansa,yasan rantsuwarsa bazai taɓa sanyawa yaci abinda yay al'ƙawari ba,sai dai
kawai ya roƙi Ubangiji akan ya taimake sa,ya bashi ikon cika al'ƙawarin daya ɗauka
akan talakawan sa, Cheap joji ne ya amshi Kur'ani ya miƙawa wani,kana ya rataya wa
Jalal wani abu a wuya daga nan aka shiga ɗaukan photonan,gidan TV kuma suka shiga
ɗaukan vedio,gidan redio kuma suka shiga ɗanar recording na abinda ake,bayan nan
wajan bawa Jalal key ɗin office a tafi,sabbin securities,sabbin motocin,sabbin
ma'aikata,sabon gida a cikin gidan gwamnati,sosai akai shagali,kana taro ya watse
su Abbou suka dawo gida cike da farin ciki,hakama Jafar da ƴan Uku zana dawowa gida
aka fara shirin dinner ɗin da Jafar ya shirya domin taya Jalal murna,sai dare za'a
gabatar da dinner ɗin a babban event, shirye-shirye su Mameey suka fara, shigowar
ta kenan ta samu Laure ita da Mama da kuma sauran mutane da suka zo tayasu
murna,suna zaune sai cin abinci take, Mameey ta kalli Laure tace "Jalilerh ta sauko
kowa?"Laure tace "wlh hajia bata sauko ba,sau biyu ina zuwa dubata sai naga ƙofar a
rufe"kafin Mameey tai magana Mama tayi saurin faɗin "mu dai har yanzu bamu gama
sanin zuciyar yarinyar nan ba,banda baƙin ciki yarinyar ƙirmishishi kije wannan
taron nan amma ta murzawa idanunta toka, meye wannan da tayi?yaya sunansa? a'a wlh
baƙin ciki kawai takewa Jalalu,yaro ɗan marayan Allah ya ɗauki rimi² domin gyara
gobenki,amma ki watsa masa ƙasa a idonu,to Wlh nidai babu ruwana,idan ba baƙin ciki
take gwamma musani tun yanzu ko ba haka ba?"Mameey tace "ayyya ba haka bace
Mama,kinsan bata jin daɗi ne shiyasa"wani kallo taiwa Mameey sheƙeƙe kafin ta
yatsuna fuskarta tace "au haba?" Mameey tace "eh wlh,sai amai take ga zazzaɓi" nama
ta tura a bakinta kafin ta haɗiye da ƙyar tace "banda kema kin zama sallamammiya
ina ke ina biyewa wannan Salamatu?wlh fita a idona tun tuni na rufe,yanzo dan waye
ya kejin daɗi a wannan rayuwar ta yauma ta komu? to ai shikenan nan tunda kema kin
zama sakarya,yarinya baƙin hali fal zuciya,ga shegu aljanu irin na gado kai ita dai
abu goma da ashirin,bai laifi kuma tana da ƙyau abinta shiru² da ita gwanin
sha'awa,to waya sani ko ƙyan ɗan maciji ne?"ita Mameey ba tace komai ba ganin abin
na Mama ya fara zama shiririta yasa ta haura sama tana ƙunshe dryar dake cinta,da
wani kallo Mama ta bita kafin ta juyo wajan wata ƙawarta tun ta yarinta tace "to ga
ta nan dai Asabe,kinga tun daga haihuwar ƴan ukun nan shikenan haihuwar ya
tsaya,kila juya da Za'ai sai Allah ya taimaka" tsohuwar da aka kira da Asabe ta
ajjiye ƙashin da take ta faman tsotsa tace "na sai wani kallon tara saura take mana
ai.." Mama ta miƙe tsaye tace "a'a wlh kedai anyi natsoraciya,me yasa baki gayan ba
sai da ta tafi,nidai banji daɗi ba,meye nata da zata yi maki harara?bayan itama
aurota a kai,ai anjima ƴan uwanta zaso sauka akan su zan rama maki" haka dai sukaci
gaba da surutai irin nasu na rikitattun tsofaffi,kafin su sanya Laure ta kawo masu
farfesun kan ragon da akai, Mameey na shiga part ɗin su Jalilerh ta tura ƙofar a
hankali,a ƙwance ta sameta ta kifa kanta cikin pillow tana sauke ajjiyar zuciya,jin
alamun mutun yasa tayi saurin ɓoye photon Jalal dake hannunta,kana tai lamo kamar
mai bacci, ƙarasawa cikin bedroom ɗin Mameey tayi tace "daughter har yanzo jikin
ne?"shiru Jalilerh tai mata tai kamar bacci take, ganin haka yasa Mameey taja mata
ƙofar ta,tana fita Jalilerh ta sauke ajjiyar zuciya tare da lumshe idanunta wasu
hawaye Masu zafi suka shiga fita daga cikin idanunta,a hankali kuma ta zaro photon
Jalal wanda ta ɓoye a ƙasan pillow,gaba ɗaya a ɗan kwanakin nan ta rasa mene yake
damuwa da ita,bata da aiki sai tunaninsa,a duk sanda kuma akai maganar sai yaji
zuciyarta ya buga da ƙarfi,kullum cikin damuwa take,duk sanda ta matsa zuciyarta
domin ta gane abinda yake damunta da kuma abinda ta keso,sai taji zuciyarta kamar
zata fito waje,abu ɗaya yake sanyawa taji daɗi idan taga photon Jalal, zuciyarta
nayin daɗi taji damuwarta ta yaye,tana nan ƙwance lamo har Nihila ta shigo, da
sauri ta ɓoye photon tare da lumshe idanunta,kallonta Nihila tai sai kuma ta taɓe
bakinta ta nufi cikin bathroom domin sake sabon wanka,sai wajan biyar na yamma
sannan motocin Jalal dana securities ɗinsa sukai parking a harabar gidan, buɗe masa
ƙofa akai ya fito yana tafe yana baza babbar rigar jikinsa yana ɗan haɗe ƙafafuwan
sa,kansa a ƙasa bai yadda sun haɗa idanu da kowa ba,a main parlour ya samu Mama da
wasu tsofaffi,kamar bazai magana ba sai kuma yace "sannunku" Mama take faman jan
dafaffiyar ganda tace "mene kuma sannu?a gadon asibiti ka ganmu?ko kuma labari ka
samu bamu da lafiya? a'a wlh wannan ai gaisuwar raini ce,meye sannu ana zaman
lafiya,kama rasa a ina zakimin wulaƙanci sai gaban ƙawaye ne?to uwarka salamutu ita
kaiwa bamu ba"Asabe ce tai saurin zungurar Mama tace "a'a wlh babu ruwana yanzu
saiya saka a kullemu a bayan sel babu ruwansa,ba gwamna bane?" Shiru Mama tai tana
rarraba idanu tace "to me nace kuma? Allah ya baka hqr kada ka ƙullace ni faɗa na
nema ba"girgiza kai kawai yay yana shigewa cikin part ɗinsa,yana barin wajan Mama
tai ƙasa da Murya tace "yanzu Asabe duk yadda muke da Jalalu sai ya saka a kamani?
kinga fa nina haifi uwarsa,uwarsa kuma ta haifesa ai na huce cin mutuncin a
wajansa" Asabe tace "kedai bar yaran zamani,yooo ko uwarsa tayi ba dai-dai baya
kulleta ba,bare ke kakarsa, Gwamna fa akace maki ba kansila ba"shiru Mama tayi
kafin tace "to dai Allah ya basa hqr,Ni banyi da wata manufar ba wlh"Jalal na shiga
part ɗinsa ya shiga zame kayan jikinsa na ajjiye su cikin wardrobe a wani side na
datti clothes,ya rage daga shi sai boxer,wajan fridge ya ƙarasa ya ɗauki malt,
harya juya sai kuma ya koma ya ajjiye sbd tunawa da azumin da yake, parlour ya dawo
ya zauna tare da miƙar da ƙafafuwansa,lumshe idanunsa yay lokacin da sanyin a.c ɗin
ya rasa cikin saman farar fatarsa, hannunsa yasa ya ɗauki remote kana ya kunna
cenema ɗin dake ɗakin, series ɗin Joda &Akbar wanda ake haskawa a zee world,idan
kagansa zaka ɗauka da gaske kallon yake, amma a zahirance tunani ne fal cikin
zuciyarsa,ya rasa me yake damunsa,duk iya kacan rayuwarsa bai taɓa jin sha'awar
kasan cewa da mace ba,bai taɓa damuwa da zama da mace a matsayin mata ba,sbd abinda
ake so a auran shi kuma bashi da lafiyar yinsa,tunda yake sha'awa bata taɓa
damunsa, sai dai yaji Jafar na faɗa, kasancewar shine kaɗai abokinsa,kuma amininsa
bashi da wani sama dashi,amma gashi yau shine yake son kasacewa da mace,
yasubuhanallah! Wannan wanne irin abune ya samesa?wacce kalar masifa face haka?
kumshe idanunsa yay yana taune lips ɗinsa,yana nan zaune har lokacin magrib ya
kusanto,tashi yayi tare da kashe kallon ya nufi cikin bedroom ɗinsa,yana shiga ya
huce bathroom ya sakarwa kansa shower,wanka sosai yay tare da ɗaura alwala, fitowa
yay sanye da bathrobe a jikinsa,wajan dressing mirror ya tsaya,ya shiga gyara
jikinsa sai da ya gama shafa lotion mai ɗan ƙamshi kana ya fesa parfume,comp ya
ɗauka ya gyara sumar kansa ta kwanta sosai gwanin sha'awa,ganin yana da sauran
lokaci kafin dinner ɗin yasa ya ɗauki farar jallabiya mai ƙyau kuma mai ƙaramin
hannu, Wannan ko hiramin da yake sanyawa bai sa ba,haka ya fita daga part ɗinsa
yana zabga ƙamshi,a parlour'n ya tarar da Abbou da ƴan uku,kallon parlour'n yay
yaga tsaf sai ƙamshi yake a juna borner turare na fita ta cikinta kamar ba wanda su
Mama sukaiwa kaca-kaca,kansa a ƙasa ba tare kuma da yay magana ba yabi bayan Abbou
ganin yay gaba,suma ƴan uwansa suka mara masu baya,suna zuwa Masallaci Jalal ya
tsaya sahun farko mai makon ya ƙarasa wajan da yake tsaiyawa wanda aka tana da
domin liman,kallonsa kawai Abbou har zai magana sai kuma ya fasa,wanda yay magana
har wani magidancin mutum yazo wajan ya tada sallah,bayan an idar da Sallah kowa ya
ƙara taya Jalal murna tare sayi masa addu'a na tsari da kuma fatan
alkairi,murmushin dole yake yana amsawa da "Ameen" bai tsaya karatun da yake masu
ba yace suyi masa uzuri,suma basu takurasa ba haka ya tsallake su Abbou ya nufi
cikin gida,a parlour ya samu Mameey tana ganinsa ta saki Murmushi tace "ur
excellence Barka da shan ruwa" ɗan kwaɓe fuska yay ba tare kuma da yace komai ba,
Murmushi ta ƙarayi tace "yanzu na kammala yi maka abun buɗe baki,nan zaka tsaya ko
part ɗin ka za'a kawo maka?"girgiza kai yay yace "no bada a kawo min" tace "okey!
amma baby bata nan,wai taje makeup ne, nace ta bari na kira har gida ai mata daga
nan aiwa daughter amma tace a'a"lumshe idanunsa yay kafin ya buɗe yace "no
wahala,bawa wacce kike magana ta kawo min" kallonsa tai tace "wa kenan?" Ɗan juya
idanunsa yay sbd ciwon da mararsa take masa kafin ya fesar da numfashi yace "ina ba
baby ce ɗaya a gidan ba?"Murmushi kawai tai masa kafin tace "daughter bata ta jin
daɗi,domin ko dinner tace ba zata ba,kuma yanzo tailor ya kawo masa ɗinkin
su"juyawa yay bai ƙara magana ba,har yaje ƙarshe ya tsaya yace "ki bata ta kawo
min" yana faɗin haka ya shige cikin part ɗinsa, Mameey upstairs ta haura tana zuwa
ta shige part ɗin su Nihila,a a zaune ta sameta tana goge dugun gashin kanta,da
alama fitowar ta daga wanka kenan, kallonta kawai Mameey keyi tana mamakin tsarin
halitta mai ƙyau da ɗaukan hankali irin na Jalilerh,ko ita da take babba baza ta
taɓa nuna mata hips mai ƙyau da girman brest ba, komai nata mai ƙyau ne,ganin yadda
take abu a sanyaye yasa ta ƙarasa wajanta tare da amsar handrayer ɗin,da sauri ta
juya sbd tsoran da taji, ajjiyar zuciya ta sauke tare da sunkuyar da kanta kuma bai
tace komai ba, Murmushi Mameey tayi wanda ya zame mata jiki tace
"tubarkallah,wannan gashin kamar ana ƙara masa tsayi halan ke bafulatana ce
ko"shiru tayi tana ƙara sadda kanta ƙasa,sai
da ta gama gyara mata gashin ta naɗesa kamar alƙaki,kana ta tace "maza shirya bobo
na kiranki,kuma zaki tafi masa da abun buɗe baki,kin san azumi yayi" gabanta taji
ya faɗi zuciyarta ta buga da ƙarfin gaske, marai-raice fuska tayi tace "ayya Mameey
kin kallo bana da lfy" wata duguwar riga mai ɗan santsi ta ɗauko mata tare da hijab
tace "babu ruwana ni,idan baki jeba ki tanadi amsar bashi"tana faɗin hakan ta fita,
Jalilerh kamar tai kuka haka ta shiga sanya rigar hawaye na bin fuskarta,bayan tasa
rigar harta ɗauki parfume sai kuma ta ajjiye,hijab ɗin ta ɗauka tasa har ƙasa kana
ta nufi waje ido duk hawaye sai tura baki take gaba,a hankali take sauka daga benen
zuwa downstairs,tana zuwa ta samu Aryan zaune shida Jafar suna magana,gaba ɗaya
kallonta sukai, Musamman Jafar rabon daya ganta harya manta,sosai yay mmkin
girmanta ta zama cikakkiyar budurwa,ga wani sihirtaccen ƙyau mai ɗaukan hankali
data ƙara, chocolate skin ɗinta sai sharning yake yaji mayoka masu ƙyau da tsada,
lipstick ɗinta yay jajir kamar ta shafa jambaki, kanta a ƙasa ta nufi kitchen tana
zuwa Laure tace "yawwa yanzu daman Hajiya ta gama shirya masa"Murmushi kawai taiwa
Laure kana ta ɗauki tray tai waje, shira ta mesu sunayi nan ma bata kulasu ba tai
side ɗin samarin gidan, zuciyarta na bugawa ta tura ƙofar parlour'n a hankali ta
shiga, lumshe idanunta tayi sbd daddaɗan ƙamshin daya daki hancinta,murya can ƙasa
tai sallama,amsa mata yay kana yaci gama da danna system ɗinsa yana matse
cinyoyinsa,kamar wacce ƙwai ya fashewa ta fara tafiya zuwa inda yake,tana zuwa taja
ƙaramin table ɗin gabansa ta ɗura babban tray ɗin a kai,juyawa tayi zata fita kamar
daga sama taji muryarsa yace "nemi waje gida zauna"tsayawa tai kamar ba taji abinda
yake cewa, zuciyarta banda lugude babu abinda take,sanin cewa bazai ƙara magana ba
kuma bata da ikon fita yasa ta nemi waje kusa da ƙafafuwansa ta zauna saman
carpet,tana ta shiga wasa ta yatsun hannunta,duk abinda take yana kula da ita yay
banza da ita,tana nan zaune harya kammala abinda yake,kana ya kashe system ɗin bai
kula ta ba ya fara buɗe warmers ɗin da aka zuzzuba abincin,sakwara ce da biyar
Agushi,miyar tasha nakakƙen agushi,ganyen ugu,(ki wanke,ki yanka) Sai Alaiyahu sai
kifi sukumbiya,Tafarnuwa,Attaruhu,Albasa kifi banda,Nama (soyayye)sai maggi, Curry,
gishiri,kayan kamshi,manja da man gyaɗa,onga,sune kayan da akai amfani dasu wajan
haɗa miyar,a hankali ya sanya yatsun hannunsa ya fara cin sakwarar guda biyu kawai
yaci kana ya wanke hannayensa,tare da ɗaukan malt ya fara sha ko takan farfesun da
akai masa da kuma dambun naman bai bi ba,yana shan malt ɗin ya ɗan kalleta Kafin ya
ɗauke kai yace "zo nan"da sauri ta kallesa sai kuma ya sunkuyar da kanta
ƙasa,hawayen daya gani ƙwance a cikin idanunta yasa ya kalleta kana ya Miƙe tsaye a
hankali tare da ƙarasawa inda take zaune,yana zuwa ya sanya hannunsa gaba ɗaya ya
ɗagota tsaye,kallonta yay tun daga sama har ƙasa,sosai red hijab ɗin yaywa baƙar
fatarta ƙyau, lumshe idanunsa yay kafin ya buɗe su a kanta, Murya can ƙasa yace
"meye kike kuka?"girgiza kai tayi hawaye na ƙara bin fuskarta, haɗe rai yay sosai
kafin ya ƙara saita muryarsa yace "meye?ke dawa?wani abin ke maki ciwo?"kuka ne ya
ƙwance mata hakan yasa ta saki kuka ta shiga rerawa kamar ranta zai fita, ƙasa
hanata yay sai ajjiyar zuciya daya sauke,cikin sanyin jiki ya saka tattausan
hannunsa ya jawota zuwa gabansa a hankali kuma ya sanya hannunsa ya shiga zare
zumbulelen hijab ɗin data sanya,cillashi yay saman sofa, kallonta ya shigayi from
head to toe,kama ya leƙa fuskarta cikin murya mai sanyi yace "gaya min mene?"kasa
magana tai sai jikinsa data faɗa ta shiga rera kuka, lumshe idanunsa yay yana jin
kukanta har tsakiyar kansa,jin kukan yay yawa yasa ya sanya hannunsa duka biyun ya
rungome ta a jikinsa tare da ɗura kansa a shoulder ɗinta ya shiga sauke ajjiyar
zuciya.
_UNCLE NE isn't free is for sale,juts pay 300 naira 0116886423 sulaiman Naima s
union bank evidence of payment 08119237616_

*Nimcyluv*
7/22/21, 8:02 AM - Buhainat: UCL NE
_98-89_
Sosai Jalilerh take kuka kamar ranta zai fita,koda wasa Jalal bai yi ƙoƙarin hanta
kukan ba,sai ma bayanta da yake bubbugawa yana faɗin "cry.. cry..cry very well
Jalery" ai kam kamar ya kunna ta sai da tayi mai isar ta sannan ta shiga sauke
ajjiyar zuciya,a hankali ya zare ta daga jikinsa ya shiga kallon jikinta,lura da
kallon da yake mata rasa ta fara ƙoƙarin neman inda ya sanya mata hijab ɗin ta,
haɗe fuska yay tamkar bashi yake kallonta ba,hijab ta ɗauka zata saka yay calmly
yace "kada ki sa"and meye kike ɓoye?tun kan kikai haka na sanki, about 3yrs to
4"turo baki tayi kamar zai tai kuka tace "to stop looking at me" taɓe yay tare da
nufar wajan kujera ya zauna,tana nan tsaye bai kulata itama bata zauna ba, hannunta
riƙe da hijab tana jujjuyawa, lumshe idanunsa kana ya buɗe ya saukesu a kanta,
jikinta yabi da kallo kamar ya samu tv, sosai yake mmkin girmanta lokaci guda ko
uwar mata sai haka,ga yanayin shap ɗin mai matuƙar ɗaukan hankali, kwaɓe fuska tai
zatai kuka kafin tace "Uncle naje?"waro idanunsa yay wanda suka ɗan janye kafin ya
sauke numfashi yace "waya tsaidaki?" Cikin shagwaɓa tace "no body" bai kalleta ba
yaci gaba da kallon daya kunna na labaran BBC, juyawa tai zata fita yace "zo nan"
kasa musa masa tayi hakan yasa ta nufi inda yake tana zuwa a ƙasan carpet wajan
ƙafafuwansa, fuskarsa a haɗe ya zame daga saman kujerar murya chan ƙasa yace
"Jalileeeehh" ji tai tsigar jikinta ta tashi zuciyarta ta buga da ƙarfi, runtsa
idanunta tayi kasa amsa masa tayi sai ƙasa da tayi da kanta, tattausan hannunsa ya
saka ya tallafo haɓarta ya kasance fuskarta tana da kusanci da tasa sosai, ƙara
runtsa idanunta tayi sbd saukar numfashinsa da taji,kamar mai kuyan magana yace "me
damunki?ba kije wajan taro ba,then yanzo kince baza kije wajan dinner ba,ko baki
farin ciki da abinda na samu ne?"hawaye ne suka shiga zubuwa daga cikin idanunta ta
shiga girgiza kanta, haɗe fuska yay yace "zaki daina kukan nan ko sai ranki ya
ɓaci"saurin haɗiye kukan tai sai ajjiyar zcya da take saukewa, ƙara natsuwa yay
kusa da ita yace "to gaya min" muryarta na rawa tace "I'm sacred Uncle" da mmki
yake kwallon kafin yace "akan me?" Kuka ta fashe dashi tace "Uncle ban son auren
nan dan Allah kace kada ai dani" Murmushi yay kafin yace "why" ƙansa tai da kanta
tace "bawai bana son yaya Aryan bane,kawai bana son zama dashi,ni bashi nake so ba"
idanunsa ya ɗauke yace "then go and tell Abbou" girgiza kai tayi tace "i can't"
taɓe baki yay kafin yace "ohh ni rainani kikai da kike gayamin yanzo?" Ƙara sautin
kukanta tayi kafin tace "a'a Uncle,nasai kai ne kawai zaka fahimce ni,kace ni
rayuwarka ce baby kuma ƴar uwarka ce,bazan manta da haka ba,tunda har zan zama
rayuwarka kaga babu wanda ya dace yasan abinda yake damuna sama dakai" da idanu
kawai yake kallonta kafin yace "to wa kikeso?" Kasa magana tai sai hannunta data
shiga wasa dashi, hannayanta ya riƙe a hannunsa then yace "ina tambayarki?"wata
kunya ce ta kamata da sauri ta kifa kanta a ƙirjinsa tana ɗan yin dry kaɗan, lumshe
idanunsa yay yana jin mood ɗinsa na sauyawa wani a zababban feelings na neman
zautar dashi,a hankali yasa hannunsa ya ƙara jawota jikinsa tare dasa hannu ya ware
ribbon ɗin kanta ya shiga tura yatsuna cikin sumar kanta,kafin ya ɗura hancinsa ya
fara shaƙar ƙamshin ta,kanta ta ɗaga ta shiga kallonsa shima kallonta yake kamar
bai taɓa ganinta ba, idanunta ta ɗauke muryarta na rawa tace "Uncle baka da lafiya
ne?meke damunka?" Fesar da numfashi yay kana ya copping face ɗinsu yace "so kike
kisan meke damun Uncle ɗinki?"da sauri ta ɗaga kanta tana taune bakinta, Murmushi
yay yace "ohhyaa open your mouth"batai tunanin komai ba ta buɗe bakinta, hancinsa
ya ɗura saman bakinta yaji wani ƙamshi na fita, Murya can ƙasa yace "close your
eyes"rufe idanunta tayi a hankali Jalal ya tura hannunsa cikin sumar kanta ta wajan
wuyanta hakan yasa fuskarta ta ƙara mannewa da tasa, slowly ya sanya bakinsa cikin
nata lokacin da ɗumin bakinsu ya haɗu gaba ɗaya suka sauke ajjiyar zuciya,cikin
wani irin yanayi na rashi sabo, da kuma yanayi na buƙatuwa ya kama lips ɗinta ya
shiga tsotsa yana lumshe idanunsa, da sauri ta buɗe idanunta tana kallonsa shima
kallonta yay yana ci gaba da shan bakinta, lumshewa idanunta tayi hawayen cikinsu
ya samu damar sakkowa,da ɗan zafi² ya kama tongue ɗinta ya fara bata wani hot kiss
Jalilerh ƙasa ɗaure tai hakan yasa ta fara ƙoƙarin ƙwance bakinta jin kamar zai
rabata da harshen ta, ganin abinda take shirin yi yasa yay saurin juyar da ita ta
koma jikin kujerar shi kuma yay mata rumfa,da wani irin salo mai tafiya da tunanin
wanda akewa Jalal yaci gaba sucking tongue ɗinta yana yi yana tura mata nasa tongue
ɗin ko zatai accepting,har cikin ransa baya jin daɗin yadda abin yazo masa,bai kuma
san lokacin da zuciya da gangar jiki ta ɗebe sa zuwa gare ta ba,bashi da wani
option daya huce haka yana da tabbacin ita kawai zai iya raɓa ya samu sauƙin abinda
ya keji,ko wacce akai masa Engagement bazai taɓa iya aikata mata haka,kawai zuciya
tafi nutsuwa da Jalery, abubuwa daya keji gama da ita,suna da yawa yasan cewa bawai
sonta yake irin so na aure ɗin nan ba,amma yana jinta a jinin jikinsa,ko abune ya
sameta kafin a gaya masa jikinsa ya gama bashi, Jalilerh kam ganin abin take kamar
amafarki, ƙasa mutsi tai sai Jalal da take kollo jin yana da fidda wani sexcy
sounds, zuciyarta kuma banda lugude babu abinda take, tsoro da firgici sun gama
cika mata zuciya tsoranta ɗaya kada wani ya shigo parlon ya gansu a haka, musamman
Nihila wacce take shirin zama mata a garesa lokaci kawai ake jira,jin hannunsa ya
shirin sauka a cikinta tai saurin riƙe hannunta tare da ƙwance bakinta, hannunsa
yasa ya dafe kansa yana jin yadda zuciyarsa ke tafasa ga wani irin azaba daya keji
a mararsa,fesar da numfashi yay mai zafi tare da ɗaga idanunsa ya sauke a
kanta,kasa daure kwallon da yake mata tayi jikinsa ta faɗa ta sakar masa wani kuka
wanda kai tsaye bazai iya fassara kukan nata ba,sai da tayi mai isar ta taji bai
kulata ba, ɗagowa tayi ta kallesa taga still ita yake kallo idanunsa sun kaɗa sunyi
jajirr, muryarta na rawa tace "Uncle why?"kasa magana yay sai kallonta kawai da
yake,kamar daga sama kuma taji yace "ɗaga ni" zamewa tayi daga jikinsa hawaye na
bin fuskarta,tana ɗaga shi,ya saci kallonta ganin kanta a ƙasa yasa yay saurin
miƙewa tare da nufar bedroom ɗinsa sbd bai son taga yadda mararsa ta miƙe,ta daɗe a
zaune kafin ta miƙe tsaye jiki a sanyaye ta kwashi warmers ɗin tayi tare da fita
daga part ɗin,a parlour ta samu Nihila wacce dawowarta kenan daga wajan makeup,tana
zaune saman sofa tana latsa wayarta,tana sanye da wani blue ɗin lace tayi ƙyau
sosai,kallon juna sukai ba tare da kowa yace wani abu,daman ita Jalilerh magana bai
dameta ko waye kai sai tai niyyar magana zatai, harta shige kitchen ɗin idanun
Nihila na kanta,sosai tai mmkin abinda take a sides ɗin samarin gidan kuma tana da
tabbacin part ɗin Jalal taje,tana wannan tunanin Mameey ta sakko dwonstrais tasha
ado cikin wata atamfa Holand mai ƙyau,ganin Nihila yasa tace "a'a masha Allah baby,
kinga yadda kikai ƙyau kowa?eyeee duk kwaliyyar nan ta bobo ce?"Murmushi baby tayi
tace "Mameey ina yaya Aryan ne?" Mameey tace "yaje airport jirginsu Anuty ya
sauka,yanzu haka ma suna hanya"miƙewa baby tayi tace "wow can wait to see matar
yaya Irfan Anuty Ikram" Mameey tace "ai kam suna hanya, Jalal ya fito kowa? We
getting late" girgiza kai tayi tace "bana jin ya fito,coz yanzu naga Jalilerh ta
fito daga part ɗin sa"waro idanu Mameey tayi tace "sai yanzu ta fito?"sai kuma ta
saki Murmushi tace "ok jeki ce masa duk an tafi wajan dinner shi ake jira"kamar
jira take tace "ok Mameey" tana faɗin hakan ta nufi part ɗinsa, Jalilerh tana sane
taƙi fitowa daga kitchen ɗin gani take kowa zai iya gane abinda Uncle ɗinta yay
mata yau,tana zaune saman kujera taja idanunta ta lumshe,sai a lokacin taji tsigar
jikinta na tashi musamman idan ta tuna lokacin daya sanya bakinsa cikin
nata,takurewa tai a saman kujerar ta shiga sauke ajjiyar zuciya,a ƙwance Nihila ta
samesa yay rufda ciki yana fitar da numfashi a hankali, wato bacci yake nan?ta
tambaya a ranta,shine ya sanya tana ta Knocking bai magana ba, ƙarasa shiga cikin
bedroom ɗin tayi tare da bubbuga gefen kanta,shiru yay mata duk da cewa yana jinta
amma yay pretending kamar bacci yake, leƙa fuskarsa tayi aikam kamar ance ya buɗe
idanunsa nan suka haɗa ido, kallonta kawai yay na ɗan wani lokaci kana ya janye
idanunsa daga gare ta,magana ta fara while idanunta na kansa tace "we getting late
bobo, Mameey tace ka tashi ka shirya"banza yay mata sai data ƙara magana yace "to
bazani ba"zaro ido tayi waje kafin tace "kamar ya?,bobo dinner ɗinka ce fa"haɗe rai
sosai kana yace "kee get out,idan zaki adawo lfy nace bazani"fita tai da sauri
idanunta cike da hawaye, Mameey na ganinta tace "Mameey wai ba zashi ba"Mameey tace
"kamar ya kenan?"baby tace "haka dai yace min,kuma hadda kuruni ai da Jalilerh ce
bazai kurota ba"miƙewa Mameey tai tace "ya isa,ban son magana irin wanann, just
wait for me"tana faɗin hakan tai part ɗinsa tsayawa tai sbd ganin ƙofar a rufe,
Knocking ta shigayi amma akai mata banza,dole yasa ta hqr ta juya abinta, parlour
ta dawo a nan ta samu Nihila tsaye idanunta cike da hawaye,tana ganinta tace
"wayata na sama,kiramin Irfan" babu musu tai dailing number da aka sawa sweet
bro,yana picking ta bawa Mameey,daga chan Irfan yace "en mata kun ƙarasu ne?"
Mameey tace "a'a wanann uwar mata ce, Jalal bazai zo ba,but kada ka gayawa kowa har
Jafar ɗin sbd kada yaji babu daɗi,idan aka shiru a tashi daga nan Jafar nasan zai
zo nida kai na zan masa bayani"Irfan kamar zai kuka yace "but Mameey...," Da sauri
Mameey tace "don't question me Irfan" da sauri yace "ok I'm sorry" kashe wayar tayi
sannan ta kalli Laure dake shiga kitchen tace "ki cewa ta kitchen ɗin nan kada nazo
na sameta ciki"da sauri Laure tace "to Hajiya" ana kiran sallar issha'i Aryan yay
sallama shida su Ikram da Anty Sajida da kuma Firdausi sai wasu
twisn guda biyu duk mata shekarunsu bazai huce 3 ba,sosai sukai murna da ganin ƴar
uwar tasu,Anuty Sajida yayace a wajan Mameey, Firdausi kuma ƙanwa, Ikram kuma ƴar
gidan Anty Sajida ce wacce Irfan ya keso, twins ɗin kuma yaran Firdausi ne,da gudu
baby ta fito tama manta abinda bobo yay mata,tana zuwa ta faɗa jikin Anty Sajida
rabonta da ita tun sau ɗaya da da Mameey taje da ita tana ƙarama, buɗe ido Anty
Sajida tayi tace "Hajiya Salmerh don't tell me baby ce wannan,wow ma sha Allah"dry
Mameey tayi tace "wlh fa gata nan tana shirin Aure"Anty Sajida tace "kai kice munzo
a dai²?" Firdausi ce tai Murmushi tace "Allah dai ya jiƙan Mummy" gaba ɗaya suka
amsa da ameen, ƙamshi da kuma alamun tafiyar da sukaji yasa gaba ɗaya sukai kai
dubansu zuwa upstairs,a hankali Jalilerh ke sakkowa kanta ƙasa,ta sanya zumbulelen
hijab har ƙasa wanda ya kance blue sai fararen idanunta da take juya,ga jajeyen
lips ɗinta da suke ta ƙyalli, Firdausi ce tace "tubarkallah bisimillah,ma sha
Allah, Anty wannan kyakkyawar fa?kai gsky na daɗe banga beauty irinta ba"Anty
Sajida ce tace "Jalilerh right?"Mameey tace "eh kam kin ganeta kenan?" Anuty Sajida
tace"gsky ta huce tunani na,hatta ɓakar fata wlh banga mai ƙyan nata ba,ko fari
bazai nuna mata ƙyau ba,gashi Hajia Salmerh tana shirin kamaki a halitta" dry sukai
Mameey tace "ai tubarkallah ni kina mmkin girman daughter nake,nan fa baby ta
girmeta amma Yanzu bata goye baby a baya ba" Firdausi tace "itace wacce Aryan zai
aura ko? gsky na tayashi murna ya samu baƙar balarabiya" ita dai tana jinsu bata
iya cewa komai ba,sai da taji sun ambaci Aryan sannan ta ɗaga kai aikam ido biyu
sukai tashi yana zaune saman kujera ya harɗe hannayensa yana aika mata da wani irin
kallo, zamewa tayi a ƙasa cikin ƙaramar muryarta tace "Fatan kun sauka lfy?"gaba
ɗaya suka amsa da lfy lou,baki baby ta taɓe kama da haura upstairs, Mameey kuma
taja su Anty Sajida zuwa inda zasu sauka, parlour ya rage daga Jalilerh sai Aryan,
miƙewa yay tare ƙarasawa inda take zaunan yana zuwa ya ɗuka wajanta yace "meyake
faruwa dake ne?"shiru tai masa ba tace komai ba,cije lips ɗinsa yayi yace "ok tashi
kije"kamar jira take ta miƙe da sauri tare dayin upstairs ne,iska ya fesar daga
cikin bakinsa kafin ya juya ya nufi part ɗinsa zuciyarsa duk babu daɗi, Mama daman
tunda taja Asabe ɗakinta tace "yi zamanki a nan,bayan ɗan naki gantalalle ne,yooo
banda sallamamme ne tayaya zai zuba ido matarsa tana hulaƙantaki?Keba uwarsa bace?
bazan manta ba a haihuwarsa har kusa makancewa kikai sbd wahala,wata rana da kwana
tara yana cikin amma dake bashi da liffasi yake bari ana maki haka, a'a dama can
dai ba'a san zuciyarsa ba"Asabe tace "kuma kuɗi garesa"a fusace Mama tace "uban me
kuɗin nasa ya amfana maki Asabe?kina dai kallo jibi zamu koma gidan gwamnati, sabon
gida da motoci da masu tsaro haka aka bawa Muhammad,haba² ai Allah ya ƙara Annabi
daraja,shifa jikane a wajena amma ba kiga yadda ya kemin ba,nidai abinda na keso
dake kiyi zamanki nan sai ya nemeki,kee ko nan yazo zance masa kawai kin mutu
ko?"zaro ido Asabe tayi tace "mutuwa kuma?a'a adai sauya haka nan kuma nazo na
mutum?"dry Mama tace "taje ji ido?kai Asabe har yau kina nan da tsoran mutuwa"daga
nan kuma suka ɗura da hira suna zaune Mama tasa Laure ta cika mata ƙatuwar warmer
da soyayyan naman rago,ga dafaffiyar ganda,ga farfesun kifi,haka suka cika ɗakin da
nama sai ci suke,a nan sukai sallar magrib da issha'i a nan kuma bacci ya ɗauke su.
Washegari da yamma Jalal da Abbou suna zaune suna maganar yadda za'a koma gidan
gwamnati gaba ɗayansu, shi kuma Abbou yace a'a ya koma shi ɗaya sai baby idan an
ɗaura masu aure,tunda gaba ɗaya auren saura kwana biyu,kamar daga sama suka fara
jiyo ihun Jalilerh, miƙewa sukai a tare,chan kuma sukaji ta ƙara fasa wani ihun ai
Jalal bai tsaya Abbou ya bashi umarni ba ya ruga da gudu zuwa upstairs,a hanya
sukaci karo da ita daga ita sai wata ƙaramar riga idanunta a rufe bakinta sai kumfa
yake fitarwa,tana ganinsa tayi kansa da gudu.

*Nimcyluv*
08119237616
7/22/21, 8:02 AM - Buhainat: UCL NE
_100-101_
Kafin ta ƙarasa inda Jalal yake tsaye ta yanke jiki ta faɗi kanta ya bugo da jikin
bango,dake bata hayyacinta yasa ta ƙara zabura ta miƙe tsaye suna nan still a
gabanta sun kasa koda ƙwaƙƙwaran mutsi,ganin da gaske downstairs take niyyar yi
yasa Abbou faɗin "Muhammad do something,kamar bata hayyacinta"bayanta Jalal yabi
lokacin harta kai ga sauka dwonstrais tana ƙoƙarin fiyewa daga cikin gidan,da sauri
cikin gudu² ya mara mata baya,tana ƙoƙarin ficewa yay saurin saka ƙafa ya taɗeta
tayi baya zata faɗi yaya saurin tareta ta faɗa jikinsa, Murmushi kawai yay lokacin
da yaga ta zabura zata ƙwace daga jikinsa, kokawa suka shigayi da ita ganin da
gaske tana ƙoƙarin fin karfinsa yasa saka hannu ya ɗagata cak, dai-dai lokacin
Abbou ya sakko, Aryan da Irfan suka fito daga part ɗinsu,da sauri su Mameey suka
fito,gaba ɗaya suka tsaya a parlour'n suna kallon ikon Allah, Abbou ne yace
"Muhammad take her into your room"babu musu yay part ɗinsa da ita zuciyarsa babu
daɗi,da ido kawai Aryan yabi Jalal dashi yana haɗiye wani abu mai zafi a
maƙoshinsa, Mameey ce tace "Abbou Jalal wai abunne ya dawo ko me?"girgiza kai kawai
yay kafin yace "haka muka ganta muma"ya faɗi hakan yana miƙawa twins hannu da gudu
suka tawo wajansa sbd daman shi suke kallo, ɗaukan Husainerh yay kana ya riƙe
hannun Hassanerh, Mameey tace "Allah ya ƙyauta,amma dai aƙwai matsala yarinya
ƙarama su sata gaba"bai ce komai ya nufi upstairs ɗauke dasu Husainerh, Aryan
ficewa yay daga gidan,shi kuma Irfan ya nufi upstairs, Mameey ce tace "ina
zaka?"yace "Mameey ba wani abu zan ba,baby zan duba"haɗe fuskarta tayi tace "to ba
zaka ba"kafin yay magana Anty Sajida tace "huce kaje a binka"juyawa yay cikin sauri
ya nufi upstairs, Mameey tace "haba Anty yafa huce shiga part ɗin en matan
nan,yanzu ai baki san yaya suke ba,idan suna naked fa?"Murmushi Firdausi tayi tace
"Allah ya kiyaye"yana shiga part ɗin ya samu Ikram ita ɗaya zaune saman bed,
ganinsa yasa tayi saurin ɗaukan hijab ta saka, Murmushi yay mata kafin yace "meye
kike ɓoyewa kuma?"ɓata fuska tai tace "why ka shigo without our permission?" Yace
"sbd nasan aƙwai ajjiyeta a nan ɗin,ko ba haka bane?"shiru tai masa ƙara sawa yay
wajanta yace "mene ya samu wayarki?na kira but u did pick my call" juyawa idanunta
tai tace "ohh ya rabb,wlh tana vibration ne" yace "ok zan kira anjima" tace
"to"juyawa yay sai kuma ya kalleta yaga shi take kallo yace "i luv u" kanta a ƙasa
tace "luv u too" yace "sure?" Tace "yeah" fita yay tabisa da kallo,yana fita baby
ta fito daga bathroom tana sauke numfashi,dry Ikram tai tace "kedai badai tsoro
ba"dry itama tayi tace "haba sister aljanu fa?" JALAL na shiga part ɗinsa kai tsaye
ya nufi bedroom ɗinsa yana shiga ya sauketa akan bed kana shima ya zauna,bayan ya
gama kallonta ya sauke numfashi yace "Jalileeee..rhhh"shiru tai masa tai lamo
jikinsa tana zazzare ido, ɗan yatsarsa yasa ya taɓa tsakiyar goshinta, ƙara ta saki
tare da fashewa da kuka,cikin wata murya tace "wayyo idona"cije lips yay kafin ya
fesar da iska daga bakinsa yace "ido a goshi? weldone mene ya dawo ko?" Ɓata fuska
tayi tace "ina ruwanka?" Girgiza kai Jalal yay kafin yace "babu fa,matsala ta ɗaya
daku da kuka rasa jikinwa zaku shiga sai nata"dry tai sosai kafin suce "meye haɗin
ka da ita?" Shima yay Murmushi yace "niwai?" Sukace "eh fa"zama ya gyara yace "ita
ɗin rayuwar Muhammad Jalal Kabeer bobo ce" shiru sukai kafin suce "sonta kake
kenan?" Ɓata fuska yay kana yace "yeah? what's your problem?" Girgiza kai Jalilerh
tai tamkar ita take magana tace "a'a!baka sonta tunda har zaka iya zuba ido wani ya
AURETA bakai ba,bayan kuma kana da iko da ita,ita ɗin mallakinka ce"shiru yay masu
bai ce komai,chan kuma yaga ta zabura tace "gida zani ka rabu dani,ka sakeni wajan
Ammina zani bana son zama daku na gaji,gida zani" with soo much surprised Jalal
yace "alright,zaki gida soon kuma at this week,amma ku fara sakinta" sukace "to
kayi mana al'ƙawarin zaka kawota cikin satin nan?" Yace "Nima kuyi min alkawarin
kun bar jikinta har abada?" Shiru sukai chan kuma sukace "a ranar daka mai data a
ranar zamu rabu da ita" yace "sure?" Suka ce yace "yeah" idanunsa a lumshe yaji
tai hamma tare dayin miƙa sai kuma jikinta ya saiki tai luff jikinsa tana sauke
numfashi a hankali, gajiyayyun idanunsa ya sauke a kanta lokaci ɗaya yaji wani
mugun tausayinta ya kamashi,kasa tashi yay kamar yadda ya kasa janyeta daga
jikinsa,yana nan zaune harta farka daga baccin wahalar daya ɗauke ta,hamma tayi
tare da buɗe baki ta shiga karanto addu'ar tashi daga bacci,jin laushi ga kuma wani
sihirtaccen ƙamshi da yake ratsa cikin hancinta yasa ta ƙara tura fuskarta cikin
ƙirjinsa ha tare da tasan ko mene ba, still idanunsa a kanta while hannunsa na
cikin sumar kanta Murya can ƙasa yace "Takwaraaaa" ware idanunta tayi tare da
juyasu kafin ta ɗaga ƙwayar idanunta a hankali ta sauke ganinta a kan bobo,da sauri
ta miƙe daga jikinsa sai kallonsa take,a zuciyarta tana mmkin yadda akai tazo
ɗakinsa, bakinta na rawa jikinta ma vibration tace "Uncle"gira ya ɗaga mata kafin
yace "meye kikazo yi ɗaki na da har kike min bacci?"kwaɓe fuska tai kamar zatai
kuka tace "ayya!wlh nifa ban san yaya akai ba" bai kulata ba ya miƙe tsaye kana ya
mai alama data miƙe tsaye,tashi tayi yazo dai-dai kusa da ita, fuskarsa a haɗe ya
jawota jikinsa tare da rungome ta, ajjiyar zuciya duka suka saki,kafin ya ɗura
bakinsa saman kunanta ya shiga karanta Ayatullah KURSIYO,luff tayi jikinsa tana
sauke numfashi tana jin yadda karatun nasa ke ratsa ta,a hankali kuma ya zura
hannunsa ta bayanta, ƙara shigewa jikinsa tayi sbd saukar hannunsa da taji a saman
fresh skin ɗinta,a hankali kuma yay sama da hannunsa harya sauke a jikin brezia ta
data buɗe,kama duka side ɗin yay ya shiga haɗe maɓalllan,jin booms ɗinta sun matse
yasa ta fahimci ta brezia a buɗe take,sai lokacin ta tuna tana fitowa daga bathroom
bayan ta shirya sai ta manta bata rufe brezia bar,wajan Ikram ta nufi ganin baby ba
wani amsa mata take yanzu ba,taje daniyyar a gyara mata daga nan bata ƙara fahimtar
komai ba,sai yanzu data farka da ganta da a ɗakinsa, hannunsa ya zame bayan ya
gyara mata kana ya cire a jikinsa ya fara kallonta, idanunsa ya ɗauke daga gare ta
kafin ya ce "wait a moment" yana faɗin hakan ya fita, a main parlour ya samu Mama
da Asabe sai kuma Firdausi da twins,ya na zuwa baby na sakkowa daga upstairs,zama
yay idanunsa a kan Mama wacce take ta raba idanu tana jiran taga daga ina Jalilerh
zata fito,bayan ya zauna ya ce "ina yininku" Murmushi Firdausi tayi tace "yamai
jiki?" Idanunsa akan baby yace "she's fine" kana ya cewa baby "jeki kawo min hijab
ɗin ta" tsaye tayi kamar ba taji mene yace ba sai kuma ta juya ta nufi upstairs,
Mama tai salati tare da tafa hannu ta ce "kai dai Jalalu ka banu,yanzo kana ganin
ƙawar tawa kaƙi gaisheta sbd mugun abu ko me? a'a mugun abu mana,banda haka gaisuwa
ta fatar baki ta gagara?nidai wannan muƙamin mugun abu kawai ya ƙara maka da kuma
nuƙufarci,wlh nidai babu ruwana dole na faɗa maka gsky"yana jinta baiko kulata ba,
idanunsa a rufe har baby ta dawo karɓar hijab ɗin yay tare da miƙewa,gaba yay baby
ta bisa a baya,kai tsaye bedroom ɗinsa ya shiga yana tsaye inda ya barta yana zuwa
ya zura mata hijab ɗin, kallon yadda take lumshe idanunta da kuma yadda numfashinta
yake fita da zafi yasa ya dafa saman kanta da sauri ya cire sbd a zababban zafin da
yaji, hannunta ya kama har zuwa parlour a zaune suka samu Nihila itama idanunta a
kansu musamman ganin yadda bobo ya riƙe mata hannu, ɗauke idanunta tayi,da sauri
Jalilerh ta ƙwace hannunta tana kwallon bobo kamar zatai kuka, gyara tsaiwarsa yay
yace "jira nai maki allura" da sauri hadda gudu tai waje jikinta yana tsuma,waje ya
nema ya zauna tare da ɗaukan remote ya kunna cenema, ganin baiko kalli inda take ba
bare ta saka ran zai kulata yasa ta fashe da kuka tana jin wani irin a ranta,jiyowa
yay ya zuba mata idanu shi har ransa mmkin yadda kuka baiwa mata wahala yake,yanzu
suke lfy yanzu zaka gansu suna kuka, ɗauke idanunsa yana ci gaba da kallon series
ɗin Begusarai wanda zee world suke haskawa lokacin,sai da tayi mai isar ta sannan
ta shiru miƙewa tai zata fita muryarsa yana faɗin "Zo nan" tsayawa tai sai kuma ta
ƙarasa inda yake zauy,zama tayi a saman kujerar da yake, idanunsa akan kallon yace
"mene?" Turo baki tai kafin tace "bakai ka daina kulani ba" taɓe baki yay kafin
yace "haba?"sosai mgnarsa ta bata haushi amma ta daure tace "ehmn,gashi yanzu ma ko
inda nake baka kalla,ka nunawa Jalilerh ta fini a wajanku, bayan kuma kasan ni zaka
au...,"kasa ƙarasawa tai sbd kallon da yake mata, Murmushi yay yace "nasan ni zan
aureki right?"kasa bashi amsa tayi,shi kuma ya juyawa gaba ɗaya yana kallonta kafin
ya sanya hannunsa ya ɗago haɓarta yace "look at me"kallonsa tai kamar yadda yace
shi kuma ya ɗura da faɗin "da ke da ita kuna da bambanci,tunda nake da ita bata
taɓa shigowa part ɗina ba tare dana bata izini ba,bata taɓa zama kujerar da nake
zaune akai ba, anytime a ƙasan ƙafafuwana take zama,bata taɓa yimin complain a
kanki ba,sai gashi ke kinyi yanzu abinda nakeso dake bana son irin wannan
shirmen,idan ma kishi kike da ita is better for you ki daina,ita babu komai a ranta
tana min kallon wani jigo nata ko damuwa ce da ita idan bani da faɗawa ba zata iya
gaya wa kowa ba,dake da ita duk ɗaya kuke a wajena ke jini nace ita kuma rayuwata
ce kinga babu bambanci ko?" Tunda ya fara magana dake kallonsa kamar wacce bata
gane me yake faɗa ba,kasa cewa komai tayi sai saukar muryrsa da taji yana faɗin
"tashi kije" miƙewa tai tare da fashewa da kuka yana jin zuciyarta kamar zata
fito,ita dai bata san mene hakan ba,amma tun sanda akace zata auri Jalal shikenan
taji Jalilerh ta fice mata a rai,ko hakan na nufin kishi take dashi ohuuuu?fice tai
daga part ɗin a hanya ta tsayawa ta gama kukanta sannan wa goge fuskarta ta nufi
part ɗinsu.at the same day da daddare Jalal yana sanye da black ɗin jallabiya da
kuma wata red ɗin hula ta sanyi sbd busawar sanyin da akai a
lokacin sakamakon ruwan sama da akai, knocking Ƙofar parlon yay daga chan Abbou
yace "come in" tura ƙofar yay a hankali bakinsa ɗauke da sallama, Abbou ya na daga
zaunan da yake ya amsa sallamar tare da ajjiye cup ɗin hannunsa, ƙarasawa Jalal yay
tare da zamewa ya zauna kusa da ƙafafun Abbou ya ɗura kansa saman cinyarsa ya shiga
sauke ajjiyar zuciya,shafa kansa Abbou yay kafin yace "yaya akai farin ciki
Abbou'nsa?" Kwaɓe fuska yay kafin ya ɗago kansa ya kalli Abbou sai kuma ya saki
Murmushi yace "alfarma nake nema wajanka Abbou'na"gyara zama Abbou yay yace "ta
mecece? Allah ya ban ikon yi maka"Jalal ya sauke numfashi ya ce "zaka iya mana
Abbou please"jinjina kai Abbou yay ya ce "ina jinka"shiru Jalal yay yama rasa ta
ina zai fara,kansa a ƙasa yace "Abbou so nake a ɗan kwanakin auren nan koda sati
guda ne please"da mmki Abbou ya ce "why?" JALAL ya marai-raice fuska ya ce "Abbou
Jalilerh nake son kaiwa garinsu ta matsa sai kuka take,and kuma naiwa aljanunta
al'ƙawari kamar yadda sukai min al'ƙawarin zasu rabo da ita idan har na kaita can
garin"shiru Abbou yay yana nazarin maganar Jalal ɗin sai kuma yace "sune suka
buƙaci hakan?" Ɗaga kai Jalal yay kamar ƙaramin yaro yana ƙara sauke kansa a saman
cinyar Abbou, Murmushi Abbou yay yace "idan haka ne to ai harni za'a sbd na amsawa
Aryan aurenta a wajan danginta ko?"shiru Jalal yay masa, miƙewa tsaye yay yace
"gobe zamu koma can gidan gwamnati,kuma a goben zan fara shiga office,zan nema mana
private jet jibi saimu huce ko?"Abbou yace "babu damuwa Allah ya kaimu,zanwa Mameey
bayani da kuma Aryan,amma bana jin Mameey zata bimu zata zauna da baƙin ta da kuma
su baby, ƙilan dai muje da Mama da kuma Irfan"jinjina kai kawai Jalal yay kana ya
masa goodnight ya fice daga cikin part ɗin nasa. Washegari tun safe suka gama
shiryawa kasan cewar babu abinda zasu ɗauka sai sutturar sawa yasa shirin bai masu
wahala ba, Abbou a motarsa ya ɗauki Mameey da Asabe sai Mama a gaba,motar Irfan
kuma Ikram ce gaba baya kuma Firdausi,motar Imran kuma su biyu ne daga shi sai Anty
Sajida, Aryan kuma Jalilerh wacce tai tsaye ta rasa motar da zata shiga, Jalal dake
tsaye yana jiran kowa ya gama shiga ya shiga tasa hannunsa riƙe da twins wanda suke
masa surutu Shi dai yana jinsu amma baya fahimtar abinda suke faɗa, harya buɗe baki
zaiwa Jalilerh magana ganin Aryan ya nufi inda take yasa yay shiru tare da ɗaukan
tiwns duk su biyun ya nufi wata sabuwar bugatti daya sauya,yana zuwa security ya
buɗe masa back seat ya shiga,yana shiga baby ma ta buɗe ƙofar ta shiga daman shi
take jira sbd Abbou ne yace ta shiga motarsa, ya kasance su biyu ne a motar sai
twins Husaynerh da Hassanerh wanda suka sukuwa a jikinsa wata taja gefenmu wata
kuma ta cire farin glass ɗin idanunsa, Murmushi kawai yake masu domin har zuciyarsa
yake son yaran he wish ace wata rana ya samu kamar su,motar securities guda biyu ta
fara yin gaba sai kuma motar Abbou sai ta Irfan, Imran ma ya mara masu baya ganin
haka yasa Aryan ya shige gaba kana driver Jalal yay mata key yabi bayansu,sai kuma
wasu motocin y guda huɗu tabi bayan motar Jalal,a nutse motar suke tafiya suna
cikin tafiya sukaci karo da motar ƴan jarida both tv da redio ga kuma jama'ar gari
duk titin da sukabi ihu ake ana ɗagawa Jalal hannu wanda yasa drive ya sauke saman
motar ta dawo half ana iya ganin komai na motar shima ɗaga masu hannu ya fara,ganin
haka yasa twins ma suka fara ɗagawa guntayen hannayensu a haka suka isa har gidan
gwamnati,duk inda ka duba securities ne birjik har can ciki suka shiga, faɗar
haɗuwar gidan ɓata baki ne,kana shiga zaka samu babban parlour babu abinda babu a
cikinsa,amma babu bedroom ko guda a cikinsa,wata hanya suka bi nan ma suka tarar da
babban parlour wanda yafi na baya ƙyau,daga nan kuma wajan sides goma ne a
wajan,banda upstairs,a nan Jalal ya nuna wani part yace shine na Abbou,kana ya
nunawa Mameey nata, Mama haka,samarin gidan kuma yace kowa ya zama idan zasu zauna
da matansu, Abbou ne ya kalli Jalal yace "to en matan gidan fa?" Sosa kai yay yace
ai ga sauran parts ɗin nan ga kuma nasu Anty Sajida before they leave,yana faɗin
haka ya haura saman upstairs hakan ya nuna shine nasa,shi kasan sai da tsarin part
ɗinsa ya bashi tsoro,iya upstairs parts wajan huɗu ne,banda babban parlour'n da
tsakanin parts ɗin,a hankali ya fara duba ko wanne harya samu wanda yafi ko wanne
ƙyau,yana shiga shima yaga parlour ƙarami kuma mai dai-dai ci,amma tsaruwar parlour
yasa dole ka kallesa ga wasu kujeru ƴan turkey masu a zabar ƙyau,wata ƙofa yabi ya
bedroom ne tangameme ga wani ƙaton royal bed mai girman gaske ko mutum sai sun
ƙwanta samansa,sai kuma wata wardrobe kana iya ganin duk kayan dake cikinta,sai
dressing mirror,ga wata duguwar kujera dake gefen bed ɗin,wata ƙofa ya buɗe ya
shiga nan kuma yaga wani ƙaramin office ne idan yana gida wanda zai dinga amfani
dasu,bayan ya gama kalla ya ƙara buɗe wani ƙofar yaga Library ne shi kuma,bai tsaya
kalla ba ya nufi wata ƙofar, lumshe idanunsa yay shi dai wajan kai tsaye ba za'a
iya kiransa da lambu ba,amma yanayin flowers na wajan sai ka ɗauka lambu ne,ga wani
abu a tsaye da ruwa yake zuba ta cikinsa wanda shi bawa flowers ɗin ruwa,grass ɗin
wajan wacce tai kamar carpet tai green gwanin sha'awa wajan yay ƙyau sosai banda
ƙamshin na'a² da sauran flowers ɗin wajan babu abinda yake, rufewa yay ya nufi
wajan ta ƙofa nan yaga bathroom ne, komai na cikinsa light blue ne,ga jakuzzie ga
shower ga sink ga towels kala² hakama bathrobe,wasu ma kayan baka iya faɗar sunan
su,fitowa yay tare da zame kayan jikinsa ya anjiyesu cikin warshing machine kana ya
sakarwa kansa shower sauke numfashi yay,kana ya kalli mararsa Murmushi kawai yay
sbd ganin dick ɗinsa tai samɓal ga wani kauri da tai sai jijiyoyi da sukai birjik
samanta, riƙeta yay yaji yadda take harbawa da sauri da sauri kuma ya saka yana
astagafirullah sabida jin yanayinsa ya fara sauyawa, bayan ya kammala wankan yay
brush ya ɗaura alwala sbd baya rabuwa da alwala,yana shiryawa ya ɗauki wani
tattausan farin boyal mai taushi wanda yake da manyan flowers gashi shara² komai na
jikinsa ana iya gani da farar singlet ɗin da kuma fatar jikinsa, agogon warist ya
ɗaura a hannunsa kafin ya maƙala bluetooth sbd bai fiya yawo da waya,wasu Black ɗin
takalmi ya sanya farar ƙafarsa,yana gama shiryawa ya fesa parfume kana ya fice daga
bedroom ɗin,sai da ya isa parlour sannan ya kula da kitchen ɗin dake cikin
parlour'n,fita yay daga part ɗinsa sai da yay tafiya mai ɗan tsayi ta huce sauran
part ɗin da suke upstairs ɗin,sanann ya nufi downstairs,stepfoots ɗin da sukaji
yasa suka ɗaga idanunsa, Murmushi Abbou yay ganin yadda ɗan nasa yay wani bala'in
ƙyau da kwarjini ga kuma haiba,daman shi suke jira suyi lunch a danning Area,gaba
ɗaya suka miƙe suka nufi danning Area twins na ganinsa sukai wajansa da gudu duƙawa
yay ya ɗauki Husaynerh aikam kamar take Hassanerh ta sanya ihu hadda birgima,yana
dry wacce ya daɗe bai irinta ba ya ɗauke ta itama,gaba ɗaya dai kallonsa suke sun
rasa mene ya sashi farin ciki haka,bayansu yabi yaja kujerar dake farcing ta Abbou
ya zauna,kafin su fara cin abinci Abbou yace "munyi magana amma Aryan ba zai samu
damar zuwa ba sbd yana da shari'ar da zai gabatar,su iya ni dakai da Jalilerh zamu
sai Mama da Irfan" Jalal ya lumshe idanunsa yana sauke ajjiyar zuciya yace "Allah
ya nuna mana goben" suka amsa da Ameen, Mameey ce tace "Amma ba daɗewa za kuyi ba
ko?sbd a satin nan za'a fara azumi,ga kuma bikin nidai dan Abbou ya matsa ne da sai
ya bari a sauke azumi sai a bikin zaifi" Abbou yana ɗaukan spoon yace "banji za
muyi ƙwana uku,zan dai yi tunani akai,ina daughter ɗinma?" Mameey tace "ai kwana
biyu miskilanci take ji da shi,ga yawan kuka kamar matar mamaci,nadai gaya mata so
tasan da tafiyar alrdy an shirya mata kayan ta,yanzu ma nace ta fito taci abincin
tace ta ƙoshi"shi dai Jalal bai ce komai ba sai abincinsa daya keci a hankali,yana
zaune telephone ɗin parlour'n ta fara ƙara, Irfan ne yaje ya ɗauka daga can wani
security yace "aƙwai baƙo a waje zai sunansa Jafar kusan da zuwansa?" Irfan yace
"let him come" Yana faɗin hakan ya ajjiye kiran,babu jimawa Jafar ya shigo tun daga
nesa ya sakarwa Jalal Murmushi shima ya mayar masa ya sunkuyar da kansa ƙasa,
ƙarasawa yay ya fara gaida Abbou sannan sauran Irfan da Aryan da Imran suka gaida
shi, Ikram da baby suka gaishesa, idanunsa akan baby ganinta ƙara ƙyau sbd gyaran
jikin da Anty Sajida ta farayi masu su duk ukun tun ranar da tazo,gaba ɗaya sun
sauya kadama Jalilerh taji labari,zama yay yace "afuwa rabuna daku tun a wajan
dinner wallahi naje Niger ne"Mameey tace "Allah sarki,aina ɗauka fushi kayi damu,to
ya Maman taka?"yace "Allahamdulillah tana gaidaku"bayan sun gama suka dawo parlour
Jalal kuma ya nufi wajan hutawa shida Jafar,sun taɓa hira kaɗan,kafin Jafar yay
masu sallama ya fita,shima Jalal part ɗinsa ya koma ya fara duba files wanda aka
bashi yau wanda mataimakin gwamna ya saka hannu a cikinsa,bayan yay bincike sosai
ya duba muhimmanci gyaran titin sai ya buga stam, washegari da safe sun gama
shiryawa sbd alrdy jet ya sauka su ake jira, Abbou ya shirya cikin manyan kaya
hakama Jalal kusan kaya iri ɗaya suka sanya har da Irfan, Mama kuma atamface
jikinta sai babban mayafi, Jalilerh kuma wata haɗaɗɗiyar abaya ta sanya sky blue
sosai tai mata, kasan cewar helicopter ne yasa a cikin gidan gwamnatin ya sauka,har
waje sukai masa rakiya Aryan kam tun safe ya shiga part ɗin yaywa sahibar tasa
sallama,suna tsaye har suka shiga ciki, Jalal da Jalilerh suna baya, Abbou da Irfan
suna tsakiya sai kuma Mama da wasu securities a side ɗin gaba,a haka jirginsu ya
ɗaga zuwa Birnin nufar...

_ki biya ki karanta dan Allah,08119237616 🌚_

*Nimcyluv*
7/22/21, 8:02 AM - Buhainat: UCL NE
_102-103_
Tafiyar 1hour and 20minutes ne ya kai su Birnin nufar,a filin tashi da saukar jirgi
na birnin private jet ɗinsu ya sauka,suna zuwa motocin wajan goma sukai parking
suna jiran zuwansa sbd alrdy an san da tafiyar tasa duk da cewa ta sirri ce,a
hankali suka fara fitowa ya rage daga Jalal sai Jalilerh yana tunanin yadda zai
mata gashi bacci ya ɗauke ta,jin shiru yay yawa yasa Abbou leƙawa jikin jirgin a
zaune ya gansu da mmki yace "what are u waiting for?"fesar da iskar bakinsa yay
kana ya kalli Abbou yace "tai bacci fa" Abbou yace "And then..?" JALAL yace "ban
san yaya zai manta ba" taɓe baki Abbou kafin yace "abeg my friend carry her" yana
faɗin hakan ya fice daga cikin jirgin,cikin nutsuwa ya zare belet ɗin jikin jirgin
wanda ta maƙala a jikinsa,kana ya zare mata ta jikinta miƙewa yay ya zubuwa
fuskarta idanu sosai take bacci cike da nutsuwa,fesar da iska yay daga cikin
bakinsa kafin ya durƙosa dai-dai saitin da slowly ya ɗauke ta izuwa jikinsa a
hankali kuma ya fara tafiya da ita harya fice daga cikin jirgin,yana fita yaga duk
sun shiga mota sai securities ɗinsa dake bakin jirgin suna jiran fitowar sa, da
sauri wasu sukai gaba wasu kuma suka tsaya a bayansa, a haka ya ƙarasa gaban wata
ƙaramar mota mai ƙyau fara tass da ita,back seat baka buɗe masa ya zauna still tana
jikinsa,rufe ƙofar akai driver ya koma wajasa,haka securities ɗin ma duk suka shiga
taso motar, lumshe idanunsa yay yana ƙara gyara mata zama a jikinsa a haka suka
ɗauki hanyar hotel ɗin da zasu sauka, Abbou tunda suka sauka daga jikin jirgin ya
keji kansa na sara masa ƙirjinsa na bugawa,ɗaya runtsa idanunsa sai yaga garin yana
masa gizo gani yake tamkar ya taɓa sanin garin,haka yayta salati cikin ransa amma
kamar ana ƙara masa abinda ya keji daga bisani ma idanunsa ne suka rufewa ya fara
gani dishi²,cikin kunnansa kuma sautin ihu ya keji da kuka sama² yana cikin wannan
halin suka ƙara sa cikin Hotel ɗin,suna parking Jalilerh na buɗe ido ganin ta a
cikin garinsu yasa tai saurin buɗe ido tare da ƙara ware idanunta domin tabbatar da
abinda take gani,da sauri kuma ta juya ta kalli Jalal ashe shima kallonta yake,
driver ne ya gama parking security yazo da gudu ya buɗewa Jalal ƙofa,shine ya fara
fitowa kafin ya tsaya a bakin motar yana jiran ta fito, Jalilerh kan tsoro da farga
ba ne ya gama kamata, jikinta ya ɗauki rawa idanunta yay raurau harga Allah tsoron
haɗuwa take da Papa da Joshua uwa uba uwa sundu, haɗe rai Jalal yay tare da miƙa
mata hannunsa da sauri itama ta kama sbd duk a tsorace take,haka Abbou da Mama da
Irfan duk suka fito daga cikin motocin su,kai tsaye reception dubu hotel ɗin suka
nufa kafin su ƙarasa an kammala masu komai kai tsaye rooms ɗin su suka nufa,duk
rooms ɗin a jere suke Mama da Jalilerh akace su shiga room guda ɗaya kwaɓe fuska
tayi tana kallon bobo sbd tsoran masifar Mama take ga kuma yanayin firgici data
shiga,da idanu yay mata alama data shiga haka tabi bayan Mama idanunta na fidda
ƙwalla, Jalal kam tuni ya gama lura da yanayin da mahaifin nasa ke ciki hakan yasa
yaja ya tsaya a bakin room ɗinsa yana jiran yaga shigarsa cikin ɗakinsa,duk
dauriyar Abbou kasa juyewa yay yana zuwa bakin room ɗin yay baya zai faɗin Jalal da
Irfan sukai saurin taresa a haka ya faɗa jikinsu babu numfashi, ɗauka sa sukai zuwa
cikin room ɗin tare da ƙwantar dashi akan bed,babbar rigar jikinsa Jalal ya cire ya
kalli Irfan yace "ƙaro gudun ac nan" da sauri ya ɗauki remote yay exactly abinda
bobo yace,fara dubasa yay ya tabbatar da shocked ya shiga yasa ya gyara masa
kwanciya ya shiga murza tafin hannunsa Irfan kuma ya fara murza tafin ƙafarsa,suna
zaune a haka harya fara sauke ajjiyar zuciya tare da jan numfashi,a hankali kuma
bakinsa ya fara mutsi he's trying to say something, ganin haka yasa Jalal matsawa
garesa ya ɗura kunnansa wajan bakinsa,sai a lokacin kuma maganganun sa suke bakin
Abbou suka fara fitar da kansu ba tare daya sani ba,shiru Jalal yay sbd abin da
yaji Abbou na faɗa kamar haka "No!Papa please kada kace haka, I'm your son dan
Allah Wlh bazan ƙara ba"sosai mmki ya bai yana a fuskar Jalal yana mmkin daya sanya
Abbou faɗin Wannan maganganu,waye Papa?me ya aikatawa Papan har haka? Janye jikinsa
yay tare da miƙewa tsaye ya kalli Irfan yace "lemme freshen up" jinjina kai Irfan
yay yace "to Yaya" yana fita yana faɗin "ka kula before I'm coming back" Irfan yace
"I'll" bai ƙara magana ba ya fice daga cikin room ɗin, kai tsaye nasa room ɗin ya
koma yana zuwa ya cire kayan jikinsa kai tsaye bathroom ya shiga ya sakarwa kansa
shower yay wanka sosai kana ya fito sanye da bathrobe yana fitowa ya tsaya gaban
dressing mirror yana kallon kansa haka nan ya samu kansa da sakin wani tattausan
murmushi mai tarwatsa zuciyar en mata,jin garin sanyi sosai ga hadari yana haɗuwa
duk da cewa ko Asr bai ba,hakan yasa ya shafa wani body lotion mai daɗin ƙamshi
mararsa yabi da kallo yaga fess take babu gashi domin da safe ya saka mai yay
sheving nasa daga na hammta harna gaba,bayan ya gama shafa lotion ɗin ya ɗauki body
spray ya feshe jikinsa dashi,cump ya ɗauka ya tashe sumar kansa tai ƙwance lufff
sai sheƙi take,bayan ya gama komai ya miƙe ya nufi inda trolly ɗin sa take ga buɗe
ya ɗauki wani tissue ɗin yadi black an masa ɗinki da red ɗin zare sosai ya amshi
farar fatarsa, ɗinkin irin half ɗin nanne babu babbar riga,takalmi ya ɗauka red mai
ƙyau haka ma hular kansa,yay wani irin sahihihin ƙyau mai ɗaukar hankali bayan ya
ɗauki Uhud mood ya fesa ya nemi waje ya zauna yana maida numfashi,sai Lokacin
maganganun Abbou suka fara dawowa cikin brain ɗinsa, lumshe idanunsa yay yana fesar
da numfashi,a hankali kuma ya ware fararen idanun nasa jin ana kiran private sim
ɗinsa,bai ɗauka ba sbd ganin baƙuwar number har akai kira wajan 4 ana biyar ɗin yay
answering tare da manna wayar a kunnansa yana sauraren mai magana,a hankali yaji
ance "Assalamu alaika" gabansa ne ya faɗi ji yay kamar ya taɓa sanin Muryar,sai da
aka maimaita sallamar sannan ya ce "Wasalamu alaika" daga can ɓangaren Jabir yace
"fatan kana lfy? Naji abin farin ciki ina tayaka murna sosai wlh, Ubangiji ya
tayaka riƙo" a kasalance Jalal ya amsa da "Amin ya hayyu ya ƙayyumu" Jabir yay
Murmushi ka ɗan yace "nasan ba lalle ka gane mai magana ba,amma dai da izininka aka
ban wannan layin,sunana Jabir munyi magana akan zaka duba ƴar uwa ta after
election,to gashi wajan wata gudu da satintika akai shiyasa na yanke hukuncin
tunasar dakai idan babu damuwa sai na kawota" cije lips Jalal yay sai lokacin ya
tuna Jabir cikin sanyin Murya yace "ohh! Allah sarki gashi nai tafiya zuwa Birnin
nufar yanzu" da sauri Jabir yace "what!? Nufar fa? To ai a nan nake da zama nanne
gari na"Murmushi Jalal yay yace "babu damuwa saika turomin address ina ganin zanzo
da kai na nima na zaga gari" cike da farin ciki Jabir yace "No! Please gayamin inda
kake zanzo da kai na yanzu na ɗauke ka" jinjina kai Jalal yay kana ya basa address
ɗin Hotel kafin suyi sallama, miƙewa tsaye yay ya nufi fita daga room ɗin kai tsaye
room ɗin su Jalilerh ya shiga yana shiga ya tsaye jikin ƙofa ya harɗe hannayensa a
saman faffaɗan ƙirjinsa, Mama taci gaba da faɗin "a'a kedai kin fiye kini bibi wlh,
yanzu da baice ki biyoni ba shiza kibi ko?dake a garin mahaukata aike sai kawai a
barki da ƙaton namiji a ɗaki ko?kai yau naga masifa ido biyu,ko da yake ai garin
naku duk Alhalil kitab ne daga mai kuntun abu a gefen ɗuwaiwai sai wanda zaka
ganshi tsirara,nidai yau nai mugun gamo kedai ki gode Allah ki godewa Jalalu gashi
ki rabauta da Muslunci,amma dai ki daina shige masa ni shawara nake baki ba cutarki
zanyi ba ai kin sani ko? To Wlh Muhammad aure ya keso idan kuma kin jawa kanki ya
turmushe ki shi kenan shima Arwan ɗin saiya fasa shikenan,amma dai ki daina shigewa
jikinsa kuma...," Bata ƙarasa maganar ba taji yace "jikinki ta hau hala?" Haɗe rai
tayi taci gaba da ninke kayanta wanda ta zazzago dasu daga cikin akwati wai tana
neman goro, bata kulasa ba shima ya kalli Jalilerh wacce ta sauya kayan jikinta
zuwa wasu riga da wando masu ƙyau ta ɗura after dress a kai, ya ce "ke dai tsohuwar
nan kin fiya neman magana,sai kin gangara kin huce ma wuta" marai-raice fuska tayi
ta ce "ai dai nai shiru ban kulaka ba ko?to dan Allah ka rufan asiri ka daina jamin
masifa a wannan lokacin" bai ƙara magana ba harya fice daga ɗakin ba tare daya kula
Jalilerh ba,room ɗin Abbou ya nufa yana zuwa ya gansa zaune saman bed yay shiru
shi ɗaya sai irfy yana danna waya, ƙarasawa wajansa yay ya zauna tare da kallonsa
yace "what happened Abbou?" Cikin Muryar rauni Abbou ya ce "Muhammad ina jin kamar
nasan garin nan,sai nake ganin kamar nazo gida" Jalal da mmki ya gama kashe sa
kawai ya zubawa Abbou ido sbd tunda suke dashi bai taɓa cewa yasan wani aduniya ko
wani waje makamancin Birnin nufar ba,shiru Jalal yay domin bai son ya takura
masa,ana haka wayarsa ya fara ƙara ɗauka yay yana picking yace "gani a reception"
da "ok" kawai Jalal ya amsa masa kana ya miƙe yace "Abbou let's go" gaba ɗaya suka
miƙe Jalal ne ya fara fita securities na biye dashi har zuwa reception ɗin,da
Murmushi suka tari juna babu nuna baƙunta suka bawa juna side hug a haka suka nufi
harabar hotel ɗin,kai tsaye motar Jabir ya shiga kuma yaywa securities alama da
kada su biyosa lokacin dasu Abbou suka fito harsu Jalal sun nufi gate hakan yasa
cikin sauri suka ƙarasa shiga mota Mama sai mita take,a haka har suka bi bayansu
Jalal,a hankali Jabir ke driving jifa² yana sakin Murmushi yau dai yana ganin
yankewar wahalarsa yazo ƙarshe musamman da yaga Zulfa ta samu ci gaba a daren
jiya,daga jiya zuwa yau bata da abin faɗa sai Hubby Anty shine kawai abinda yake
fita daga bakinta,matsalarsa ɗaya jinin da take zubarwa, lumshe ido Jalal yay yana
ɗan sakin numfashi tym to tym yakan saci kallon Jabir haka nan yaji yana ƙaunar
ganinsa gashi ya rasa dawa yake masa kama but he look familiar,da ƙyar dai ya samu
bakinsa ya buɗe yace "lafiya dai nake ta ganin mutane a hanyar?" ɗan ɓata fuska
Jabir yay kama bazai magana ba sai kuma
yace "ranar haɗa samari da ƴan mata aure ce" Jalal ya waro idanunsa cikin ransa
yace "ranar hauka dai" da sauri kuma ya zabura haka nan yaji gabansa ya faɗi sbd
tunawa da Jalilerh da yay, Jabir ne ya kallesa dai² lokacin da yake karya ƙwana
zuwa cikin babban estate ɗin yace "hala lafiya?" Jalal wanda fargaba ya gama cikasa
ya ce "nothing" shiru sukai har suka shiga ciki cikin estate ɗin nan Jalal ya ƙara
firgita ganin yadda maza kejan mata ta ƙarfi wasu kuma na tafiya da kansa an kafa
bukka² wajan 30 a babban harabar estate ɗin,a haka har Jabir yay parking ya fito da
sauri shima Jalal ya fito, Mama da Irfan da Jalilerh suma suka firfito Abbou kasa
fitowa yay sbd yadda gabansa ke faɗuwa ga memory ɗinsa dake san dawowa hakan yasa
gaba ɗaya ya rasa nutsuwarsa.

_Littafi na kuɗi ne kada ki karanta baki biya ba please 300 babu yawa
08119237616 chat me up_

Jalilerh dake rakaɓe a bayan Mama zai zaro ido take Musamman da idanunta ya sauka
akan Joshua wanda yake tsaye sai raba idanu yake tamkar mai neman wani abu,kamar
daga sama sukaji Muryar Papa na faɗin "Barka da dawowa jikanyata,hhhhhhh abin da
kike gudu still shi Kika zo kika tarar wonderful" ba ita da aka kira sunanta
ba,hatta Jalal sai da hanjin cikinsa ya kaɗa,da sauri kuma ya juya ya nufi inda
Jalilerh take tsaye, Jabir kowa mutuwar tsaye yay sbd arba da yay da Jalilerh kasa
kuma ɗauke idanunsa yay a kanta, jikinsa banda rawa babu abinda yake,daman tare da
suke da ita? Mene yasa basu gaya mai suna tare da wata budurwa ba?shin Jalilerh
daya sani ce ko kowa wata ce da ban? Kenan duk tsayin shekarun nan tana tare da
wannan bawan Allah? Wannan tambayoyin ya kewa kansa amma ya gagara samun amsa,
Jalal na zuwa yau saurin kama hannun Jalilerh ya nufi motar da Abbou ke ciki kafin
ya ƙarasa wajan motar yaji an riƙe hannunsa,da sauri ya juya idanu biyu sukai da
Joshua,kallan kallo aka shiga aikawa juna,ganin bashi da wani lokaci yasa ya saki
hannun Jalal ya nufi inda Jalilerh take tsaye,da sauri tayi bayan bobo ta ƙanƙamesa
jikinta duka rawa yake ta shiga faɗin "Uncle shine wanda nake faɗa maka, please
Uncle help me dan Allah kada ka bari ya ɗauke ni zuwa zai ya ƙwanta dani"wata
shegiyar dry Joshua yay idanunsa ya kaɗa yay jajirrr kamar gauta,bai tsaya jiran
wani abu ba ya ƙara nufar inda Jalilerh take,cikin zafin nama Jalal ya dawo da ita
gabansa ya sanyata jikinsa ya rungome, idanunsa a kan Joshua cikin harshen turanci
yace "never, ƙarya kake kace zaka mallaki jikinta ta huce wannan level,har abada
babu kai babu ita,bare har kayi banza tunani a kan mu'amala da ita, jikinta a
tsarkake yake ba irin naka da datti yay masa yawa ba" ya faɗi maganar yana sauke
numfashi sbd ya daɗe bai magana mai tsayin wannan ba,da idanu Joshua yaywa wasu
matasa magana da sauri suka zo wajan suna zuwa suka kwaɗawa Jalal abu a kansa nan
take jini ya ɓalle masa,duk da tsananin zafi da azabar daya keji hakan bai sanya ya
saki Jalilerh ba saima ƙara matseta da yay a jikinsa,cikin tashin hankali Irfan ya
shiga neman number securities ɗin Jalal amma bai samu ba,yama rasa mai zaiyi kawai
sai ya fashe da kuka ganin yadda jini ya rufewa Jalal fuska, Jabir kam da gudu yay
wajan Papa ya zube gabansa yana rusar kuka dare dayi masa magiya,dukkan abinda ke
faruwa uwa sundu na gani,sai ɓaɓɓaka dry take tare da farin ciki sbd gani take yau
itama burinta na ɗauka fansa ya cika,ganin Jalal yaƙi sakin Jalilerh yasa wani ya
ƙara ɗaukan wata sanda ya ƙara saukewa Jalal a kansa, ƴar ƙara ya saki sbd ba
ƙaramin shigarsa dukan yay ba,da gudu Irfan ya nufi wajansa kafin ya ƙarasa wani ya
riƙesa da ƙarfin gaske,kuka Jalilerh ta fashe dashi cikin kuka ta fara ƙoƙarin zame
tana faɗin "No Uncle ka sakeni,dasu kasheka gwamma na bisa yay duk abinda ya keso
zan jure hakan,amma bazan jure ganinka haka ba,bazan iya rayuwa babu kai ba dan
Allah Uncle ka sake ni" kai kawai yake girgiza masa yayinda idanunsa suka fara
rufewa sbd jirin daya fara kwasar sa,a hankali kuma jikinsa ya fara saki ganinsa ya
fara ɗaukewa,duk Wannan abun Abbou na cikin mota bai san abin da ake sbd shima ta
kansa yake infact ma bai san wacce duniya yake ba, Mama kan tun kan faruwar haka
taga giftawar wata kamar Zulfa da sauri tai wajan hakan yasa bata san abinda yake
faruwa ba, Jabir kam yana can durƙoshe gaban Papa,ganin yaƙi sakinta yasa Joshua da
kansa yasa wata sandar ya daki ƙafar Jalal,da wani irin sauri Jalal ya saki
Jalilerh idanunsa na zubar da hawaye sai kuma yay baya ya faɗi ƙasa babu numfashi,
Joshua cak ya ɗauke Jalilerh wacce ta kusa zau cewa sbd halin da taga Uncle ɗinta a
ciki,kai tsaye wata bukka ya nufa da ita, Abbou wanda abinda ya faruwa na ƙarshe a
kan idanunsa yay saurin ƙarasawa wajan Jalal wanda yake ƙwance,da wani irin ihu
Abbou yace "wake up Muhammad wannan ba lokacin suma bane, Lokaci ne da zaka amshi
matarka daga hannun wannan azzaluman,tashi maza kace ka amshi budurcin MATARKA..

*NIMCYLUV*
7/25/21, 5:44 PM - Buhainat: UCL NE
_104-105_
Kamar a cikin mafarki Jalal yaji saukar Muryar Abbou'nsa,wace matar tasa?ko dai bai
ji dai-dai ba ne? ƙara runtsa idanunsa yay yana jin wata azaba da raɗaɗi a tsakiyar
kansa ga wani jani dake fita harda guda,jan ƙafarsa yay wacce yake tunanin idan har
ba karyewa bace to tabbas targaɗe yayi,duk yadda Jalal yay ƙoƙarin tashi kasawa yay
cikin tashi hankali Abbou ya ƙara girgiza Jalal yana faɗin "Are u mad Muhammada?
Kana ƙwance wani banza zai disvirgin na matarka,what the fuck ahaaa? Abeg my friend
get up tashi kaje ga matarka lokacin ka ne,kada ka bari wani banza yaje gonar da ba
tasa ba,i knew you love ur wife so get up and go to her" wani ƙarfi da guzari ne ya
saukarwa bobo duk da cewa ƙasan zuciyarsa tarin mmki ne da kuma tambayoyi amma a
yanzu basu yake buƙatar ji ba,burinsa bai huce ya ganta kusa dashi ba yasan cewa ko
da wasa Joshua ya riƙe ko ya taɓa wani sashe na jikinta bazai taɓa barinsa ba,
miƙewa tsaye yay yana dafe kansa da sauri Irfan ya ƙara so wajan ya sa hannu ta
ƙarfi ya yaƙi Ƙasan rigar sa ya ɗaurewar bobo kansa da ita,kai tsaye ƴar bukkar da
aka shiga da ita ya nufa ganin haka yasa zaratan samarin wajan suka nufesa da gudu
kafin su ƙarasa ya rigasu,da sauri wani ya cimma sa yana zuwa ya rigesa,sam koda
wasa Jalal bai san yaya ake faɗa ba bare ya kwatanta yin faɗa dasu,kamar daga sama
sai ganin securities ɗinsa sukai suna ta parking da motocin su,wani Murmushin jin
daɗi Abbou yay dan haka yaja baya sai a lokacin ya fara ƙare wa cikin birnin nasu
idanu,komai na garin ya sauya sanin da yay masa ada da kuma yanzu akwai banbanci
mai yawan gaske a tsakani,jin hayaniya tai yawa a bakin bukkar yasa Joshua sakin
Jalilerh wacce tunda ya shigo suke faɗa ko rigar jikinta ya gagara cirewa, ƙofar ya
buɗe tare da leƙo kansa,yana leƙowa wani security yasa ƙasan gun ya dakar masa
kanshi da ita,wani gigitaccen ihu Joshua ya saka tare dayin baya zai koma cikin
bukkar cikin zafin nama bobo yasa hannu ya fisgoshi waje nan faɗa ya kacame
tsakanin matasan garin da kuma Joshua ganin abin na shirin zama hauka yasa suka
fara sakin ruwan harsashi ba kajin komai sai ƙarar guns, da sauri Jalilerh wacce
take tsaye sai rusar kuka take jikinta sai vibration yake idanunta sunyi jajirr sbd
kukan da take banda kiran sunan Uncle ba abinda take,jin an taɓa ƙofar kaɗan yasa
tayi saurin ɗago kanta ta kalli wajan,tsaye ta kansa ya lumshe idanunsa yana da
sauke ajjiyar zuciya ya harɗe hannayensa a saman ƙirjinsa,bata tsaya jiran komai ba
tai wajansa da gudu tana zuwa ta faɗa jikinsa tare da ƙanƙamesa ta saki wani sabon
kuka kamar ranta zai fita sai fisgar numfashi take, cikin kukan ta fara magana tana
faɗin "Uncle dan Allah kada kabarsa yaci mutunci na, you're my friend,my Daddy,my
Mummy,my Besty you're my uncle you're my hero you're my everything dan Allah do
something kada kabar Joshua ya rabani da kimata wlh zan iya mutuwa,da wani ya samu
damar cin mutuncina gwamma na mutu" ta faɗi hakan ta ƙara rirriƙesa tana begging
nasa akan kada yabar Joshua yay mata wani abu,duk abinda take yana jinta ko buɗe
idanunsa ya gagara yi,yadda yaji zuciyarsa na bugawa da ƙarfi yasa tai saurin sanya
hannunta a satin zuciyarsa ihu ta saki kar muryarta sbd sabar firgici da kuma
tsoron tashin hankalinta bai huce ace wani abu ya samu Uncle ɗinta ba,da sauri ya
buɗe gajiyayyun idanunsa wanda suka sauya launi,ganin yadda ta gigice yasa ya sauri
saka hannu ya riƙe mata hannun tare da ɗan dukan kumatunta idanunta ta buɗe idanu
suka haɗa tai saurin sakin ajjiyar zuciya still kuma wani kukan na ƙara cikin
ƙarfinta, hannunta yaja suka fito wajan ƙofar da sauri wani security yazo ya
tsaya,da hannu Jalal yay masa maganar a bashi mota,babu daɗewa akai parking motar a
gabansa driver ya shiga Jalal yay masa nuni ɗaya fito waje,zagayawa yay ya buɗe
murfin motar ya sanyata ciki shi kuma ya nufi ɗaya side ya zauna mazaunin driver
key yaywa motar tare dayin reverse ya jata da wani irin speed yabar wajan,a hanya
ya hangi Jabir da wata farar matashiyar mata ƙyakkyawar gaske,binta yay da kallo
har suka ƙarasu wajan,tsayawa Jalal yay sbd hannun da matar take ɗaga masa,zuge
glass ɗin yay a hankali ya zuba mata gigitattun idanunsa, Jabir ne ya leƙo wajan
yace "ayyya jeka kawai kada ka biye mata" kasa ɗauke idanunsa yay daga kanta itama
kallonsa take kafin a hankali ta miƙa hannunta kamar mai tsoran wani abu ta ɗura
hannunta saman sumar kansa ajjiyar zuciya mai ƙarfin gaske ya sauke,mmki sosai a
kan fuskar Jabir tunda yake banda shi da Katarina babu wanda take iya tsayawa
wajansa amma gashi ta tsaida mutum harda taɓasa, Jalilerh tayi saurin cewa "Ammina"
kallon Jalilerh tai sai kuma ta kalli Jalal ta sakar masa Murmushi tare da ɗaga
hannunta tai alamar👌🏼 perfect Jabir na kallon Jalal yace "ya kamata kaje kafin Papa
ya fito daga wajan uwa sundu" har zuwa lokacin Jalal ya kasa ɗauke idanunsa daga
kan Zulfa wacce itama tai masa ƙuri da idanunta tana kallonsa, kasa daurewa yay sai
da ya buɗe motar ya fito,kamar jira take yana fitowa ta faɗa jikinsa yana jin
lokacin data sauke ajjiyar zuciya kanta ta ɗaga tare da jawo kansa ƙasa ta sakar
masa peak a fuska, Jabir ne ya ƙarasu wajanta tare da kamota ya ce "ki barsa haka
bana,ko kin sanshi ne" Murmushi tayi da maƙale kafaɗa tace "Ya Allah" sosai yay
mmkin kafin su ƙara magana Papa ya nufu inda suke da sauri Jabir yace "ya subuhana
kaga abinda nake magana ko?maza jeka kada ka tsaya" da sauri Jalal ya shiga motar
ya jata da gudu yabar wajan, Zulfa tana ganin tafiyarsa ta faɗa jikin Jabir ta saki
kuka kanata ya shafa yace "sorry" babu zato babu tsammani yaji tace "kaga ya tafi?"
Da sauri ya ɗaga ta daga jikinsa yana kallonta yayinda ita kuma take kallon
direction ɗin da motar ta bi,cikin farin ciki ya ce "what are you saying,ohyyyaa
say it again yi magana" kasa magana tayi sai kwaɓe fuska ta dake kamar zata saki
kuka kamata yay suka nufi cikin wajan,tun daga nesa Jabir yake bin Abbou da kallo
Abbou kuma yana tsaye jikin mota yana kallon Mama wacce take masa bayanin taga mai
kama da Zulfa amma ta nemeta ta rasa, da fashin da akai yasa yay sauri juyawa da
sauri ya ware idanunsa ganin ƙanin nasa tsaye a gabansa,cikin rawar muryars Abbou
yace "Lily.." kasa magana Jabir yay sai jikin yayan nasa daya faɗa a tare kuma suka
saki kukan farin ciki, cikin kuka Abbou yace "Lily..ashe aƙwai ranar da zata zo na
ganka? Ashe zan ƙara ganin wani nawa a duniya?tunda muka zo nan nake ganin kamar
nasan Birnin cikin ikon Allah kuma na tuna komai nawa har na fahimci asalina
nazo,naƙi ƙarasawa ne sbd tsoro da kuma fargaba"Jabir ma yace "am happy to see you
Loly na, kullum cikin kewarka nake ina kuma roƙan Allah ya nuna min kai sai gashi
dalilin cutar Zulfa Allah ya kawoka kuma dalilin ƴarka" zare jikinsa Abbou yay
Lokaci guda kuma yaji kansa ya sara da sauri kuma yace "wacece Zulfa? Wace kuma
ƴarta?" Murmushi Jabir yay yace "Loly Jalilerh is my daughter" da sauri kuma Abbou
ya ce "Da gaske kake Lily..?"jinjina kai Jabir yay yace "I'll tell you everything
Loly,bari nakai wannan ƴar rigimar ciki"Irfan dai na tsaye tun zuwan Jabir idanunsa
ya sauka akan Zulfa kasa ɗauke idanunsa yay sbd sallar kamarta da bobo daya
gani,komai nasu ɗaya ne, bambanci tsakanin shine ita mace shi namiji,tun kafin su
ƙara su wajan da Mama tai cikin motar tana faɗin "wannan wanne kalar lukutar masifa
ce? Gari duk tarin arna huuuuuu² yau naga abinda yafi ƙarfina" tana mita ta shige
motar, Abbou ya ce "wace haka kake magana?" Jabir yay Murmushi tare da juyawa
bayansa yaga ta juyawa bayanta idanunta na kan hanyar da Jalal yabi duk tunaninta
ko zai dawo,a hankali Abbou ya ɗura idanunsa a bayanta ya fara kallonta from head
to toe gabansa yaji ya buga da ƙarfin gaske da sauri kuma ya nufi inda take yana
zuwa ya kalleta da sauri juyawa jin motsin mutum idanu huɗu sukai da Abbou tana
ganinsa tai saurin jaa baya sbd tsoran da taji,da wani mugun sauri Abbou ya fisgota
ta faɗa jikinsa ƙanƙameta yay sosai a jikinsa ko tunanin Irfan da Mama da suke
wajan bai yi ba, duk halinda Zulfa take ciki bai hana ta saki ajjiyar zuciya mai
ƙarfi ba,wani sanyi taji yana ratsata bata san lokacin data rungome Abbou ba,cikin
tsantsar farin ciki Abbou yace "Hubby da gaske kece,ma sha Allah, Allhamdulillah
birahamatikaaaa tsarki ya tabbata ga Allah subhanahu wata'ala"sai kuma hawaye
shaaaa ya fara bin fuskarsa,lufff Zulfa tayi jikin mijin nata duk da bata gama gane
wane ba,amma yaji zuciyarta ta samu nutsuwa dashi,sakinta yay yana kallon Jabir
yace "Lily..ina kasameta?da mmki Jabir yace "shekaru masu yawa ina tare da
ita,kusan a ranar data haihu ne ma,amma who is she?"ajjiyar zuciya Abbou ya sauke
ya ce "she is my wife" jinjina kai Jabir yay yace "ikon Allah,muje ciki to" gaba
ɗaya sukabi bayan Jabir ganin hakan yasa Zulfa tayi sauri ta zame hannunta daga na
Abbou tai wajan Jabir ta sakar masa dry,da idanu kawai Abbou ya bita ganin babu
abin da ya sauya daga gare ta tai wani mugun ƙyau babu wanda zai ce ita haifi Jalal
ta zama kamar wata budurwa duk da tarin shekarunta,amma yanayin hutu kuma daɗin da
ɗawa ba haihu take ba bare ta tsofa,har side ɗin Papa Jabir ya shigar dasu da sauri
Abbou ya sunkuyar da kansa sbd kallon da yaga Papa na aika masa dashi, gaba ɗaya
suka zube gabansa banda Mama da tai tsaye tana ɗin parlour'n da kallo, ɓangaren
Papa yay shiru ne sbd maganganun Uwa sundu dake masa yawo a cikin kunnansa wato duk
wannan haukan da yake ita badan Allah take tare dashi ba,tasa ta rasa komai nasa
yaywa ɗan daya haifa kurciya yabar gari a kan kawai ya musulunta,tasa ya wargatsa
farin cikin jikanya sa akan wani ban zan dalili nata,mene haɗin sa da hanzarin
buƙatar ta? matsalar ta ita kakaninsa ne amma mene yasa ta zabi ramuwar gayya a
kansa da kuma zuri'arsa? Yana ta Abu tsakani da Allah a tunaninsa duk shine dai-dai
ganin yadda tun iyaye da kakanni ake bin maganarta,amma yau shine take faɗawa bata
ƙaunarsa duk tayi haka ne sbd kisan da kakan Papa yaywa jikanta ba tare da saninsa
ba wanda shi kansa bai san hakan ya faru,ta ina zai ɓullo mata? Gashi tace idan har
ba numfashinta ne ya ɗauke babu mai dakatar da ita a kan abinda tayi niyya,ta ɗauki
al'ƙawarin tarwatsa masa zuri'a,yaya zai yi yanzu? Mene mafita iska ya fesar yana
runtsa idanunsa,kafin a hankali kuma ya hare hannayensa idanunsa akan Abbou yace
"come here Loly" da sauri Abbou ya tashi yana zuwa ya shige jikin mahaifin nasa ya
saki wani marayan kuka cikin ƙasa da Murya Papa yace "am sorry Loly i know am hurt
you amma babu yadda na iya all this destiny ya haifar dashi so Please forgive ur
father,i luv u Soo much bazan iya cutar dakai cikin nutsuwata ba"cikin kuka Abbou
yace "stop saying that Papa wlh na yafe maka tuntuni daman burina bai huce naga
ranar da Allah zai nuna min wani nawa ba"a nan Jabir ya nunawa Papa Zulfa yace
matar Abbou sosai yay mmki sannan ya shida ma Papa cewa JALILERH tana wajansu duk
tsayin shekarun nan,cikin takaici Papa ya rufe idanunsa wato rashin sani yafi dare
duhu ya cutar da yaronsa da gansa sannan ya cutar da jikansa da jikanyarsa wannne
irin masifa ce haka? Sosai Papa yaji daɗin ganin Mama duk taƙi sakin jikinta ta
koma wajan ƴarta ta zauna tana mata surutu, Irfan ya gaida Papa haka suka fara
shirya kafin a kawo masu abinci lokacin Sallah yay suka miƙe shi dai Papa yana
kallonsu gwanin sha'awa.

_Anty kina karanta min littafi,kisan cewa ban taɓa maki Allah isa ba haka ne?
Ban taɓa cewa ban yafe ba,amma duk da haka ba zaki tausaya min ki biyani haƙƙina
ba,just 300 naira ta gagara,yanzo ma bazan Allah ya isa ba amma dan Allah stop
reading my book please idan kina so kibiya 300 ta wannan asusun 0116886423 sulaiman
Naima s union bank evidence of payment 08119237616 masu fitar min da book kun daɗe
baku fitar ba,idan kuka ka dai nama baku tsoran Allah😏😂_

A hankali Jalal ya tura ƙofar bathroom ɗin ya fito sanye da bathrobe iya gwuiwa
jikinsa na ɗigar da ruwa ga faffaɗan ƙirjinsa dake waje bakin gashi yay ƙwance
lufff saman ƙirjinsa,ga wajan ciwonsa an saka masa bandeji a wajan,da alama kafin
ya ƙarasa hotel ɗin sai da yaje hospital, kallonta yay yaga still tana zaune ta
kasa koda mutsi daga ita sai towel tunda tayi wankan da yace mata take zaune,zama
yay ya shiga shafa lotion da parfumes masu sanyin daɗi,bayan ya gama ya nufi wajan
kayansa ya ɗauki wata Brown ɗin jallabiya ya saka jikin ƙara yasa ya ɗan leƙa ta
window'n baya yaga ashe ruwa ne ya fara sauka,wata ƙara jallabiya ya ɗauka ya nufi
inda take zaune, ganinsa yasa tai sauri kwaɓe fuska haka nan taji yau yay mata
kwarjini ga wani ɗan tsoransu daya fara shigarta,bai ce mata komai ba yasa
tattausan hannunsa ya miƙar da ita tsaye a hankali kuma ya ware towel ɗin jikinta
da sauri ta riƙe towel ɗin tana kallonsa,kallon da take masa ne yasa ya fahimci
abinda take nufi bai rabu da ita ba sai da ya janye towel ɗin,da sauri ya fisgi
numfashinsa Lokaci da idanunsa ya sauka a saman brest ɗinta,tunda yake bai taɓa
ganin booms tsirara haka ba,kuka ta saka masa tare da shigewa jikinsa tana ɓoye
ƙirjinta ita adole bata son ya gane mata ƙirji,shi dry ma ta basa hakan yasa ya ɗan
murmusa tare da cireta a jikinta da sauri ta kulle idanunta harya gama sanya mata
jallabiya tare da ɗura mata veil ɗin abayarta a kanta,cikin nutsuwa ya jasu Sallah
raka'a biyu bayan sun idar ya kalleta yace "me kika sani game da addinin musulunci"
bata kawo komai ba ta fara zayyana masa duk abin da ta sani, shiru yay yana kallon
yadda take kutsa jajayen laɓɓanta masu kauri da ƙyau sunyi masifar birgesa, lumshe
idanunsa yay yana jin tsigar jikinsa na tashi,some few seconds ya buɗe idanunsa ya
sauke a kanta matsuwa yay sosai kusa da ita tare da kama saman forehead ɗin ta ya
shiga yin addu'a a cikin ransa,bayan ya gama yace "me kike son ci?" Girgiza mai kai
tayi sai kuma tace "Uncle mu koma Ibadan" taɓe yay yana duba messages ɗin daya
shigo ta cikin email ɗinsa waro idanunsa yay yana ƙara duba message

_Muna murna da bamu offer aiki da kayi na adadin 10m_

Shiru yay yana mmki wanne aiki? Yaushe yay sing a wata pepper?suwa ma ya bawa
aikin? Ganin yanayinsa ya sauya tace "what wrong?"miƙewa yay ba tare daya kulata
ba,shi tunanin yadda mu'amala da ita yake duk da cewa yana cin wata matsananciyar
sha'awar ta,baya tunanin yana da feelings sai ya ganta,zare jallabiyar jikinsa yay
ya rage daga shi sai boxer, kwanciya yay a saman bed tare da kashe hasken room
ɗin,ganin duhu yasa Jalilerh miƙewa da sauri sbd Allah yay mata tsoran duhu
musamman yanzo da hadari yaywa sama ƙawayansa sai rugogi yake ga wata tsawa da ake,
da sauri tace "Uncle" banza yay mata yana ƙare mata kallo ta cikin dark ɗin, kwaɓe
fuska tayi tana turo baki gaba, murmushi kawai ya saki yana kallon yadda take turo
ƙaramin bakinta gaba,bai jira tace wani abu yasa hannu ya jawota gaba ɗaya ta faɗa
jikinsa kallonta yay murya can ƙasa wacce tai slow da yawa yace "mene?" Tace "tsoro
ina" hannu yasa ya fara sama da jallabiyar jikinta ganin hakan yasa tai saurin riƙe
hannunsa tace "me zakai" taɓe baki yay yace "to tashi ki fita,ni ba zaki zauna
kusa dani wannan rigar na wari ba" marai-raice fuska tayi tace "ayya amma ƙamshi
naji tana yi fa" kamar ƙaramin yaro yace "ni banji ba" kamar zatai kuka tace "amma
babu ƙyau wanda ba muharraminka ba yaga jikinka kaika faɗi haka" zare rigar yay ba
tare daya kullata ba ya cillar da ita can gefe,sauri sanya hannu tayi ta rufe
tsayayyun brest ɗinta tare da rufe idanunta tana jikin ƙirjinta na bugawa da ƙarfi,
hannunsa yasa ya ƙwantar da ita a gefe tare da juyo da fuskarta sosai numfashinsu
ya haɗu waje guda, yatsarsa yasa ya fara zagaye lips ɗinta masu shegen ƙyau,a
hankali kuma ya ƙara jan fuskarsa zuwa tata kallonsa tayi tace "Uncle" gira ya ɗaga
mata alamar "Yes" ba tare da yay magana ba, hannunsa dake saman lips ɗinta yasa a
hankali ya ware bakinsa a hankali kuma ya tura hancinsa cikin bakin nata kamshin da
yaji yasa yay saurin janye bakinsa da sauri ta tura duka bakinsa cikin nata bakin..
7/26/21, 8:08 AM - Buhainat: _106-107_
_Afuwa afuwa afuwa Habibaties 🥰 nasan You have been waiting for me wlh so please
bear with me 😂
kusan idan aski yazo gaban goshi yafi bada citta😂 Ehhhhhhhmn kun gane
ai some pages ya rage mana masu fitar min da book Jazakallahu bilkhair ma haɗe a
can...._

Wata nauyayyiyar ajiyar zcy Jalal ya sauke lokacin da yaji ɗumin bakinsa da nata
sun haɗe waje guda, slowly ya fara bata wani hot kiss mai tsayawa a zuciyar ko
wacce mace balle adult irin Jalilerh wacce lokaci ɗaya za'a iya birkita mata
tunaninta duba da cewa bata saba akan abun ba hasali ma banda Jalal ɗin babu wanda
yay try na kiss nata,yadda yake kissing bakinta yasa tsoro da fargaba suka gama
cika zuciyarta,a hankali ta fara ƙoƙarin zare bakinta amma ta kasa sbd yadda ya
mirgina ta a ƙasansa ya sakar mata dukkan nauyinsa,yadda bakinta yake masa daɗi ya
kejin har wani garɗi² yawonta yake masa ya dage wajan ƙara jan red lips ɗinta wanda
suka ƙara yin ƙasa sbd shansu da yayi,a ɗan zafafe ya fara yawo da hannunsa a
jikinta a sonsa na cire rigar jikinta, jikinta ne ya ɗauki rawa tana jin tsigar
jikinta na tashi ga wani abu daya fara bin jikinta,lokacin daya samu narar cire
rigar sai daya fisgi numfashinsa sbd yadda fresh skin ɗinsu ya haɗu waje guda,a
hankali kuma ruwan sama ya fara sauka kaɗan²,da sauri ta fisge bakinta hawaye na
bin idanunta tana jin bugun zcyarta na ƙaruwa,cikin rawar murya tace "Uncle me...me
zakai.. min?" Ta faɗi maganar a rarrabe kamar ƴar kuyo,zare ba kinsa yay Yana fitar
da numfashi da sauri² kamar wanda yay tsere ƙare mata kallo yay da jajayen idanunsa
wanda suke janye tare da sauya kala,cikin wata kasalalliyar Murya yace "aƙwai zafi
ne?"kaita gyaɗa masa,ɓata fuska yay kamar tana ganinsa yace "ke ƙadangare ne da
zaki ɗagamun kai banso"cikin ƙasa sa murya wacce take nuni da tsoro tace "ban
ƙarawa kayi hqr"
"good girl"ya faɗa yana tura yatsansa cikin rabin cibiyarta,jinta a ɗan kumbure
yasa yay saurin juyo da ita gabansa,tare da kafeta da idanu yace "mene wannan?"turo
baki tayi har lips ɗinta na gogar nasa cikin shagwaɓa tace "cibi ne"baice komai ba
ya tattare riganta zuwa sama nan ƙyawawan santala² laps ɗinta suka bai yana sai
sheƙi suke abin sha'awa.
a hankali kuma a taushashe ya ɗura laɓɓansa a saman cibiyar cikin nutsuwa ya fiddo
da halshansa ya fara zagaye cibin.
numfashi da sauke sabida wani irin abu daya tsarga mata ga wani zilla da taji a
saman mararta.
a hankali yake zagaye cibiyar da sharshen tare dasa hannu ya fara shafa saman
mararta,jiyay numfashinsa ya fara fisga sabida mararsa da tayi wani zillo tare da
soma harbawa.
a hankali a hankali ya fara ƙasa da hannunsa harya samu nasarar tura hannunsa cikin
pant ɗinta.
cikin sabon daya shigeta ta fara girgiza kai murya na rawa tace "no please banso ka
bari babu daɗi fa"
"uhm..ohh" shine kawai abinda yace mata zare kansa yay daga cikinta tare da miƙa
hannunsa a bed side ya kashe lamp nan take wani light blue ɗin haske ya bai yana.
hannu yasa ya ɗagota zuwa jikinsa baki ɗaya tare da tattare red sleepyn dress ɗin
dake jikinsa harya samu nasarar zare ƴar ƙaramar rigar.
saurin lumshe idanu yay sabida tozali da brest ɗinta da yay wanda suka saka ya rasa
numfashinsa na wasu seconds
hannu tasa ta kare ƙirjinta tare da lumshe idanunta.
nasa idan ya ware akanta,sam bazai jure hakan ba,yay hqrin na kusan shekaru goma
babu mace,tayaya yanzu zai hqr bayan ga halalliyarsa a gabansa kuma yana da
tabbacin zata ɗauki buƙatarsa,domin idanunta kawai ya kalla yasan tana ɗauke da
matsanancin feelinga dole zai rabata dashi.
tabbas a yau yake son mai data cikakkiyar mace,a cikin wanne dare mai tarin ni'ima
yake son saka ƙwan halittarsa cikin mahaifarta.
cikin goshewar tunani ya ƙwantar da ita tare da ƙwanciya samanta yay mata runfa.
idanu ta ƙura masa sabida wani ni'imataccen ƙyau da yay mata.
murmushi yay mata tare da sanya tafin hannunsa ya rufe mata idanu,a hankali ya ɗura
red lips ɗinsa a saman nata.
ɗaya hannun yasa a gefen cikinta tare da matsewa.
zafin data jine yasa tayi saurin buɗe baki zatai kuka hakan ya bashi damar tura
halshensa cikin bakinta.
ƙara matsa cikin nata yay ga mamakinsa sai haji ta saki numfashi tare da saurin
kama tongue ɗinsa a cikin bakinta ta fara tsotsa.
wani ƙyaƙƙyawan sucking taiwa tongue ɗin.
a zafafe ya cafki lips ɗinta ya fara bata wani hurt kiss mai tsayawa a zuciya.
gaba ɗaya hannunsa ya saka ya fara yawo dashi a jikinta.
gaba ɗaya ya fita hayyacinsa ya ɗauki 10minutes ya kissing bakinta.
zare bakinsa yay ya farayo ƙasa dashi harya samun damar ɗurasa a tsinin red nipples
ɗinta.
saurin tura masa ƙirjin tayi tare da sakin wata ƴar ƙaramar ƙara wacce take nuni da
daɗin data keji.
tamkar mahaukaci haka ya dinga tsotsar brest ɗinta har wani ruwa-ruwa yake tahowa
dashi.
cikin ƙanƙanin lkc ya gama lugwigwitata.
a hakali ya saka hannu ya zare pant ɗinta tare dasa yatsanta cikin jikinwa.
wani ɗumin ruwan ni'ima da yajine ya sashi faɗin "ohh yaaaa....saalma..." gangaro
da kansa yay har zuwa ƙasanta yatsanshi ya zare tare da maida tongue ɗinsa wajan.
cikin nutsuwa ya fara zuƙe ruwan dake zuba ta wajan wanda ya keji daɗinsa har wani
garɗi-garɗi ya keji.
sam bazai iya jurewa ba yakawo kejin da baya gane komai burinsa bai huce ya jisa a
cikin jikinta ba,ya ƙwashi ɗanɗanonta ya fidda abinda yake damunsa na tsawon
shekaru masu yawa.
a zafafe yasa hannu ya zare boxer ɗinsa tare da cilli dashi gefe guda.
saurin girgiza kai tayi tare dasa hannunsa ta riƙe shoulder ɗinsa so take tace ba
tasu amma san ta kasa magana sabida wani irin abu da yake mata yawo a cikin
mararta.
kansa ya ɗaga ga kalleta cikin wata kalar murya da bata fita sosai yace "please En
matan Uncle can i get in?wani tausayinsa taji ya kamata sam bai lura da girmansa
ba,amma yake baga magiya akan abinda yake halliyarsa idanunta na zubar da ruwan
hawaye ta gyaɗa masa..
ajjiyar zuciya ya sauke hannunta ya kama tare da saka mata girmansa a ciki.
saurin zaro idanu tayi sabida girmanta da tsayi a haka tana iya jin jiniyoyin dake
jiki sai halbawa take,tsoran daya kamata ne ya sanya tayi saurin matseta nan take
wani ruwa yay ambaliya daga samanta zuwa hannunta,ƙara ya saki tare da firgeta daga
cikin hanunta jin yana neman ratsa ransa ga wani irin sarawa da kansa yake masa
ne,ya sanya ya gyara tsaiwarta waist ɗinsa a saman nata manne ƙugunsu waje guda yay
murya na rawa ya fara karanto adduar saduwa da iyali kamar haka...
"‫و جنب الشيطا ما رزقتنا‬،‫الهم جننبنا الشيطان‬،‫"بسم الله‬
yana gamawa ya ware cinyoyinta tare da saita jikinsa a nata,bakinsa ta tura cikin
nata baki sabida gudun kada tayi masa kuka.
lumshe idanunsa yay cikin nutsuwa da kuma ƙwaran cewa ya fara nema hanya,wata ƙara
suka saka duka su biyun lkcn daya samu damar shiga jikinta a kuma dai-dai lkc aka
kece da ruwan sama mai a zabar ƙara..
A zaba da raɗaɗin disvirgin nata da yay ne ya sanya ta fasa ƙara domin bata taɓa
tunanin abin yakai har haka ba,bata taɓa tunanin wannan azabar zai gana mata ba,ji
take tamkar an saka wuƙa an yake mata ƙasanta sabida tsananin zugin data keji.
ɗumin jikinta da yaji da kuma jinsa a wata duniyarta musamman wacce ya daɗe yana
harsasuwa kansa,sai gashi yau ya samu ta sanadin matar da yake ƙauna kuma yake
masifar so,yadda ya shige jikinta lkc guda ga kuma ɗumin jikinta daya ratsashi
shine ya sanya ya saki wata ƙara ba tare daya shirya hakan ba.
Gaba ɗaya kukansu ya cika part ɗin yayinda kowa kukan da yake nada banne,cikin
fitar haiyaci da kuma zaucewa ya ƙara shige cikin jikinsa,a wannan karan wani
kallar gurnani yay tare da fashewa da kukan daɗi,shi kaɗai yasan mene ya keji a
dai-dai wannan lkcn.
me zai mata?mazantakarsa zau sauke mata?ko kuma tuzuruntakarsa zai juye mata?ba
yajin zai iya barin ko guda daga cikin biyun.
gaba ɗaya jikinsa sane ya hau rasa sabida sabon abinda ya rikesa.
abinda baki bazai iya faɗa ba,tunanin bazai iya fasallataahi ba,yana nan a zaune a
cikin zuciya,gangar jikice kawai zata iya gwada abinda ya keji a wannan lkcn
jin yadda take kuka gama ɗaya tasa hannu ta ƙanƙamesa ne ya sanya yay saurin cusa
mata halshensa a cikin bakinta,da sauri ta kama ta shiga tsotsa.
cikin zaucewa da fitar hayyaci yaci gaba da havey sex da ita,gama ɗaya manta da
cewa ita ɗin yarinyace wacce shekarunta bakai yay mata abinda yay yanzu ba,amma
yaya zaiyi?shi kansa a wannan lkc yana buƙatar taimako domin ji yake kamar ana rura
masa wuta a cikin jikinsa komai nasa ya kunce ya manta da kowa da komai ita kawai
yake gani a gabanta, JALILERH kam ta daɗe da ficewa a hayyacinta banda gumi da yake
fita a jikinta babu abinda take,ga wani zazzafan zazzaɓi daya rufeta lokaci ɗaya,
baƙin cikin ace wai UNCLE NE ya ruguza mata rayuwa mai makon ace mijinta na sunna
shine ya amshi budurcin ta,ji take kamar ta haɗiye zuciya ta mutu dan baƙin
ciki,tana ji tana gani ya ratsa cikin jikinta ya shiga abu mafi muhimmanci da
kamala a jikinta,mmkin ta ɗaya yadda ta kasa hanashi ai watar da ƙudirinsa a
kanta,a haka taji ya sanya tongue ɗinsa a ƙasanta abinda bata taɓa ji ba kenan a
iya tsayin rayuwar da tayi,hakan yasa ta sakar masa fitsari ji kake shaaaaaa, Jalal
kam ko a jikinsa lokacin daya ratsa jikinta wata ƙara ta saki ta sume masa ba tare
daya sani ba,ruwan sama ake kamar da bakin ƙwarya yanayin yay wa Jalal daɗi hakan
yasa yaci gaba da abinda yake ba tare da sanin halinda take ciki ba,sosai yay mmkin
yadda baya kawowa da wuri a haka ya shafe 4hours a kanta kafin ya samu yay
release,lokacin da yay wata ƙara ya saki tare da ƙanƙame ta ya shiga rawar sanyi,ya
daɗe a jikinta yana sauke numfashi kafin ya samu damar ɗaga kansa ya kalleta cikin
harshen larabci ya fara magana a hankali cikin so da kuma zallar ƙauna yace
"Jazakillah bilkhair ya habibaty shukurallaki ya noorul ƙhalab,barakallahu fili ya
hurul I'n, thank you so much wify thank you once again kin bani soo much enjoy
Allah yay maki albarka sai kuma hawaye ya biyo bayan idanunsa kafin a hankali ya
kifa kansa a ƙirjinta ya saki kuka...

MANAGE👏🏻
Isn't free contact to subscribe 08119237616
7/28/21, 6:45 PM - Buhainat: _108-109_
Ya shafe sama da 5minutes ya rera kuka a jikinta kafin a hankali ya mirgina gefenta
yana jin wani sanyi da a zababban zazzaɓi na kawowa jikinsa farmaki, lumshe
idanunsa yay sbd nauyin da yaji kansa yay masa,gefe guda kuma wasai ya kejin
mararsa babu tauri da kuma ciwon da take masa,all sperm ɗin dake damunsa ya juye a
jikinta,yadda take fitar da numfashi da mai zafin gaske da kuma yadda yake jiyo
zafin jikinta,ware kumburarrun idanunsa yay tare da ɗurasu a kanta,ganin kwance
bata ko mutsi yasa a hankali ya yunƙura yana dafe kansa da yake masa wani ciwo
tamkar zai rabe gida biyu, hannunsa ya miƙa ya kunna glub ɗin daki wani light blue
ɗin haske ne ya bai yana gajiyayyun idanunsa ya sauke a jikinta yana jin wani sabon
yanayin na ƙara shiga jikinsa, tunda yake a rayuwa bai taɓa ganin mace naked babu
pat jikinta ba sai yau,bai taɓa ganin ƙyaƙƙyawan jiki irin na Jalilerh ba, jikinta
ko ina a mulmulu yake tamkar ƙwai,wani ƙawataccen Murmushi ya saki yana jikinsa
fresh wata nutsuwa na ratsa ko ina na jikinsa,yana jinsa kamar bashi ba, ɗan
ranƙwafawa yay dai-dai fuskarta ya sanya tattausan bakinsa ya ƙasan lips ɗinta ya
ɗan tsotsi kaɗan, idanunsa ne ya sauka akan nipples ɗinta wanda sukai jaaa sosai
sbd wahalar da suka shaa, bubbuga kumatunta ya farayi a hankali tare da kiran
sunanta "Jalery... Jalery"but shiru babu respon hannunsa ya ƙara a jikin hancinta
sai lokacin ya fahimci suma tayi jiki a sanyaye ya ɗauki boxer ɗinsa ya sanya har
wani duhu2² yake ganin sbd zazzafan zazzaɓi dake ɗibansa ga wani ciwon kai dake
damunsa,gaba ɗaya ya sunkuce ta ya nufi bathroom da ita,har lokacin ruwan sama ake
kamar da bakin ƙwarya,yana zuwa cikin bathroom ɗin ya nufi wajan jakuzzie ya haɗa
hot water mai zafi,a hankali cikin dabara slowly ya fara sanyata cikin ruwan
zafi,zafi da azabar da taji a jikinta ya sanya ta saki wani gigitaccen ihu tare da
ƙanƙamesa ta manna bakinsa a faffaɗan ƙirjinsa lumshe idanunsa yay sbd sanyi da
yaji a ransa,ganin ba zata zauna a cikin ruwan ba yasan a hankali shima ya shige
cikin ruwan tare da ita a jikinsa,duk yadda tasu ta fice daga ruwan kasawa tayi sbd
yadda ya danne waist ɗinta a jikinsa ruwan yana ratsa cikin jikinta,kukan shagwaɓa
ta sanya masa tare da sanya hannunta ta fara dukan ƙirjinsa shiru yay mata yana
jikin yadda take dokansa, lumshe idanunsa yay yana jin kamar sosa take masa,ganin
zata birkita masa lissafi yasa gaba ɗaya ya jawota jikinsa ya rungome ta sosai yana
sauke ajjiyar zuciya,a hankali ya fara shafa sumar kanta zuwa gadon bayanta lufff
tayi jikinsa tana sauke numfashi tare da sauke ajjiyar zuciya,jin ruwan ya salance
ya miƙe tare da barinta a jiki,ruwan ya fitar kana ya saka hannu ya miƙar da ita,
idanunta ta ware ganinsa babu ko wando yasa ta fasa ihu tare da kulle idanunta,
murmushi yay mata kafin yace "get down" maƙale kafaɗa tayi tana turo bakinta gaba
tare da rufe ƙirjinta, murmushi kawai yay kana yaja numfashi kamar bai son magana
yace "ohyaaa sakko tunda baza kiga jikina ba bayan is urs" da mmki taji kala mansa
sai yanzo abinda yay mata ya fara dawowa brain ɗinta,mekenan? Ya sunan abinda Uncle
yay da ita? Tasan cewa ita ba matarsa bace kuma ita ba wata a bace a wajanta
ba,kenan zina yay da ita? Yasubuhanallah! Mai yasa zai aikata hakan mai yasa zai
hana wasu aikata mata shi kuma yayi?tayi tunanin zai kare mutuncinta da kimarta ne
amma sai gashi da gansa ya wargatsa komai,yanzo da wanne ido zata kalleshi Mazinaci
ko kuma me?hawaye ne taji yana sakko mata daga cikin idanunta ji kake
shaaaaaa,batai aune ba ta jita a bayansa ya gotaya kamar wata baby,dukkan abinda
take yana kula da ita kuma sarai ya fahimci abinda take nufi kawai yana son bata
mmki ne,yadda jikinta yake babu daɗi yasa ta maƙale a bayansa tare da rungome
hannayenta a ƙirjinsa,sai da ya haɗa ruwa mai zafi sannan a sakko da ita, marai-
raice fuska tayi tare da kwaɓe fuska zatai kuka yay sauri sakar mata sumba a
bakinta janye bakinta tayi tana kumbura fuska ba tare da tayi magana ba,cikin ruwan
ya sanyata ƴar ƙara ta saki tana riƙe hannunsa tana matsu ƙwalla daga jikin
idanunta,a haka yana riƙe da ita har ruwan yay sanyi,cirota yay daga jikin ruwan
tare da nufar wajan shower da kansa yay mata wanka ita kuma tayi wankan
tsarki,ganin yana jiran zame wandonsa da ya bayar ɗazo tayi sauri shigewa jikinsa
tare da fara ƙunƙuni, lumshewa idanunsa yay sbd wani irin yanayi daya keji yana
ratsa jikinsa,cikin da bara ya zare wandon ya sakarwa kansa shower tana maƙale a
jikinsa,harya kammala wani murmushi ya saki tuno surutan da yay mata,yasan da tana
hayyacinta babu shakka sai yaji kunya,shi kansa bai san lokacin da wannan
maganganun suke fita daga bakinsa ba, janyeta yay daga jikinsa yace "meye kuma?
bayan laifinki ne" turo baki tayi tana tsaye idanunta a rufe yay wankan tsarki ya
ɗaura alwala,sai lokacin yaji cikin kamar an masa yasa, towel ya ɗaura a jikinsa ba
tare data kula ba ya ɗauke ta cak ya nufi cikin bedroom ɗin,yana zuwa ya ajjiye ta
gefen bed,wajan fridge ya nufa ya ɗauki free milk da gup ya tsiyaya mata kana ya
ɗauki peracitamol,a gefenta ya zauna ya miƙa mata cup ɗin fresh milk ɗin kin karɓa
tayi, kallonta yay sai kuma yay saurin janye idanunsa sbd bai cika son yana ganin
jikinta ba dan zai iya mata illa, idanunta ɗauke da hawaye fal tace "why Uncle?ka
hana wani cin mutuncina amma kai gashi kayi...," Saurin haɗe bakinsu yay waje guda
tare da rungome ta a jikinsa ya shiga bata wata gigitaccen tsotsa mai tayar da
hankali,yadda take sucking lips ɗinta ko ɗazo bai yi haka ba,gaba ɗaya jikinsa ya
ɗauki rawa,hakan yasa ya zare bakinsa tare da kifa kansa a tsakanin ƙirjinta ya
shiga sauke numfashi,da sauri da cire jikinta daga nasa idanunta na kawo hawaye
tace "Uncle mai yasa zaka hanani faɗin abinda yake dai-dai,ada na ɗauke ka
garkuwanta,mai yasa zaka wargatsa yardar da nayi maka?mai yasa ka zabi ka
lalata...,"da gigitacciyyar tsawa ya daka mata,kuka ta sakar masa sbd tsoran da
taji cikin zafin nama ya fisgota ta faɗa jikinsa, rungome ta yay sosai,a tare suka
sauke ajjiyar zuciya, idanunsa ne suka kaɗa sukai jajirr sbd ɓacin rai,ita babu
abinda hankalinta ya kawo sai yay lalata da ita,idan har hakan zai yi mai yasa tun
da baiyi ba sai yanzo,bai yasa kuma sai a kanta zai hakan? ƙara matseta yay jikinsa
tare da tura kansa cikin wuyanta yana shaƙar ƙamshin parfume ɗin jikinta, tongue
ɗinsa ya tura cikin kunanta ya fara latsar kunanta kamar Jalal ɗin da muka sani
ba,fesar da numfashi yay kafin ya ajjiye bakinsa dai-dai kunnanta yace "why?why?
why? Me yasa kike tunanin zan ci mutuncinki? Har abada bazan taɓa shiga gonar da ba
tawa ba,kamar yadda na killace kai na haka na samu matata a killace kuma
Allhamdulillah Nagode maki da adana min kanki da kikai, thank you Wify"da sauri ta
ɗaga jajeyen idanun tana kallonsa da zallar mamaki,gira ya ɗaga mata tare da
tsorawa ƙirjinta idanu yace "yeah! You're my wife Jalilerh haka Abbou ya shaida min
nima ban san komai ba,amma shine da kansa yace ke matata ce nayi sauri na amshi
budurcin matata kafin wani gantalallan ya riga ni"da sauri ta juya masa baya sbd
wata kunyarsa daya kamata,da gaske Uncle ɗinta shine mijinta? da gaske itace
matarsa wow! Sai kuma hawaye shaaaa da sauri ta tura kanta tsakanin cinyoyinta ta
shiga rera kuka wanda ita kanta bata san na menene, ɗauka ta yay cak ya ɗura ta a
saman jikinsa shima ya kwanta ya ja masu duvet, maƙale wa tayi a jikinsa tana rera
kuka, murmushi yay mata cikin tsokana yace "eyeee duk kukan daɗi ne?tana murna ta
samu kyakkyawan saurayi handsome guy like me"Kuka ta ƙara saka masa tana dukan
ƙirjinsa,dry ya saki wacce ya daɗe baiyi irinta ba, yace "okey enough,tell
something the you love me?kina son Uncle ɗinki?" Girgiza masa kai tayi alamar
"a'a"da sauri ya Miƙe zaune tare da ita a jikinsa yace "what?"haɗe rai tayi itama
kamar zata fasa ihu tace "yeah! Nasan ka gane bana sonka"

😂😂😂😂masu karantawa ƙyauta how per?😂😂😂😂nifa ba gangalliya bace kawai kuyi


MANAGE
7/28/21, 6:45 PM - Buhainat: UCL NE
_110-111_
With much surprise Jalal ya dinga kallon bakinta dan sam bai yarda cewa ita ta faɗi
wannan maganar ba,gashi taƙi yadda su haɗa ido jinjina kai kawai yayi tare da
kwanciya ya lumshe idanunsa yana sauke ajjiyar zuciya lokaci ɗaya yanayinsa ya
sauya amma baza ka taɓa gane hakan a fuskarsa ba, bayansa ta tsurawa idanu ganin ko
ina na jikinsa gashi nan yay masa ƙawanya tunda take dashi bata taɓa ƙyansa irin na
yau ba,bata taɓa ganin kwarjininsa irin na yau ba,haka kuma bata taɓa jin kunyarsa
irin na yau ba,tasan cewa idan tace bata son Uncle ɗinta tayi ƙarya,domin tafi kowa
sanin wahalar da tasha na danne soyayyarsa wacce kullum take damunta a cikin
zuciya,bata da aiki sai kuka da gujewa ganinsa yanzu kuma ta samu dama na kasancewa
dashi,ta samu damar da bako wacace zata samu irinta ba,ta samu abinda rai da
zcyarta haɗi da gangangar jikinta suke muradi,amma mene yake damunta da zata gaya
masa cewa bata sonsa?shi abinda tayi yayi dai-dai kowa? UNCLE NE fa? Uncle ɗinta
Jalal ɗinta garkuwata madubin rayuwarta, farin cikin ta jin daɗinta amma mene yasa
ta zaɓi baƙanta masa fiye data faranta masa,ya shiga tashin hankali kala daban²
amma yanzu ai lokacin hutawarsa ne wanda ya kamata ace ita ta bashi wannan hutun da
kuma farin ciki,kuka ne ya ƙwace mata hakan i ta tura kanta a tsakanin cinyoyinta
ta shiga rera kuka,ko ɗan bata damuwa da zazzafan zazzaɓi dake damunta ba,shiru
Jalal yay amma a zahiri jin kukanta yake kamar ana wasa masa huta a jikinsa duk
kukanta ɗaya sai ya tafi da bugun zcyarsa,ganin yay mata banza yasa ta buɗe baki
iya kar muryarta ta fasa ihu,da sauri Jalal ya hantsila tare dayin baya inda take
zauna yana zuwa yasa ya jawota zuwa jikinsa suka ƙanƙame juna gaba ɗaya tunaninsa
wani abu ya sameta domin yasan bata da lafiya,yadda ta shiga sauke ajjiyar zuciya
tana shigewa jikinsa yasa ya buɗe ya a hankali ya shiga kallonta,da sauri ya runtsa
idanunsa sbd gaba ɗaya ya manta naked take ko pat babu a jikinta,cikin wata iriyar
sexcy voice yace "meye??" Cikin kuka tace "ba kai ne ka kyalleni ba" waro jajeyen
idanunsa waje yay kamar bazai magana ba sai kuma yace "me zan maki to?"baki ta Turo
gaba gaba tana kwaɓe fuska,kallon fresh pich lips ɗinta yadda take tsotse su tass
da yawo tace "to baza kace nai shiru" dry ta kusa bashi ganin ganin yadda take
magana billhaƙƙi,yanzu tace bata sonshi yanzu kuma tace ya rarrashe ta,bayan yasan
dukkan abinda ta faɗa ƙarya ne,ya daɗe da sanin tana sonshi rabuwa kawai yake da
ita ganin kamar da gaske ita ɗin ba rabonsa bace, kullum baya iya bacci cikin dare,
tunaninta ya hanasa sakat,haka zai tayin sallarsa lafila yana ruƙan Allah ya
sassauta masa abinda ya keji game da Jalilerh,shi da kansa wani lokacin yake gujewa
ganinta sbd wani irin yanayi da yake shiga a duk sanda yay arba da ita, Tabbas
Wannan maganar haka take kana taga Allah na tashi kuma ta sace gsky,gashi Ubangiji
ya mallaka masa Jalilerh matsayin mata kamar yadda zuciyarsa ke muradi, ɗan ɓata
fuska yay kafin ya cireta a jikinsa ya juya ba yay kwanciyarsa, kuka ta ƙara saka
masa duk yadda tasu yin birgima kasawa tayi sbd wani a zababban ciwo haɗi da raɗaɗi
da ƙasanta yake mata,cikin kuka tace "toni ka mai dani gida mana" can ya nisa yace
"jeki nemi wanda kikeso ya kaiki" turo baki tayi tace "kai fa?" Banza yay mata yana
jin yadda mintsininsa yay mata baza,ganin sa gaske fushi yake da ita yasa ta
lallaɓa a hankali tana runtsa idanunta sbd data keji a haka ta mirgina gabansa tare
da jan blanket ta rufe jikinta, haɗe rai yay tamau kafin ya fisge blanket ɗin cikin
ɗan faɗa² yace "duk abinda zaki kiyi,amma banda rufe min halaliyata"kunyace ta
kamata sbd yadda ya tsurawa ƙirjinta idanu,cikin rawar murya tace "am so sorry
please Uncle wlh am joking" taɓe baki yay yace "sorry for yourself,ba ayiwa SO dole
amma baza a taɓa hana zuciya son abinda take so ba,dan haka kije kiyi abinda kike
ganin dai² ne" fuskarsa ta tsurawa idanu tunda take sai yau taga zallar ɓacin
ransa,sosai kuma ta firgita da hakan, jikinta na vibration ta miƙa hannu da niyyar
taɓa sa yay saurin janye jikinsa yace "don't touch me,jeki taɓa jikin wanda kikeso
ko kuma ki nemi ticket ki koma wajansa is better"tsoranta ne ya nunku fiye da
ɗazo,cikin kuka tace "wayooo! Uncle baka fahimci ni ba wlh....,"wata tsayawa ya
daka mata yace "keee! Ni daman bana da fahimta,naji baki sona ƙanina kikeso,no
wahala ki ga Aryan" damuwa ce ta bai yana ƙarara a fuskarta ranta kuma ya ɗan ɓaci
da maganar Aryan da yay mata, yafi kowa sanin cewa bata son Auren Aryan damuwarta a
Uncle ɗinta,amma yau UNCLE NE da bakinsa zaice mata haka?dole ta gwadashi da kalan
ntay rigimar hakan yasa ta miƙe a hankali tana runtsa idanunta,cikin nutsuwa ta
fara taka ƙafafuwan ta harta isa gabansa ta tsaya,yana ganinta gabansa ya lumshe
idanunsa yana jin yadda zuciyarsa ke bugawa da ƙarfi Musamman yadda take kusa
dashi, hawayen idanunta ta goge tass Sannan ta kallesa cike da jarumta tace "Uncle
ni daman na taɓa cewa ina sonka da har za'a ɗaura min aure da kai? Ohhhhh! Dalilin
hakan kenan ka kawoni sbd kasan komai ko??naji ni ba sonka nake ba kuma....,"sai
kuma tai shiru sbd wani sihirtaccen kallo daya jefeta dashi ɗauke idanunta tayi
tace "naji ni yaya Aryan nake s....," Bai bari ta ƙarasa maganar ba ya fisgota ta
faɗa jikinsa matseta yay a jikinsa har sai da tayi ƙara sbd azabar da taji,a
hankali kuma ba mannata da jikin bango kafin yasa hannu ya tallafo haɓarta bai jira
komai ya haɗe bakinsu waje guda ya shiga tsotsar bakinta tare da zuƙe yawon cikin
bakinta yana fitar da wani sound,shi kansa bai san yaya akai ya zama haka ba,but
indai tana kusa dashi baya iya control kansa sam², tongue ɗinsa ya tura mata cikin
bakinta taƙi karɓa da sauri yasa hannunsa ya matse gefen jikinta zafin da taji yasa
tayi saurin kama tongue ɗin ta fara bashi wani lafiyayyan hurt kiss wanda bai taɓa
jin irinsa ba, cikin nutsuwa taci gaba da bashi wani side mouth kiss mai tafiya da
nutsuwar mutum, jikinsa ne ya ɗauki rawa sai fitar da numfashi yake,banda ƙarar
ruwan sama da har yanzu yake sauka bakajin komai sai fitar numfashinsu,da sauri
kuma Jalal ya fisge bakinsa ya rungome ta a jikinsa da sauri ita kuma ta fara
ƙoƙarin ƙwance jikinta daga nasa,kallonta yay da rinannun idanunsa kafin a hankali
yace "why?? Why?? Why JALILERH?"turo baki tayi tace "nida ka sakeni naji zan
tafi"da sauri ya kalleta yace "where?" ba tare data kallesa ba tace "inda kace,ba
kace naje wajan Yaya Aryan ba" with much surprise a fuskarsa yace "da gaske kike?
Ashe baki sonaaa!?"sai kuma ya fashe mata kuka tare da kifa kansa a wuyanta cikin
kuka ya fara faɗin "Noo! Please JALILERH i love You tun kafin kisan kanki,ina sonki
a ranar da idanuna suka fara ganinki tun bansan wacece ke ba,ina sonki tun a cikin
ƙazantarki,ina son ki tun kafin ki rabauta da addinin musulunci,dalilin sonki naji
ban son Auren baby dan Allah idan wasa kike ki daina, Ni Dr Muhammad Jalal Kabeer
bobo naki ne har gaban abada,wannan abun nake gudu yasa tuntuni na garara faɗa maki
abinda yake raina gaba dake" tunda ya fara magana take kallonsa tana jin wani sanyi
da nutsuwa na ratsa ko ina na jikinta wata soyayyar mijinta na ƙara nunkuwa a cikin
zcyarta,tabbas samun Jalal matsayin miji kuma abokin rayuwa ba ƙaramin Sa'a
bane,tabbas ita ko dashi aka barta a wannan duniya ba tajin aƙwai abinda zai
dameta, kallonsa kaɗai idan tayi tana jin wata nutsuwa na zuwar mata bare kuma ace
tana tare da shi har abada,a miskilanci bobo tunda harya fito ya faɗa mata son da
yake mata tasan ba ƙaramin so yake mata,tsantsar kishinta ya bai yana a saman
fuskarsa daman tana sane ta sanyo maganar Aryan,tasan cewa shi kasansa baya son
aurenta dashi kawai yana danne wa sbd kada ko ya fahimci weakness nasa ne, Finally
yanzu ta samu mahaɗin rayuwarta kuma garkuwanta,baya ta juya masa idanunta na zubar
da hawayen tausayinsa ganin yadda ta juya masa yasa ya ƙara juyawa gabanta da sauri
cikin rawar murya yace "so You Hite me ba haka ne?" Shiru tai masa sai kuma ta ɗaga
masa kai alamar "eh" da sauri ya fice daga cikin bedroom ɗin yana banko ƙofar,
ƙofar tabi da kallo tana sauke wata wahalalliyar ajjiyar zuciya,sai kuma kuka ya
ƙwace mata tana jin kamar bata ƙyauta masa ba. Lamir ne zaune gaban wani boka ya
duƙar da kansa ƙasa yana sauraran abinda bokan yake faɗa,chan ya numfasa yace "Ban
fahimci ko kallama guda daga cikin maganar ka ba" bokan yay wata dry mai ɗauke da
wasu manufofi mai yawan gaske kafin ya gimtse bakinsa yace "to sallamamme wanda ya
yarda da aikin ɓatattu fiye da na Ubangijinsa, ka riga da kayi kuskure da har ka
bari ya fara jin daɗin mace"da sauri Lamir ya kalli boka yace "mace kuma? Tayaya
Jalal zai ji daɗin mace bayan kai da kanka kace min shi da jin daɗin mace sai dai a
lahira,kuma ma tayaya akai Jalal ya samu wata mace?" Da sauri bokan yace "yimin
shiru sallamamme wanda ya bijirewa umarnin Ubangiji,daman na faɗa maka duk sanda
yasan mace kuma ya shiga da mazantakarsa cikin jikin mace to a wannan lokacin
mahaifiyarsa zata warke rass asirin jikinta ya fice"da sauri Lamir yace
"innalillahi wa...,"wata gigitacciyyar tsawa bokan ya daka masa tare da faɗin
"kasan da wannan kazo min nan wajan?"jikin Lamir na rawa yace "kutuwar uban nan😂
sai ni sallamamme kuma gantalalle" washe baki bokan yay yace "kuma wanda bai da
rabu a lahira ba sai dai yaga wasu na samu ɗan shegiya"shiru Lamir yay kafin yace
"yanzu menene mafita?" Zane bokan yay acikin wata ƙwarya wacce ta cike da jan ruwa
babu jimawa photon Jalal ya fito shida Jalilerh lokacin suna tsaka da kissing
junansu,da sauri Lamir yace "what? Jalilerh fa? Kenan ƙaruwarsa ce ko mene?"girgiza
kai bokan yay kana ya ɗauke photon yace "Matarsa ce ta sunna kuma a yau ya sadu da
ita,ya zama cikakken namiji mai ishasshiyar lafiya,koni idan zan ƙwanta da mace
aƙwai taimakon jinnu ciki amma shi ya fini komai mazantakarsa kaɗai zata nuna wa
mutum ishasshiyar lafiyarsa,daman can yana da lafiya asirin da mukai masa Tun yana
yaro yasa ya zama haka"cikin kaɗuwa tare tashin
hankali Lamir yace "yanzu menene mafita?" Wata mahaukaciyar dry boka yayi kafin ya
tsuke bakinsa yace "ohhhh! Harka manta sharaɗin aikin namu ko?ai kamar yadda ka
biyo tsakiyar dare ka haukata uwarsa kasa ake tunanin ƙanwarka ce tayi hakan,to
kaima ka jira lokacin haka zaka fara yawo da gudu ko wando babu bola zata zama
ɗakinka,ruwan kwata zai zama ruwanka,matacciyar dabba zata zama abincinka,zaka koma
saduwa da akuyoyi"da wani mugun zafin nama Lamir ya shaƙe wuyan boka yace "ƙarya
kake dan uwarka,wlh ƙarya kake nafi ƙarfin abinda kake faɗa bazan taɓa haukacewa
ba,tabbas bazan rabu dasu ba sai naga ƙarshen su" dry boka yay yace "wlh sunfi
ƙarfinka,ka taɓa ganin ƙarya da gsky sun haɗu?ka taɓa ganin ruwa da iska sun haɗu?
ka taɓa ganin mutum da aljan sun haɗu?to wlh sun takobin a hannunsu kuma da
zuciyoyinsu wannan takobin kuma ba komai bace face Azkar,duk aikin da zakai masu
bai taɓa kamasu sun yadda da Allah kai kuma ka yadda dani,kaga tun a nan sun maka
rata,banza wahalalle wanda bashi da rabu ranar lahira" da sauri Lamir ya ɗauki wani
gatari dake kusa dashi ya sarawa bokan,dry bokan yay yana faɗin "zaka taɓe har
abada kai taɓaɓɓe ni"sai kuma wani jini yay tsartuwa a kansa kafin yay baya luuuuu
ya faɗi tiffffff babu numfashi.

*_Ohhh Habibaties thank you so much for reading my book without paying me, but
kusan aƙwai haƙƙina akan ku bana Allah ya isa bana tsinuwa,but kun fi son kubani a
sanda komai ya ƙare maku ne? Idan kunfi son haka You can continue ur reading no
WAHALA,Duk wanda yay niyyar biyana wahalarta just contact me 08119237616_*

A nutse Jalal yay parking motarsa a harabar gidan,cikin nutsuwa kuma ya sanyo
ƙafafuwansa waje yana sanye da wani tissue ɗin yadi Brown mai wando da kuma comper
sai babbar rigar,ya sanya wani Black covert shoe mai ƙyau, hannunsa sanye da agogon
warist ga wata hula mai gashi-gashi da sanya saman sumar kansa,yay wani irin
sihirtaccen ƙyau fuskarsa sai wani haske da annuri take fitarwa, kallo guda zakai
masa kasan zuciyarsa babu daɗi, tunda yake a rayuwa damuwarsa bata taɓa bai yana
ƙarara irin wannan ba,kenan hakan na nufin soyayyar JALILERH itace rauninsa? A haka
yaci gaba da tafiya yana kwallon yadda securities suke dai-dai ta bindiga gudun
kada wani ya kawo masa hari,yana gaf da sanya kansa cikin gidan yaji ƙarar
notification tsayawa yay yana dubawa still message ne ta email ɗinsa inda ake
rubuta *_ Congratulations ur excellence ka fitar da sabuwar ƙwangila,kuma kayi sa
hannu a file ɗin da ake buƙatar kuɗi ki manin 10.7m thank you_*
Gabansa yaji ya faɗi tunani ya fara zuwar masa,tayaya kuɗi suke fita ba tare dasa
hannunsa ba? Sannan idan ance yay sa hannu a yaushe yay,duk duniya babu wanda ya
iya sa hannunsa sai Aryan,yana kuma da tabbacin Aryan bazai taɓa yi masa haka
ba,tattara bayanin komai yay ya ajjiye gefe domin abubuwan da suke cikin zuciyarsa
sunyi masa yawa,kai tsaye ya fara shiga cikin gidan tunda ya nufi babban parlour ya
kejin gabansa na faɗuwa a haka ya daure ya shiga lokacin tuni anyi Asr magrib na
shirin gabatuwa,yana shiga idanunsa ya sauka akan Zulfa wacce take ƙwance jikin
Abbou sai rusar kuka take tana faɗin "where is he? I want to see my son" kasa shiga
yay sai da Papa yace "wlcm my grandson" gaba ɗaya suka ɗaga idanunsu suka
kallonsa,wani murmushi Abbou yay kafin ya miƙar da Zulfa yace "look Hubby"ya faɗa
yana nuna mata inda ƙyaƙƙyawan yaronta mai kama da ita sak yake tsaye, maƙale
kafaɗa tayi taƙi buɗe ido,ganin hakan yasa Abbou cewa "ur son is here"da sauri ta
Miƙe tsaye tare da kallon inda Jalal yake tsaye,kallon juna suka farayi tana kallon
photocopy ɗinta komai nata ya kwashe shi tatasss babu abinda ya bari,shima kallonta
yay yana mamakin a ransa musamman kamar da yaga sunayi,a hankali kuma Jabir yace
"My son she's your mother,yeah! She's your real mother" da sauri ya ƙara kallon
Zulfa tayaya wannan matashiyar matar zata haifesa gaba ɗaya babu alamun girma a
gare ta,bai aune ba yaji ta faɗa jikinsa tare da ƙanƙamesa ta saki wani irin kuka
mai tsuma zuciya...

*Nimcyluv*
8/1/21, 5:09 PM - Buhainat: UCL NE
_112-113_
Lumshe idanunsa Jalal yana jin yadda Zulfa ta rirriƙesa tana faman rusar kuka,kasa
koda mutsi yay haka kuma ya kasa fahimtar maganganun so Abbou, kallonsu kawai
yake,amma cikin zuciyarsa yana jin wani sanyin da bai taɓa jin irinsa ba yana rasa
ko ina na jikinsa,gaba ɗaya ya nemi ɓacin rai dake damunsa ya rasa,ganin yadda yaƙi
taɓa ta yasa ta juyo ta kalli Abbou tare da ɗan kwaɓe fuskarta kamar yarinya tace
"ka gansa ko?" Gaba dariya sukai mata sbd yadda ta marai-raice fuska kamar ƙaramar
yarinya, Jabir ne ya miƙe tsaye tare da kallon Jalal yace "talk to her she's your
mother Son"waro idanunsa waje yay domin sai yanzu yaga zallar kamarsa da ita,da
sauri yay ƙasa da kansa tare da janye jikinsa daga nata haka nan yaji wata kunyar
mahaifiyarta sa ya kamasa,wajan Abbou ya ƙarasa yana zuwa ya kifa kansa a saman
jiyarsa ya shiga sauke ajjiyar zuciya da sauri²,kansa Abbou ya shafa a hankali kuma
yace "Muhammad mahaifiyarka kake gudu?"girgiza kai Jalal yay yana ƙara rufe
idanunsa, Abbou yace "nayi tunanin zakafi kowa farin ciki da ganin mahaifiyarka?ko
sbd abinda akai maka kwanaki?" A hankali Jalal yace "Abbou ni kunyarta na keji fa"
ɓata fuska Abbou yay yace "matar tawa kake jin kunya ko?" Ƙara suwa wajansu Zulfa
tayi tare da zama kusa da Abbou sosai kamar zata shige jikinsa ta leƙa fuskar Jalal
da sauri ya rufe idanunsa tace "wai me yake cewa?" Kallonta Abbou yay yace "wai
kunyarki yake" bakin Abbou ta kala kamar bata fahimci abinda yake cewa ba sai kuma
tace "mene sunansa?" Nuna mata Papa Abbou yay yace "kinga sunan wanda yaci"
Murmushin jin daɗi Papa yay sosai yake farin ciki da ganin full family nasa, lumshe
idanunta tayi sai kuma tace "to meye sunan?" Kafin Abbou yay magana Jabir yace
"matar yaya sunan ɗan naki Dr Muhammad Jalal Kabeer bobo,kuma Governor na garin
Ibadan" waro idanunta tayi sosai kafin tasa hannunta cikin sumar kansa ta
shafa,ajjiyar zuciya ya sauke,a Kuma tace "Ma sha Allah! Allah! Raya mana Muhammad
kuma my boo" lumshe idanunsa yay har cikin ransa yaji daɗin sunan data sanya masa,
idanunsa a rufe ya miƙe daga jikin Abbou kamar zai tashi sai kuma yay saurin
shigewa jikin mahaifiyarsa ya rungome ta,da sauri itama ta rungomesa cikin rawar
murya yace "Ammi"sai kuma ya fashe da kuka yana tura kansa cikin jikinta,kuka itama
ta saka tana faɗin "am sorry my boo am sorry double sorry boo" murmushi kawai Abbou
yake shima idanunsa ya cika da hawaye su yake kawai ya keɓe da matarsa yaji ɗumin
jikinta ko saiji sanyi a ransa, luff Jalal yay jikin mahaifiyarsa wanda ya rabonsa
dajin ɗumin jikinta tun yana cikinta, kansa kawai take shafawa tare da bubbuga
bayansa, cikin ƙasa da muryarsa tace "ina jikoki na?" Da sauri ya kalleta sai kuma
ya ɗauke idanunsa yana kwaɓe fuska tamkar wanda zai ƙara fashewa da wani kukan,
Mama ce tai saurin faɗin "kaji sallama wanne jikoki kuma? Banda auren yanzu masa a
bazata wannan yana da niyyar aure ne? Ai sai dai kiyi fatan Allah ya kawo masu
albarka,tunda naga fara a fuskarsa nasan yau ya cika namiji" ya ilahi wata kunyace
ta kama Jalal wacce bai taɓa jin irinta ba, Wannan tsohuwar ta fiya magana da karan
bani,kowa ya tambaye ta ohhhu!?" Cikin farin ciki Zulfa ta miƙar da Jalal daga
jikinta idanunta a kansa tace "is that true my boo? Da gaske ka zama ango? Tell me
please ina Daughter ɗin?" Ƙasa kawai yay da kansa domin bashi da amsa gaba ɗaya
Amminta sa ta ɗaure sa da jijiyoyin ka jikinsa, ƙara rungome sa tayi tace "ma sha
Allah, Allah ya baku zuri'a ta gari mai albarka, I'm going to be grandmother
soon,sannu my boo" Abbou dry kawai yakewa matar tasa domin gaba ɗaya ta gigice da
ganin yaron nata,shi kam baiyi mamaki ba domin yafi kowa sanin matarsa ƴar boko ce
sosai babu ruwanta da idanun jama'a,banda haka har uban miji da mahaifiyarta na
wajan take faɗin haka,peak taiwa Jalal a kumatu tana ƙara rungomesa,shima
kwanciyarsa yay jikinta sbd sanyi da kuma daɗin daya keji,wata nutsuwa na saukar
masa yana jin nada ban da sauran kwanaki,sai lokacin idanun Zulfa ya sauka akan
Irfan haɗa ido sukai yay mata Murmushi itama tai masa ba tare data ɗauke idanunta
ba, kwallon Abbou tayi tace "Hubby waye Wannan?ina Anty Salmerh?" Ta jera tambayar
ga Abbou lokaci ɗaya,zama ya gyara yace "wannan Irfan kenan,kuma su ukune dashi da
Imran sai Aryan su uku ta haifesu lokaci ɗaya,gaba ɗaya yaran Salmerh ne"da sauri
Zulfa ta kalli Irfan cikin farin ciki tace "come closer my dear" miƙewa yay yazu
wajanta yana zuwa ta haɗa su shida Jalal ta rungomesu, gyara zama Abbou yay yace
"zan baku labarin yadda nabar wannan Birnin da kuma yadda na samu mata har biyu na
aura" gaba ɗaya suka gyara Jalal yana ɗan zare jikinsa daga na Zulfa,hararan wasa
tai masa da sauri kuma ta maidashi jikinta sbd gani take kamar zata ƙara rabuwa
dashi, Abbou ya fara da faɗin.

_"Birnin nufar babban birni ne,muna da komai na mure rayuwa matsalarmu ɗaya rashin
addini da kuma ƙarfa ƙarfa na uwa sundu,gaba ɗaya Mutanan birnin basa yadda da
maganar kowa saita uwa sundu,mu uku ne maza a wajan Iyayenmu babbanmu shine
TUPIC,sai ni sai kuma Lily tun daga kan haihuwar Jabir mahaifiyarmu ta rasu, aƙwai
al'adar da muke da ita wacce duk shekara ake haɗa en mata da kuma samari aure da
hanyar haɗasu aure,dole ne ka fara kusantar mace before you marry her wannan shine
al'adar,wata rana tafiya ta kamani zuwa Cameroon a can na haɗu da Mameey wato
Salmerh farko ƙawance muke har muka saba da ƴan gidan su,daga nan na ƙare aikinsa
nace zan tafi a nan Mameey ta shaidamin itafa ni takeso dan Allah kada na tafi,nace
nima ina sonta domin addininsu yaymin ƙyau,har wajan mahaifinta naje yace shiga
bazai bawa ahlil kitab auren ƴarsa ba,ban dai baro garin ba sai dana musulunta
sannan na shaida mata zanzu tare da iyaye na,bayan na koma birnin nufar na tarar da
Tupic ya mutu,bayan Papa ya tabbatar da musulunta nayi yaje wajan uwa sundu,nidai
bansan me ake ba,wata rana cikin dare naji na kiran sunana da sauri na miƙe tare da
ficewa daga cikin ɗakina,nidai daga nan ban fahimci komai ba sai farkawa nai na
ganni a wani ɗaki ɗaure da drip,ashe wai bayan fitowa ta tafiya na dingayi har wani
ya tsince ni ya tafi dani Cameroon dake a can yake,to a airport suka haɗu da
Mahaifin Salmerh shine ya amsheni, tambayar duniya sunyi min amma abu ɗaya nake
faɗa iyayena ne suka kuran sbd na musulunta,daga nan kuma suka ɗau ramin aure da
Salmerh shine suka bamu gida a nan Ibadan,ni kuma daga nan fara neman aikin yi babu
wahala na samu aiki mai ƙyau,munyi shekara wajan huɗu da Salmerh babu haihuwa da
kanta tace nayi aure,daman kuma na daɗe da haɗuwa da Zulfa kawai dai banyi mata
maganarta bane,nasha wahala kafin na samu auren Zulfa Musamman akan dangi ga ɗan
uwanta Lamir daya takura min,daga ƙarshe dai Mama tace na turo maga bata
na,Mahaifin Salmerh da kansa ya zama waliyya na,tunda na auri Zulfa muke zaman
mutunci da kwanciyar hankali, basu taɓa samun matsala a junansu har Zulfa ta samu
ciki,a ranar kuma data haihu ne muka nemeta muka rasa wannan shine abinda ya faru*_

Shiru parlour'n yayi, Abbou idanunsa akan matarsa ita kuma hankalinta yana ga tilon
ɗan ta Jalal sai shafa sumar kansa take,sauke numfashi Jabir yay kafin yace "bayan
tafiyarka Tupic yayi aure,wata rana muna zaune aka wayi gari a kaga Tupic ya
mutu,babu wanda yasan mene ya samesa amma dai anga jini a cikin hancinsa,nasan Papa
bazai taɓa barina ya auri Katarina ba,hakan yasa na gaya masu mun samu aiki na
ɗauke ta zuwa wani gari daban,muna zuwa naje officer ɗin ƴan hisba suka ɗaura mana
aure da ita a nan kuma na amshi addinin Musulunci ita kuma tace bata so, Lokacin da
Katarina ta samu ciki naiwa Papa ƙarya nace ƙwantaccen ciki ne,sosai Papa yay murna
a karo na farko zai samu jika,lokacin kuma daya fahimci na karɓi musulunci ransa ya
ɓaci sosai,hakan yasa yaje wajan uwa sundu ta ɗauke min sha'awar ko wacce mace
hatta yin aure sai da taci remin shi a raina,hakan bai daman ba sbd nasan alrdy ina
da mata,lokacin da aka haifi JALILERH a nan komai ya fara sauyawa uwa sundu da
kanta ta zaɓawa JALILERH mijin aure wato Joshua,a haka harta isa shekara 15 a nan
kuma shekarar haɗa aure tazo,ita kuma tace bata so harta gudu daga birnin,naci
daɗin guduwarta domin nima bana so,kullum dai ina shiga damuwa sbd rashinta ga
mahaifiyarta da kullum take kuka" sai lokacin Katarina ta ɗaga kanta tare da kallon
mutanan ɗakin, Abbou ne yace "yaya akai ka samu Zulfa?" Gyara zama yaya yace
"wannan kuma bayan na auri Katarina ne,naje Ibadan wajan meeting to akan hanyata ta
zuwa meeting ɗin na kaɗeta,haka na ɗaukota zuwa birninmu na haɗata da matata,amma
nasha wahala a wajan Papa domin kullum cikin zullumi nake,tana tare damu aka haifi
JALILERH sosai suka shaƙu da ita domin itama Ammi take cewa just like Jalal say" da
sauri Jalal ya buɗe ido wato mahaifiyarsa itace Ammin da Jalilerh take yawan bashi
labarinta?ikon Allah kenan, Abbou ne yay gyaran murya yace "Papa ina son mu koma
gobe sbd bobo ya baru aikinsa da yawa kuma kasan aikin gwamnati" jinjina kai Papa
yay sai kuma ya saki Murmushi yace "babu mai barin nan nima saina samu nawa rabon
lahirar" gaba ɗaya suka kalli Papa Jalal kuma zaune ya tashi yana kallon
grandfather ɗin nasa,kai Papa ya ɗaga yace "yeah! Ina son musulunta" da sauri Jalal
ya miƙe tsaye ya ƙarasa wajan Papa yace "da gaske grandfather?" Kai ya gyaɗa masa
cikin farin ciki Jalal ya rungome kakansa yace "ma sha Allah! Allahamdulillah" nan
ma Katarina tace tana so gaba ɗaya aka basu kallamar shiga musulunci kana akai masu
bayani,danma da sauƙi ga Jabir nan,sai lokacin Mama tace "Amma anyi gantalallan
yaro gidan ubanwa ka kai matar taka?" Sosa kai Jalal yay ya kalli Abbou yace "and
what about my married? Why aka ɓoyan?" Murmushi Abbou yay yace "i want to surprised
you ne,kowa ya sani kai aka ɓoyewa,hatta Aryan yasan komai,maganar aurenka da baby
kuma babu,ka taɓa shan nonon Mummy tana bacci auranta da Aryan na nan,daman da shi
na haɗa,komai plan ne hatta soyayyar Aryan da Jalilerh kawai ina son na tabbatar
kana sonta ne,ashe da gaske kana sonta amma miskilanci ya hanaka faɗin abinda kake
so" kallon Abbou kawai Jalal yake yana mamaki wato haka suka dinga buga game dashi?
Can yace "how can that happen?" Abbou yace "abune mai sauƙi ai,tun lokacin da kazo
da ita na yanke shawara da mahaifin Nusaibat,har Lokacin da kai Sallah a masjid
nace kuje gida to a lokacin aka ɗaura auranku" lumshe idanunsa kawai yay yana jin
wani sanyi a ransa,gaba ɗaya ya manta da abinda Jalilerh tai masa hankalinsa kuma
ya koma kanta, a nan sukai sallar magrib da issha'i sannan sukaiwa Papa da Jabir
sallama akan gobe zasu dawo kafin su huce Ibadan. Uwa sundu ce tsaye gabanta kuma
Joshua ne yake magana yana faɗin "dukkan abinda kika faɗa kinayi mene yasa yanzu
baza ki cikamin burina na ba? Kina kallo wani bare yazu ya tafi da ita" dry Uwa
sundu tayi tace "kai ƙaramin yaro tsuhuwar gaba ce tsakanina da Papa,yanzu haka
bayan taɓa barinsa ba,nina kashe masa babban ɗan sa na shanye jinin jikinsa,nina
saka ya kura ɗan sa wata uwa duniya,nice silar lalacewar mazantar Jalal tun yana
yaro,nina aika aljani yakai maganin harya sha,sannan nai asiri a jikin madubi duk
sanda ya tsaya sai na zuƙi jininsa,duk abinda nai kake tunanin zan rabu dasu? Ka
saurari zuwa wayewar gari kaga abinda zai faru" tana faɗin hakan ya shige ƴar
bukkar ta. Gaba ɗayansu a room ɗin Abbou suka zauna,Shira ake Jalal dai na zaune
yana jinsu su yake yaje wajan Jalilerh amma yana jin kunya, Irfan kam bacci ya
kamsa hakan yasa yay ficewarsa ya nufi room ɗin sa, Mama ficewa ganin zaman yay
yawa yasa Abbou faɗin "ka a nan zaka ƙwana kenan" shiru yay sai da Zulfa tace "my
boo matarka na jira" kunyace ta kamasa ya miƙe zai fita Zulfa tace "come closer"
kansa a ƙasa yaje wajanta ta rungome sa,tare da bashi peak a kumatu tace "Allah yay
baka albarka tare da matarka baki ɗaya" lumshe idanunsa yay idanunsa a rufe ya bata
peak kumatu yace "love You Ammi" tace "love You too my boo" yana faɗin hakan ya
fita miƙewa Abbou yay yana zuwa ya rungome Zulfa ajjiyar zuciya suka sauke a tare
tace "i missed Hubby"dry tai masa tace "more missed Abbou Jalal" a ƙwance Jalal ya
sameta tana ta kuka ita ɗaya daga ita sai towel ta cure jikinta waje guda,jingina
yay da jikin ƙofar yana sauke ajjiyar zuciya tare da fesar da numfashi,cikin ƙasa
da Murya slowly yace "Wify..." jin muryrsa yasa ta miƙe da sauri har ta towel ɗin
jikinta na faɗuwa,kuka ta saka masa tare da bubbuga ƙafarta kaɗan tana cije lips
sbd zafin da ƙasanta yake mata,jikinta yabi da kallo lokaci ɗaya idanunsa ya sauya
kala yana jin yayi tsigar jikinsa na tashi tunda yake bai taɓa ganin mace naked
haka ba sai yau, lumshe idanunsa yay kana ya ware mata hannayensa da ɗan sauri kuma
slowly ta ƙarasa wajansa tana zuwa ta faɗa jikinsa shi kuma ya haɗe hannayensa yay
covering ɗinta da faffaɗan ƙirjinsa ya shiga fesar da numfashi..

_Uncle ne isn't free contact to subscribe 08119237616_


8/2/21, 12:29 AM - Buhainat: *UCL NE*
_114-115_

✍🏻
*_ N.Sarauta_*

Kuka Jalilerh ta sakar masa tana ƙara maƙale masa,lumshe idanunsa yay yana jikin
kukanta har cikin tsakiyar kansa,jin yay mata shiru yasa ta ɗago kanta idanu suka
haɗa baki ta turo gaba tare dasa hannunta ta ɗan dakesa a tsakiyar ƙirjinsa,yana
ɗan sakin murmushi yace "Auchhhi" kwaɓe baki tayi tace "bakai ne ba" waro idanunsa
yayi yace "da nayi me?" Ganin kallon daya kewa ƙirjinta yasa tayi saurin manna
ƙirjinta da nasa tana jin wata kunyarsa na kamata tace "shine ka tafi ka barni ko?"
Taɓe baki yayi yace "ashe daman ana damuwa da wanda ba'a so?" Da sauri ta kallesa
kafin ta saƙalo wuyansa da hannayenta ta sakar mata lallausan murmushi kafin ta
sanya bakinta cikin nasa ta shiga bashi wani lafiyayyan murmushi, lumshewa idanunsa
yana yadda tsigar jikinsa take tashi yanayinsa na sauya sam bai son wani abun da
zai sanya ya ƙara raɓar jikinta,domin yasan idan har yace zai ƙara shigarta tabbas
za'a samu matsala,amma yaga ita kamar bata san halin da yake ciki ba sai wani
birkitasa take,jinin abinda take masa yay saurin zare bakinsa daga cikin nata yana
sauke ajjiyar zuciya tare da fesar da wani zazzafan numfashi daga cikin bakinsa,
kwaɓe fuska tayi kafin ta kama hannunsa ta ɗura a tsatin zuciyarta hakan yay dai-
dai kuma da saman Brest ɗinta cikin wata sassan yar muryar tace "Uncle tayaya kake
tunanin zan gujeka? Bayan kullum kai ne a raina bana samun cikakken bacci idan na
tuna cewa baby ce zata sameka bani ba sai naji zuciyata ta karye,bacci ya ɗaukewa
idanuna, wallahi Uncle ban san mene so ba sai a kanka,har takai ko ganinka nayi ko
muryarka naji sai zuciyata ta buga, kullum cikin kuka nake, tsanar kai na ta kamani
mene yasa zai sanya zuciyata za tasu abinda yafi ƙarfinta? Ka fini ƙyau,ilimi both
sides arabi da boko, ka fini komai na rayuwa hakan yasa naji cewa kafi ƙarfina dole
na samawa zuciyata hqrin rashinka,ina addu'ar taka koyar dani ta neman zaɓin
Ubangiji akan Allah ya zaɓa mini miji na gari wanda zai soni kuma ya ƙauna ce
ni,wanda zai zama bango a gareni wanda zai zama inuwata,wanda zai zama garkuwa
ta,amma kasan mene?" Idanunsa a kanta kamar wani tsoka a hankali kuma ya girgiza
mata kansa, murmushi tayi tana zare masa babbar rigar jikinsa tare da hular ta
ajjiye saman bed tace "Idan na tambayi zuciyata wata ke so kullum sunanka take
kira, UNCLE NE ya taimaki rayuwar ki a lokacin da akaso kasheki, UNCLE NE ya baki
gata ya zama uba a gareki, UNCLE NE na ya baki rabun lahira wanda ba kowa zai iya
haka ba" idanunsa da sukai jaa ta kalla tare da jan gemunsa tace "the you know
what? You're my wife my favorite kai ne komai nawa idan nai kuka kai ne idan farin
ciki kane, INA SONKA UNCLE, I LOVE YOU UNCLE, ‫ انا احبك اوكل‬,JE T'AIME UNCLE, MUJHE
TUMSE PYAAR HAI UNCLE, you're the rest of my life kai nake kaji naji daɗi kai nake
gani na samu nutsuwa a jikinka za ƙwanta nai kuka sbd nafi samun nutsuwa a tare da
kai,my heart only loving you you're the one i prayed for,your absence is like
curse,if you go away I'll die, sweetheart i swear on you, every time I see you my
eyes wet with tears,my heart.... Addicted to you!! Don't ever...betray me! I am
used to you it's not my fault, without you... it's impossible to life.." bai san
Lokacin daya matse best ɗinta dake hannunsa ba, ƴar ƙara ta saki tana jaa baya tare
dayi masa dry da sauri yasa ƙafa ya taɗota ihu tasa zata faɗi yay saurin zubewa a
ƙasan carpet ta faɗa jikinsa gaba ɗaya sukai baya suka ƙwanta a saman carpet ɗin,
kwallon ta kawai yake yama rasa mene zai mata kawai saiya rungome ta ya fashe da
kuka,ganin babban mutum wanda a haife zai iya haifar kamarta da yayi auran wuri
yana kuka kuma mijinta sai kawai itama ta fashe da kuka tana ƙanƙamesa, ƙasa cewa
komai yay sai kanta daya shiga shafawa tare da bubbuga bayanta, muryarsa na rawa
yace "shiiiiiit Wify is a enough" kwaɓe fuska tayi tana manna masa lips ɗinta a
ƙirjinsa tace "to bakai bane" ɗan murmushi yay yace "naji nai laifi am sorry
kinji?" Kaita ɗaga masa kana shi kuma ya miƙe da ita a jikinsa kai tsaye ya nufi
bathroom ya sakar masu shower tana jikinsa sai dry take masa ganin duk yadda yake
maƙale mata,bayan sun gama wankan ya ɗaura alwala tare da sanya towel a waist ɗinsa
ita kuma yasa hannu ya ɗauke ta akan stoll ya ajjiyeta sai da ya fara shiryawa ya
sanya farar jallabiya kana ya fara shiryata wasu fararan kaya masu ƙyau ya ɗaukar
mata a cikin kayanta,bayan ya gama shiryata ya kalleta yace "wait" kaita ɗaga masa
ya juya zai tafi wajan Daddumar daya shimfiɗa tayi sauri riƙesa tare da rungome sa
ta fara shafa sumar ƙirjinsa da sauri ya lumshe idanunsa a muryrsa na rawa yace
"kiwa Allah kada ki karyan alwala" dry tayi tana ƙara ƙasa da hannunta zuwa wajan
wandonsa da sauri ya cireta a jikinsa yana baya dry yace "nidai ki taimaka nai
sallar lafiya wlh kin kusa rusan alwala ta" biyosa tayi tana cire rigar jikinta
tace "ai saina rama guduwar da kayi min" da sauri ya ɗauke ta cak ya kwantar da ita
da sauri kuma ya fice daga ɗakin,dry tai masa tare da rungome pillow tana sauke
numfashi,kafin ya dawo tayi bacci wani lafiyayyan murmushi ya sauke kana ya zare
kayan jikinsa ya fesa parfume mai ƙamshi tare da fesar mouth freshner,hasken ɗakin
ta kashe Sannan ya kwanta kusa da ita yana zare kayan jikinta sai da yay mata naked
kana ya rungome ta ya sauke numfashi,yasan daya taɓa wani abu na jikinta to dole ya
buƙaci tarayya da ita badan ya so ba ya lumshe idanunsa yana shafa cikinta yana
addu'ar Ubangiji yasa a da ransu na farko ya cilla ƙwansa cikin mahaifarta,a haka
bacci yay gaba da shi.

Washegari bayan sun gama shiryawa Jalal na cikin wata dakakkiyar shadda silver ɗin
kin wando da kuma Jamper dai babbar rigar yay ƙyau tamkar ba shi ba,sai sharning
yake idanunsa a cikin fararan glass yana satar kallon Jalilerh dake ƙoƙarin maƙala
brezia a jikinta ta kasa,wayar hannunsa ya ajjiye tare da ƙarasawa inda take yana
zuwa ya sanya hannunsa a bayanta da sauri ta juya suna haɗa idanu dashi tayi saurin
ɗauke nata,sanya mata yay kana ya nufi wajan lace ɗin data ɗauka itama silver kamar
sun haɗa baki,rigar ya bata ta saka,kana ta sanya sikirt ɗin tayi saurin step²,ta
yaga wani farin mayafi kallonta kawai yake sabida wani ƙyau data ƙara yi masa,zama
yay saman bed yana lumshe idanunsa tace "Uncle ya naga ka zauna nidai gaskiya ka
tashi" idanunsa ya buɗe yace "an fasa tafiyar ai" kwaɓe fuska tayi kamar zatai kuka
tace "dan Allah! Ka tashi mana ni yunwa na keji" hannunsa ya miƙa mata ta isa
garesa yace "da gaske yunwa kikeji?kuma kina son tafiya?"kai ta ɗaga masa yace "ni
kin kashe min jiki bana iya tafiya idan ba zafi kika rage min ba" turo baki tayi
tace "zafi kuma? To me zan maka ni? Please ka tashi" ta faɗa tana jan hannunsa da
sauri ya jawota zuwa ƙasan sa dai-dai tsakiyar ƙafafuwan sa yace "kina son tafiya?"
Da sauri tace "eh" idanunta na kawo ƙwalla lumshe idanunsa yay kana ya sanya
hannunsa cikin wandonsa ya zaro abarsa wacce take halbawa sabida feelings ɗin daya
keji idanunsa a rufe ya jawo kanta tare da saita abar dai-dai bakinta muryarsa na
rawa yace "take this, suck it please Wify" jikin tane ya fara rawa tayi saurin rufe
idanunta tace " i can't Uncle ban iyawa" ta faɗa idanunta cike da hawaye, shi kam
Jalal ji yay kamar tana ƙara masa wutar sha'awarta shima cikin rawar murya yace "
please Wify don't make your husband cry,all this is urs,such it ni na kini" kaita
girgiza masa kuka nason ƙwace mata tace "Uncle ban iya ba tsoro ina" hawaye ne ya
saukar masa domin indai a wannan ɓangaren ne shi mai rauni ne cikin Muryar kuka
yace "kina son nai fushi dake? Kina son Ubangiji yay fushi dake? Ko farin ciki nane
baki so? Ko kuma nine baki so?" Da sauri tace "stop saying that Uncle wlh i love
You so much" yace "ok if you really love me just such my Jalal" sa sauri ta kafa
kanta saman bobo ɗinsa ta shiga tsotsa kamar alawa, lumshe idanunsa yay idanunsa na
kawo ruwan hawaye jikinsa ya fara rawa,ya shiga sakin wani sexcy sounds kamar ba
Uncle ɗinta ba, slowly kamar mai tsoron kada taji masa ciwo ta fara zuƙar bobo
ɗinsa yasubuhanallah! Tunda yake bai taɓa jin daɗi irin na yanzu ba ji yake kamar
su dawwama a haka,kasa jurewa yay ya sakar mata kuka yana pouting lips ɗinsa,jin
abo mara daɗi yasa tayi saurin cire bakinta da sauri ya mayar mata bakinta yana
ƙara danna kanta ƙara suka saki shi yay ƙarar samun nutsuwa ita kuma tayi ƙarar jin
wani ruwan abu ya shige mata baki, numfashi ya shiga saukewa kafin a hankali ya
mayar jikin wandonsa idanunsa da suka sauya kala ya buɗe ya kalleta suna haɗa ido
ta sakar masa kuka tana dukansa a jiki,dry yay mata yana kashe mata ido ɗaya
kwanciya tayi zatai birgima yay saurin miƙewa tsaye ya rungome ta yace "sorry!
Uncle ne ya baki milk?afuwa ban ƙarawa" da ƙyar ya samu tayi shiru kana suka fita
yana mata magana a hankali ita kuma ta dry,suna fita suka samu Abbou da Irfan sai
Mama ga kuma Papa da Jabir da kuma Katarina gefe guda kuma Zulfa ce tana tsaye
cikin wata Black ɗin abaya mai red ɗin stones,tana ganinsu ta saki Murmushi ta nufi
inda suke Jalal na ganinta ya juya zai shige ɗaki da sauri Jalilerh tasha gabansa
ganin Zulfa ta cin masa kawai sai ya rungome Jalilerh tare da ɓoye fuskarsa a
wuyanta, leƙa fuskarsa Zulfa tayi taga ga rufe idanunsa cikin sanyin murya tace "my
boo ni akai kunya?" Jin muryarta yasa Jalilerh saurin Juyawa tace "Ammi kece"sai
kuma tayi saurin janye jikinta zata gudu cikin ƙasa da Murya yace "noo! Please am
shy kunyar Ammina nake" kallon bakinsa Zulfa tayi tace "My dear mene yace haka?"
Dry Jalilerh tayi tace "Ammi wai kunyarki yake" jinjina kanta tayi hankali kwance
kuma tace "sbd ka gudu wajan matanka hala? Ko kuma sabida ban zauna tare da kai
ba,matar kace ai ko zaku shekara babu mai magana,nida nake addu'a Allah ya sawa
daranku albarka na samu grandchildrens" da sauri ya ƙara maƙale Jalilerh yana jin
kunyar Ammin tasa,da idanu Abbou yay mata nuni tai shiru tana kunyatasa amma tai
burus tace "ohhhhyaaaa! Move my dear" ɗan matsawa Jalilerh tayi ita kuma ta durƙosa
ƙasa ta shiga tsakiyar su tace "to gani a tsakiyar ku sai kunyan ya tafi ko? Kwaɓe
fuska yay tare buɗe baki yace "Ammi" tace "Yes! My boo" kasa magana yay sai zare
jikinsa da yay daga na Jalilerh ya shige jikin mahaifiyarta sa rungome sa tayi tana
sakin murmushi tace "Wow! at least ya bawa mother ɗinsa beautiful hug, ALLAH yay
baku albarka ya kawo zuri'a masu albarka" gaba ɗaya wajan suka amsa da Ameen tayi
peak ɗin kumatunsa tace "i love You my boo" yace "love You too Ammi" ya faɗi hakan
shima yana bata peak daga nan Kuma ya ƙarasa wajan Abbou ya zame hularsa ya rungome
Abbou shafa sumar kansa Abbou yay yace "God bless you" daga nan kuma ya ƙarasa
wajan wajan Jabir shima ya rungome sa kallon mahaiyarsa JALILERH yay Katarina ganin
haka yasa ta buɗe masa nata hannun a tare suka shige jikinta shida Jalilerh shafa
kansa tayi kana tai masa addu'ar da zata iya, kuka sukaji an saki da sauri suka
juya Mama ce tsaye tace "daman nasan buba gantalalliya ya ɗauke ni,yaywa kowa
dodone dodone ban dani sabida yaga wajan kwanana to wlh ko jikina ka taɓa ban yafe
ba" dry Irfan yay yace "bafa ke ɗaya ce ba'a rungome ba,Nima jira nake ga kuma
Papa" bakinta na kumfa tace "Uwarka Salamatu ita kakewa dry bani ba,banza siririn
wufi kawai fuska duk ciyawa" tana cikin masifa Jalal ya rungome ta gaba Jalilerh ta
baya ihu tayi tace "Allah na tuba ka yafan mene wannan? Yaya sunansa a'a wlh babu
ruwana" wajan Papa suka nufa shima yasa musu albarka daga nan kuma Jalal ya rungome
ƙanin nasa,daga haka suka nufi airport akan idanunsu Papa jirginsu Jalal ya tashi
zuwa Ibadan.
8/2/21, 12:29 AM - Buhainat: &&&&&&&&&&&&&&&&&&&&&&&&&

_116-117_
Lokacin da jirginsu Jalal ya sauka a Ibadan Aryan da Imran da Jafar ne suka ɗauke
su, Jalilerh data kalli Aryan sai ta sunkuyar da kanta ƙasa,shikam dry ma take
basa,a haka suka ƙarasa gidan gwamnati duk da cewa tafiyar ta sirrice amma hakan
bai hana mutane sani ba,aka dinga zuwar masu Barka da zuwa,ranar da daddare Abbou
ya faɗawa Mameey dukkan abinda ya faru,sosai kuma sukai murna da ganin junansu
Musamman Mameey, Jalal kam Allah Allah yake gari ya waye ya shiga office ya fara
binciken wanda yake saka hannu irin nasa,suna zaune suna dinner duka familyn Abbou
ya numfasa yace "Allahamdulillah! ALLAH shine abin godiya dukkan yadda kake tunanin
abu to ba haka ne yake kasancewa ba,ban sani ba wacce zanyi magana domin ta ko zata
fahimce ni ko ba zata fahimta ba"shiru yay yana sauke numfashi kafin ya ɗan kurɓi
lemon dake hannunsa ba cikin glass cup, kana yace "Nihila dake nake,nasan cewa abun
ba zai maki daɗi ba,amma idan kina da hankali da kuma ilimi abune mai sauƙi a
gareki na wajan fahimtar maganata, Maganar aurenki da Bobo babu ita yanzu keda
Aryan ne za'a haɗa auranku ina fata kin fahimta" da sauri ta kalli Abbou sai kuma
ta sunkuyar da kanta ƙasa ba tace komai ba,Aryan ne yace "but why Abbou?" Kai tsaye
Abbou yace "dalilin shine Muhammad yasha nonon mahaifiyarta wannan shine kawai,kuma
nasan kusan cewa babu inda aka tabay haɗa aure ga wanda suka sha nono ɗaya ko?ita
kanta murgayiyar bata san da hakan ba shiyasa tace haka" shiru wajan ya ɗauka can
kuma Mama tace "kedai shila Allah yay maki gyaɗar duguwa banda ita takwarar buba
waye zai iya zama da wannan miskilin"murmushi kawai Jalal yay idanunsa akan
Jalilerh wacce take sanya nama cikin bakinta tai fresh tayi ƙyau gwanin sha'awa,
miƙewa Abbou yay yace "Jibi za'a tashi da azumi so bana son wata bidi'a ta gayyar
mutane,gobe ina sha Allah za'a ɗaura auran Irfan da ƴar ruwarsa sai kuma baby da
Aryan sai Imran da Nusaibat tunda waccan yaƙi sonta"yana faɗin hakan ya nufi part
ɗinsa,a hankali kowa ya fara shiga part ɗinsa ya rage daga Jalilerh sai Jalal da
kuma baby a hankali ta miƙe kanta a ƙasa ta haura sama inda part ɗin bobo yake
alrdy an mayar mata da kayanta can,gun ya rage Jalal da baby,itama miƙewa tayi zata
bar wajan idanunta na kawo hawaye murya can ƙasa yace "ko baki son Aryan ɗin
ne?"girgiza masa kai tayi wajan ta ya ƙarasa ya leƙa fuskarta yace "to kukan na
mene" jikinsa ta faɗa ta saki sabon kuka sai da tayi mai isar ta sannan tai yace
"Are you okey!? Cikin kuka tace "yeah?" Yace "the you like him?kina son Auren ko
kuma aima Jafar magana" girgiza kanta tayi tace "zanbi umarnin Abbou nasan bazai
bani abinda zai cutar dani ba"kanta ya shafa yace "good gal" daga nan ta shige nata
part ɗin wanda suke ƙwana tare da wacce Irfan zai aura,a daran Anty Sajida da
Firdausi da kuma Ammi wato Zulfa da Mameey ba suyi bacci ba suka shiga gyara yaran
nasu Jalal kam Lokacin da kace ya turo Jalilerh cewa yayi tayi bacci,da sauri ta
ɗaga kanta dake ƙirjinsa zatai magana yay saurin rufe mata baki,bayan ya gama wayar
ya kalleta yace "ya akai en matan Uncle ɗinta?"kwaɓe fuska tayi tace "idona biyu
fa" gira ya ɗaga mata yace "i knew mijinki ke buƙatar ki" tace "to basai kace haka
ba" kallon idanunta yayi bai ce komai ba dan yasan ba lallai ta fahimta ba,bayan
sunyi shirin bacci yazu sallar lafila ta bishi zata riƙesa yay saurin ficewa a
ɗakin dan yasan burinta ta sashi sauya alwala, kwanciya tayi daga ita sai pink ɗin
rigar bacci half body mara hannu gaban rigar duk net ne,tana jin zai shigo tayi
saurin rufe idanunta wajan dressing mirror ya tsaya ya fesa all parfumes da yake
using dasu na dare,kafin ya kashe wutar ɗakin cak ya ɗauke ta da sauri ta buɗe
idanunta jinta asama yace "idan zan raya sunna da matata to tabbas a gadon mijinta
za'a raya sunar kin gane" tsoro ne ya kamata domin har ga Allah tana shan wahala a
wajan sa,gashi baya kawowa da wuri sai tasha wahalar gaske,yana zuwa ya kwantar da
ita saman bed ya zare kayan jikinsa itama ya zare mata,da zafi² ya shiga hargitsa
ta lokacin da zai shigeta kukan shagwaɓa ta sanya masa ganin ba zai iya hqr ba
shima yasa mata kuka yana faɗin "please Wify,kiji tausayin Uncle ɗinki kefa
haliyata ce" baki ta turo tace "to zafi fa" da sauri yace "i promise banyi maki da
zafi ina son zanya ƙwai na cikin mahaifarki duk da ina da tabbacin tun daran farko
kika ɗauke duk abinda na baki,akwai ajjiyata ina son ganin jini na please ki juri
ki zama jaruma mana" ya faɗa yana ƙara sakar mata kuka ƙafarta kawai ta buɗe da
sauri ya shiga kwarara addu'a harya samu ya ratsa cikin jikinta, yasubuhanallah! Ji
yake kamar bai taɓa saninta ba,da yaga zai kawo sai ya fita a jikinta sai kuma ya
koma a haka harya samu nutsuwa ya jawota jikinsa yana shafa bayanta, jikinta yaji
ya ɗauki zafi sosai da ƙyar shima ya miƙe tare da ɗaukan ta wanka yay mata shima
yay suka na tsarki _(Nasan kusan yadda ake wankan tsarki)_ kana ya bata peracitamol
yana sakar mata lallausan murmushi ita kuma saita saka masa kuka a haka dai ya jata
suka kwanta bacci rungome da juna.kamar yadda Abbou ya faɗa haka ne ya kasance
misalin 11 na safe aka ɗaura aure guda uku ko wanne akan sadaki dubu 1500k sosai
mutane suka taru harda wanda ba'ai tunaninsa ba sannan aka ɗauko photography a
dinga yi masu pocti Jalal kam gidan gunarsa ya shiga yasha babbar riga fara tass
Jalilerh kuma tasa atamfa Holand baƙa mai zanan jaa da fari ɗinkin duguwar riga
buba wacce tasha shuwariski,ta murza ɗauri a nan aka dinga fal masu photo har kayan
Fulani babu wanda basu saka ba,basu tana jikinsa sbd ciwon da kanta yake mata wasu
kuma ya ɗan ɗura ta saman cinyarsa wasu kuma tana gefenta haka a dingayi kala-kala
Musamman ya ɗauki Madija domin yadda da photonansu,tun a wajan aka dinga watsa
photo Gwamna Muhammad Jalal Kabeer bobo da Matarsa Jalilerh Jabir bobo ita haka ya
laƙa ba mata,bayan komai ya lafa yaje ya kwantar da ita a ɗakin Ammi shi kuma ya
shige motarsa zuwa office ɗinsa securities suka rufa masa baya,tsaye Aryan ya samu
Baby tana sauke numfashi tasha lace green mai ƙyau kallonta yay kana a hankali
kuma yace "Baby!!!!" Kana a ƙasa tace "Na'am" gyara tsaiwa yay yace "look at me"
kasa kallonsa tayi sai daya kuma magana sannan ta kallesa, hannayensa duk biyun ya
buɗe mata kamar ba zata jeba sai kuma ta ƙarasa domin har ranta bata ƙin yayan
nata,tana zuwa ta shige jikinsa numfashi ya sauke yana rungome ta sosai a jikinsa
kafin a hankali kuma yace "so the you love your brother?" Kai ta ɗaga masa yace "no
baki da baki ne?" Cikin kunya tace "yeah" yace "ok tell the you love me?" Da sauri
tace "i love You Yayahhhh!!" Kai ya jinjina yace "thank you" kanta ta ɗaga suka
haɗa ido zata ɗauke nata yay saurin riƙe fuskarta yace "kalleni mana,am your
Husband" kallonsa tayi shi kuma ya shiga kallon jikinta can yace "remove the cover
please baby" kafin tai magana ya janye veil ɗin lumshe idanunsa yay yace
"Allhamdulillah!" Sai kuma ya sanya bakinsa cikin nata ya fara bata sumbata shiru
tayi domin abun mamaki yake bata wai yayanta ya zama mijinta,ita kam ai ba zata iya
haka shiyasa akace mata sunfi maza kunya,daga nan lissafi ya fara sauya wa cak ya
ɗauke ta ya nufi cikin bedroom ɗinsa da ita, ɓangaren Irfan da Imran ma haka ne ya
kasance su Anty Sajida kuma sukace a ranar zasu tafi sbd suna son yin azumi a gida.

A can Birnin nufar kam kullum sai Jabir ya ƙara kuyar da dukkan wanda ya amshi
addinin Musulunci karatu kuma Allahamdulillah da yawan mutane sun amsa, Jabir ya
fara soyayya shida matarsa hankali kwance,wannan sauyin da aka samu yasa uwa sundu
ta shiga tashin hankali ga gari ya fara ƙyau shukoki sun fara fitowa,ruwan daya
ƙafe duk sun dawo,da sauri ta nufi wani ɗaki domin ɗauko wani ƙahonta wanda tana
busa shi wuta take fitowa ta jikinsa ta nufi wajan da akeso,tayi hakanne a son ta
na halakar da Birnin baki ɗaya wanda suka goyi bayan ta kuma ta rabu da su wannan
shi ne,tana zuwa ta ɗauko cikin hanzari tayi waje cikin rashin Sa'a ƙahon ya faɗi
itama ta faɗi gefe guda,baki ta buɗe ta saki ihu sbd gatarin daya faɗo a bayanta,
ihun da tayi ya sauka a cikin ƙahon wata iriyar wutace ta fita daga cikin ƙahon
tayi sama bata tsaya ko ina ba sai jikin Uwa sundu cikin ƙaramin lokaci wutar ta
ƙone komai na wajan,gaba ɗaya fadar Uwa sundu ta zama toka, birnin ya rikice wasu
kuma tsoran Allah ya kamasu Uwa sundu da kanta ta kasa kare kanta bare su?gaba ɗaya
suka cika fadar Papa aka basu musulunci. Duk Binciken Jalal kasu ganu komai yay
abun ya fara damunsa gashi kullum ɓarnar ake masa,duk yadda yasu danne abinda yake
damunsa sai da Mameey ta fahimta tambayar duniya tace masa babu komai,yana shiga
part ɗinsa ya samu Jalilerh na kwance a saman bed tana bacci wanka yay sosai ya
shirya cikin wasu English dressing sleep ya ƙara kyau da fari da kuma ƙiba sosai
yake samun nutsuwa wajan matarsa duk da kullum sai tayi masa kuka ga zazzaɓin,
kwanciya yay kusa da ita yana jawota jikinsa tare da zare ƴar rigar baccin buɗe ido
tayi tana ganinsa ta ƙara shigewa jikinsa tana sakin ajjiyar zuciya,kanta ya shafa
yace "sorry Wify babyna ke wahalar dako?" Kallonsa tayi domin bata fahimci komai
yace "Yeah! Nasan nayi ajjiya ai,kuma ita ta fara aiki nanta 9months am going to be
father WOW! Can you imagine" lafewa ta ƙara yi ajikinsa tana shafa ƙirjinsa,daga
nan kuma ya fara juyata ganin zatai masa kuka kuma yasan ba lafiya gareta ba yasa
ya rungome ta ya shiga tofa masu addu'a har bacci ya ɗauke su. A Ranar da aka ɗauki
azumi na farko Lamir yazu amma aka hana shi shiga surutai ya farayi yana faɗin
shine ya haukata shine yay mata gaza,a haka harya nufi Babban titi cikin rashin
Sa'a wata ƙatuwar mota tayi gaba da shi nan take ƙafarsa guda ɗaya ta fita,ana zuwa
dashi asibiti ya fara ihu yana cirar gashin gabansa yana ci,ganin hakan yasa suka
nufi dawanau dashi domin hauka yake sosai. Ranar da akai sati ga azumi Jalal na
office ɗinsa yana duba wasu takardu masu amfani,jin kiran Asr yasa ya miƙe cike da
nutsuwa ya shiga bathroom yin alwala yana fitowa yaga babu takardun dafe kansa yay
yana kiran sunan Allah gaba ɗaya ya rasa me ke shirin faruwa dashi gashi har anfara
yi masa surutai, Jafar ya kira yace "where are you?" Jafar yace "ina gida vanay jin
daɗin ne" Jalal yace "i want to see you now idan ba damuwa" Jafar yace "ok I'll try
my best ganin cewa nazu but zazzaɓi nake olser na ya tashi kasan azumi"daga nan
sukai sallama,kasa zuwa Masjid yay sai a office ɗin yay sallar Jafar ne yay sallama
ya shigo cikin parlour'n da ƙyar Jalal ya amsa ganin Jalal cikin damuwa yasa Jafar
faɗin "ur excellence is anything happen ?" Numfashi Jalal ya sauke yace "kawai na
gaji da aiki shine nace ko zaka tayani" tsaki yaja yace "kai amma dai ka rai nan
hankali dana san wanne wlh ban zuwa" miƙewa tsaye Jalal yay yace "I'm coming" yana
faɗin hakan ya shige cikin wani bedroom,da sauri Jafar ya miƙe tare da fara duba
tarin takardun wajan wata paper ta kwangilar 20.5m ya gani da sauri ya ɗauka tare
da ɗaukan abu ya buga stem ya juya zai sanya paper a cikin aljihu yaji Jalal yace
"i knew Jafar,Nasan you're the one da kake min haka,kawai ina son na tabbatar ne
kuma thank God na gani da idona,why Jafar? Why? Me nai maka har haka da kake neman
daƙusar dani?" Wani kallo Jafar yaywa Jalal kafin yace "wlh na tsaneka Jalal,ban
taɓa ganin abinda na tsana sama dakai ba,ka kwace komai nawa dukkan abinda nayi
niyyar yi a raina saika rigani firtawa, duk sanda na ganka ina jin kamar na saka
wuƙa na yanka kona harbeka" idanun Jalal ne ya sauya kala yay jaaa yama rasa mema
zaifi,how long Jafar ya ɗauka yana cutar da shi? Mene yay masa? Cikin sanyin murya
Jalal yace "me nai maka?" Dariya Jafar yay yace "me kake min kake tambaya? Tun a
Paris ka fara cutar da zuciyata yarinyar da nakeso taƙi ni sbd soyayar da take
maka,gaba ɗaya students da lectures basu da magana sai na Muhammad Jalal Kabeer
bobo,naga kai scholarship ma aka ɗauke kuma ni da kuɗin uba naje makarantar,amma
komai sai ace bobo....," Ƙwafa yayi yace "na shirya fitowa takarar shugaban ɗalibai
a Paris ka rigani,a zahiri nabi bayanka amma ta ƙarƙashin ƙasa nake cin
dunduniyyarka,nan ma dai banyi Sa'a ba duk exam kana fita da good results amma
banda ni,daga nan na yanke shawarar zama Governor a Ibadan idan mun dawo,ƙwatsam
naji wai ka fito takara,dukkan abinda kake tunanin Mubarak Yahya cibo ya akaita
maka nine sanadi na nake sashi komai,kuma nina sashi ya kashe ƴarsa ta cikinsa sbd
gudun matsala,na huce dukkan yadda kake tunani Malam au ur excellence,ni mugune ina
da wayo kai kuma baka dashi miskilanci ka yay min daɗi ina gudanar da abinda na
keso cikin sauƙi, Mubarak Yahya cibo ya shirya tuzarta rayuwarka ta hanyar yi maka
asiri ka dinga bin mata,sai dai shima ya makara sbd na riga shi ƙudirin haka,ka
tuna sanda nazu da safe kana bacci nace wajan Abbou nazu? Ko ɗaya ba Wannan ya
kawoni ba nazu domin cimma burina na zuba maka gani a inda kake kwance,shima
Mubarak cibo wawa ne domin na sanya matarsa ɗauke maganin yanzu haka kafin ya bawa
Lamir ya saka maka,ita kuma ta barbaɗa masa maganin a wajan barcinsa,yanzu haka
yana can yana bin mata shi,abin baƙin cikin daka kaƙi lalata Jalilerh domin nasu ka
lalata yadda abin zai min daɗi,rashin samun baby matsayin mata bai taɓa damuna ba
saboda ba son Allah nake mata,sai na AURETA nai mata filla-filla sannan zan saketa
a ranar,to yanzu Muhammad Jalal bobo wakake tunanin zai taimake ka?idan kasan
halina wasu sun sani? Ko kuma kana da shaidar kamani a hannunka" And...," Bai
ƙarasa magana yaji an daki kansa da ƙasan gun,da sauri wasu sojoji suka fara
shigowa sai da suka cika office ɗin yadda wani saurayi, murmushi Jalal yay yana ɗan
lumshe idanunsa kafin ya kalli Jafar yace "now is my turn to talk malam
Jafar,tunaninka Jalal bobo shasha ne? tunanin bobo bai san makashinsa ba?to tabbas
kayi kuskuren na daɗe da sanin dawa nake tare since before,Duk Wannan bai daman ba
sai ɗauke JALILERH da kasa akai na fahimci haka a lokacin da Hibba ta kirani FRIST
sunanka ta fara kira daga nan nai saurin kashe wayar bawai ita ta kashe ba kuma
nayi hakan ne sbd kada kaji abinda take faɗa,kuma sosai na fahimci tashin hankali a
fuskarka,kasa Aryan ya ɗauki photona da JALILERH dalilin hakan nai restore ɗin
wayarsa amma sai da na ɗauke komai na kan wayar, shi bashi da tunanin da zai
fahimci komai,abu na gaba kai ne kasa aka yaɗa cewa mahaifiyata mahaukaciya ce,kuma
kai ne mutum na farko daya faɗa min haka,ina da bambanci dakai,kai kana da gaggawa
ni kuma a hankali nake bin komai,Nasan cewa sa hannun da ake kai ne kake yinsa
domin na tuna sanda kace sa hannuna hana birgeka harna koya maka.." ajjiyar zuciya
ya sauke yana juya girgiza kansa tare da fesar da numfashi,matashin saurayin ya
kalla yace "bani wayar"da sauri ya bashi kai tsaye vedio ya shiga har yanzu vedio'n
da sukaiwa JALILERH ha Jafar can a gefe tana ganinsa tayi saurin cewa "yaya
Jafar.." da sauri kuma ya koma ya ɓuya,nuna masa vedio'n yayi yace "akan wannan
vedio'n aka kashe mutum ko?to kuma gashi abinda kuke gudu ya faru, wannan ya sace
wayar ganin abu mai muhimmanci ya nemi tare nuna min komai,tun a lokacin na ƙara
sanya idanuna a kanka,ka shirya min dinner na murnar zaɓe na gefe guda kuma ka
shirya a harbeni, Wannan dalilin yasa nace bana zuwa, baƙin cikin hakan kai kuma ko
gidanmu baka dawo ba ka nufi gida,to yahhhh? Ya kaga salon takun nawa kaje ka ƙara
ilimi na zama da mutane"yana faɗin hakan ya cire abun recording ɗin da yay na all
maganar da Jafar ya faɗa ɗazo ya bawa sojojin kana ya kalli Jafar yace "Hausawa
sunyi gsky da sukace makashinka yana tare da kai,yanzu na tabbatar ba kowa zaka iya
yarda da shi ba, tunda wanda ka ɗauka matsayin amini yay maka haka bare wani,kaje
ka girbi abunda ka shuka zaka samu abokan naka Mubarak Yahya cibo da Faisal Lawan a
gidan yari"yana faɗin hakan ya shige cikin bedroom hana sauke numfashi bai taɓa jin
zafin abota irin ta yau ba,yasu Jafar har ransa Amma gashi shi ne yake cin
dudduniyyarsa. A shirin ga azumi ya ɗauki Matarsa zuwa umara yabar ƙasar baki ɗaya.

9Months ago
JALILERH ce kwance jikin Jalal sai juyi tajei tana riƙe turtsetsan cikinta wanda ya
kusa shiga wata na goma,hankalin Jalal gaba ɗaya a tashe yake ganin yadda matar
tasa take shan wahala kamar zata mutu, Ammi na zaune gefe guda da farin babynta
wanda tayi 2weeks da haifarsa fari tasss mai kama Jalal, Mameey kam hankalinta a
tashe yake, Mama ce ta shigo da ruwan rubutu a hannunta zata bawa Jalilerh da sauri
Jalal ya rungome Matarsa "kaga gantalalle yoooo banda sallama ina kai ina shiga
harkar mata,ko dai mata maza ne bamu da labari? a'a wlh matsa kaban waje kasan
kuɗin dana kashe wajan rubutun nan kowa?"dole ya bari ta bawa Jalilerh maganin ai
kam nan naƙuda ya tashi fafur Jalal yace shifa babu inda zashi,ganin haka yasa Ammi
tazu ta ɗauke sa daga Wajan suna zuwa waje ya faɗa jikin Zulfa ya fashe mata da
kuka kamar yaro,kansa ta shafa ba tace komai ba,suna tsaye yaji kukan baby da gudu
yay ɗakin Ammi ta riƙesa,suna tsaye har Mama ta FITO da babies guda biyu cikin
towels,da sauri ya amshi yaran sai kuma ya bawa Ammi shi kuma ya zube a ƙasa yana
sujudul shukri,yana tashi ya ƙara amsar yaran gaba ɗayansu mata ne kamar su ɗaya
sak ɗaya nada dawadar Allah a ƙasan bakinta ɗaya kuma a ƙasan hancinta, komai nasu
babu bambanci, hawaye ne ya sakko masa ya rungome yaran yana sakin kuka, Abbou ne
ya shigo yana zuwa Jalal ya miƙa masa yaran yana dry sosai yace "Abbou ka
grandchildrens ɗinka"yana faɗin hakan ya nufi ɗakin JALILERH tana kwance idanunta a
rufe yana zuwa ya kwanta kusa da ita tare da rungome ta itama ya saka mata kukan
farin ciki, rungome sa tayi tana hawaye tace "meye abun kuka mijina? abinda kake so
ne ka samu,zanta tara maka zuri'a har sanda Ubangiji zai ɗauke numfashi,burina bai
huce ka soni kaji tausayi na ka riƙeni da yarana amana"da sauri yace "Ni zan roƙeƙi
ki soni kuma ki ƙauna ce ni,amma ni na daɗe da sallamamaki tawa zuciyar ina
ƙaunarki fiye da komai nawa JALILERH, ni naki ne har abada ina alhafari da samunki
matsayin matata i love You so much Wify wlh ina sonki bansan yaya ne zan faɗa maki
irin son da nake maki ba" murmushi tayi masa tana ƙara rungomesa,A ranar babu wanda
bai son matar Governor Muhammad Jalal Kabeer bobo ta haifi tawayen mata kuma
*TAGWAYEN ASALI (book)* bayan ɗubbin wahalar da Bobo yasha kafin samun yaran ya
shafe dukkan wani *ZARAFI (book)* daya samesa tare tsallake *TUGGU BIYU (book)* da
akai masa. Ana kwana biyu suna Jabir da da Katarina da Papa suka sauka a garin
Ibadan, ɓangaren Mama ƴan uwanta na ƙauye sunzu hakama ƴan uwan Mameey lokacin baby
itama tana da ciki wata biyar hakama Nusaibat ga matar Irfan duk kusan lokaci ɗaya
suka samu ciki, Ranar suna yara suka samu sunan Zulfa da Da Mameey Zulfa da Salmerh
kenan, ana kiransu da Lawiysat da Ikkilmerh, sun samu kyauta masu yawa daga
shugaban ƙasa,sarkin Ibadan da Sarkin Kano da sauransu Jalal kasa cewa komai yay
sbd murna da kuma farin ciki,Ranar da daddare kowa ya koma wajansa daman baya barin
kowa ya kwanar masa a part,an shirya yaran cikin showel sai baccin gajiya suke
itama tana kwance cikin kayan bacci ta gaji sosai,yana zuwa ya durƙosa wajanta yace
" surprise surprise" tace "what?" Yace "a'a canki" turo baki tayi tace "nifa ban
sani ba" paper hannunsa ya bata tana buɗewa tayi saurin sakin ihu tare da faɗawa
jikinsa tace "Uncle Admission na University of Cairo Egypt what of surprised?"sai
kuma ta sanya masa kuka,dry yay mata yana shafa bayanta sai da tayi kuka sosai
sannan ya cireta yace "meye na kukan i think is that is what you want ba,to stop
cry Wify in sha Allah gobe jirginmu zai tashi tare da Mama zamu duk mouth zanna
dawowa Ibadan sbd duba aiyoka" ƙara rungomesa tayi tace "thank you Soo much Uncle
Allah ya ƙara maka arziƙi da kuma wadatar zcy ina sonka MIJINA ina ƙaunar ka UNCLE"
Ikkilmerh ce ta saka kuka da sauri ya ɗauke ta yace "bata tasha stop all this basai
kiyi gdy ba,abinda kika bani babu abinda zan maki na biyanki" kallon Ikkilmerh tayi
tace "UNCLE NE ya cikamin farin cikina ƴar baba, UNCLE NE ya sanya na sameku a
cikin rayuwata, UNCLE NE ya bani rabon lahira,ki tayani godiya wajan UNCLE kinji
sweetheart" kuka ta ƙara sakawa da sauri ta buɗe rigar ta Brest ya bai yana ta
shiga feeding yarinyar, kallonta yay yana lumshe dry tayi masa tace "Uncle yadai"
gira ya ɗaga mata yana kwaɓe fuska yace "ba kece zaki bama Ikkilmerh har rabuna
ba"dry tayi masa ta nuna masa ɗaya brest ɗin tace "take it komai na ka ne" lumshe
idanunsa yay a hankali kuma ya sanya bakinsa akan nipples ɗinta ya shiga zuƙar
ruwan Brest ɗinta,kansa ta shafa tana lumshe idanunta tana jin Yadda yake shanye
mata ruwan brest,cikin ƙasa da Murya tace "i love You Uncle" kasa magana yay sai
"uhm" da yace sakin nonon Ikkilmerh tayi tana kallon Mahaifin nata kamar Baba sai
kuma ta saka kuka,da sauri Jalilerh ta mayar bata baki,kansa ta cire yay saurin
kwallon ta tace "i love You"idanunsa a lumshe yace "i love You too Wify" sai kuma
ya maida bakinsa saman nipples ɗinta.... ALLAHAMDULILLAH!

*ABINDA NA FAƊA DAI-DAI ALLAH KA BANI LADANSA,WANSA NAYI KUSKURE KUMA ALLAH KA YAFE
MIN,ALLAH YASA KUYI AMFANI DA RASIN CIKIN LABARIN*

*INA GODIYA GA MASOYA WANDA SUKA SANYA KUƊI SUKA SAI LITTAFIN UNCLE NE😍TABBAS
NASAN SOYAYYA NE INA KUMA ALFAHARI DAKU AKO SA YAUSHE, AƘWAI WANDA NAKE BI KUƊI A
TSOFAFFIN FANS ƊINA TO BAN IYA GANESU IDAN SUN SAN KANSU INA JIRANSU A KODA YAUSHE*

*GAREKU MASU KARANTA MIN LITTAFI ƘYAUTA,BANA DA HAƘƘINKU TO NIMA BANA SON KU TAFI
DA NAWA HAƘƘIN, SANNAN BAZAN MAKU ALLAH YA ISA BA AMMA NASAN KUSAN ALLAH BAYA YAFE
YAƘƘIN WANI AKAN WANI TO DAI WLH WLH ALLAH LITTAFIN UNCLE NE NA KUƊI NE WANDA YA
KEJIN ZAN IYA BIYANA HAƘƘINA GA ACCOUNT NUMBER ZAN BAYAR SAIKA TURO KUƊIN KA TA
NAN,WANDA SUKE GROUP ƊINA BASU BUƘATAR DUCOMENT SBD ALRDY SUN KARANTA*

_Accout no 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616_

*MU HAƊE A SABON LITTAFINA NA KUƊI*

NEW BOOK *ZARAFI*

*NI'EEMERH SULAILAM SHU'AIBU*


_NIMCYLUV SARAUTA 👑_

You might also like